kuwa kaiwa Allah kaiwa Annabi ka k'yale yarinyar nan ai inde yarinya ta nuna bata sonka ka hkr domin ba Amfani."
Ngd Baba maigadi insha Allahu daga yau bazan K'ara zuwa inda take ba Amma ni saboda Allah nake santa na rabu da ita insha Allahu"
Yawwa ka sai wa kanka mutunci yaro"
kudi ya zaro ya bawa baba Maigadi ya tafi.
**********
Su kuwa su Hassy suna zuwa gida suka dire a d'aki sai tsaki Hassy take tace "sis wai meya had'aki da wan nan sadyn ko duk tsanar da sukai miki ne?"
"No sis kawai don a Dinner ya Suhaima wani mutum yayi mani Magana har na bashi no D'ina to tun data gani ta dinga yarfan tsiya tun awajen inaga ko sonsa take ne da alama ko bai sonta, shine fa duk wan nan tsiyar."
Hassy tasa Dariya "Lallema wan nan ai sis kawai wan nan hanyar zaki rama kawai ki Amince da Soyayyr Mutumin kodan ki bak'anta Ranta."
Husy tayi tsai zuciyar ta na zugi tace "to sis hakan za ai."
*Bayan Sati 2*
haka Shuriem yake kiran Husy har suka saba domin itakam husy ta danne soyayyr data kewa Muktar domin tasan San sa ajininta ne Amma dole ta koyawa kanta son Shuriem domin in had'uwa ne yafi Muktar nesa ba kusa ba,kuma ganin sanda Hassy take ma Muktar yasa ta saki jiki da Shuriem don ta manta Muktar.
Yau Shureim ya buk'aci yana son zuwa Gidan su Husy kamar wadda laka ya fashewa ajiki domin bata san amsar da zata bashi ba Domin zuciyar ta har lokaci tana a muktar.
5 dai de yana k'ofar Gidan su cikin Motar sa, yayi kiran wayarta d'auka tayi tareda sallama yace "finest nazo fa" tace "okey."
Nan ta Umarci Arif daya bud'e falon bak'i, pink abaya tasa ta Lining kanta simple Makeup ne a face nata, nan ta d'auki wayarta tafita gun Mum don ta tambayi izini.
K'amshin Turaren sa ne ya bugi Jancinta tareda Ya gauraye da AC dakin.
Zama tayi a daya da kujerun suka gai sa D'an dagowa tayi ta kalleshi yau shigar k'anann kaya yayi.
Tsaf yayi Mata kyau dago idunawan sa dake fad'ar Mata dagaba yayi ya dora kan nata caraf suka had'a ido.
Tayi saurin d'aukewa
Murmushi yayi "finest yau dai inason amsana."
Tana Mamakin yanayin Maganar sa d'ai- d'ai kuma a takaice,ji tayi ya birgeta
"Finest"
Sunan yana Mata Dad'i inya fada yace "plss tell me"
Murmushi tayi wushiryar ta suka fito tace
"Allah yasa alkairi a tsakanin mu."
Aje cup yayi "Weldone Finest."
Wani kallo yayi Mata take wanda taji ya tafi da ita.
Agogo ya duba "Okey ni zan tafi zan lek'a office d'auko wasu takardu."
Mik'ewa tayi t "Okey"
yace "yanzu sai yaushe?" tace "sati biyu."
Murmushi yayi yace kina so Ambulance ta d'auke ni ko?"
Dariya ya bata tace "sai Minyi waya."
Ido ya kura Mata wani irin sonta dake ratsa shi badon yaso ba ya tafi.
Koma warta daki taga Hassy na kuka tace "me ya faru.?"
Hassy tace "Mukatr namin wulak'anci yanzu ban san me nayi mai ba yanzu tunda ya koma kano ya shareni."
Husy taji gabanta ya fad'i wato ni yana yawan kirana Amma ita baya kiranta. tace "Sorry sis kiyi hkr" .
"Haba husy ya zakice hakan wlh ina son sa saida ya koyan so san nan zai gujeni dama maza Mayaudara ne."
Husy tace "karki damu" nan ta tashi ta shige d'aki ta dau phone nata ta tura Text Msg kamar haka:
haba Muktar ban cancanci haka daga gareka ba! Mayyasa zakana wulak'anta sis d'ina? Ai yaudara ce wan nan haba, idan danni kake hakan nace ma da matsala"
.
Ganin text d'in ya maida Mata Martani "ke nakeso" kawai ya tura mata.
Harta cire kayaa Msg ya shigo dafe kay tayi ganin abin da yace,tunani ta keyi yanda zata warware Matsalar Amma ta kasa.
Bayanda ta iya domin abin yafi k'arfinta ganin Msg d'in sa kamar tayi Kuka itaba k'awa balle ta gayawa Mata ta bata shawara,ba wacce ta fad'o Mata sai Suhaima nan ta d'au phone dinta ta Latso Layin "Hello ya Suhaima?" daga can Suhaima tace "yadai Husyna."
Kuka ta Fashe dashi "Sis ina cikin Matsala Amma Maganar bata waya bace gobe Zanzo muyi Maganar."
"Okey kizo fa da wuri Aamma wan nan kukan ya kamata kidaina","Yawwa sis ngd" sukayi sallana ta kashe ta kwanta.
*Washegari*
Wajen k'arfe 10 na safe Ta Shirya Mum da Dady na break fast Arif da Hassy ma haka.
Mum ta kalleta "Aa Husyna ina zaki haka? ko karya wa! kamar tayi kuka ta gai da Dady da Mum d'in,tace "zani gidan ya Suhaima ne kuma can zan karya"
"Aa ko kewarta ne ya tashi? cewar Dady dariya tayi "eh Dady yace to "adawo lafiya."
"Tweeny zaki?Husy tace da Hassy tura k'wai tayi baki "no tweeny kije my regard to her." Dadi husy taji tace "bye Mum da D'an sauri ta fita Direct Motar ta shiga ta faka Maigadi ya bud'e Mata ta fita.
10:30 ce ta kaita k'ayataccen Gidan Suhaima da sallama ta shiga Suhaima na zaune itada Safwan suna break tareda yar Soyayyr su.
"Oyoyo my sis" Murmushi tayi "Safwan Aa sis namu se yau a gidanmu?" tace "Alhmdlh sun D'an tab'a hira dashi ya tashi ya fita nan taje Dining ta karya san nan suka shige d'aki itada Suhaima.
Zubewa sukai kan Bed Suhaima tace "ina Jinki sis meya faru ne?"
Dan Matse Hawaye tayi "sis kin san na gaya miki na tab'a Sauryi a k'auye ko."
"Eh na tuno"
"To shine suke Soyayya da Hassy kinsan dama mun rabu to wai sun had'u da Hassy a landon a school ganin kamar mu daya yasa ya fara Soyayya da ita shine fa yanzu ganina ya dawo wai ya komo da tsohuwar Soyayyr sa kuma wai ba gudu baja da baya sai ya Auren, yanzu wulakanta sis yake kuma banso ta sani.Ayanzu hakan nan nayi Sabon Saurayi kuma na amince da soyayyr sa ,nikam bazan iya haka ba sis nason sa amma so yake ya samu a Matsala aganina ai wan nan salon yaudara ne da ace basu fara luv da tweeny ba da zan amince."
Suhaima taja Numfashi "lalle matsala nasan bakisan Hassy ba wlh shegen k'wak'wa ne da ita wlh adalilin hakan zata iya kwanciya domin in tasa abu arai da tana da wuyar cirewa."
Tabbas hakan da kikai shine dai de,shikam Muktar kamar Yaudarar Hassy yayi indai yayi hakan kuma wallahi saide yayi biyu babu."
Husy tace "kinga Hoton Shireim" karb'a Suhaima tayi "kai charkwad'i! wan nan ai yama fi Muktar had'uwa nesa ba kusa ba duk da banganshi ba Amma dai ruwa biyu ne ko?"
"Sis ban sani ba tunda bamu dad'e ba."
"To ni dai shawarata agareki tun da abin yazo da hakan ki lallab'a Shi, Shi Muktsr din saboda inde baki Lallab'ashi ba Hassy zata iya sani kuma inta sani cewa zatayi ta bar miki abinki Amma kuma abin na ranta sai de kiga tana ta rama ni nasan ta ciki da bai."
"Ai sis tun tuni na cire Muktar a zuciya nasan da Matsala."
Haka sukayi ta hira tana bata shawarwari har wajen shida takai agidan ta tafi.
Ahanya ta tsaya agefen Titi ta d'auko wayarta sai kiran Layin inna take shiru da alama ba Ntwrk sosai tunda k'auye ne 10times tana kira dak'yar layin ya shiga "hello inna!"
daga can tace "naam Husaina" bayan sun gaisa ta gaya Mata dalilin kiranta.
Haushi ne ya kama inna tace lallema to karma ki soma amincewa ko kin manta iyayen sa su sukace bazai aureki ba! Sai yanzu kuma ya dawo duk da nasan ba laifin sa bane yaron nada kirki alal hakika nasi ya aureki.Amma tunda yanzu abin yazo da haka dole daya ya hkr."
"Eh inna ai dama ban aminceba kinga kuma a ganina inyayi hakan bewa sis adalciba yawwa hakan Shi yafi nan sukayi sallama ta kashe wayar taja Motar tayi gida.
**********
yana zaune a tangamemen Office d'insa sai k'amshi yake.
Yana Jingine jikin kujerar sa yana kurb'ar Copee knockin Door akai yayi Dan guntun tsaki "yes".Sakatariya nan bata san aikinta ba.
Cike da karairaya ta shiga office din Left hand nata sak'ale da jaka direct kujera taje ta zauna bai d'ago kai ba saima limshe Ido da yayi ya kalli sama.
Wani D'an small Dream Sady ta tafiyi ganin gata ga Shureim suna zuba yar soyayya suna ciyar da juna.
"Me kike so?" firgigit ta dawo daga k'warya-k'waryar Mafarkinta cike da Murmushi a kwance kan face nata ya kalleta kamar yasan face din sai ya basar.
Sady tayi ta maza dama naji labarin garabasar wan nan Company ne yasa nazo abani ga takarduna nan ta zaro su, Amma b'angaren computer nakeso saboda nayi diploma akan computer yanzu kuma ina degree ina a Level 400."
"Well ! Amma bata nan ake fara neman aiki ba sai kin bi wasu offices na kasa idan takardunki sunyi kyau sai a baki ,Amma waya baki izinin shigowa ta nan direct?. tsaki yayi ya hau kiran Sakatariya da gudu tazo ban hanaki barin kowa shigo min office ba?"
"Sorry sir na shiga toilet ne shiisa."
"Ok last warning,domin kinada sakaci."
Nan ya kalli Sady "oya muga takardun naki" cike da d'oki da zumudi ta mika mai Dan dubawa yayi yace ok da wuya in d'aukeki Aiki domin mun rufe dauka"
Tsugunnawa tayi tamkar saliha "kayi hkr ni don Allah" har dasu hawaye tausayi ta bashi kawai yasa yace ok zakina min Typin kullum hope kin iya?" da sauri tace "eh" ganin ta samu dama.
Nan ya nuna mata Wata computer yace Tomorrow zaki fara zamuna baki Albashi kamar tayi tsalle tace ok." Amma sir ina yin Lucture 12 kullm tab'e baki yayi koma yaushe ne idan kina son Aikin sai kiyi da wuri ki ware."
Tamkar ta Mak'al-k'aleshi takeji wani,shauumin Murmushi tayi da sannu zan kafa gwabana tina kuma na goge alak'arka da Waccen banzar.
Tashi tayi "Ngd sir" nan tafita kamar ta yi tsalle don Murna.
Ni meemi nace lalle Sadi kin daukota da zafi ayi dai mugani in sabulu zai toya kosai.
_*Masoyana wlh banda word din dazan gode muku kun nunan kauna Musamm Ummu Khadija,Halima sadiya,Aysha Nuhu Zahra Abdulla ,Surayya,maman Shureim da 'Yan group na Maman Shakur ,da sauran wadanda ban fado ba duk kuna raina.Godia ba adadi Lv u so much❤*_
*********
Tunda ta fita take daga office d'in take Murmushi "tabbas ni mai sa'a ce" bayan ta koma gida taga Gidan acike su Ruby duk sunzo zama tayi "yau gidan namu da kyau" duk sunyi birjik afalo suna Lunch Sumy dake tsakiya tace "yawwa sisters kuyiwa Sady fad'a ta nacewa wani saurayi yanzu kullum itace buga mai waya yayi ta Mata wulaknci ga Faruq dake santa Allah har kuka yake mata Amma indan ku kaga irin wulak'ancin data keyi mai saikun tausaya mai jiya Maigadi har gaya mini yayi ta watsa mai ruwa a jiki."
Sady tace "ai kin san bana failure nikam innace inason abu,ba makawa saina samu"
"Lalle Sady kin d'aukarwa kanki wahala cewar Ruma wallahi Mazan yanzu ba irin na da bane wlh tun Ana zuwa sai kinzo an Dena zuwa, jibar ni duk da Dady ne ya hana alokacin tun Samari na zuwar mun har suka zo basa zuwa kuma ban tab'a wulak'nta kowa ba asali ma Dady ke korar su Amma kinga k'arshe ba zab'ina na Aura ba sa'an Dady ne. Amma ke yanzu baki da Aiki sai wulak'nta samari kin k'wallafa rai ga Mutumin Dabe San dake ba haba ki hankalta Mana."
"Ya Ruma duk masu zuwa Guna fa wlh basu da naira haba adauri kashi ko abata igiya ai yanda nake yar gaye sai Dan gaye mai nera dan kwalisa Wanda zai kashen be jimami ba"
Zuby tace hmm wlh Sady ki karatun ta nutsu atoh, domin ni yanzu wlh kowacce Mace kallonta nake idan ma Rawar kai kike kidena.
Ruby tace "karma tayi ga Mata nan birjik a gari ke din wa.Allah yasa ma kar Faruq din ya dawo wa gari ya waya" ta kai Mata harara.
Ruma ta kalli Sumy "kefa? sumy ina Nazi d'in ??"
Hmmm kawai tace San nan ta tab'e baki "ai ya Ruma ban san haka maza suke ba sai yanzu kiga yanda nakeson Nazi Amma Shi kaco kam ashe yaudarata yake sai da Umma tace ace ya fito yace ba yanzu zai aure ba Alhalin duk masu sona da Auren duk ya kore Jibi case din da mukai dashi kan Hansai (yanzu data koma husy) amma wai ni zai tulawa k'asa a ido,yanzu ma baya kasar."
Zuby tace "tab! Ai ni dama nasan Nazi Mayaudari ne tun time da muna cumpus son Mata gareshi da yaudara ba agabanmu yace yana son Hansai ba! nasha gaya miki Alokacin kina mayen son sa baki gane ba."
Sumy tace "ai last week Wani abokinsa ke gayan Sabuwar budurwa yayi"
Dariya Ruma tasa "Amma kwai D'an iska Nazi yanzu kenan baki da kowa???"
Sumy tace "gamu nan dai Muna nema."
"To Allah ya kawo na gari."
Zuby tace "ke bani Labarin Jansai d'in naji kince ta koma Big gal garin yaya bayan 'yar k'auye ce".
Hmmm "Zuby kin san dai Suhaima Beauty 'yar yayan Babar Anty ta nan gidan ko?" tace "eh"
"to yarsa ce wan nan Ambassador Nigeria to London."
Ruby tai sak'alo tana ji "to garin yaya hakan?"
Nan ta gaya Mata iya abinda ta sani Wanda Anty ta gaya musu.
Zuby ta sauke ta gumi "tabdi jam! lalle in daranka kasha kallo D'an adam ba abin wulak'ntawa bane."
Sumy tace "ke kinganta yanzu tab! Wlh duk gayuna ta kereni kinsan Suhaima beauty badai Gayu ba Ga Hassanar ta ,ai dole ta waye acan london din ma fa take karatu! Kinga Motar da takeja duk nan ba wadda take hawan
Showing 123001 words to 126000 words out of 155648 words
Ngd Baba maigadi insha Allahu daga yau bazan K'ara zuwa inda take ba Amma ni saboda Allah nake santa na rabu da ita insha Allahu"
Yawwa ka sai wa kanka mutunci yaro"
kudi ya zaro ya bawa baba Maigadi ya tafi.
**********
Su kuwa su Hassy suna zuwa gida suka dire a d'aki sai tsaki Hassy take tace "sis wai meya had'aki da wan nan sadyn ko duk tsanar da sukai miki ne?"
"No sis kawai don a Dinner ya Suhaima wani mutum yayi mani Magana har na bashi no D'ina to tun data gani ta dinga yarfan tsiya tun awajen inaga ko sonsa take ne da alama ko bai sonta, shine fa duk wan nan tsiyar."
Hassy tasa Dariya "Lallema wan nan ai sis kawai wan nan hanyar zaki rama kawai ki Amince da Soyayyr Mutumin kodan ki bak'anta Ranta."
Husy tayi tsai zuciyar ta na zugi tace "to sis hakan za ai."
*Bayan Sati 2*
haka Shuriem yake kiran Husy har suka saba domin itakam husy ta danne soyayyr data kewa Muktar domin tasan San sa ajininta ne Amma dole ta koyawa kanta son Shuriem domin in had'uwa ne yafi Muktar nesa ba kusa ba,kuma ganin sanda Hassy take ma Muktar yasa ta saki jiki da Shuriem don ta manta Muktar.
Yau Shureim ya buk'aci yana son zuwa Gidan su Husy kamar wadda laka ya fashewa ajiki domin bata san amsar da zata bashi ba Domin zuciyar ta har lokaci tana a muktar.
5 dai de yana k'ofar Gidan su cikin Motar sa, yayi kiran wayarta d'auka tayi tareda sallama yace "finest nazo fa" tace "okey."
Nan ta Umarci Arif daya bud'e falon bak'i, pink abaya tasa ta Lining kanta simple Makeup ne a face nata, nan ta d'auki wayarta tafita gun Mum don ta tambayi izini.
K'amshin Turaren sa ne ya bugi Jancinta tareda Ya gauraye da AC dakin.
Zama tayi a daya da kujerun suka gai sa D'an dagowa tayi ta kalleshi yau shigar k'anann kaya yayi.
Tsaf yayi Mata kyau dago idunawan sa dake fad'ar Mata dagaba yayi ya dora kan nata caraf suka had'a ido.
Tayi saurin d'aukewa
Murmushi yayi "finest yau dai inason amsana."
Tana Mamakin yanayin Maganar sa d'ai- d'ai kuma a takaice,ji tayi ya birgeta
"Finest"
Sunan yana Mata Dad'i inya fada yace "plss tell me"
Murmushi tayi wushiryar ta suka fito tace
"Allah yasa alkairi a tsakanin mu."
Aje cup yayi "Weldone Finest."
Wani kallo yayi Mata take wanda taji ya tafi da ita.
Agogo ya duba "Okey ni zan tafi zan lek'a office d'auko wasu takardu."
Mik'ewa tayi t "Okey"
yace "yanzu sai yaushe?" tace "sati biyu."
Murmushi yayi yace kina so Ambulance ta d'auke ni ko?"
Dariya ya bata tace "sai Minyi waya."
Ido ya kura Mata wani irin sonta dake ratsa shi badon yaso ba ya tafi.
Koma warta daki taga Hassy na kuka tace "me ya faru.?"
Hassy tace "Mukatr namin wulak'anci yanzu ban san me nayi mai ba yanzu tunda ya koma kano ya shareni."
Husy taji gabanta ya fad'i wato ni yana yawan kirana Amma ita baya kiranta. tace "Sorry sis kiyi hkr" .
"Haba husy ya zakice hakan wlh ina son sa saida ya koyan so san nan zai gujeni dama maza Mayaudara ne."
Husy tace "karki damu" nan ta tashi ta shige d'aki ta dau phone nata ta tura Text Msg kamar haka:
haba Muktar ban cancanci haka daga gareka ba! Mayyasa zakana wulak'anta sis d'ina? Ai yaudara ce wan nan haba, idan danni kake hakan nace ma da matsala"
.
Ganin text d'in ya maida Mata Martani "ke nakeso" kawai ya tura mata.
Harta cire kayaa Msg ya shigo dafe kay tayi ganin abin da yace,tunani ta keyi yanda zata warware Matsalar Amma ta kasa.
Ku dakaceni fanz ga wan nan ba yawa.
By
Queen meemi.
.
[5:27pm, 10/03/2017] 👑Meemi💋: ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣48❣
*March 2017*
_Sadaukarwa ce Ga Basheer Usman family's_
*********
Bayanda ta iya domin abin yafi k'arfinta ganin Msg d'in sa kamar tayi Kuka itaba k'awa balle ta gayawa Mata ta bata shawara,ba wacce ta fad'o Mata sai Suhaima nan ta d'au phone dinta ta Latso Layin "Hello ya Suhaima?" daga can Suhaima tace "yadai Husyna."
Kuka ta Fashe dashi "Sis ina cikin Matsala Amma Maganar bata waya bace gobe Zanzo muyi Maganar."
"Okey kizo fa da wuri Aamma wan nan kukan ya kamata kidaina","Yawwa sis ngd" sukayi sallana ta kashe ta kwanta.
*Washegari*
Wajen k'arfe 10 na safe Ta Shirya Mum da Dady na break fast Arif da Hassy ma haka.
Mum ta kalleta "Aa Husyna ina zaki haka? ko karya wa! kamar tayi kuka ta gai da Dady da Mum d'in,tace "zani gidan ya Suhaima ne kuma can zan karya"
"Aa ko kewarta ne ya tashi? cewar Dady dariya tayi "eh Dady yace to "adawo lafiya."
"Tweeny zaki?Husy tace da Hassy tura k'wai tayi baki "no tweeny kije my regard to her." Dadi husy taji tace "bye Mum da D'an sauri ta fita Direct Motar ta shiga ta faka Maigadi ya bud'e Mata ta fita.
10:30 ce ta kaita k'ayataccen Gidan Suhaima da sallama ta shiga Suhaima na zaune itada Safwan suna break tareda yar Soyayyr su.
"Oyoyo my sis" Murmushi tayi "Safwan Aa sis namu se yau a gidanmu?" tace "Alhmdlh sun D'an tab'a hira dashi ya tashi ya fita nan taje Dining ta karya san nan suka shige d'aki itada Suhaima.
Zubewa sukai kan Bed Suhaima tace "ina Jinki sis meya faru ne?"
Dan Matse Hawaye tayi "sis kin san na gaya miki na tab'a Sauryi a k'auye ko."
"Eh na tuno"
"To shine suke Soyayya da Hassy kinsan dama mun rabu to wai sun had'u da Hassy a landon a school ganin kamar mu daya yasa ya fara Soyayya da ita shine fa yanzu ganina ya dawo wai ya komo da tsohuwar Soyayyr sa kuma wai ba gudu baja da baya sai ya Auren, yanzu wulakanta sis yake kuma banso ta sani.Ayanzu hakan nan nayi Sabon Saurayi kuma na amince da soyayyr sa ,nikam bazan iya haka ba sis nason sa amma so yake ya samu a Matsala aganina ai wan nan salon yaudara ne da ace basu fara luv da tweeny ba da zan amince."
Suhaima taja Numfashi "lalle matsala nasan bakisan Hassy ba wlh shegen k'wak'wa ne da ita wlh adalilin hakan zata iya kwanciya domin in tasa abu arai da tana da wuyar cirewa."
Tabbas hakan da kikai shine dai de,shikam Muktar kamar Yaudarar Hassy yayi indai yayi hakan kuma wallahi saide yayi biyu babu."
Husy tace "kinga Hoton Shireim" karb'a Suhaima tayi "kai charkwad'i! wan nan ai yama fi Muktar had'uwa nesa ba kusa ba duk da banganshi ba Amma dai ruwa biyu ne ko?"
"Sis ban sani ba tunda bamu dad'e ba."
"To ni dai shawarata agareki tun da abin yazo da hakan ki lallab'a Shi, Shi Muktsr din saboda inde baki Lallab'ashi ba Hassy zata iya sani kuma inta sani cewa zatayi ta bar miki abinki Amma kuma abin na ranta sai de kiga tana ta rama ni nasan ta ciki da bai."
"Ai sis tun tuni na cire Muktar a zuciya nasan da Matsala."
Haka sukayi ta hira tana bata shawarwari har wajen shida takai agidan ta tafi.
Ahanya ta tsaya agefen Titi ta d'auko wayarta sai kiran Layin inna take shiru da alama ba Ntwrk sosai tunda k'auye ne 10times tana kira dak'yar layin ya shiga "hello inna!"
daga can tace "naam Husaina" bayan sun gaisa ta gaya Mata dalilin kiranta.
Haushi ne ya kama inna tace lallema to karma ki soma amincewa ko kin manta iyayen sa su sukace bazai aureki ba! Sai yanzu kuma ya dawo duk da nasan ba laifin sa bane yaron nada kirki alal hakika nasi ya aureki.Amma tunda yanzu abin yazo da haka dole daya ya hkr."
"Eh inna ai dama ban aminceba kinga kuma a ganina inyayi hakan bewa sis adalciba yawwa hakan Shi yafi nan sukayi sallama ta kashe wayar taja Motar tayi gida.
**********
yana zaune a tangamemen Office d'insa sai k'amshi yake.
Yana Jingine jikin kujerar sa yana kurb'ar Copee knockin Door akai yayi Dan guntun tsaki "yes".Sakatariya nan bata san aikinta ba.
Cike da karairaya ta shiga office din Left hand nata sak'ale da jaka direct kujera taje ta zauna bai d'ago kai ba saima limshe Ido da yayi ya kalli sama.
Wani D'an small Dream Sady ta tafiyi ganin gata ga Shureim suna zuba yar soyayya suna ciyar da juna.
"Me kike so?" firgigit ta dawo daga k'warya-k'waryar Mafarkinta cike da Murmushi a kwance kan face nata ya kalleta kamar yasan face din sai ya basar.
Sady tayi ta maza dama naji labarin garabasar wan nan Company ne yasa nazo abani ga takarduna nan ta zaro su, Amma b'angaren computer nakeso saboda nayi diploma akan computer yanzu kuma ina degree ina a Level 400."
"Well ! Amma bata nan ake fara neman aiki ba sai kin bi wasu offices na kasa idan takardunki sunyi kyau sai a baki ,Amma waya baki izinin shigowa ta nan direct?. tsaki yayi ya hau kiran Sakatariya da gudu tazo ban hanaki barin kowa shigo min office ba?"
"Sorry sir na shiga toilet ne shiisa."
"Ok last warning,domin kinada sakaci."
Nan ya kalli Sady "oya muga takardun naki" cike da d'oki da zumudi ta mika mai Dan dubawa yayi yace ok da wuya in d'aukeki Aiki domin mun rufe dauka"
Tsugunnawa tayi tamkar saliha "kayi hkr ni don Allah" har dasu hawaye tausayi ta bashi kawai yasa yace ok zakina min Typin kullum hope kin iya?" da sauri tace "eh" ganin ta samu dama.
Nan ya nuna mata Wata computer yace Tomorrow zaki fara zamuna baki Albashi kamar tayi tsalle tace ok." Amma sir ina yin Lucture 12 kullm tab'e baki yayi koma yaushe ne idan kina son Aikin sai kiyi da wuri ki ware."
Tamkar ta Mak'al-k'aleshi takeji wani,shauumin Murmushi tayi da sannu zan kafa gwabana tina kuma na goge alak'arka da Waccen banzar.
Tashi tayi "Ngd sir" nan tafita kamar ta yi tsalle don Murna.
Ni meemi nace lalle Sadi kin daukota da zafi ayi dai mugani in sabulu zai toya kosai.
By
Queen meemi
[5:34pm, 12/03/2017] 👑Meemi💋: ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣49❣
*March,2017*
_Sadaukarwa ce Ga Basheer Usman Family's_
_*Masoyana wlh banda word din dazan gode muku kun nunan kauna Musamm Ummu Khadija,Halima sadiya,Aysha Nuhu Zahra Abdulla ,Surayya,maman Shureim da 'Yan group na Maman Shakur ,da sauran wadanda ban fado ba duk kuna raina.Godia ba adadi Lv u so much❤*_
*********
Tunda ta fita take daga office d'in take Murmushi "tabbas ni mai sa'a ce" bayan ta koma gida taga Gidan acike su Ruby duk sunzo zama tayi "yau gidan namu da kyau" duk sunyi birjik afalo suna Lunch Sumy dake tsakiya tace "yawwa sisters kuyiwa Sady fad'a ta nacewa wani saurayi yanzu kullum itace buga mai waya yayi ta Mata wulaknci ga Faruq dake santa Allah har kuka yake mata Amma indan ku kaga irin wulak'ancin data keyi mai saikun tausaya mai jiya Maigadi har gaya mini yayi ta watsa mai ruwa a jiki."
Sady tace "ai kin san bana failure nikam innace inason abu,ba makawa saina samu"
"Lalle Sady kin d'aukarwa kanki wahala cewar Ruma wallahi Mazan yanzu ba irin na da bane wlh tun Ana zuwa sai kinzo an Dena zuwa, jibar ni duk da Dady ne ya hana alokacin tun Samari na zuwar mun har suka zo basa zuwa kuma ban tab'a wulak'nta kowa ba asali ma Dady ke korar su Amma kinga k'arshe ba zab'ina na Aura ba sa'an Dady ne. Amma ke yanzu baki da Aiki sai wulak'nta samari kin k'wallafa rai ga Mutumin Dabe San dake ba haba ki hankalta Mana."
"Ya Ruma duk masu zuwa Guna fa wlh basu da naira haba adauri kashi ko abata igiya ai yanda nake yar gaye sai Dan gaye mai nera dan kwalisa Wanda zai kashen be jimami ba"
Zuby tace hmm wlh Sady ki karatun ta nutsu atoh, domin ni yanzu wlh kowacce Mace kallonta nake idan ma Rawar kai kike kidena.
Ruby tace "karma tayi ga Mata nan birjik a gari ke din wa.Allah yasa ma kar Faruq din ya dawo wa gari ya waya" ta kai Mata harara.
Ruma ta kalli Sumy "kefa? sumy ina Nazi d'in ??"
Hmmm kawai tace San nan ta tab'e baki "ai ya Ruma ban san haka maza suke ba sai yanzu kiga yanda nakeson Nazi Amma Shi kaco kam ashe yaudarata yake sai da Umma tace ace ya fito yace ba yanzu zai aure ba Alhalin duk masu sona da Auren duk ya kore Jibi case din da mukai dashi kan Hansai (yanzu data koma husy) amma wai ni zai tulawa k'asa a ido,yanzu ma baya kasar."
Zuby tace "tab! Ai ni dama nasan Nazi Mayaudari ne tun time da muna cumpus son Mata gareshi da yaudara ba agabanmu yace yana son Hansai ba! nasha gaya miki Alokacin kina mayen son sa baki gane ba."
Sumy tace "ai last week Wani abokinsa ke gayan Sabuwar budurwa yayi"
Dariya Ruma tasa "Amma kwai D'an iska Nazi yanzu kenan baki da kowa???"
Sumy tace "gamu nan dai Muna nema."
"To Allah ya kawo na gari."
Zuby tace "ke bani Labarin Jansai d'in naji kince ta koma Big gal garin yaya bayan 'yar k'auye ce".
Hmmm "Zuby kin san dai Suhaima Beauty 'yar yayan Babar Anty ta nan gidan ko?" tace "eh"
"to yarsa ce wan nan Ambassador Nigeria to London."
Ruby tai sak'alo tana ji "to garin yaya hakan?"
Nan ta gaya Mata iya abinda ta sani Wanda Anty ta gaya musu.
Zuby ta sauke ta gumi "tabdi jam! lalle in daranka kasha kallo D'an adam ba abin wulak'ntawa bane."
Sumy tace "ke kinganta yanzu tab! Wlh duk gayuna ta kereni kinsan Suhaima beauty badai Gayu ba Ga Hassanar ta ,ai dole ta waye acan london din ma fa take karatu! Kinga Motar da takeja duk nan ba wadda take hawan
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42 Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52