Dariya tayi "Aini ba abunda zan dasu" Jummai tace "naki ne fa! nan baba Yace to ba matsala Angode" Hansai tace "baba ka daina Godiya Saboda Ni na cancanta na Maida muku da Alkhairi da kukai mini domin kun Nunan duk-kan k'auna."
Baba Yace "Allah ya miki Albark" Hansai tace "Amin."
Kamar An wullo Dije ta shigo Baba ya daka Mata tsawa "me kike awaje yanzu?"
"Eh to ina ruwanki ,naji inna tace na koma me zan tunda ba uwata agidan."
Ta fita tana gatsina.
Malam ya aje kwanon cike da damuwa Yace "Gaskiya Gwamma ta cucueni, duk ta batan tarbiyar yara yanzu ace ina magana Dije bata ji?" Jummai tace "sai hkr fa da Addua."
Gidan iya Dije tayi ta shiga d'akin da Gwamma ke ciki k'afarta da aka guntile na ciwo tace "Dije zo ki rik'eni zan mik'e"?"
Tace "nifa Bazan ba karki takuran."
Gwamma tace "Ni kike gayawa haka?sai kace sa arki." ko magana bata kumai ba tayi zamanta.
Gwamma ta matse k'walla halin da take ciki kenan ba mai Kula da ita kowa ya gujeta hatta iya hantarar ta take gashi yayanta ma nayi mata saboda rashin Tarbiya.
Mudi ne ya shiga yana fito Gwamma tace "Yawwa mudi, kayiwa Dije fad'a kan abinda take min."
Ya juyo "Nifa Gwamma ba ruwana da harkanku abin Babana ya ishen."
Kuka ta saka da k'yar ta mik'e ta shiga Band'aki. iya ta fito "yanzu ke Dije uwar taki kikewa haka?"
Dije tace "nifa banyi komai ba."
Iya tace Aa kyace baki komai mana tunda baki da tarbiya."
Nan Gwamma ta fito "yawwa iya ki gayawa mata ko taji."
"Yo Gwamma ai dama duk uwar dabata bawa yaranta tarbiyya ba ,tace 'ya'yanta sukad'ai ne 'ya'ya to wallahi abin kanta zai dawo, kede Gwamma kin b'ata Rayuwarki data yaranki,uban yara ya sasu Makaranta ta Allo ma kin hana, ba abinda suka sani haba kin musu Tarbiyar banza, ai wlh kad'an ma kika gani kin d'auka ban san bin Bokayen da kikai ba,kika mallake Miji da kishiya ko,har 'yar ruk'on nan ma haka kikai ta zalintar ta, ke 'ya'yanki ne yara miji an maida Shi hotiho, to ai ga irin ta nan ki fara tuba ga Allah tunkan ki kaiga kushewa."
Gwamma cike da haushi tace "to naji."
Iya tace "ai baki horu ba.
Ke kuma Dije uwarki komai rashin kirkinta to ki bita domin Allah ne Yace abi iyaye."
Nan ta juya ta shige D'aki.
Gwamma ta zauna da Guntulalliyar k'afarta zuciyar ta na danasani Amma Girman kai bazai barta ta nuna ba.
Domin aganin ta ta fad'o (lalle Gwamma baki horu ba).
*Washegari.*
Tun safe su Malam ke Tsammanin zuwan baki Amma shiru duk Jikinsu yayi sanyi waya ya bugawa sarkin kasuwa ko Sun zo yace mai Aa.
Haka aka wuce Ranar Amma shiru ba Labari sai kuma Hansai Jikinta yayi sanyi sai kallon Hanya take har dare ba Labari,cikin sallar ta sai rokon Allah take Allah yasa burin ta ya cika.
Cike da Jimami ta kwanta.
*Washegari Da karfe goma Ranar Laraba.*
Hansai tayi wankanta tayi kwalliya tayi kyau kai kace zuwa k'auyen tayi ta Tambayi gun Jummai zata je ta D'an zaga gari.
Tafiya take Ahankali tana tuna irin Rayuwar da tayi baya ak'uyen Muntari ne ya fad'o Mata kawai sai tayi Hanyar bayan Dutse wurin nan kamar yanda yake sai sassak'e wasu dutsunan da akai.
Zama tayi tana ta tunani da Murmushi ga iska na kad'ata ,tayi kusan Awa d'aya a zaune yasa ta mik'e don ganin Dad'ewarta tayi Hanyar Gida.
Daga can nesa ta gano wasu shimfid'ad'dun Motors guda 2 ak'ofar Gidan su,Badon tayi zaman Abuja ba, da sai ta tsaya ta Lailaya su.
Gaban ta ne let dukan uku- uku har taje daf da Motar ta tsaya bakowa aciki yasa tayi hanyar shiga Gidan a sanyaye.
Tun shigar ta taga Mutane Birjik a Babbar tabarmar Baba dake zama Asoro.
Cak! ta tsaya tare da k'arewa Mutan gun kallo har tazo kan wata d'anyar D'aby wadda taga kamar ita.
Kuka taji an fasa "Wallahi ko ban ga shaida ba wan nan Baby Husy ce!" kallonta ta maida kan me Maganar taji wani irin Fad'uwar gaba.
Rungumeta tayi ta d'ago hab'ar Hansai tace "tabbas wan nan itace" dai de Lokacin kyakkyawar Budurwar ta shiga Gidan Dady yace "Daga d'auko Album kin zauna ko?"
"No Dady ke ne ban gani ba Amotar sai dana duba."
Juyawa Hansai tayi sukayi Ido hud'u da budurwar Suhaima tace "You!" nan ta yar da Album d'in data d'auko ta Rungume Hansai "Mum wlh itace wadda nake baki Labarin suna kama da Arif wadda na ganta a gidan Anty."
Jummai ce ta fito rik'e da wata leda ta tsugguna ta aje Gaban Malam da smSarkin kasuwa, nan ya d'auko ya bud'e hoto ne guda biyu Daya ajiki Hansai ce da Malam aka d'aukesu a Ranar da aka tsinceta sai D'ayan kuma ita kadai ce nan ya mik'awa Dady ya karba Yace Allahu Akbar."
Nan ya d'auki Album ya duba sak! itace ce ba makawa Hansai 'yar su ce .Domin shigar Jikinta an Musu hoto ita da Hassanar ta.
Malam ya d'ago wato 'yan biyu ne kenan!"
Baba yace "tabbas twins ne" .
Sarkin kasuwa yace "mun godewa Allah."
Nan Dady ya kalli Suhaima yace "wan nan itace first Born dita Suhaima, sai su Twins Hassana Da Hussaina,sai kanin su Arif gashi nan."
Hansai dake bunsu da ido tana sharce k'walla sabida Jin wani sonsu da take.
Mum (Fatima) shine sunan ta ,ta d'ago ta kalli Suhaima tace "Amma ace kije Gidan Anty ki kasa gano kamar da suke da Hassy haba Suhaima."
Suhaima tace "Mum wlh tunda Naganta naji ina kaunar ta Sam abin bai kawon ba,don naji Ance ta Mutu."
Dady yace Aikin san dama su basa kama da Junansu, sosai Hussaina tafi kama da Mahaifiyar ku, ita kuma hassana da ni shiisa."
Baba yace "Masha Allahu komai de Daga Allah ne."
Nan Hassy ta zo ta k'urawa Hansai Ido ta d'an tab'a Hancin Hansai ta Rungumeta tana Hawaye I Missd u dear ,I luv u my Twins sis."
Itama Hansai ta Tungumeta ta na Tsiyayyar Hawaye "Me too sis."
Nan aka zauna sai Maida zance ake Hansai sai kallonsu take A ranta tana yaba su dukkansu Masu kyau Ashe wan nan finest Baby din Yayata ce Arif kuwa D'an Lukuti sai satar kallonta yake ,Mum Ma sai satar kallon Hansai take Ganin kamar da suke da ita.
Dady yayi gyaran Murya "yanzu yaya Sunanta? Malam yayi dariya sunan mu na k'auye take karb'a."
Jummai tace "Hansai
sunanta" dariya Arif yasa
hassy ta zungureshi, Hansai tayi Murmushi ganin yanda suka Birgeta ashe itama haka take ta yan uwa Masu kyau had'ad'd'u.
Mum tace "dama ba acanja masu suna ba,Hassana da Usainar su ake ce masu Sai mu da muka tak'aita muke cewa Hassana Hassy."
Malam yace "itama 'yar tawa tunda ga sunanta Wato Husaina sai Ana cemata hakan."
Dariya suka saka dukkansu.
Dady sa bakinsa yak'i Rufuwa yace "ai Malam karkaji irin dad'in da nakeji da ya zamanto irin ruk'on da kukai mata kun zame yan uwa domin Husaina 'yar kuce."
Sarkin kasuwa yace "Masha Allah ai tun Lokacin b'atanta mukai ta bada cigiya shiru."
Dady yace "ai A lokacin Bama hayyacin mu, domin duk asume muke Direct kano aka wuce damu sai da Mukayi 3 weeks akwance Domin Hassana ma mun d'auka Mutuwa zatai itama domin mun Saddakar Husaina ta mutun, Amma duk da Hakan bayan warkewar mu sai da Mukazo munka bada cigiya sai aka cemana ai da dama yara Sun mutu dai Muka hkr.
Amma Mahaifiyar su kullum Maganarta ai na hussaina na raye da yake Munfi zama a Landon to duk Lokacin da Mukazo Nigeria sai na biyo hanyar nan domin ina tunawa da ita."
Malam yace "ikon Allah domin shike k'adarta k'addara Allah abin godia."
Nan sukayi sallar azahar se kuma suke shirin tafiya.
Malam yace Hansai ta had'a kaya ta bisu nan tasa kuka dum da farin cikin dake gareta,Jummai ma kuka take tace "Hansai kibi iyayenki ai bamu Rabu ba.
Mum tace "iyayenki ne suma ai" Dady yace "lalle me iyaye hudu" aka sa Dariya nan taje iban kayanta Mum tace ta bar su a bawa wadanda basu dashi.
Haka Suhaima da Hassy suka k'an-k'ame Hansai Arif na gefe yana binsu Mum da Dady suka tsaya ya fito da check ya Rubutawa Sarkin kasuwa 1million, Malam kuwa check na 2million ya mik'a mai duk suka k'i karb'a k'arowa yayi ya Rubutawa Jummai na 500hundredk haka sukace su bazasu karb'a ba domin Hansai 'yar su ce komai sunyi ne don Allah da k'yar da sid'in goshi suka karb'a."
Dady Yayiwa Wani Driver din sa Magana kan ya karb'i check din yaje ya ciro musu.
Shamsu yace "oga driving din fa?"
yace "no Madam ta tuk'a, ka tsaya koba yauba har zuwa Gobe in Sun shirya sai kuje tare kacire Musu."
Da k'yar aka B'anb'are Hansai daga Jikin Jummai tana kuka tana kiran Baba da Jummai dak'yar tayi ta saduda suka fita.
cin-cirindon Mutane ne cike a awajen Motocin kan al' ajabin cewa wad'an nan First class d'in sune Familyn Hansai haka Hansai Da suhaima da Hassy da yasir suka shiga mota d'aya Driver yaja.
Mum da Dady suna Mota d'aya itake tuk'a su Jummai da baba sukai ta D'aga musu hannun da Alk'awarin dawowawr Dady gun Baba kan wani Aiki da zai Sama mai.
Fuuu! Motocin suka fita daga k'auyen Mangalu suka mik'a kan Titin Bunkure suka santali Hanyar kano.
Note -Hansai yanzu ta koma Husaina Husy ,don haka zakuji Ana cemata Husy.
*_Wan nan page din naki ne @Ngileruma Tnz for ur luv nd care❤_*
*********
Direct Gidan Maman kano sukaje wajen k'arfe Biyar Jikin Husy yayi sanyi game da Mamakin meya kawosu Gidan Maman Anty Rabia.
Tana zaune Ita da Dan Autanta suna hira Suka shiga Falon Maraba tayi Masu, tace kuce da Ibrhm d'in kuka Mum tace Eh wlh Mama,nan dukkan su sukabo lafiyar kujeru, tace Aa Arif Dan lukuti har yanzu kanacin kayan fulawar ne?"
Dariya yayi , Tsai ta tsaya da maganar tace "to Hansai yana ganku tare ikon Allah sai naga kin saje kuna kama dasu ,keda akace Aure za'aimiki kodai Gidan Aiki kika canja?"
ba Wanda yace kala sai da suka zauna suka huta.
Dady ya kallai Maman kano yace "ikon Allah Husaina ce yar wajena data b'ace da dad'ewa wadda akace ta mutu."
Tafi Mama ta dunga Amma naji kunya yarinyar nan so biyi tana zuwa gidan nan inde za a kaita Aiki abuja ko za a maidata kasan gun Rabia tayi aiki.
Ashe ni nan Jinina ce ban sani ba ,shiisa nake k'aunar ta mana,koda yake ai duk mun Sadak'ar ta mutu ne shiisa Sam ban kawo ba
ikon Allah hansai zo nan Naji d'iminki."
Arif yace "no Maman kano yanzu sunan ta Husy not Hansai." Dariya aka saka dukka nan ta kamo Hussaina tace "wlh se yanzu nake ganin kamarta da Arif ikon Allah Ashe ba baya ba kike da kyau kunya ce ta kama Husy."
Haka sukai ta Maganar anan ta d'au waya ta Sanarwa Anty Rabia har da kuka tace Mama wlh shiisa nake k'aunarta har Raina Ashe Jinin mu ce."nan mama ta bawa Husy (hansai) waya suna ta waya tana tambayarta su Mubarak.
Bayan sun gama wayar Mama tace ni din nan da kike ganina Husaina Mahaifinki K'anina ne Uwa da d'aya Uba daya.
Mu 'yan Asalin nan kano ne Fulanin Garko Amma iyayen mu duk anan cikin kwaryar kano muke.
Kinzo cikin Arxiki Domin dukka familyn mu kowa nada Hannu da Shuni.
Babanki ya rik'e muk'amai A Nigeria irin Lucky Man din nan ne tun yana yaro shiissa tashi d'aya yazamana Done ku kanku a Landon aka haifeku acan kuke da zama yanzu hakan Ambassador ne na Nigeria to London,kuma yana kasuwanci Akwai taimakon ma kasa dashi ,Allah yasa kuyi koyi da Halin sa na taimako.
Mahaifiyar ki kuma ita Asalinta 'yar Adamawa ce fulanin can ce iyayenta Malamai kuma suna da abin hannu kakanninki duk suna nan na gun uwa Amma na Dady kuma saura Kaka mace Mahaifiyarki nada kirki da son jama'a batta k'yamar talaka kinga an raba ke kike kama da ita Hassy da Dadyn ku."
Dariya suka saka Dady yace kai Maman kano duk wan nan bayani haka?"
Tace yo Meye aigwanda na sanar Mata tunda ya zama dole.
tace yanzu dai sai an kwana 2 kyaje ki ziyarci Dangi."
Dady ya mik'e to ni na tafi Masallaci,Bayan fitarsa dukkansu sukayi wanka Saboda gajiya wajen k'arfe 9 na Dare kowa yayi bacci Abinsa na gajiya in Banda Hansai dake ta Sallah tana kai Godiyar ta ga Allah.
Sai Suhaima dake waya da Saurayinta.
*Washegari*
Hassy da Hussy na zaune sai D'an hira suke,Hassy ta ce ki saki Jikinki Tweeny"
Suhaima dake gefe tana taje kai tace "nikan Husy kinyi School ko?"
Tace "eh mana nayi Junior Class sai natafi Aiki Amma acan Anty ta d'aukon me Lessn har seda nayi Waec."
Hassy tace "Weldone Amma banso kikai Aiki ba",Husy tace "sis Ai ba yanda Mutum zai kaucewa k'addarar sa"
Suhaima tace "tabbas" "Hassy plss ban phone naki zan duba wani abu"
hassy tace kai "Ya Suhaima chatin nake"
Husy sai kallonsu take sun bata sha'awa .Mum ta shigo tace "Oya kowa ya shirya 9 zamu tafi" haka kowacce ta shirya Hassy ta d'auko wani Material me kyau da tsada me ratsin Pink ta bawa Husy itama ta dauko wani
Showing 108001 words to 111000 words out of 155648 words
Dariya tayi "Aini ba abunda zan dasu" Jummai tace "naki ne fa! nan baba Yace to ba matsala Angode" Hansai tace "baba ka daina Godiya Saboda Ni na cancanta na Maida muku da Alkhairi da kukai mini domin kun Nunan duk-kan k'auna."
Baba Yace "Allah ya miki Albark" Hansai tace "Amin."
Kamar An wullo Dije ta shigo Baba ya daka Mata tsawa "me kike awaje yanzu?"
Turo baki tayi "banjin bacci" Baba Yace "Allah ya shirya" tashi tayi zata kuma komawa "baba Yace "ina kuma zaki?"
Tace "Innarmu."
Hansai tace "haba dije Baban Kike gayawa Haka? gashi kinga dare ne fa!
"Eh to ina ruwanki ,naji inna tace na koma me zan tunda ba uwata agidan."
Ta fita tana gatsina.
Malam ya aje kwanon cike da damuwa Yace "Gaskiya Gwamma ta cucueni, duk ta batan tarbiyar yara yanzu ace ina magana Dije bata ji?" Jummai tace "sai hkr fa da Addua."
Gidan iya Dije tayi ta shiga d'akin da Gwamma ke ciki k'afarta da aka guntile na ciwo tace "Dije zo ki rik'eni zan mik'e"?"
Tace "nifa Bazan ba karki takuran."
Gwamma tace "Ni kike gayawa haka?sai kace sa arki." ko magana bata kumai ba tayi zamanta.
Gwamma ta matse k'walla halin da take ciki kenan ba mai Kula da ita kowa ya gujeta hatta iya hantarar ta take gashi yayanta ma nayi mata saboda rashin Tarbiya.
Mudi ne ya shiga yana fito Gwamma tace "Yawwa mudi, kayiwa Dije fad'a kan abinda take min."
Ya juyo "Nifa Gwamma ba ruwana da harkanku abin Babana ya ishen."
Kuka ta saka da k'yar ta mik'e ta shiga Band'aki. iya ta fito "yanzu ke Dije uwar taki kikewa haka?"
Dije tace "nifa banyi komai ba."
Iya tace Aa kyace baki komai mana tunda baki da tarbiya."
Nan Gwamma ta fito "yawwa iya ki gayawa mata ko taji."
"Yo Gwamma ai dama duk uwar dabata bawa yaranta tarbiyya ba ,tace 'ya'yanta sukad'ai ne 'ya'ya to wallahi abin kanta zai dawo, kede Gwamma kin b'ata Rayuwarki data yaranki,uban yara ya sasu Makaranta ta Allo ma kin hana, ba abinda suka sani haba kin musu Tarbiyar banza, ai wlh kad'an ma kika gani kin d'auka ban san bin Bokayen da kikai ba,kika mallake Miji da kishiya ko,har 'yar ruk'on nan ma haka kikai ta zalintar ta, ke 'ya'yanki ne yara miji an maida Shi hotiho, to ai ga irin ta nan ki fara tuba ga Allah tunkan ki kaiga kushewa."
Gwamma cike da haushi tace "to naji."
Iya tace "ai baki horu ba.
Ke kuma Dije uwarki komai rashin kirkinta to ki bita domin Allah ne Yace abi iyaye."
Nan ta juya ta shige D'aki.
Gwamma ta zauna da Guntulalliyar k'afarta zuciyar ta na danasani Amma Girman kai bazai barta ta nuna ba.
Domin aganin ta ta fad'o (lalle Gwamma baki horu ba).
*Washegari.*
Tun safe su Malam ke Tsammanin zuwan baki Amma shiru duk Jikinsu yayi sanyi waya ya bugawa sarkin kasuwa ko Sun zo yace mai Aa.
Haka aka wuce Ranar Amma shiru ba Labari sai kuma Hansai Jikinta yayi sanyi sai kallon Hanya take har dare ba Labari,cikin sallar ta sai rokon Allah take Allah yasa burin ta ya cika.
Cike da Jimami ta kwanta.
*Washegari Da karfe goma Ranar Laraba.*
Hansai tayi wankanta tayi kwalliya tayi kyau kai kace zuwa k'auyen tayi ta Tambayi gun Jummai zata je ta D'an zaga gari.
Tafiya take Ahankali tana tuna irin Rayuwar da tayi baya ak'uyen Muntari ne ya fad'o Mata kawai sai tayi Hanyar bayan Dutse wurin nan kamar yanda yake sai sassak'e wasu dutsunan da akai.
Zama tayi tana ta tunani da Murmushi ga iska na kad'ata ,tayi kusan Awa d'aya a zaune yasa ta mik'e don ganin Dad'ewarta tayi Hanyar Gida.
Daga can nesa ta gano wasu shimfid'ad'dun Motors guda 2 ak'ofar Gidan su,Badon tayi zaman Abuja ba, da sai ta tsaya ta Lailaya su.
Gaban ta ne let dukan uku- uku har taje daf da Motar ta tsaya bakowa aciki yasa tayi hanyar shiga Gidan a sanyaye.
Tun shigar ta taga Mutane Birjik a Babbar tabarmar Baba dake zama Asoro.
Cak! ta tsaya tare da k'arewa Mutan gun kallo har tazo kan wata d'anyar D'aby wadda taga kamar ita.
Kuka taji an fasa "Wallahi ko ban ga shaida ba wan nan Baby Husy ce!" kallonta ta maida kan me Maganar taji wani irin Fad'uwar gaba.
BY
Queen meemi
Queenmeemi.WordPress.com.
.
[11:19pm, 25/02/2017] 👑MEEMI💋: ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣39❣ *FEB,2017*
_Sadaukarwa ce Ga Basheer Usman family's_
*************
Rungumeta tayi ta d'ago hab'ar Hansai tace "tabbas wan nan itace" dai de Lokacin kyakkyawar Budurwar ta shiga Gidan Dady yace "Daga d'auko Album kin zauna ko?"
"No Dady ke ne ban gani ba Amotar sai dana duba."
Juyawa Hansai tayi sukayi Ido hud'u da budurwar Suhaima tace "You!" nan ta yar da Album d'in data d'auko ta Rungume Hansai "Mum wlh itace wadda nake baki Labarin suna kama da Arif wadda na ganta a gidan Anty."
Jummai ce ta fito rik'e da wata leda ta tsugguna ta aje Gaban Malam da smSarkin kasuwa, nan ya d'auko ya bud'e hoto ne guda biyu Daya ajiki Hansai ce da Malam aka d'aukesu a Ranar da aka tsinceta sai D'ayan kuma ita kadai ce nan ya mik'awa Dady ya karba Yace Allahu Akbar."
Nan ya d'auki Album ya duba sak! itace ce ba makawa Hansai 'yar su ce .Domin shigar Jikinta an Musu hoto ita da Hassanar ta.
Malam ya d'ago wato 'yan biyu ne kenan!"
Baba yace "tabbas twins ne" .
Sarkin kasuwa yace "mun godewa Allah."
Nan Dady ya kalli Suhaima yace "wan nan itace first Born dita Suhaima, sai su Twins Hassana Da Hussaina,sai kanin su Arif gashi nan."
Hansai dake bunsu da ido tana sharce k'walla sabida Jin wani sonsu da take.
Mum (Fatima) shine sunan ta ,ta d'ago ta kalli Suhaima tace "Amma ace kije Gidan Anty ki kasa gano kamar da suke da Hassy haba Suhaima."
Suhaima tace "Mum wlh tunda Naganta naji ina kaunar ta Sam abin bai kawon ba,don naji Ance ta Mutu."
Dady yace Aikin san dama su basa kama da Junansu, sosai Hussaina tafi kama da Mahaifiyar ku, ita kuma hassana da ni shiisa."
Baba yace "Masha Allahu komai de Daga Allah ne."
Nan Hassy ta zo ta k'urawa Hansai Ido ta d'an tab'a Hancin Hansai ta Rungumeta tana Hawaye I Missd u dear ,I luv u my Twins sis."
Itama Hansai ta Tungumeta ta na Tsiyayyar Hawaye "Me too sis."
Nan aka zauna sai Maida zance ake Hansai sai kallonsu take A ranta tana yaba su dukkansu Masu kyau Ashe wan nan finest Baby din Yayata ce Arif kuwa D'an Lukuti sai satar kallonta yake ,Mum Ma sai satar kallon Hansai take Ganin kamar da suke da ita.
Dady yayi gyaran Murya "yanzu yaya Sunanta? Malam yayi dariya sunan mu na k'auye take karb'a."
Jummai tace "Hansai
sunanta" dariya Arif yasa
hassy ta zungureshi, Hansai tayi Murmushi ganin yanda suka Birgeta ashe itama haka take ta yan uwa Masu kyau had'ad'd'u.
Mum tace "dama ba acanja masu suna ba,Hassana da Usainar su ake ce masu Sai mu da muka tak'aita muke cewa Hassana Hassy."
Malam yace "itama 'yar tawa tunda ga sunanta Wato Husaina sai Ana cemata hakan."
Dariya suka saka dukkansu.
Dady sa bakinsa yak'i Rufuwa yace "ai Malam karkaji irin dad'in da nakeji da ya zamanto irin ruk'on da kukai mata kun zame yan uwa domin Husaina 'yar kuce."
Sarkin kasuwa yace "Masha Allah ai tun Lokacin b'atanta mukai ta bada cigiya shiru."
Dady yace "ai A lokacin Bama hayyacin mu, domin duk asume muke Direct kano aka wuce damu sai da Mukayi 3 weeks akwance Domin Hassana ma mun d'auka Mutuwa zatai itama domin mun Saddakar Husaina ta mutun, Amma duk da Hakan bayan warkewar mu sai da Mukazo munka bada cigiya sai aka cemana ai da dama yara Sun mutu dai Muka hkr.
Amma Mahaifiyar su kullum Maganarta ai na hussaina na raye da yake Munfi zama a Landon to duk Lokacin da Mukazo Nigeria sai na biyo hanyar nan domin ina tunawa da ita."
Malam yace "ikon Allah domin shike k'adarta k'addara Allah abin godia."
Nan sukayi sallar azahar se kuma suke shirin tafiya.
Malam yace Hansai ta had'a kaya ta bisu nan tasa kuka dum da farin cikin dake gareta,Jummai ma kuka take tace "Hansai kibi iyayenki ai bamu Rabu ba.
Mum tace "iyayenki ne suma ai" Dady yace "lalle me iyaye hudu" aka sa Dariya nan taje iban kayanta Mum tace ta bar su a bawa wadanda basu dashi.
Haka Suhaima da Hassy suka k'an-k'ame Hansai Arif na gefe yana binsu Mum da Dady suka tsaya ya fito da check ya Rubutawa Sarkin kasuwa 1million, Malam kuwa check na 2million ya mik'a mai duk suka k'i karb'a k'arowa yayi ya Rubutawa Jummai na 500hundredk haka sukace su bazasu karb'a ba domin Hansai 'yar su ce komai sunyi ne don Allah da k'yar da sid'in goshi suka karb'a."
Dady Yayiwa Wani Driver din sa Magana kan ya karb'i check din yaje ya ciro musu.
Shamsu yace "oga driving din fa?"
yace "no Madam ta tuk'a, ka tsaya koba yauba har zuwa Gobe in Sun shirya sai kuje tare kacire Musu."
Da k'yar aka B'anb'are Hansai daga Jikin Jummai tana kuka tana kiran Baba da Jummai dak'yar tayi ta saduda suka fita.
cin-cirindon Mutane ne cike a awajen Motocin kan al' ajabin cewa wad'an nan First class d'in sune Familyn Hansai haka Hansai Da suhaima da Hassy da yasir suka shiga mota d'aya Driver yaja.
Mum da Dady suna Mota d'aya itake tuk'a su Jummai da baba sukai ta D'aga musu hannun da Alk'awarin dawowawr Dady gun Baba kan wani Aiki da zai Sama mai.
Fuuu! Motocin suka fita daga k'auyen Mangalu suka mik'a kan Titin Bunkure suka santali Hanyar kano.
Note -Hansai yanzu ta koma Husaina Husy ,don haka zakuji Ana cemata Husy.
By
Queen meemi
Queenmeemi.WordPress.com.
.
. [11:25pm, 26/02/2017] 👑Meemi💋: . ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣40❣
_Sadaukarwa ce Ga Basheer Usman Family's_
*_Wan nan page din naki ne @Ngileruma Tnz for ur luv nd care❤_*
*********
Direct Gidan Maman kano sukaje wajen k'arfe Biyar Jikin Husy yayi sanyi game da Mamakin meya kawosu Gidan Maman Anty Rabia.
Tana zaune Ita da Dan Autanta suna hira Suka shiga Falon Maraba tayi Masu, tace kuce da Ibrhm d'in kuka Mum tace Eh wlh Mama,nan dukkan su sukabo lafiyar kujeru, tace Aa Arif Dan lukuti har yanzu kanacin kayan fulawar ne?"
Dariya yayi , Tsai ta tsaya da maganar tace "to Hansai yana ganku tare ikon Allah sai naga kin saje kuna kama dasu ,keda akace Aure za'aimiki kodai Gidan Aiki kika canja?"
ba Wanda yace kala sai da suka zauna suka huta.
Dady ya kallai Maman kano yace "ikon Allah Husaina ce yar wajena data b'ace da dad'ewa wadda akace ta mutu."
Tafi Mama ta dunga Amma naji kunya yarinyar nan so biyi tana zuwa gidan nan inde za a kaita Aiki abuja ko za a maidata kasan gun Rabia tayi aiki.
Ashe ni nan Jinina ce ban sani ba ,shiisa nake k'aunar ta mana,koda yake ai duk mun Sadak'ar ta mutu ne shiisa Sam ban kawo ba
ikon Allah hansai zo nan Naji d'iminki."
Arif yace "no Maman kano yanzu sunan ta Husy not Hansai." Dariya aka saka dukka nan ta kamo Hussaina tace "wlh se yanzu nake ganin kamarta da Arif ikon Allah Ashe ba baya ba kike da kyau kunya ce ta kama Husy."
Haka sukai ta Maganar anan ta d'au waya ta Sanarwa Anty Rabia har da kuka tace Mama wlh shiisa nake k'aunarta har Raina Ashe Jinin mu ce."nan mama ta bawa Husy (hansai) waya suna ta waya tana tambayarta su Mubarak.
Bayan sun gama wayar Mama tace ni din nan da kike ganina Husaina Mahaifinki K'anina ne Uwa da d'aya Uba daya.
Mu 'yan Asalin nan kano ne Fulanin Garko Amma iyayen mu duk anan cikin kwaryar kano muke.
Kinzo cikin Arxiki Domin dukka familyn mu kowa nada Hannu da Shuni.
Babanki ya rik'e muk'amai A Nigeria irin Lucky Man din nan ne tun yana yaro shiissa tashi d'aya yazamana Done ku kanku a Landon aka haifeku acan kuke da zama yanzu hakan Ambassador ne na Nigeria to London,kuma yana kasuwanci Akwai taimakon ma kasa dashi ,Allah yasa kuyi koyi da Halin sa na taimako.
Mahaifiyar ki kuma ita Asalinta 'yar Adamawa ce fulanin can ce iyayenta Malamai kuma suna da abin hannu kakanninki duk suna nan na gun uwa Amma na Dady kuma saura Kaka mace Mahaifiyarki nada kirki da son jama'a batta k'yamar talaka kinga an raba ke kike kama da ita Hassy da Dadyn ku."
Dariya suka saka Dady yace kai Maman kano duk wan nan bayani haka?"
Tace yo Meye aigwanda na sanar Mata tunda ya zama dole.
tace yanzu dai sai an kwana 2 kyaje ki ziyarci Dangi."
Dady ya mik'e to ni na tafi Masallaci,Bayan fitarsa dukkansu sukayi wanka Saboda gajiya wajen k'arfe 9 na Dare kowa yayi bacci Abinsa na gajiya in Banda Hansai dake ta Sallah tana kai Godiyar ta ga Allah.
Sai Suhaima dake waya da Saurayinta.
*Washegari*
Hassy da Hussy na zaune sai D'an hira suke,Hassy ta ce ki saki Jikinki Tweeny"
Suhaima dake gefe tana taje kai tace "nikan Husy kinyi School ko?"
Tace "eh mana nayi Junior Class sai natafi Aiki Amma acan Anty ta d'aukon me Lessn har seda nayi Waec."
Hassy tace "Weldone Amma banso kikai Aiki ba",Husy tace "sis Ai ba yanda Mutum zai kaucewa k'addarar sa"
Suhaima tace "tabbas" "Hassy plss ban phone naki zan duba wani abu"
hassy tace kai "Ya Suhaima chatin nake"
"Ok dama bakya gajiya ai"
Hassy tace "sorry sis take it"
Husy sai kallonsu take sun bata sha'awa .Mum ta shigo tace "Oya kowa ya shirya 9 zamu tafi" haka kowacce ta shirya Hassy ta d'auko wani Material me kyau da tsada me ratsin Pink ta bawa Husy itama ta dauko wani
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37 Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52