Kud'in da Malam Ke tarawa dama na bikin da wasu awakan sa daya sayar ya had'a jumulla dubu d'ari dashi za yiwa Hansai siyayyr kayan d'aki.
Wajen k'arfe 9 na dare ya shiga d'akin Jummai lokacin ta na zaune ,ya zauna gefen tabarmar ya kalleta.
"Jummai kinsan dai bikin Hansai ya matso yau,saura sati daya ko! to shine Allah da ikon sa ga kud'in da za'a sai Mata kaya, yanzu sai kuje keda iro har kano sayo Mata duk abinda ya samu."
Godia Jummai tayi itama ta d'auko nata ajiyar, nan duk suka had'a, Hansai na kwance tana bacci d'an tashin datai taji suna maganar, kuka takeyi A hankali tabbas babu wani sarki sai Allah mai had'a bayin sa duk inda yaso, gashin ya had'ata da Mutane masu kyautayi, tana daga kwancen ta rok'i Allah ya bata abinda zata rama d'umbin Alherin da sukai Mata.
Duk maganar Kud'in da sukai akunnen Gwamma nan hankalin ta ya tashi ta kasa tsugun komawa d'aki tayi ta rafka tagumi.
"Lalle nayi sake D'an zaki ya girma ,dole na san abinyi kud'in ma ba za asadani ba lalle dole na tashi tsaye" ,haka taita Sumbatu tana jira safiya tayi ta San abinyi.tooohhh muje zuwa dai.....
_Ya 'yar uwa ko d'an uwa, ka/ki kiyaye harshen ka/ki, domin shine wakilin Zuciyar ka/ki.Kuma shine hallakarka/ki take jikin sa, karka/ki rik'a sakin sa,sai akan Alkhairi ko abinda Zai Amfaneka/ki_
**********
Haka kuwa akayi washe gari da sassafe kuwa Jummai da iro suka tafi can kano don siyayyr kayan d'akin.
Misalin k'arfe 11 Gwamma kuwa Bayan fitar Malam itama ta fita, dama ba tambayar sa take ba,bata zarce ko ina ba sai Gidan Maigari .
Da Sallama ta shiga, Ladidi tana zaune tana hira da bak'uwa tacee "Ah! lale da Gwamma" dariya Gwamma tayi tace "wallahi kuwa" nuna Mata waje tayi suka kuma gaisawa, haka sukai sallama da bak'uwar ta tafi, nan ta juyo gun Gwamma tace "yasu Dije da Jummai" ta amsa da Alhamdlh gyara zama tayi "Ladidi dama magana nazo da ita kan Hansai.
Ladidi tace "Eyyya ya shirye- shirye?" tab'e baki tayi batace komai ba, d'an juyowa tayi ta fuskanci Ladidi tace "wato ranar wanka ba a b'oyen cibi dole idan kaga za acuci Mutum ka sanar."
Ladidi tace "ban gane maganar da kike ba,"tace "ai In gaya miki Hansai de ba 'yar gidan mu nan bace."
"Asalin ta tsintar ta malam yayi, ba asan iyayen ta ba ,to ku kam kwaso had'a iri da ita.?
Ladidi tace "haba dai Gwamma idan kikaji wani na maganar nan ai seki kwab'eshi ,nasan Hansai ai 'yar k'anin Malam ce". Gwamma tace "wa din? to wallahi aga bana ya shigo da ita,kinsan badai zan miki k'arya ba."
Shiru Ladidi tayi tace "tabdi Amma wan nan magana da mamaki! zan sanar da Maigari nan Gwamma tace karde kice nice na fad'a don Allah"
Ladidi tace "haba dai sai kace wata yarinyaa."
"Yawwa bari na tafi."
Haka Gwamma ta tafi,tana tafiya tana maijin dad'i.
Da misalin k'arfe Hud'u Maigari ya shiga gida Bayan ya huta Ladidi ta zo mai da maganar da Gwamma rltazo da ita, Murmushi yayi "wan nan ai magan- ganun Mutane ne" ita wan nan Matar dama bata son Yarinyar ,don haka abar Maganar kar ma kowa yaji."
Showing 51001 words to 54000 words out of 155648 words
*Bayan sati daya*
Kud'in da Malam Ke tarawa dama na bikin da wasu awakan sa daya sayar ya had'a jumulla dubu d'ari dashi za yiwa Hansai siyayyr kayan d'aki.
Wajen k'arfe 9 na dare ya shiga d'akin Jummai lokacin ta na zaune ,ya zauna gefen tabarmar ya kalleta.
"Jummai kinsan dai bikin Hansai ya matso yau,saura sati daya ko! to shine Allah da ikon sa ga kud'in da za'a sai Mata kaya, yanzu sai kuje keda iro har kano sayo Mata duk abinda ya samu."
Godia Jummai tayi itama ta d'auko nata ajiyar, nan duk suka had'a, Hansai na kwance tana bacci d'an tashin datai taji suna maganar, kuka takeyi A hankali tabbas babu wani sarki sai Allah mai had'a bayin sa duk inda yaso, gashin ya had'ata da Mutane masu kyautayi, tana daga kwancen ta rok'i Allah ya bata abinda zata rama d'umbin Alherin da sukai Mata.
Duk maganar Kud'in da sukai akunnen Gwamma nan hankalin ta ya tashi ta kasa tsugun komawa d'aki tayi ta rafka tagumi.
"Lalle nayi sake D'an zaki ya girma ,dole na san abinyi kud'in ma ba za asadani ba lalle dole na tashi tsaye" ,haka taita Sumbatu tana jira safiya tayi ta San abinyi.tooohhh muje zuwa dai.....
*By Queen meemi*
.
[4:00pm, 17/01/2017] 👑Meemi🔸: . ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣12❣
*JAN 2017*
*®NWA*
*Queenmeemi.WordPress.com*
*Sadaukarwa ce ga Basheer Usman family's*
_TUNATARWA_
_Ya 'yar uwa ko d'an uwa, ka/ki kiyaye harshen ka/ki, domin shine wakilin Zuciyar ka/ki.Kuma shine hallakarka/ki take jikin sa, karka/ki rik'a sakin sa,sai akan Alkhairi ko abinda Zai Amfaneka/ki_
**********
Haka kuwa akayi washe gari da sassafe kuwa Jummai da iro suka tafi can kano don siyayyr kayan d'akin.
Misalin k'arfe 11 Gwamma kuwa Bayan fitar Malam itama ta fita, dama ba tambayar sa take ba,bata zarce ko ina ba sai Gidan Maigari .
Da Sallama ta shiga, Ladidi tana zaune tana hira da bak'uwa tacee "Ah! lale da Gwamma" dariya Gwamma tayi tace "wallahi kuwa" nuna Mata waje tayi suka kuma gaisawa, haka sukai sallama da bak'uwar ta tafi, nan ta juyo gun Gwamma tace "yasu Dije da Jummai" ta amsa da Alhamdlh gyara zama tayi "Ladidi dama magana nazo da ita kan Hansai.
Ladidi tace "Eyyya ya shirye- shirye?" tab'e baki tayi batace komai ba, d'an juyowa tayi ta fuskanci Ladidi tace "wato ranar wanka ba a b'oyen cibi dole idan kaga za acuci Mutum ka sanar."
Ladidi tace "ban gane maganar da kike ba,"tace "ai In gaya miki Hansai de ba 'yar gidan mu nan bace."
"Asalin ta tsintar ta malam yayi, ba asan iyayen ta ba ,to ku kam kwaso had'a iri da ita.?
Ladidi tace "haba dai Gwamma idan kikaji wani na maganar nan ai seki kwab'eshi ,nasan Hansai ai 'yar k'anin Malam ce". Gwamma tace "wa din? to wallahi aga bana ya shigo da ita,kinsan badai zan miki k'arya ba."
Shiru Ladidi tayi tace "tabdi Amma wan nan magana da mamaki! zan sanar da Maigari nan Gwamma tace karde kice nice na fad'a don Allah"
Ladidi tace "haba dai sai kace wata yarinyaa."
"Yawwa bari na tafi."
Haka Gwamma ta tafi,tana tafiya tana maijin dad'i.
Da misalin k'arfe Hud'u Maigari ya shiga gida Bayan ya huta Ladidi ta zo mai da maganar da Gwamma rltazo da ita, Murmushi yayi "wan nan ai magan- ganun Mutane ne" ita wan nan Matar dama bata son Yarinyar ,don haka abar Maganar kar ma kowa yaji."
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18 Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52