Sumy tace "Barni kawai kin san Nazi yanzu se yayi me gaba d'aya!"
Sumy tace "to ni wai kinsan Sunan shi Saurayin da kike so? tace "Aa"
"Aa! kinada Wahala sai ki dage."
Sady tace "Futha zan tambaya kawai!"
tace "daya fi maki," wayar Sady tayi K'ara ta d'auka Ganin number waje yasa ta daga "Aa Suhaima!" tace "naam"
"kin koma ashe!" tace "eh hutun ya k'are ai se kuma nan da 3 Month zan kammala Degree zamu dawo da har su Dady". Sady tace "Allah ya kawo ku,"
"Ina Hansai kuwa? tsaki Sady tayi "ke kin Mak'alewa 'yar Aikin nan tana can tanayi"
Tace "Okey ki Gaida" ta nan sukayi Sallama.
*8:Pm*
Nazi ne a d'akin wani Abokin sa suna kallo "yace Khalid kasan Sumy?"
yace "eh man!
yace "to Gidan su akwai wata Yarinya wlh ban d'auka Sonta nake da Gaske ba, kwanakin nan duk ta dabaibbayeni,kuma matsalar batta sona."
khalid yace "haba naga Sumy ce Budurwarka! yace "eh Dan so ina son Sumy, Amma Soyayyar Yarinyar nake sosai."
Yace "tab! zaka had'a Jalala kasan ba yarda Sumy zatai ba"
yace "sosai so nake kaban Shawara," shuru Khalid yayi kawai ka hak'ura da d'aya"
"Nida Sumy zata hkr ai nafison hakan" yace "Haba kai ma kasan Dadyn ka bazai so had'a iri da 'ya'yan talakawa ba ,naji kace 'yar Aiki ce ma"
Nazi yace "ni ba ruwana da wan nan inde akwai so is okey" khlid yace "my Fnd kawai ka rik'e Sumyn ka so me sonka" yace "zan Gwada."
* After 2 Weeks @4pm*
Juyi Sady keyi adaki don kuwa duk ta tashi hankalinta Domin Sosai take son Dream Guy nata Ganin ba sarki sai Allah yasa ta watsa kiran Futha
Ta dauka "Amarya bkya Laifi" tace "ya San Ranki" D'an Jimm tayi "nikam Futha a Bikin ki ai Naga wani Handsome Guy duk Samarin gun sai de Subi bayan sa wajen haduwa"
Tab'e baki Futha tayi "Banda Mijina dai!" Sady ta sa Dariya "haba dai Futha ai ko Mijinki Al barka, Pls kin san Shi ?"
Tace "ke ni ta ina zan sanshi" nan tayi taimata kwatance bata gane ba tace "aidama bazakii gane ba" tace "eh naji" nan suka kashe.
Kande ce ta shiga D'akin tace "Anty Sady wai kin bak'o awaje" tab'e baki tayi "naji" mikewa tayi ta Dan fesa turare tayi waje sai cuno baki take ta fita.
Yana zaune akan 'yar Rumfa a kusa da Parkin Space Tsaki tasa tace "Dan naci kaine? d'agowa yayi haba "Sady meye Laifin me sanka?
kaga! Hannu ta daga "kai Faruq ka fita way D'ina don bana Sonka haba adauri kashi ko a bata igiya? na farko Bakada Naira na biyu ba Good Dress ko mota bakka da ita."
Murmushi yayi "haba Sady ni inada rufun asiiri, ni Dan kaduna ne Aiki nake a Abuja din nan kuma kin san ai aganka da Aikinka ai yafi baki san inda Rana zata fadi ba."
Hansai ce ta fito da Roba ahannu k'walla kiran ta tayi taje "oya zauna kuyi hira da Shi , da ita kuka dace ni nayi nan" juyawa tai suka bita da ido .
Gaidashi Hansai tayi tace "kayi hkr Aiki nake" yace "ba Matsala dama tafiya zan ma nide ki tayani Addua Allah ya ban Sady" tace "Amin."
Nan suka Rabu ta koma Gida cike da mamakin wulakncin da Sady kewa Samari kowane yazo sai tace bata son sa haka dai Rayuwa tacigaba da tafiya har... .........
By
Queen meemi
Queenmeemi.WordPress.com
. . ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣35❣ . *FEB,2017*
®NAGARTA WRITER'S ASSOCIASION(NWA)
_Sadaukarwa ce Ga Basher Usman Family's_
***********
Rayuwa nata tafiya da k'alubalai masu Buri suna son ya cika ,wasu kuma suna cikin bakin ciki haka Rayuwar take yau Baki Gobe fari .
Yau Me d'aukan su Kande da Karime tazo tafiya dasu da yake gari daya suke. "Mama ta kalli Kuluwa Tace yanzu tafiya zakiyi dasu?
Tace "wlh Aure za a musu" Umma Tace "ai ma wad'an nan sun Dad'e kisan k'auye basa barin yara sukai har sha takwas ba Aure".
Kuluwa Tace "wlh kuwa yanzu duk ba sa'anin su,suma Dan sun Samu nan ne shiisa,baga sunan sunyi fes dasu ba." Nan aka had'a musu kud'in Aikin su tare da shatara ta Arziki .kuluwa na Jadda da musu kan zata kawo musu wasu 'yan Aikin.
Acan Farfajiyar waje suka had'u da Hansai tana kuka zuwa tayi ta Rungumesu "Shekara Biyu muna tare Mun shak'u yanzu zaku tafi ku barni."
Kande ta Matse k'walla zamu had'u bamu Rabu ba ,ki bamu Number D'inki kinga bamu da ita idan Munje zami samu waya Mi miki nan ta bata,karime kuwa ta kasa magana.
Kuluwa tazo "se kuzo mu tafi Garinmu da nisa fa," da k'yar suka rabu Suka tafi da Abin Arziki da yawa, wan nan kenan.
Suk'uk'u Hansai ta dawo Bayan tafiyar su, sai da iya kad'ai suke hira kawai kamar Mara Lafiya,nan ta hau tunani jitayi Gidan yayi Mata rashin dadi side din Anty taje Ta shiga tana zaune tana waya ta juyo tayi ma Hansai Iso data zauna .
Zama tayi Anty ta d'ago tace "Jiya Uncle Abbas ya kawo Mini Result naki" Mamaki ne ya kama Hansai tare da Murna tace "wayyo Dadi"
Tashi tayi ta fito da Result din ta zaro ta nuna Mata Gashi 8, Credit kika samu saboda Dadi kuka ta saka Hawaye shab'e -shab'e ta daga hannu sama "Allah na Godema" Anty tace "kawo na adana miki nan ta mik'a mata
Anty tace sai Abinda zan gaya miki ki dawo nan kawai kina kwana wan cen D'akin.
Kinga iya k'aramin D'aki zata koma itama ,can yayi Girma tunda Su karime sun tafi." Dadi ne yayi ma Hansai yawa tace "to Anty."
Can waje ya fita ta zauna sai washe baki take tana kad'a kafa tace burin Baba kenan da Muntari Abinda sukeso nayi kenan Wayyo Allah Nagode maka kasa na had'u da Muntari."
Haka tayi ta magana ita kad'ai nan ta Lula tunanin irin Soyayyar da suka zuba da can Allah ka kawo min Muntari Dariya tayi kamar wushiryarta yafito tamkar tana tare dashi.
Tana nan A zaune Get d'in Gidan ya bud'e Sady ta danno Hancin Motar ta a Fusace ta fito daga Motar a 360 idan ta na tsiyayar Hawaye ta kalli Hansai ta wulla Mata key "dalla Gashi kaiwa Ashiru ya wanken mota" da sauri Hansai ta D'auka tana Mamakin Sady.
Da gudu Sady ta Fad'a kan Bed ta fashe da kuka Sumy dake kwasar Sleep ta, Mutstsike Ido ta mik'e tace "Sis meya faru?"
kuka ta kuma fashewa dashi Ta tashi zaune ta zauna "Sumy."
"Ehen ina Jinki meya faru?" Sady ta Lank'washe k'afa kamarni Sady wai Namji zai yan k'wana Impossible."
"Ke in zaki gayan Ki gayan" Sumy ta fada Sady tace "wai kin san Handsome d'in nan na gani a 212 yana Zaune Acikin Motarsa irn na fito na gano shi Lokacin ya fito sai na bige ban saniba yana D'agowa Yace wai ina dubawa ina kallon hanya na bashi hkr ya tab'e baki."
Sumy ta sa Dariya "Weldon kinga ai yanzu Kayi hkr dashi ,tace "no nifa Shi nakeso wlh ,yan zuma kawai na fada miki ne Amma bana jin haushin sa kawai tsananin sonsa ne ke sani kuka." tace Allah dai ya kyauta" Sady tace "yanzu number d'insa nake nema wlh."
Sumy kam Daria ta yi "nikam da zaki bi ta tawa da kin hkr da Samarinki Ki zabi d'aya aciki."
"Kai Sumy kinsan Dady bai son Talakawa kun manfa yanda akai dasu Zuby ne! don haka wan nan guy din ta koina yayi."
"Be a Lady mana haba karki bada Mata kina Jan Class." Sady tace "sekiyi kuma" nan ta mik'e ta fad'a toilet don wanka.Haka itama Sumy ta shiga Dayan Toilet don Nazi zai zo.
*5:30*
Hansai kuwa yau tsimin son Muntari ya motsa haka ta d'auko dogon abin Busar ta tun na k'auyensu tana Dan busawa tana tunano irin Soyayyar da suka sha da Dalilin Rabuwar su, hawayenta ne keta diga kan cinyar ta, Mangaron dake Garden din taje tadan tsinka ganin ya nuna tazo tana Goga Shi a hannun ta.
Dariya taji a bayan ta tajuya
da sauri sukai Ido hud'u da Nazi Shida Sumy ne zaune kan kujeru Ta fesa uwar kwalliya sai kwai nane take. shikam Hansai ya kafawa ido Sum sum Hansai ta mik'e tazo ta wuce a hankali ya furta I luv u babe" Tsawa Sumy ta dakawa Hansai ta tsaya tace "come"
Nan tazo ta tsaya ta kalli Nazi "ka kalleta san Ranka wlh akanta zan huce" Murmushi yayi "Madam Sumy in kika dake ta ai kamarni kika daka." K'ululun taji na bak'in ciki tace "Nazi ka dai na mun irin haka! haba banso ,ke Hansai ayau agabana inaso Ki ce bakyason Nazi yaji."
Dago Kai tayi ta ce "nifa Anty inada Miji akauye kawai ni bana sonsa,Ki daina damun kanki ma." Murmishi tayi "kin fanshi kanki yarinya don bana son raini Bar nan ."
Asalub'e ta Juya Nazi ya bita da ido ,Sumy tace "yanzu Nazi agabana kake son wata haba watan ma 'yar Aikin Gidan nan yanzu ace ita kake so Alhalin kasan Maganar mu dakai har ta Kai ga Manya dama baka sona ko!?" ta share Hawaye.
Yace "Sorry Sumy ina Sonki But!
"But what? Nazi plss nifa akan hakan wlh sena hk'r dakai na dole, don ban san Yaudara."
Yace "sorry Daga yau na dena"
Dariya tayi "okey" nan suka cigaba da hirar tasu.
BY
👑Queen meemi
Queenmeemi.WordPress.com.
. .
. ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣36❣
*FEB,2017*
®NAGARTA WRITERS ASSOCIASION(NWA)
_Sadaukarwa ce Ha Basher Usman Family's_
*************
Da k'yar da sid'in Goshi Sady ta samo Number d'in Handsome agurin Futha domin damun ta data taimata Mata yasa ta tambayi Mijinta ganin bata gane ba yasa tace Sady taje gidan nata.Acikin vedio na Bikin ta nuna shi nan Mijin Futha yayi Mata kyautar Nomber din sa, taji D'adin Karba tace ya gaya Mata sunan sa Yace Aa ganin ta samu Number yasa ta hkr.
Tunda ta amshi number din sai Abin ya zamo kamar me kullum ta kira a kashe. kamar ta kurma ihu yanzun ma kira take tayi Amma Shiru.
Abin Haushin ma ta d'ora Number din a whtsup taga ma ba'a tab'a bud'eta A whtsup ba, kamar tayi kuka
Tana kwance Hansai na Gyara mata farce ta kira wayar k'irrr ihu tasa Jin ta shiga ta kalli Hansai "Get out anjima Kya k'arasan" sai datayi kira sau wajen 10 san nan aka d'auka daga can Mace ce tayi Magana "plss yana Aiki ne a office Later Kya kira" tsaki Sady tasa Tasan sakatariya ce ta d'auka nan ta juya baya tayi mai text msg ta aika.
Haka fa take ko yaushe cikin Msg ko kira, so daya ya taba d(auka bayan Sallama ta fad'a A kwainane "Yace plss I'm so sorry don Allah Ki daina kirana" d'if yakashe. kamar ta fashe a wan nan saboda Haushi ,time faruq ya kira tayi tsaki tama kashe Phone din agaba d'aya.
*After 2 month*
Fad'a sosai akai tsakanin Nazi da Sumy Shi ya nace kan yana san Hansai don har Dena d'aga kiran Sumy yayi, da yake Sumy nada fad'a yasa ta biye mai sukayi kaca-kaca Yace bazai kuma zuwa gunta ba hakan itama tace inde hakan ne sede su Rabu domin bazata yarda yana kunya tata ba, dama ta san Mayaudarin ne yau satin su d'aya kenan.
********
Wan nan damar ce tasa ya saki jiki ya juya akalarsa Bangaren Hansai ,har saida ya samo Number dinta,haka ya tasam ma kiranta ba dare ba rana, yawan kiran Hansai da yake a waya yasa take sata a silent domin ta rasa inda ya samu sai dare yake kira tsoro ke cika ta domin tun d'aukan da tayi daga farko ta gane shine bata sake ba ,hakan sai karaci kiraye -kirayensa ya Hakura.
Umma Mama Sumy da Sady duk suna suna zaune a babban falo inda suke hirar Amare su Zuby watan su Shida da aure suna kallo Suna hirar su. Anty ma ta shigo ta zauna Anayi da ita.
Hansai kuwa tsaye abayan Sady agefe tana yi mata tsifar kai wayatar ta dake sak'ale a bakin zanin ce ta tayi k'ara, ta zaro ta sai kiran ya d"auke,ganin ya katse sai ta aje a bakin kujera.
Wani kiran ne ya kuma shigowa Sumy kam a kusa da wayar take nan idon ta ya kai kan Screen din 'yar k'aramar wayar nan tayi tozali da Number d'in Nazi domin ta hardace
Showing 102001 words to 105000 words out of 155648 words
Sumy tace "Barni kawai kin san Nazi yanzu se yayi me gaba d'aya!"
Sumy tace "to ni wai kinsan Sunan shi Saurayin da kike so? tace "Aa"
"Aa! kinada Wahala sai ki dage."
Sady tace "Futha zan tambaya kawai!"
tace "daya fi maki," wayar Sady tayi K'ara ta d'auka Ganin number waje yasa ta daga "Aa Suhaima!" tace "naam"
"kin koma ashe!" tace "eh hutun ya k'are ai se kuma nan da 3 Month zan kammala Degree zamu dawo da har su Dady". Sady tace "Allah ya kawo ku,"
"Ina Hansai kuwa? tsaki Sady tayi "ke kin Mak'alewa 'yar Aikin nan tana can tanayi"
Tace "Okey ki Gaida" ta nan sukayi Sallama.
*8:Pm*
Nazi ne a d'akin wani Abokin sa suna kallo "yace Khalid kasan Sumy?"
yace "eh man!
yace "to Gidan su akwai wata Yarinya wlh ban d'auka Sonta nake da Gaske ba, kwanakin nan duk ta dabaibbayeni,kuma matsalar batta sona."
khalid yace "haba naga Sumy ce Budurwarka! yace "eh Dan so ina son Sumy, Amma Soyayyar Yarinyar nake sosai."
Yace "tab! zaka had'a Jalala kasan ba yarda Sumy zatai ba"
yace "sosai so nake kaban Shawara," shuru Khalid yayi kawai ka hak'ura da d'aya"
"Nida Sumy zata hkr ai nafison hakan" yace "Haba kai ma kasan Dadyn ka bazai so had'a iri da 'ya'yan talakawa ba ,naji kace 'yar Aiki ce ma"
Nazi yace "ni ba ruwana da wan nan inde akwai so is okey" khlid yace "my Fnd kawai ka rik'e Sumyn ka so me sonka" yace "zan Gwada."
* After 2 Weeks @4pm*
Juyi Sady keyi adaki don kuwa duk ta tashi hankalinta Domin Sosai take son Dream Guy nata Ganin ba sarki sai Allah yasa ta watsa kiran Futha
Ta dauka "Amarya bkya Laifi" tace "ya San Ranki" D'an Jimm tayi "nikam Futha a Bikin ki ai Naga wani Handsome Guy duk Samarin gun sai de Subi bayan sa wajen haduwa"
Tab'e baki Futha tayi "Banda Mijina dai!" Sady ta sa Dariya "haba dai Futha ai ko Mijinki Al barka, Pls kin san Shi ?"
Tace "ke ni ta ina zan sanshi" nan tayi taimata kwatance bata gane ba tace "aidama bazakii gane ba" tace "eh naji" nan suka kashe.
Kande ce ta shiga D'akin tace "Anty Sady wai kin bak'o awaje" tab'e baki tayi "naji" mikewa tayi ta Dan fesa turare tayi waje sai cuno baki take ta fita.
Yana zaune akan 'yar Rumfa a kusa da Parkin Space Tsaki tasa tace "Dan naci kaine? d'agowa yayi haba "Sady meye Laifin me sanka?
kaga! Hannu ta daga "kai Faruq ka fita way D'ina don bana Sonka haba adauri kashi ko a bata igiya? na farko Bakada Naira na biyu ba Good Dress ko mota bakka da ita."
Murmushi yayi "haba Sady ni inada rufun asiiri, ni Dan kaduna ne Aiki nake a Abuja din nan kuma kin san ai aganka da Aikinka ai yafi baki san inda Rana zata fadi ba."
Hansai ce ta fito da Roba ahannu k'walla kiran ta tayi taje "oya zauna kuyi hira da Shi , da ita kuka dace ni nayi nan" juyawa tai suka bita da ido .
Gaidashi Hansai tayi tace "kayi hkr Aiki nake" yace "ba Matsala dama tafiya zan ma nide ki tayani Addua Allah ya ban Sady" tace "Amin."
Nan suka Rabu ta koma Gida cike da mamakin wulakncin da Sady kewa Samari kowane yazo sai tace bata son sa haka dai Rayuwa tacigaba da tafiya har... .........
By
Queen meemi
Queenmeemi.WordPress.com
. . ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣35❣ . *FEB,2017*
®NAGARTA WRITER'S ASSOCIASION(NWA)
_Sadaukarwa ce Ga Basher Usman Family's_
***********
Rayuwa nata tafiya da k'alubalai masu Buri suna son ya cika ,wasu kuma suna cikin bakin ciki haka Rayuwar take yau Baki Gobe fari .
Yau Me d'aukan su Kande da Karime tazo tafiya dasu da yake gari daya suke. "Mama ta kalli Kuluwa Tace yanzu tafiya zakiyi dasu?
Tace "wlh Aure za a musu" Umma Tace "ai ma wad'an nan sun Dad'e kisan k'auye basa barin yara sukai har sha takwas ba Aure".
Kuluwa Tace "wlh kuwa yanzu duk ba sa'anin su,suma Dan sun Samu nan ne shiisa,baga sunan sunyi fes dasu ba." Nan aka had'a musu kud'in Aikin su tare da shatara ta Arziki .kuluwa na Jadda da musu kan zata kawo musu wasu 'yan Aikin.
Acan Farfajiyar waje suka had'u da Hansai tana kuka zuwa tayi ta Rungumesu "Shekara Biyu muna tare Mun shak'u yanzu zaku tafi ku barni."
Kande ta Matse k'walla zamu had'u bamu Rabu ba ,ki bamu Number D'inki kinga bamu da ita idan Munje zami samu waya Mi miki nan ta bata,karime kuwa ta kasa magana.
Kuluwa tazo "se kuzo mu tafi Garinmu da nisa fa," da k'yar suka rabu Suka tafi da Abin Arziki da yawa, wan nan kenan.
Suk'uk'u Hansai ta dawo Bayan tafiyar su, sai da iya kad'ai suke hira kawai kamar Mara Lafiya,nan ta hau tunani jitayi Gidan yayi Mata rashin dadi side din Anty taje Ta shiga tana zaune tana waya ta juyo tayi ma Hansai Iso data zauna .
Zama tayi Anty ta d'ago tace "Jiya Uncle Abbas ya kawo Mini Result naki" Mamaki ne ya kama Hansai tare da Murna tace "wayyo Dadi"
Tashi tayi ta fito da Result din ta zaro ta nuna Mata Gashi 8, Credit kika samu saboda Dadi kuka ta saka Hawaye shab'e -shab'e ta daga hannu sama "Allah na Godema" Anty tace "kawo na adana miki nan ta mik'a mata
Anty tace sai Abinda zan gaya miki ki dawo nan kawai kina kwana wan cen D'akin.
Kinga iya k'aramin D'aki zata koma itama ,can yayi Girma tunda Su karime sun tafi." Dadi ne yayi ma Hansai yawa tace "to Anty."
Can waje ya fita ta zauna sai washe baki take tana kad'a kafa tace burin Baba kenan da Muntari Abinda sukeso nayi kenan Wayyo Allah Nagode maka kasa na had'u da Muntari."
Haka tayi ta magana ita kad'ai nan ta Lula tunanin irin Soyayyar da suka zuba da can Allah ka kawo min Muntari Dariya tayi kamar wushiryarta yafito tamkar tana tare dashi.
Tana nan A zaune Get d'in Gidan ya bud'e Sady ta danno Hancin Motar ta a Fusace ta fito daga Motar a 360 idan ta na tsiyayar Hawaye ta kalli Hansai ta wulla Mata key "dalla Gashi kaiwa Ashiru ya wanken mota" da sauri Hansai ta D'auka tana Mamakin Sady.
Da gudu Sady ta Fad'a kan Bed ta fashe da kuka Sumy dake kwasar Sleep ta, Mutstsike Ido ta mik'e tace "Sis meya faru?"
kuka ta kuma fashewa dashi Ta tashi zaune ta zauna "Sumy."
"Ehen ina Jinki meya faru?" Sady ta Lank'washe k'afa kamarni Sady wai Namji zai yan k'wana Impossible."
"Ke in zaki gayan Ki gayan" Sumy ta fada Sady tace "wai kin san Handsome d'in nan na gani a 212 yana Zaune Acikin Motarsa irn na fito na gano shi Lokacin ya fito sai na bige ban saniba yana D'agowa Yace wai ina dubawa ina kallon hanya na bashi hkr ya tab'e baki."
Sumy ta sa Dariya "Weldon kinga ai yanzu Kayi hkr dashi ,tace "no nifa Shi nakeso wlh ,yan zuma kawai na fada miki ne Amma bana jin haushin sa kawai tsananin sonsa ne ke sani kuka." tace Allah dai ya kyauta" Sady tace "yanzu number d'insa nake nema wlh."
Sumy kam Daria ta yi "nikam da zaki bi ta tawa da kin hkr da Samarinki Ki zabi d'aya aciki."
"Kai Sumy kinsan Dady bai son Talakawa kun manfa yanda akai dasu Zuby ne! don haka wan nan guy din ta koina yayi."
"Be a Lady mana haba karki bada Mata kina Jan Class." Sady tace "sekiyi kuma" nan ta mik'e ta fad'a toilet don wanka.Haka itama Sumy ta shiga Dayan Toilet don Nazi zai zo.
*5:30*
Hansai kuwa yau tsimin son Muntari ya motsa haka ta d'auko dogon abin Busar ta tun na k'auyensu tana Dan busawa tana tunano irin Soyayyar da suka sha da Dalilin Rabuwar su, hawayenta ne keta diga kan cinyar ta, Mangaron dake Garden din taje tadan tsinka ganin ya nuna tazo tana Goga Shi a hannun ta.
Dariya taji a bayan ta tajuya
da sauri sukai Ido hud'u da Nazi Shida Sumy ne zaune kan kujeru Ta fesa uwar kwalliya sai kwai nane take. shikam Hansai ya kafawa ido Sum sum Hansai ta mik'e tazo ta wuce a hankali ya furta I luv u babe" Tsawa Sumy ta dakawa Hansai ta tsaya tace "come"
Nan tazo ta tsaya ta kalli Nazi "ka kalleta san Ranka wlh akanta zan huce" Murmushi yayi "Madam Sumy in kika dake ta ai kamarni kika daka." K'ululun taji na bak'in ciki tace "Nazi ka dai na mun irin haka! haba banso ,ke Hansai ayau agabana inaso Ki ce bakyason Nazi yaji."
Dago Kai tayi ta ce "nifa Anty inada Miji akauye kawai ni bana sonsa,Ki daina damun kanki ma." Murmishi tayi "kin fanshi kanki yarinya don bana son raini Bar nan ."
Asalub'e ta Juya Nazi ya bita da ido ,Sumy tace "yanzu Nazi agabana kake son wata haba watan ma 'yar Aikin Gidan nan yanzu ace ita kake so Alhalin kasan Maganar mu dakai har ta Kai ga Manya dama baka sona ko!?" ta share Hawaye.
Yace "Sorry Sumy ina Sonki But!
"But what? Nazi plss nifa akan hakan wlh sena hk'r dakai na dole, don ban san Yaudara."
Yace "sorry Daga yau na dena"
Dariya tayi "okey" nan suka cigaba da hirar tasu.
BY
👑Queen meemi
Queenmeemi.WordPress.com.
. .
. ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣36❣
*FEB,2017*
®NAGARTA WRITERS ASSOCIASION(NWA)
_Sadaukarwa ce Ha Basher Usman Family's_
*************
Da k'yar da sid'in Goshi Sady ta samo Number d'in Handsome agurin Futha domin damun ta data taimata Mata yasa ta tambayi Mijinta ganin bata gane ba yasa tace Sady taje gidan nata.Acikin vedio na Bikin ta nuna shi nan Mijin Futha yayi Mata kyautar Nomber din sa, taji D'adin Karba tace ya gaya Mata sunan sa Yace Aa ganin ta samu Number yasa ta hkr.
Tunda ta amshi number din sai Abin ya zamo kamar me kullum ta kira a kashe. kamar ta kurma ihu yanzun ma kira take tayi Amma Shiru.
Abin Haushin ma ta d'ora Number din a whtsup taga ma ba'a tab'a bud'eta A whtsup ba, kamar tayi kuka
Tana kwance Hansai na Gyara mata farce ta kira wayar k'irrr ihu tasa Jin ta shiga ta kalli Hansai "Get out anjima Kya k'arasan" sai datayi kira sau wajen 10 san nan aka d'auka daga can Mace ce tayi Magana "plss yana Aiki ne a office Later Kya kira" tsaki Sady tasa Tasan sakatariya ce ta d'auka nan ta juya baya tayi mai text msg ta aika.
Haka fa take ko yaushe cikin Msg ko kira, so daya ya taba d(auka bayan Sallama ta fad'a A kwainane "Yace plss I'm so sorry don Allah Ki daina kirana" d'if yakashe. kamar ta fashe a wan nan saboda Haushi ,time faruq ya kira tayi tsaki tama kashe Phone din agaba d'aya.
*After 2 month*
Fad'a sosai akai tsakanin Nazi da Sumy Shi ya nace kan yana san Hansai don har Dena d'aga kiran Sumy yayi, da yake Sumy nada fad'a yasa ta biye mai sukayi kaca-kaca Yace bazai kuma zuwa gunta ba hakan itama tace inde hakan ne sede su Rabu domin bazata yarda yana kunya tata ba, dama ta san Mayaudarin ne yau satin su d'aya kenan.
********
Wan nan damar ce tasa ya saki jiki ya juya akalarsa Bangaren Hansai ,har saida ya samo Number dinta,haka ya tasam ma kiranta ba dare ba rana, yawan kiran Hansai da yake a waya yasa take sata a silent domin ta rasa inda ya samu sai dare yake kira tsoro ke cika ta domin tun d'aukan da tayi daga farko ta gane shine bata sake ba ,hakan sai karaci kiraye -kirayensa ya Hakura.
Umma Mama Sumy da Sady duk suna suna zaune a babban falo inda suke hirar Amare su Zuby watan su Shida da aure suna kallo Suna hirar su. Anty ma ta shigo ta zauna Anayi da ita.
Hansai kuwa tsaye abayan Sady agefe tana yi mata tsifar kai wayatar ta dake sak'ale a bakin zanin ce ta tayi k'ara, ta zaro ta sai kiran ya d"auke,ganin ya katse sai ta aje a bakin kujera.
Wani kiran ne ya kuma shigowa Sumy kam a kusa da wayar take nan idon ta ya kai kan Screen din 'yar k'aramar wayar nan tayi tozali da Number d'in Nazi domin ta hardace
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35 Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52