yayi ja yace "baba na fasa" Maigari yace "saboda kaga 'yar Gwal ko? to dole ka tafi" sharshar hawaye ke sauka ya tashi ya Shiga gida don sallama da Gwoggo. Wata Takarda ya d'auko da wata Leda , bayan sun sallama da Gwoggon. D'ahiru kanin sa ya bawa ya kaima Hansai.
Tana nan tsaye inda ya barta can ta tusa Hijab Baki tana Kuka saida ya tsaya ya k'ura Mata Ido ya share Hawaye ya shige Motar ,Maigari yace "Allah ya kiyaye ya bada sa' a ".
Ganin an tada Motar Hansai ta durk'ushe agun tana gurshek'en kuka. Tamkar ance Baba ya Mutu Muntari, yana ganota ji yake kamar yayi tsalle ya kamota, D'ahiru zuwa yayi ya mik'a Mata "gashi inji yaya" da sauri ta karb'a sai da taga tafiyar su San nan ta tashi kamar wadda k'wai ya fashewa a ciki ta shiga gida.
Gwamma na d'umamen tuwo tace "ke zo nan.? ko kallonta batai ba ta Shige d'akin Jummai. Zazzabi Mai zafi ya rufeta. Allah sarki Soyayya.
Saida Hansai tayi kwana 2 tana ciwon love Hankulan su Malam atashe. Allah da ikon sa ta samu sauk'i .
Hakanan Gwamma ta bud'e shafin Cusgunawa Jummai da Hansai. tunda yanzu ta Shanye Malam baya iya katab'us a gidan, koya ga Abu baiyi ba ,da yayi Magana zata hayayyak'o mai.
Hansai kuma ad'an Lokacin nan ta gane shayi ruwa ne don azabtuwa da take domin Gwamma ta bud'e Mata huta. Yauma data tasheta tana bacci "k!e ke! tashi kizo ki min talllan zogale."
Mutsitstsike I'do tayi. Gwamma tace banza Gansai ni tashi ki tafi."
Hansai tace "talla kuma! ni aiban iya ba."
Gwamma ta kai Mata duka yaran gari dake yi finsu kikai?
Tashi Jummai tayi ta Shiga d'akin "Haba Yaya wane talla kuma? ai kinsan ba'ai agidan nan."
Gwamma tace "to kan Hansaai za a fara, haka ta taso ta agaba wata Jibgegiyar Langa ce ta d'ora mata. Malam ne ya fito Jummai tace "Saboda Allah Malam ace kamar Hansai za a aiketa Talla?.
Malam yace "haba dai ai baidace ayi ba Gwamma tace "wallahi bazan asara ba dole taje" Malam yace "to shike nan. Hansai Allah ya kiyaye kiyi hakuri ya fita Jummai na Mamakin canjawar Malam kwanakin nan Sam kamar tsoron Gwamma yake baya tanka mata.
Haka dai rayuwa tayi ta tafiya yau Fari gobe Baki Acikin hakan ba irin taskun da Hansai bata shiga ba, saboda Malam yanzu bai fiya Magana ba ,hakuri ne yazamo tushen Rayuwar Hansai.
BAYAN SHEKARA DAYA
kudakace ni fans ga wan nan ba yawa saboda Banda caji.
*By Queen Meemi*
[12:31pm, 22/01/2017] 👑Meemi🔸: .
. .
⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣16❣
*JAN 2017*
*®NWA*
_*Queenmeemi.WordPress.com_*
*_Sadaukarwa ce ga Basheer Usman Family's_*
_TUNATARWA_
_Cikakkiyar Nutsuwar Ruhi ta tabbata ga Mutuncin da Tunanin Laifukan sa ya hanashi hangen laifin wani ,'yan uwa mu daina aibata 'yan uwan mu, mu guji yi da wani da aibata Shi, batare da hak'k'in sa ba._
*Abuja*
Sumy ce tsaye tana jijjiga "ke kandala" ta k'wala kiranta a karo na 2 Jikinta na rawa ta tawo "gani Anty Sumy" tsaki taja "wato na baki wanki baki ba, ina kika tsaya?"
"Mopin nayiwa Antyn mubrk" Sumy tace "awajenta kike ko gun Umma?"
"Aa gun umma"
"To kar na k'ara ganinki acan, gashin can kije ki wanken Under Wears d'ina a Washing Machine" Jiki da b'ari ta tafi ita kam Sumy side d'in Anty Rabi taje, tana zaune tana karanta Novel ta tsaya "Anty sako daga Umma tace adaina arar Mata 'yar Aiki, course ba ke kika d'auka ba, Anty Rabi ta had'e rai to mara kunya naji".
Sumy ta fita tana k'unk'uni "inbanda Shima Dady da aure- aure Anty Rabi ai sa'ar Ruby ce" mtwss taja tsaki tayi side nasu.
Anty rabi kuwa inda sabo ta saba nan ta k'uduri Aniyar Dady na dawowa zata sanar mai itama zata d'au 'yar Aikin.
Haka kuwa akai A round 6 :pm tajiyo dirin motar Dady data guards din sa ,Zuwa tayi ta fesa wanka da kwalliya San nan ta tafi.
Mama da Umma ta gani kowacce a Hakim ce agefen sa Murumushi ya sakar mata "mum's Boys y gida" zama tayi tace "fine Dadn Boys".
Mama tace Alhaji kenan idan an girma ai a sani tashi Sukayi suka fita, dayake girkin Rabia ne Hug ya bata, nan ta fara hidima da shi bayan ya kimtsa tace "Dady dama inason nai samu 'yar Aiki Saboda Shiru Side D'ina kuma gashi kowacce nasa sai a ce ba aso ka kira.
"Mum's boys ba damuwa ki nema" Dad'i ne ya kashe ta tace tana zuwa.
After Some Minutes Rabia tayi dialing layin Maman ta ,bugu d'aya aka d'auka nan tace "Mama dama ina son Mai Aiki ne" daga can Mama tace "ba damuwa zan baki Nomber din Lami ki kirata, bari na turo miki" cike da jun dad'i ta kashe kirr sai ga Msg ya shigo.
Nan ta buga Layin din Lami daga can ta d'auka suka gaisa tace "Rabia ce 'yar Maman kano" Lami ta washe baki "ranki ya Dad'e" nan suka gaisa tace tana son mai Aiki. Amma me D'an girma ba k'arama can ba." Lami tace babu damuwa Insha Allahu za asamu nan suka kashe.
***********
Bayan kwana 2 lami ta tafi gidan k'awarta shiga da sallama ta amsa "Aa Rai kanga Rai" nan suka b'arke da hira Lami tace to nikam Ana neman mai Aiki kin San ni k'anana nake kaiwa 'yan 11 zuwa 12 to tace 'yar me girma nake so" Delu tace tooo Zan Bincika miki ba damuwa."
Bayan tafiyar Lami Delu tayi tunanin kawai taje Gidan Gwamma.
Bayan kwana d'aya da Maganar. Delu taje Gidan Gwamma .nan hira ta b'arke na yaushe Gari zance har ya kai kan Hansai nan Delu tace :
"Hmm haba da Sake ta yaya za'ace ki Zauna da katuwar Budurwa bakya Morarta.
Kibani ita Mutafi Abuja ta nemar miki kud'i ko Samira kya sai mata, sai kace ba Inna Gwamma ba mai Mugunta ba Dalili" .Ta bata hannu suka tafa tareda shewa
"Waima ina Hansai en take ne"? Delu ta tambaya.
"Na aiketa rafi d'ebo tafasa cewar Gwamma
Dede lokacin Hansai tashigo ta tsaya tsaye
"Gashi Mama".
Gwamma ta kalleta "ke Hansai baki ga Delu bane? kin tsaya gansai ba gaisauwa. Mai suffar Munafukai waima waya baki izinin dad'ewa?
Jummai ta fito daga d'aki "ni nace tabiya ta sayo kuka"
Gwamma tace na gaji da Gulmarki Jummla tam".Ke kuma Hansai Algunguma Nagaji da Zamanki haka tafiya Dole ce ki nemar mun kud'in hidimar Bikin Dije inya tashi ehe.
Saura naji kingayawa Malam nida kene tayi k'wafa Shige ki ban Guri."
ta shige sum -sum tai Daki Delu k'awar Gwamma tace
"Kai Mutuniiyata ,wan nan baza Umarni haka?"
tafawa sukai "ke to ni ta wasa ce ai barni da Munafukai sun isheni nafisu na fiso dagani sai 'ya 'ya na....
Tana shiga D'aki tasaki kuka tana Surutai tana cewa narasa mena tsarewa Inna Gwamma wannan tsana haka tayimin yayi yawa dame zanji ya Allah ka kawomin D'auki takwanta akan karauni tabarmar dake D'aki Dakin kamar kurkuku babu daban kasa Saman sa sai A zara ga cinnaka ba k'warin dababu aciki ga Shirgi,duk wan nan Gwamma ce tayi bayan ta zama mai fada aji agidan tasa Hansai ta koma d'akin shirgin.
*****
Acan tsakar Gidan kuwa Bayan tafiyar Delu ,sun gama K'ark'are Maganar Gobe za a kai Hansai Aiki
Taa baje A K'ark'ashin Bishiya ana ta yiwa Jummala Habaici inda Sabo Jummala tasaba jin wannan dan haka tak'i kulata taci gaba Aikinta na had'a Danbu A Zuciyar tana cewa Allah ya shiryata Mata kamar Shed'an bata da Magana sai
ta sharri bayan ta gama taraba ta bayar aka kaiwa Malam Gona ta.
Jummai ta faki ido ta shiga D'akin Hansai ta tarar da ita tana ta kuka abun tausayi Ta tasheta tace "haba Hansai meye abin kuka? sai kace saban abu kullum fa kinsan sai Anyi haka a Gidan nan tashi kici Abinci miyi Magana dak'yar ta tashi kan ta nasara Mata Kamarya tsage tafara ci Hannu baka Hunnu baka Hannu k'warya tas ta cinye Rabanta da Abinci tin na safe Gashi yanzu kusan La'asar bayan tagama tasha ruwa tadawo D'akin Jummala tace "Abinda zan gaya miki.
Kinga tunda wannan Matar tafara wannan Maganar ta kaiki aiki to sai tayi ki tsare mutuncinki. Yadda Matar nan takeso taga wani abin kunya yasameki ki kula
Da Sallah da Addua Allah ya tsare ki da ina da iko da na hana Amma ko Malam bai isaba bareni zan dinga yimiki Addu'a Allah yakare.
Suna cikin Magana sukaji Ihun Dije nacewa "Mama suna ta Zaginki ."
nan Gwamma tayin kukan kura ta tashi tace "barni da Shegu yau zasuga tijara agidan nan ta Dauko ittace taiyo,D'akin a fusace tana zuwa tad'aga ice zata Makamusu Malam yayi Sallama da Gudu ya zo ya kwace ice yace "haba Gwamma kullum kebaki da Aiki sai fad'a kishiyar da Yarinya."
Tace "dalla can "Malam matsa kabani guri sahurami kuma wallhi sai na suburbud'i Hansai a Gidan nan ko tai bacci Zatasan sunhad'u suna zagina."
Jummai tace "wallhi ba Zaginta Mukeba".
Allah sarki Hansai tini tarude sai Rawar Jiki take saboda tasan Gwamma da Mugunta Dije
sai Gwalo take mata .
Malam yace "baki isa kidake taba ba wallhi babbar
banza Mara Girma saina Jiki."
Gwamma tana kad'a jiki Malam yace jummai kama Hansai kuje d'akinki".
Gwamma tace Malam "Gobe Hansai zan kaita Aiki har min Magana da Lami za akaita Abuja."
Cak! Malam ya tsaya baice komai ba Yace "Naga yanda za ai taje Allah ya kaimu goben."
*_This page Dedicated to Anty Maijidda Musa Tnz A a lot_*
_TUNATARWA_
_yawai ta istigfari Awurun Allah ,yana saukaka Samun biyan bukata_
******
Washegari kuwa da Asubayin fari Gwamma ta fito da Hansai ko gama wartsakewa batai ba ta tulo Mata wankin ta tace tai maata na k'arshe kan Rana ta gama fitowa, ga sanyi hakan tayi sai 7 ta gama.
K'arfe Goma Hansai ta gama Shiri sai kuka take Malam ya fito "Gwamma nadai gaya Miki Yarinyar nan baza taje ba, wallahi in taje ranki sai ya b'aci."
Gwamma tace sai de ya b'acin ,haka kawai Ga hanyar samu sai na zauna tunda ita ba Aure dole ta nemar mun kud'I. Don baka ga Laran Gidan Toka ba sai busha sha Suke da Kudin Aikin nata."
Malam yace "to ki kai Dije ,Amma ba Hansai ba tunda ba ' yarki bace, Hansai Jeki maida kayan nan." Cike da D'oki da Jin Dad'i ta koma D'akin ,Shi kuma ya Fita Gona."
Bai dad'e da tafiya bada ,sai ga Delu ta Shiga gidan. Da Zumud'i Gwamma ta tare ta,nan taje ta fito da Hansai "fito Algunguma komai Malam zaiyi saide yayi sai kinje."
Jikin Jummai a sanyaye ta kalli Hansai tacea "Hansai ki Rik'e Allah ki kiyaye Mutuncin ki ki Zauna Lafiya dakowa, Allah ya karemin ke" Rungume Jummai tayi "Inna banason tafiya"
"Fito ko na zo na makeki da duka" cewar Gwamma Jummai tace "Amma dai Malam ai ya hana. Gwamma tace "tafi can wayake take" nan ta kalli Hansai "ke kuma d'auki kayan nan ki D'ora akai, wallahi idan kiyaje bakya Aiki sosai sai kinci na Jaki.
Delu tace sai kizo mu tafi" kuka Hansai take tamakar taci babu da k'yar ta tafi, Jummai ma kuka suna fita Gwamma Tai shewa "wayyo Ina daga zaune kud'i suna zuwar min."
Delu kuwa suna tafiya sai hantarar Hansai take har sukaje Gidan Lami dama Jiran su ake yara ne su biyu Hansai ta uku .Amma duk ta fisu Girma Lami na ganin Hansai tace "Yawwa kinga wan nan zata dace da Alama zatai tsafta". D'ari biyar ta kawo ta bawa Delu "ga Ladanki" nan sukai Sallama har ta tafi ta dawo "Yawwa Lami kinga Hansai sai kin Jamata kunne domin bataji.". Lami tace "yo ai dama duk 'yan Aiki sai na Jamusu kunne" sai wajen k'arfe Goma Shabiyu suka tafi,in Banda kuka ba abinda Hansai keyi.
Malam kuwa yana komawa Gida yaga Jummai na kuka ya tambaya tace "Ai antafi da Hansai." zama yayi yace "Amma Gwamma Allah sayya yimin sakayya duk abinda kike Allah zai saka mana" Jummai muyiwa Hansai Addua, Allah yasa hakan Shine mafi Alheri agareta ,Allah ya bata kwanciyar hankali" Jummai tace "Amin."
Sunje tashar mota suka shiga fuuu Mota taja sai kano ta Dabo Tunbin Giwa kodame kazo Anfika ,sai la' asar sukaje nan Lami taje duk Gidan dake bukatar Yaran takai musu ta k'arbi Kud'in sallama Dana kowo su.Hansai ce ta k'arshe ta kaita Gun Maman Rabia dake kanon tamfatsetsen Gidan suka shiga Hansai nata Raba Ido shigar su Falo yayi dai-dai da fitowar Mama tace "Aa Lami kece da Yamman nan!" Lami tace "wallahi."
Au! har an Sami 'yar Aikin Lalle Lami agaishe ki" nan ta zauna tacii Abinci San nan tai shirin tafiya nan ma mama ta bata Kud'in kawo wa ta fita
Idan Hansai ne suka kawo ruwa Lami ta kirata tace "ke hansai wallahi karnaji karna gani Banda sata da k'azanta zan zo d'aukanki Ganin gida in kikai watanni "nan tayi tafiyar ta.
Mama kam Umartar Hansai tayi data yi wanka
Showing 69001 words to 72000 words out of 155648 words
Tana nan tsaye inda ya barta can ta tusa Hijab Baki tana Kuka saida ya tsaya ya k'ura Mata Ido ya share Hawaye ya shige Motar ,Maigari yace "Allah ya kiyaye ya bada sa' a ".
Ganin an tada Motar Hansai ta durk'ushe agun tana gurshek'en kuka. Tamkar ance Baba ya Mutu Muntari, yana ganota ji yake kamar yayi tsalle ya kamota, D'ahiru zuwa yayi ya mik'a Mata "gashi inji yaya" da sauri ta karb'a sai da taga tafiyar su San nan ta tashi kamar wadda k'wai ya fashewa a ciki ta shiga gida.
Gwamma na d'umamen tuwo tace "ke zo nan.? ko kallonta batai ba ta Shige d'akin Jummai. Zazzabi Mai zafi ya rufeta. Allah sarki Soyayya.
Saida Hansai tayi kwana 2 tana ciwon love Hankulan su Malam atashe. Allah da ikon sa ta samu sauk'i .
Hakanan Gwamma ta bud'e shafin Cusgunawa Jummai da Hansai. tunda yanzu ta Shanye Malam baya iya katab'us a gidan, koya ga Abu baiyi ba ,da yayi Magana zata hayayyak'o mai.
Hansai kuma ad'an Lokacin nan ta gane shayi ruwa ne don azabtuwa da take domin Gwamma ta bud'e Mata huta. Yauma data tasheta tana bacci "k!e ke! tashi kizo ki min talllan zogale."
Mutsitstsike I'do tayi. Gwamma tace banza Gansai ni tashi ki tafi."
Hansai tace "talla kuma! ni aiban iya ba."
Gwamma ta kai Mata duka yaran gari dake yi finsu kikai?
Tashi Jummai tayi ta Shiga d'akin "Haba Yaya wane talla kuma? ai kinsan ba'ai agidan nan."
Gwamma tace "to kan Hansaai za a fara, haka ta taso ta agaba wata Jibgegiyar Langa ce ta d'ora mata. Malam ne ya fito Jummai tace "Saboda Allah Malam ace kamar Hansai za a aiketa Talla?.
Malam yace "haba dai ai baidace ayi ba Gwamma tace "wallahi bazan asara ba dole taje" Malam yace "to shike nan. Hansai Allah ya kiyaye kiyi hakuri ya fita Jummai na Mamakin canjawar Malam kwanakin nan Sam kamar tsoron Gwamma yake baya tanka mata.
Haka dai rayuwa tayi ta tafiya yau Fari gobe Baki Acikin hakan ba irin taskun da Hansai bata shiga ba, saboda Malam yanzu bai fiya Magana ba ,hakuri ne yazamo tushen Rayuwar Hansai.
BAYAN SHEKARA DAYA
kudakace ni fans ga wan nan ba yawa saboda Banda caji.
*By Queen Meemi*
[12:31pm, 22/01/2017] 👑Meemi🔸: .
. .
⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣16❣
*JAN 2017*
*®NWA*
_*Queenmeemi.WordPress.com_*
*_Sadaukarwa ce ga Basheer Usman Family's_*
_TUNATARWA_
_Cikakkiyar Nutsuwar Ruhi ta tabbata ga Mutuncin da Tunanin Laifukan sa ya hanashi hangen laifin wani ,'yan uwa mu daina aibata 'yan uwan mu, mu guji yi da wani da aibata Shi, batare da hak'k'in sa ba._
*Abuja*
Sumy ce tsaye tana jijjiga "ke kandala" ta k'wala kiranta a karo na 2 Jikinta na rawa ta tawo "gani Anty Sumy" tsaki taja "wato na baki wanki baki ba, ina kika tsaya?"
"Mopin nayiwa Antyn mubrk" Sumy tace "awajenta kike ko gun Umma?"
"Aa gun umma"
"To kar na k'ara ganinki acan, gashin can kije ki wanken Under Wears d'ina a Washing Machine" Jiki da b'ari ta tafi ita kam Sumy side d'in Anty Rabi taje, tana zaune tana karanta Novel ta tsaya "Anty sako daga Umma tace adaina arar Mata 'yar Aiki, course ba ke kika d'auka ba, Anty Rabi ta had'e rai to mara kunya naji".
Sumy ta fita tana k'unk'uni "inbanda Shima Dady da aure- aure Anty Rabi ai sa'ar Ruby ce" mtwss taja tsaki tayi side nasu.
Anty rabi kuwa inda sabo ta saba nan ta k'uduri Aniyar Dady na dawowa zata sanar mai itama zata d'au 'yar Aikin.
Haka kuwa akai A round 6 :pm tajiyo dirin motar Dady data guards din sa ,Zuwa tayi ta fesa wanka da kwalliya San nan ta tafi.
Mama da Umma ta gani kowacce a Hakim ce agefen sa Murumushi ya sakar mata "mum's Boys y gida" zama tayi tace "fine Dadn Boys".
Mama tace Alhaji kenan idan an girma ai a sani tashi Sukayi suka fita, dayake girkin Rabia ne Hug ya bata, nan ta fara hidima da shi bayan ya kimtsa tace "Dady dama inason nai samu 'yar Aiki Saboda Shiru Side D'ina kuma gashi kowacce nasa sai a ce ba aso ka kira.
"Mum's boys ba damuwa ki nema" Dad'i ne ya kashe ta tace tana zuwa.
After Some Minutes Rabia tayi dialing layin Maman ta ,bugu d'aya aka d'auka nan tace "Mama dama ina son Mai Aiki ne" daga can Mama tace "ba damuwa zan baki Nomber din Lami ki kirata, bari na turo miki" cike da jun dad'i ta kashe kirr sai ga Msg ya shigo.
Nan ta buga Layin din Lami daga can ta d'auka suka gaisa tace "Rabia ce 'yar Maman kano" Lami ta washe baki "ranki ya Dad'e" nan suka gaisa tace tana son mai Aiki. Amma me D'an girma ba k'arama can ba." Lami tace babu damuwa Insha Allahu za asamu nan suka kashe.
***********
Bayan kwana 2 lami ta tafi gidan k'awarta shiga da sallama ta amsa "Aa Rai kanga Rai" nan suka b'arke da hira Lami tace to nikam Ana neman mai Aiki kin San ni k'anana nake kaiwa 'yan 11 zuwa 12 to tace 'yar me girma nake so" Delu tace tooo Zan Bincika miki ba damuwa."
Bayan tafiyar Lami Delu tayi tunanin kawai taje Gidan Gwamma.
Bayan kwana d'aya da Maganar. Delu taje Gidan Gwamma .nan hira ta b'arke na yaushe Gari zance har ya kai kan Hansai nan Delu tace :
"Hmm haba da Sake ta yaya za'ace ki Zauna da katuwar Budurwa bakya Morarta.
Kibani ita Mutafi Abuja ta nemar miki kud'i ko Samira kya sai mata, sai kace ba Inna Gwamma ba mai Mugunta ba Dalili" .Ta bata hannu suka tafa tareda shewa
"Waima ina Hansai en take ne"? Delu ta tambaya.
"Na aiketa rafi d'ebo tafasa cewar Gwamma
Dede lokacin Hansai tashigo ta tsaya tsaye
"Gashi Mama".
Gwamma ta kalleta "ke Hansai baki ga Delu bane? kin tsaya gansai ba gaisauwa. Mai suffar Munafukai waima waya baki izinin dad'ewa?
Jummai ta fito daga d'aki "ni nace tabiya ta sayo kuka"
Gwamma tace na gaji da Gulmarki Jummla tam".Ke kuma Hansai Algunguma Nagaji da Zamanki haka tafiya Dole ce ki nemar mun kud'in hidimar Bikin Dije inya tashi ehe.
Saura naji kingayawa Malam nida kene tayi k'wafa Shige ki ban Guri."
ta shige sum -sum tai Daki Delu k'awar Gwamma tace
"Kai Mutuniiyata ,wan nan baza Umarni haka?"
tafawa sukai "ke to ni ta wasa ce ai barni da Munafukai sun isheni nafisu na fiso dagani sai 'ya 'ya na....
Tana shiga D'aki tasaki kuka tana Surutai tana cewa narasa mena tsarewa Inna Gwamma wannan tsana haka tayimin yayi yawa dame zanji ya Allah ka kawomin D'auki takwanta akan karauni tabarmar dake D'aki Dakin kamar kurkuku babu daban kasa Saman sa sai A zara ga cinnaka ba k'warin dababu aciki ga Shirgi,duk wan nan Gwamma ce tayi bayan ta zama mai fada aji agidan tasa Hansai ta koma d'akin shirgin.
*****
Acan tsakar Gidan kuwa Bayan tafiyar Delu ,sun gama K'ark'are Maganar Gobe za a kai Hansai Aiki
Taa baje A K'ark'ashin Bishiya ana ta yiwa Jummala Habaici inda Sabo Jummala tasaba jin wannan dan haka tak'i kulata taci gaba Aikinta na had'a Danbu A Zuciyar tana cewa Allah ya shiryata Mata kamar Shed'an bata da Magana sai
ta sharri bayan ta gama taraba ta bayar aka kaiwa Malam Gona ta.
Jummai ta faki ido ta shiga D'akin Hansai ta tarar da ita tana ta kuka abun tausayi Ta tasheta tace "haba Hansai meye abin kuka? sai kace saban abu kullum fa kinsan sai Anyi haka a Gidan nan tashi kici Abinci miyi Magana dak'yar ta tashi kan ta nasara Mata Kamarya tsage tafara ci Hannu baka Hunnu baka Hannu k'warya tas ta cinye Rabanta da Abinci tin na safe Gashi yanzu kusan La'asar bayan tagama tasha ruwa tadawo D'akin Jummala tace "Abinda zan gaya miki.
Kinga tunda wannan Matar tafara wannan Maganar ta kaiki aiki to sai tayi ki tsare mutuncinki. Yadda Matar nan takeso taga wani abin kunya yasameki ki kula
Da Sallah da Addua Allah ya tsare ki da ina da iko da na hana Amma ko Malam bai isaba bareni zan dinga yimiki Addu'a Allah yakare.
Suna cikin Magana sukaji Ihun Dije nacewa "Mama suna ta Zaginki ."
nan Gwamma tayin kukan kura ta tashi tace "barni da Shegu yau zasuga tijara agidan nan ta Dauko ittace taiyo,D'akin a fusace tana zuwa tad'aga ice zata Makamusu Malam yayi Sallama da Gudu ya zo ya kwace ice yace "haba Gwamma kullum kebaki da Aiki sai fad'a kishiyar da Yarinya."
Tace "dalla can "Malam matsa kabani guri sahurami kuma wallhi sai na suburbud'i Hansai a Gidan nan ko tai bacci Zatasan sunhad'u suna zagina."
Jummai tace "wallhi ba Zaginta Mukeba".
Allah sarki Hansai tini tarude sai Rawar Jiki take saboda tasan Gwamma da Mugunta Dije
sai Gwalo take mata .
Malam yace "baki isa kidake taba ba wallhi babbar
banza Mara Girma saina Jiki."
Gwamma tana kad'a jiki Malam yace jummai kama Hansai kuje d'akinki".
Gwamma tace Malam "Gobe Hansai zan kaita Aiki har min Magana da Lami za akaita Abuja."
Cak! Malam ya tsaya baice komai ba Yace "Naga yanda za ai taje Allah ya kaimu goben."
*By Queen meemi*
.
[7:08am, 23/01/2017] 👑Meemi🔸: ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣17❣
*JAN 2017*
*NWA*
*Queenmeemi.wordpress.com*
*_This page Dedicated to Anty Maijidda Musa Tnz A a lot_*
_TUNATARWA_
_yawai ta istigfari Awurun Allah ,yana saukaka Samun biyan bukata_
******
Washegari kuwa da Asubayin fari Gwamma ta fito da Hansai ko gama wartsakewa batai ba ta tulo Mata wankin ta tace tai maata na k'arshe kan Rana ta gama fitowa, ga sanyi hakan tayi sai 7 ta gama.
K'arfe Goma Hansai ta gama Shiri sai kuka take Malam ya fito "Gwamma nadai gaya Miki Yarinyar nan baza taje ba, wallahi in taje ranki sai ya b'aci."
Gwamma tace sai de ya b'acin ,haka kawai Ga hanyar samu sai na zauna tunda ita ba Aure dole ta nemar mun kud'I. Don baka ga Laran Gidan Toka ba sai busha sha Suke da Kudin Aikin nata."
Malam yace "to ki kai Dije ,Amma ba Hansai ba tunda ba ' yarki bace, Hansai Jeki maida kayan nan." Cike da D'oki da Jin Dad'i ta koma D'akin ,Shi kuma ya Fita Gona."
Bai dad'e da tafiya bada ,sai ga Delu ta Shiga gidan. Da Zumud'i Gwamma ta tare ta,nan taje ta fito da Hansai "fito Algunguma komai Malam zaiyi saide yayi sai kinje."
Jikin Jummai a sanyaye ta kalli Hansai tacea "Hansai ki Rik'e Allah ki kiyaye Mutuncin ki ki Zauna Lafiya dakowa, Allah ya karemin ke" Rungume Jummai tayi "Inna banason tafiya"
"Fito ko na zo na makeki da duka" cewar Gwamma Jummai tace "Amma dai Malam ai ya hana. Gwamma tace "tafi can wayake take" nan ta kalli Hansai "ke kuma d'auki kayan nan ki D'ora akai, wallahi idan kiyaje bakya Aiki sosai sai kinci na Jaki.
Delu tace sai kizo mu tafi" kuka Hansai take tamakar taci babu da k'yar ta tafi, Jummai ma kuka suna fita Gwamma Tai shewa "wayyo Ina daga zaune kud'i suna zuwar min."
Delu kuwa suna tafiya sai hantarar Hansai take har sukaje Gidan Lami dama Jiran su ake yara ne su biyu Hansai ta uku .Amma duk ta fisu Girma Lami na ganin Hansai tace "Yawwa kinga wan nan zata dace da Alama zatai tsafta". D'ari biyar ta kawo ta bawa Delu "ga Ladanki" nan sukai Sallama har ta tafi ta dawo "Yawwa Lami kinga Hansai sai kin Jamata kunne domin bataji.". Lami tace "yo ai dama duk 'yan Aiki sai na Jamusu kunne" sai wajen k'arfe Goma Shabiyu suka tafi,in Banda kuka ba abinda Hansai keyi.
Malam kuwa yana komawa Gida yaga Jummai na kuka ya tambaya tace "Ai antafi da Hansai." zama yayi yace "Amma Gwamma Allah sayya yimin sakayya duk abinda kike Allah zai saka mana" Jummai muyiwa Hansai Addua, Allah yasa hakan Shine mafi Alheri agareta ,Allah ya bata kwanciyar hankali" Jummai tace "Amin."
Sunje tashar mota suka shiga fuuu Mota taja sai kano ta Dabo Tunbin Giwa kodame kazo Anfika ,sai la' asar sukaje nan Lami taje duk Gidan dake bukatar Yaran takai musu ta k'arbi Kud'in sallama Dana kowo su.Hansai ce ta k'arshe ta kaita Gun Maman Rabia dake kanon tamfatsetsen Gidan suka shiga Hansai nata Raba Ido shigar su Falo yayi dai-dai da fitowar Mama tace "Aa Lami kece da Yamman nan!" Lami tace "wallahi."
Au! har an Sami 'yar Aikin Lalle Lami agaishe ki" nan ta zauna tacii Abinci San nan tai shirin tafiya nan ma mama ta bata Kud'in kawo wa ta fita
Idan Hansai ne suka kawo ruwa Lami ta kirata tace "ke hansai wallahi karnaji karna gani Banda sata da k'azanta zan zo d'aukanki Ganin gida in kikai watanni "nan tayi tafiyar ta.
Mama kam Umartar Hansai tayi data yi wanka
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24 Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52