Baki Iyalle ta make Mata,ai Kuwa Yar China ta Sha wahala da aka Mata wankin ciki duk bakinta sai data daina magana,Tawaga hankalinsa ya tashi yasan duk abinda ya Hana Yar Chinansa magana ba karami bane,Sai kuka Kawai takeyi da kyar tace Dan Allah ka barni Iyalle ta tafi dani wajenta nayi ko sati biyu ne Dan Allah? Tawaga harda wani kwalla yace na yarda My love zanci gaba da Zama a Gwauro kafin ki dawo,Yar China da slow tace ai a dakin Iyallen ma Sai ka kwana Watarana,Iyalle Tace inji Ubanwa wallahi Baku Isa ba sai na fasa tafiya dake,Tawaga yace Wasa fa take Miki,Aamna tace da an barta ma Sai mu kula da ita,Yar China tana Jin jiki tace me kuka sani na Haihuwa Kuna Yara me zaku iya gwara tsohon Hannu,Iyalle Tace Ni Zan gyara abata,washe gari Yar China taji sauki aka sallamesu,Tawaga ya Hado mata Kaya ya sauke su a gidan Iyalle gidan kanin Iyalle kenan a dakin Iyalle.
AsmaBaffa.
10/29/21, 7:46 PM - Buhainat: 🌵🌵 DUNIYA TA AAMNA🌵🌵
NA KUDI NE
Duniya ta Aamna is dedicated to Garba Butalawa family.
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
DUNIYATA FANS
Tayi tunanin zata iya Zama ba tare da ta damu ba amma ganin Tawaga ya tafi duk sai taji ba Dadi Dan ma Allah yasa gidan Kanin Iyalle da Dan kyau ko Ina yasha Siminti bandakin Iya harda tiles a toilet din Kalar na zamani,shima Toilet din matarsa Haka yake,Ruwan Zafi Iyalle ta tafasa Cikin Yar China ya duri ruwa ganin ruwa me yawan masifa gashi na zafi ya tafasa,Iyalle ta tasa Yar China a gaba sai da ta Mata wanka da towel ta gasata sosai ta Sha azaba sosai harda kuka,Allah yasa Tawaga ya kawo Nama iri iri da kayan Karin jini ga magunguna,Fruits ba Nema ba,maltina da su Madara available, Sha Kawai takeyi tana ci ba ruwanta,Ko kwana Uku Bata Yi ba ta wani murmure har kiba tayi da kyau,Iyalle tuwon shinkafa Miyar Alayyahu ta Sha man shanu da kifi ta girkawa Yar China da kanta,Lokacin Yar China tana wanka Tawaga ya shigo da ledoji,Iyalle tana Masa tsiya baya gajiya,Ya zauna a Kan gadon Iyalle,Iyalle tace ga abincinta Nan a flask Bari ni na leka gidan gaisuwa,a dawo lafiya yace ta tafi,Mintuna kadan Yar China ta fito daure da guntun towel ga karami Kuma tana goge jikinta,Tawaga ya bita da kallo,ta Masa kyau sosai tayi wani kiba da haske,a gefensa ta zauna tare da kwantar da kanta a kafadarsa tace Sannu da Zuwa My Heart,Murmushi ya saki yace Dole kice Haka ai tunda kin gudo kin barni,Dariya tayi Tace ai Zan dawo Kamar yau ne,Abincinta ya nuna Mata Iyalle Tace ki cinye,Murmushi tayi tare da mikewa ta shafa lotion dinta me shegen kamshi ta dakko wata Yar bakar Vest me kyau ta sa Skert din atamfa ta sa bra tare da vest din tayi kyau,gashinta ta gyara fes sannan ta bi jikinta da turaruka masu kamshi ta shafa powder da lipgloss tayi kyau matuka.
Tawaga sai kallon Kirjinta yakeyi yanda Suka cicciko,spoon ta dakko Guda biyu ta bude Tuwon na Danyar shinkafa Tace Busmillah,tare sukaci suka koshi,ya Bata ledojin Nan ma kayan ciye ciyene ga Naman kaza gasashiyar,Yar China tace Ina Jin dadina wlh,kwanciya tayi a jikinsa sai Kuma ta fara kuka,Mene ne haka? Zaki fara ko? Bata Rai yayi yace daga min jiki na tafi gida abina naga Alama daina zuwar Miki zanyi,tunda kika Yi Bari Dan ma ba'a sanshi ba babu Wanda ya Shaku da shi kullum nazo sai kin min kuka ki tashi to mu koma gida sai nayi miki wani cikin,Yar China tana goge hawayenta tace Allah jaririn ne akwai shiga Rai,wannan tayin jinin shine abin Shiga Rai? Yar China tace ae Ni Ina son abina jinin kalarsa me kyau Kamar ruwan zuma,Dariya ta kwacewa Tawaga,Tace Kuma ma ai Nonuwa ne suke ciwo duk sun cicciko wallahi sun min nauyi,wannan ai me sauki ne Indai ruwan zai fita sai na shanye,Yar China ta makale kafada,yace mu gani to tayi masa Shuru,Hannu yasa tare da janye rigar sama.
Wayo ya Mata tare da Furta Wai Wai wannan ai Massage suke bukata,Yana tattabawa yace Massage suke bukata,da sauri tace Allah? Yace ae mana, ai ban sani ba da tuni idan munje wanka zance Iyalle ta dinga danne su da Towel cewar Yar China,da sauri Tawaga yace no Miji ne ya kamata yayi ai Hannu na tafi na Iyalle girma da laushi idan na Miki yau ma gobe Zaki ga sunyi sauki,sai na dawo gobe na sake Miki Haka dai kamar sati Daya yanda kafin ki dawo gidana kin warke,jinin ya dauke ne? Ya tambayi Yar China Yana son Yi Mata wayo,Tace a'a Saura kadan Nan da kwana Uku ma Iyalle tace zai dauke,hakan yayi kyau cewar Tawaga Dadi ya Gama kamashi,cike da nishadi ya shiga massaging Dukiyar fulaninta tana Jin Dadi tana lumshe ido,Yace da Dadi ne? Kulle Kofa kasa key Kar wani ya shigo abin Nan na Yi ne cewar Yar China,Ba musu ya dannawa Kofar Iyalle key ya dawo,Yar China da Yatsanta ta daura a saman lips dinta tace nan,ya Gane ya shiga tsotsar lips dinta,Yar China ta sarkalo da hannayenta wuyansa suka kwanta a saman gadon Iyalle Yana luguiguita ta yanda yaga dama,Yar China ta shiga sarrafa shi itama da kanta yanda zai samu ya rage zafi ba tare da sai anyi babbar harka ba,Zaucewa sukayi ya furta matse min cinya Honey,Duk ba Kaya a jikinsu Yar China ce Kawai me pant,ai Kuwa dai da Cinyoyi a samu gamsuwa a nutse ba tare da sun batawa Iyalle komai ba,Yar China harda dabara ta sa tissue a jiki ya fitar ta wani saka a bakar Leda ta daure,sai da suka daidata kansu tsaf kamar ba abinda ya faru ta Bude kofar ta tarkata na zubawa a shara ta Kai Dust bin ta dawo.
Suna Shan Fruits Iyalle ta dawo Bata Gane komai ba sai da Tawaga ya Mike zai tafi taga jikin farar shaddarsa duk jambaki da powder,ga lips dinsa yayi red shima sabo da jambakin Yar China Daya Sha,Fuskewa Iyalle tayi sai da Yar China ta raka shi har mota ta dawo,Iyalle tace Nan da sati Daya Zaki tafi baza kiyi min sati har biyu ko Uku ba,Sabo da me ? Sabo da na gaji da sintirin mijinki,Yar China Tace to shike Nan Ni gwara ma na tafi dama na gaji gida duk zafi ba AC ba komai,can abinda Naga dama nake Yi Amma Nan duk kinbi kin takurani,Mijina Yana can Yana ta kamshi ke Kuwa jikinki duk kauri,dama Ni manage nakeyi da ke Ina kwanciya a bayanki wani fayauuuu....ba hug ba komai da Mijina ne fa sai nayi shagwaba ta,Mufici Iyalle ta kwadawa Yar China a baya tana Yar banza fitsararriya.
Kamar yanda Iyalle ta furta Yar China tana yin sati Tawaga yazo Suka tattara tare da komawa gidansu tana ta murna.
Rayuwa na tafiya Sannu Sannu sai lokacin cikin Aamna ya cika cif dai dai edd dinta Amma Bata Haihu ba,tayi nauyi da yawa Dole sai masu Aiki Dattijai masu kwari Guda biyu aka kawowa Aamna suna tayata aikin gida,Yayin da Suma cikin su Sameera duk ya tsufa Banda Yar China babu ciki.
Bayan Sati daya da cikar edd din Aamna cikin dare suna kwance ta kasa kwanciya,nakuda ta fara,kasan bed ta koma ta zauna tana daurewa,tun tana dannewa har ta kasa ta bigi kafar Ahmad dake banci Bai San me ake ciki ba,a hankali ya Bude Idonsa tace ka tashi Dan Allah mu tafi asibiti wallahi Ina Jin Haihuwa zanyi washhhh Allah marata wayyo gadon bayana,Ahmad Yana ta nuku nukun tashi ta fashe da kuka tana buga jikin bed,ba shiri ya dire a kasa da kayan baccinsa ya dakko Mata wani zani ta daura a saman kayan baccin ya kifa Mata Hijab tare da dakko kayan data nuna Masa ta shirya a cikin wata jaka duk na Haihuwa ne ta tanaji komai abinta,Dauka yayi tace dakko har Bowl din jaririn,Ahmad ya dakko ya sauka da gudu gudu sauri sauri ya saka kayan a mota ya dawo ya dauke ta ya kwantar da ita a bayan Mota,Nafeesat ya Kira da Mashkoor,Yar China ta saman window dinsu ta leko Jin maganganu ta tashi Tawaganta Tace ga Aamna can tana fama Allah ya tsare mugun ji yau zata San uwarta ta kawo ta duniya tashi mu tafi na koyi darasi kafin nawa,Tawaga yace ke da kika Yi Bari,ance wani barin ma ai yafi Haihuwa azaba Kuma idan kunje Kun tarar Mata a Kai me zakuyi mata muyi Mata Addua Kawai,Sameera ce ta fito Dake itama ta taba Yi aka tafi da ita,kafin ma su karasa Hospital an sanarwa Mama tuni Mashkoor a daren 1am yaje ya dakko Mama Suka taho Asibitin.
Aamna Kuwa tana ta daurewa bata kuka Shuru kawai Bata magana da Alama tana Shan wahala,private ne Single room ita Daya aka basu,Bayan an duba Suka ce Haihuwa ce tazo gaf,Ahmad suna waje hankalinsa a tashe Kawai tagumi ya buga,Mama da Su Sameera suna ciki tare da Likitoci,taimakawa Aamna sukeyi har aka samu Aamna ta santalo katon danta namiji Kamar yanda suka gani a scanning,tana Haihuwa ta suma sai da kyar Aamna ta farfado ta Sha wahala Amma tayi Hakuri tayi juriya matuka,Jaririn Nafeesat ta goge da man Zaitoon dana Habb fes a towel aka nadeshi,Yaron girmansa ya Isa Kamar ba daga jikinta ya fito ba,Sameera ce ta kaiwa Ahmad jaririn,Bai ma San ta Haihu ba suna Zaune da Mashkoor hankali a tashe sai jariri Suka gani, Ahmad ko jaririn Bai karba ba yace ya My world take? Ras take Ahmdllh Bata da wata matsala yanzu ma gyarata akeyi,Sai lokacin Ahmad ya saki ransa tare da godiya ga Allah Yana me karbar Jaririn,shagala yayi da Kallonsa Baki Nan a Bude, Mashkoor yace to Malam Addua fa zaka Masa,Sai lokacin ya shiga Masa Addua a kunne sannan Mashkoor ma ya karba tare da Yi Masa,sai ga su Tawaga Suma a daren sunzo sun Iske an Haihu ma,Jibson ya karbe Jariri Yana cewa mun zama Iyaye yau,Bash da Brown ma Suka karba suna ta Masa Addua,sai Tawaga shima har da cewa bari na Masa shillo ya daga karmar zai shillashi sama,Ahmad da bala'i ya dakawa Tawaga Tsawa zai kwace dansa Yana masifa aikin banza so kake ka hallaka min yaro,Dariya Suka dinga Masa gaba daya,sanadin Haka ya karbe dansa ya Hana Tawaga fafur.
Humaira sai Waya take bugawa taji ko ta Haihu aka ce Haihu lafiya,Haka Hafsat da Yar China Suka ji a waya,sai bayan Aamna ma tayi wanka ta canja Kaya aka canja Mata dakin hutu,komai an gyara Neat ba matsala sannan aka bada dama su Ahmad Suka shiga,Tana kwance ta lumshe Ido tana hutawa,Ahmad kamar zai shige cikinta duk yabi ya kankane ta,Sannu su Tawaga suka Mata da Barka sannan kowa yayi waje ya barta da Ahmad dinta da jaririnsu.
Aamna ta kalle shi Suka hada Ido tare da sakarwa juna murmushin kauna,Yace me Kama Dani aka Haifo,Aamna tace Haka naji su Sameera suna fada,Ahmad ya nuna Mata Yaron ta karba ta Masa Addua itama sannan tace ka duba jakar can akwai Ribbom Dina ka Kama min gashin Nan ya dameni,Ahmad ya ajiye jaririn a gefenta tare da dakko Ribbon din ya daure Mata gashin sosai yanda bazai dameta ba,yunwa nake ji ta furta,Yanzu Jibson zai kawo abinda Zaki ci ki Dan Kara Hakuri ya Furta Yana shafa fuskar jaririn,Aamna tana satar Kallonsa tace ai fuskata zaka shafa ba ta Jariri ba idan da a baya ne kafin na Haihu ai fuskata kake shafawa,Dariya ta bawa Ahmad ma shi,ba a Dade ba Jibson ya dawo da ledoji Naman kaza da fruits sai gida da yaje ya taho Mata da tea a flask da komai na amfani,yace Mama tace na taho Miki da me Dan nauyi gashi Nan Humaira ce Kawai Allah yasa tayi faten doya ya rage kiyi manage kafin safiya,Aamna tace hakan ma yayi,Nafeesat ce ta hada Mata tea me kauri da kaza taci ta koshi har faten doyar.
Bacci ne ya kwashe Aamna,su Ahmad sai murna da bige bigen waya duk sun cika Asibitin da surutunsu,Su Yar China Kuwa suna tare da Humaira a gidan Hafsa Suma sun hadu suna zuba Hira,Yar China tace Yau Aamna karshen Sirri ya Kare yau likitoci sunga Hq,Basu da mutunci matan Nan Haka suke zura Masa Ido,Dole su makance da wuri cewar Hafsat,Humaira Tace to yanzu ma ba mu zo Haihuwa ba Ana ta duba mu Ina ga Haihuwa,Yar China tace ai ku shirya ba Wani sirri idan da duhu ma wata shegiyar touch suke sawa me haske,Dan ma matane Amma ai da kunya,lokacin Dana Yi Bari Ina dawowa nace to Tawaga sai dai kayi hakuri dakinka dai yanzu ba sirri ,Humaira suka Kama dariyar Yar China,Yar China Tace shegiya ai Kuwa likitar ta kiyaya wlh taga tsafta iya tsafta da kamshi sai da ta min jinjina Tace da wasu matan ne Haka dagajaja ake gani,Humaira tana Dariya Tace a gidan Ubanwa ta ganshi fes lokacin kina Bleeding,Ke banza ce yanzu fa Dana warke ai mun koma Hospital ta dubani taga ko Mai normal,Humaira tace sai kace wacce ta haihu,Yar China tace su Ina ruwansu Abu ba abu ba sai suce sai sun duba ya na iya,Hafsat tace ni wlh Nima abin ya isheni ayi ta sa ma yatsu.
A daren Mazan Suka dawo gida har Ahmad,Yar China Suka koma part dinsu,Ahmad sabo da Murna da kyar yayi bacci,Nafeesat aka Bari sabo da ita Nurse ce sai Mama,Itama Sameera mayenta ya taho da abarsa gida,a daren Ahmad ya sanarwa su Mummy suna ta murna,Washe gari jikin Aamna yayi kwari ka rantse ba ita ta Haihu ba,da wuri Yar China,Hafsat da Humaira Suka zo da kayan Kari,Yar China ta kinkimi Jariri tana wayyo Allah ji Dan Allah yaro zukeke me Kama da ubansa,Ina ma Nawa ne mashaallah,Kai Aamna kinyi Aiki yanzu daga jikinki ya fito? Gaskiya kin Sha wahala,Aamna tana dariya tace wlh abin ba a cewa komai,ai naso jiya nazo ko darasi na dauka Amma Yaya Tawaga ya hanani,Aamna tace akwai azaba wallahi da ikon Allah bazan sake ba Allah ya tsayar min iya Nan,Karya ma kike fada wlh sai kin Karo Ina laifin ma biyar ko hudu,Humaira Tace ai fa Amma Daya jal idan aka Miki kishiya ta wuce ki fa? Aamna Tace ga fili Nan Indai wannan abar ce taje ayi ta sa Mata Ana Mata ciki Ni na hakura,Na rantse da Allah nayi zaton a kabari Zan farka na ganni,tunda nake ban taba Jin azaba ko rabi rabin wannan ba,kukan ma kasa Yi nayi na koma kurma Kawai.
Yar China harda cewa Ahayye taji uwar Bari,Ni kaina Kinga dai Bari ne Dan Blood ne Amma naji a jikina,Kai Ina tausaya Mana Mata,Mama da shigowar ta kenan tana ta kallon Yar China Kamar Tv Tace wannan yarinya da jarabar iya zance take sai kace Babbar mace ko dai tsohuwa ce ta rike ki? Yar China tace a Hannun Kakata na girma,Yanzu naji zance cewar Mama.
Siyama ma da duk wasu abokan arzuka Haka Suka dinga sintiri,Baba yazo shima ya dauki Jariri Yana Masa Addua karshe yace Allah yasa karka gado taurin Kan Mamanka,sannan karka dakko rashin kunyar Babanka kaji,yaro Babanka har satar min kayan kallo yayi Akan son Mamanka,maza ka girma idan Ina da Rai ka biyani startime Dita da radio,kakanka Rahilu Haka Muka je Sudan Muka dawo ko kyallen Handkerchief Bai Bamu ba sai da kudinmu Muka Yi tsaraba,Yana can Yara da jikoki zasu hallaka shi Yana ta karmashewa,kaf kamfanonuwan duniya babu wando Size dinsa,idan ka girma ka kalli Rahilu sai kayi Takaicin Fitowa a tsatsonsa,ga tsayi Kamar bishiyar turare wani zamarke da shi,Mama ce ta kwace jaririn tana cewa Kai dama ai baka son mutum idan ba kudi zai baka ba,yanzu da Rahilu zai maka kyauta me tsoka cewa zaka Yi yafi kowa kyau,Baba yace to ayi min kyautar a gani Mana dama yace zaizo idan Aamna ta Haihu yau Zan fada Masa a waya sabo da dama ya min Alkawarin wani takalmin fata da yace zai kawo min Yana da kwari sai nayi shekara goma Ina sawa ba tare da ya tsinke ba Rahilu duk Harkar tsumulmula ya kware a cikinta.
Aamna Tace gaskiya Baba ka daina,In daina Ubanki? Sanda na Sha wahalar rike ki ya taimaka min da kwandala ai wlh Rahilu Matukar Bai min kyauta ba ya shiga uku,har yanzu Bai iya Yi min godiya ba a matsayina Wanda na rike Masa yarsa ta girma na Bata Ilimi na Aurar da ita,shi ba ruwansa ko a jikinsa ai kin gani da idonki ko yayi min godiya? Aamna tace a'a amma ai Dan Allah kayi,to bazan daina ba idan kinyi zuciya kisa ya gode min Sannan ya girmamani ta hanyar Yi min kyauta,ai Ni babbar girmamawa ayi min kyauta,Mama Tace a Haka zaka Kare,Suna Haka Ahmad suka shigo ya Sha wani shegen wanka cikin kana Nan Kaya Yana kamshi,Baba yace Iyye kaga Wanda basa tsufa Kamar ba shi ya Haihu ba,kaga Danka fa Kato Amma bakwa saduda da daukan wanka wannan kamshi Haka kamar turaren dakin Ka'aba,su Ahmad suka dinga dariya,Baba yace ga Aski na banza Kun iya to dai Kun fara Haihuwa,Ahmad Yana dariya yace Baba ai wanka yanzu ne ma zamu fara,Kin shiga Uku Aamna Mata yanzu zasu fara sintiri a gidanki kuwa cewar Baba,Aka dinga dariya Aamna tace wlh Bai Isa ba gida Zan dawo,Baba Baki Bude yace gidan wa? Gidanka Mana,karya kikeyi Kai yaro idan tace zata hanaka aure kayi Mata shegen suka ka kirani a waya ka Kara min kukanta kana jibgarta Ina jiyo kukanta ta waya,Ahmad suna ta dariya da su Jibson,Yar China tace Baba kana ba damu wlh wa yake Yayin
Showing 135001 words to 138000 words out of 142807 words
Baki Iyalle ta make Mata,ai Kuwa Yar China ta Sha wahala da aka Mata wankin ciki duk bakinta sai data daina magana,Tawaga hankalinsa ya tashi yasan duk abinda ya Hana Yar Chinansa magana ba karami bane,Sai kuka Kawai takeyi da kyar tace Dan Allah ka barni Iyalle ta tafi dani wajenta nayi ko sati biyu ne Dan Allah? Tawaga harda wani kwalla yace na yarda My love zanci gaba da Zama a Gwauro kafin ki dawo,Yar China da slow tace ai a dakin Iyallen ma Sai ka kwana Watarana,Iyalle Tace inji Ubanwa wallahi Baku Isa ba sai na fasa tafiya dake,Tawaga yace Wasa fa take Miki,Aamna tace da an barta ma Sai mu kula da ita,Yar China tana Jin jiki tace me kuka sani na Haihuwa Kuna Yara me zaku iya gwara tsohon Hannu,Iyalle Tace Ni Zan gyara abata,washe gari Yar China taji sauki aka sallamesu,Tawaga ya Hado mata Kaya ya sauke su a gidan Iyalle gidan kanin Iyalle kenan a dakin Iyalle.
AsmaBaffa.
10/29/21, 7:46 PM - Buhainat: 🌵🌵 DUNIYA TA AAMNA🌵🌵
NA KUDI NE
Duniya ta Aamna is dedicated to Garba Butalawa family.
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
DUNIYATA FANS
Tayi tunanin zata iya Zama ba tare da ta damu ba amma ganin Tawaga ya tafi duk sai taji ba Dadi Dan ma Allah yasa gidan Kanin Iyalle da Dan kyau ko Ina yasha Siminti bandakin Iya harda tiles a toilet din Kalar na zamani,shima Toilet din matarsa Haka yake,Ruwan Zafi Iyalle ta tafasa Cikin Yar China ya duri ruwa ganin ruwa me yawan masifa gashi na zafi ya tafasa,Iyalle ta tasa Yar China a gaba sai da ta Mata wanka da towel ta gasata sosai ta Sha azaba sosai harda kuka,Allah yasa Tawaga ya kawo Nama iri iri da kayan Karin jini ga magunguna,Fruits ba Nema ba,maltina da su Madara available, Sha Kawai takeyi tana ci ba ruwanta,Ko kwana Uku Bata Yi ba ta wani murmure har kiba tayi da kyau,Iyalle tuwon shinkafa Miyar Alayyahu ta Sha man shanu da kifi ta girkawa Yar China da kanta,Lokacin Yar China tana wanka Tawaga ya shigo da ledoji,Iyalle tana Masa tsiya baya gajiya,Ya zauna a Kan gadon Iyalle,Iyalle tace ga abincinta Nan a flask Bari ni na leka gidan gaisuwa,a dawo lafiya yace ta tafi,Mintuna kadan Yar China ta fito daure da guntun towel ga karami Kuma tana goge jikinta,Tawaga ya bita da kallo,ta Masa kyau sosai tayi wani kiba da haske,a gefensa ta zauna tare da kwantar da kanta a kafadarsa tace Sannu da Zuwa My Heart,Murmushi ya saki yace Dole kice Haka ai tunda kin gudo kin barni,Dariya tayi Tace ai Zan dawo Kamar yau ne,Abincinta ya nuna Mata Iyalle Tace ki cinye,Murmushi tayi tare da mikewa ta shafa lotion dinta me shegen kamshi ta dakko wata Yar bakar Vest me kyau ta sa Skert din atamfa ta sa bra tare da vest din tayi kyau,gashinta ta gyara fes sannan ta bi jikinta da turaruka masu kamshi ta shafa powder da lipgloss tayi kyau matuka.
Tawaga sai kallon Kirjinta yakeyi yanda Suka cicciko,spoon ta dakko Guda biyu ta bude Tuwon na Danyar shinkafa Tace Busmillah,tare sukaci suka koshi,ya Bata ledojin Nan ma kayan ciye ciyene ga Naman kaza gasashiyar,Yar China tace Ina Jin dadina wlh,kwanciya tayi a jikinsa sai Kuma ta fara kuka,Mene ne haka? Zaki fara ko? Bata Rai yayi yace daga min jiki na tafi gida abina naga Alama daina zuwar Miki zanyi,tunda kika Yi Bari Dan ma ba'a sanshi ba babu Wanda ya Shaku da shi kullum nazo sai kin min kuka ki tashi to mu koma gida sai nayi miki wani cikin,Yar China tana goge hawayenta tace Allah jaririn ne akwai shiga Rai,wannan tayin jinin shine abin Shiga Rai? Yar China tace ae Ni Ina son abina jinin kalarsa me kyau Kamar ruwan zuma,Dariya ta kwacewa Tawaga,Tace Kuma ma ai Nonuwa ne suke ciwo duk sun cicciko wallahi sun min nauyi,wannan ai me sauki ne Indai ruwan zai fita sai na shanye,Yar China ta makale kafada,yace mu gani to tayi masa Shuru,Hannu yasa tare da janye rigar sama.
Wayo ya Mata tare da Furta Wai Wai wannan ai Massage suke bukata,Yana tattabawa yace Massage suke bukata,da sauri tace Allah? Yace ae mana, ai ban sani ba da tuni idan munje wanka zance Iyalle ta dinga danne su da Towel cewar Yar China,da sauri Tawaga yace no Miji ne ya kamata yayi ai Hannu na tafi na Iyalle girma da laushi idan na Miki yau ma gobe Zaki ga sunyi sauki,sai na dawo gobe na sake Miki Haka dai kamar sati Daya yanda kafin ki dawo gidana kin warke,jinin ya dauke ne? Ya tambayi Yar China Yana son Yi Mata wayo,Tace a'a Saura kadan Nan da kwana Uku ma Iyalle tace zai dauke,hakan yayi kyau cewar Tawaga Dadi ya Gama kamashi,cike da nishadi ya shiga massaging Dukiyar fulaninta tana Jin Dadi tana lumshe ido,Yace da Dadi ne? Kulle Kofa kasa key Kar wani ya shigo abin Nan na Yi ne cewar Yar China,Ba musu ya dannawa Kofar Iyalle key ya dawo,Yar China da Yatsanta ta daura a saman lips dinta tace nan,ya Gane ya shiga tsotsar lips dinta,Yar China ta sarkalo da hannayenta wuyansa suka kwanta a saman gadon Iyalle Yana luguiguita ta yanda yaga dama,Yar China ta shiga sarrafa shi itama da kanta yanda zai samu ya rage zafi ba tare da sai anyi babbar harka ba,Zaucewa sukayi ya furta matse min cinya Honey,Duk ba Kaya a jikinsu Yar China ce Kawai me pant,ai Kuwa dai da Cinyoyi a samu gamsuwa a nutse ba tare da sun batawa Iyalle komai ba,Yar China harda dabara ta sa tissue a jiki ya fitar ta wani saka a bakar Leda ta daure,sai da suka daidata kansu tsaf kamar ba abinda ya faru ta Bude kofar ta tarkata na zubawa a shara ta Kai Dust bin ta dawo.
Suna Shan Fruits Iyalle ta dawo Bata Gane komai ba sai da Tawaga ya Mike zai tafi taga jikin farar shaddarsa duk jambaki da powder,ga lips dinsa yayi red shima sabo da jambakin Yar China Daya Sha,Fuskewa Iyalle tayi sai da Yar China ta raka shi har mota ta dawo,Iyalle tace Nan da sati Daya Zaki tafi baza kiyi min sati har biyu ko Uku ba,Sabo da me ? Sabo da na gaji da sintirin mijinki,Yar China Tace to shike Nan Ni gwara ma na tafi dama na gaji gida duk zafi ba AC ba komai,can abinda Naga dama nake Yi Amma Nan duk kinbi kin takurani,Mijina Yana can Yana ta kamshi ke Kuwa jikinki duk kauri,dama Ni manage nakeyi da ke Ina kwanciya a bayanki wani fayauuuu....ba hug ba komai da Mijina ne fa sai nayi shagwaba ta,Mufici Iyalle ta kwadawa Yar China a baya tana Yar banza fitsararriya.
Kamar yanda Iyalle ta furta Yar China tana yin sati Tawaga yazo Suka tattara tare da komawa gidansu tana ta murna.
Rayuwa na tafiya Sannu Sannu sai lokacin cikin Aamna ya cika cif dai dai edd dinta Amma Bata Haihu ba,tayi nauyi da yawa Dole sai masu Aiki Dattijai masu kwari Guda biyu aka kawowa Aamna suna tayata aikin gida,Yayin da Suma cikin su Sameera duk ya tsufa Banda Yar China babu ciki.
Bayan Sati daya da cikar edd din Aamna cikin dare suna kwance ta kasa kwanciya,nakuda ta fara,kasan bed ta koma ta zauna tana daurewa,tun tana dannewa har ta kasa ta bigi kafar Ahmad dake banci Bai San me ake ciki ba,a hankali ya Bude Idonsa tace ka tashi Dan Allah mu tafi asibiti wallahi Ina Jin Haihuwa zanyi washhhh Allah marata wayyo gadon bayana,Ahmad Yana ta nuku nukun tashi ta fashe da kuka tana buga jikin bed,ba shiri ya dire a kasa da kayan baccinsa ya dakko Mata wani zani ta daura a saman kayan baccin ya kifa Mata Hijab tare da dakko kayan data nuna Masa ta shirya a cikin wata jaka duk na Haihuwa ne ta tanaji komai abinta,Dauka yayi tace dakko har Bowl din jaririn,Ahmad ya dakko ya sauka da gudu gudu sauri sauri ya saka kayan a mota ya dawo ya dauke ta ya kwantar da ita a bayan Mota,Nafeesat ya Kira da Mashkoor,Yar China ta saman window dinsu ta leko Jin maganganu ta tashi Tawaganta Tace ga Aamna can tana fama Allah ya tsare mugun ji yau zata San uwarta ta kawo ta duniya tashi mu tafi na koyi darasi kafin nawa,Tawaga yace ke da kika Yi Bari,ance wani barin ma ai yafi Haihuwa azaba Kuma idan kunje Kun tarar Mata a Kai me zakuyi mata muyi Mata Addua Kawai,Sameera ce ta fito Dake itama ta taba Yi aka tafi da ita,kafin ma su karasa Hospital an sanarwa Mama tuni Mashkoor a daren 1am yaje ya dakko Mama Suka taho Asibitin.
Aamna Kuwa tana ta daurewa bata kuka Shuru kawai Bata magana da Alama tana Shan wahala,private ne Single room ita Daya aka basu,Bayan an duba Suka ce Haihuwa ce tazo gaf,Ahmad suna waje hankalinsa a tashe Kawai tagumi ya buga,Mama da Su Sameera suna ciki tare da Likitoci,taimakawa Aamna sukeyi har aka samu Aamna ta santalo katon danta namiji Kamar yanda suka gani a scanning,tana Haihuwa ta suma sai da kyar Aamna ta farfado ta Sha wahala Amma tayi Hakuri tayi juriya matuka,Jaririn Nafeesat ta goge da man Zaitoon dana Habb fes a towel aka nadeshi,Yaron girmansa ya Isa Kamar ba daga jikinta ya fito ba,Sameera ce ta kaiwa Ahmad jaririn,Bai ma San ta Haihu ba suna Zaune da Mashkoor hankali a tashe sai jariri Suka gani, Ahmad ko jaririn Bai karba ba yace ya My world take? Ras take Ahmdllh Bata da wata matsala yanzu ma gyarata akeyi,Sai lokacin Ahmad ya saki ransa tare da godiya ga Allah Yana me karbar Jaririn,shagala yayi da Kallonsa Baki Nan a Bude, Mashkoor yace to Malam Addua fa zaka Masa,Sai lokacin ya shiga Masa Addua a kunne sannan Mashkoor ma ya karba tare da Yi Masa,sai ga su Tawaga Suma a daren sunzo sun Iske an Haihu ma,Jibson ya karbe Jariri Yana cewa mun zama Iyaye yau,Bash da Brown ma Suka karba suna ta Masa Addua,sai Tawaga shima har da cewa bari na Masa shillo ya daga karmar zai shillashi sama,Ahmad da bala'i ya dakawa Tawaga Tsawa zai kwace dansa Yana masifa aikin banza so kake ka hallaka min yaro,Dariya Suka dinga Masa gaba daya,sanadin Haka ya karbe dansa ya Hana Tawaga fafur.
Humaira sai Waya take bugawa taji ko ta Haihu aka ce Haihu lafiya,Haka Hafsat da Yar China Suka ji a waya,sai bayan Aamna ma tayi wanka ta canja Kaya aka canja Mata dakin hutu,komai an gyara Neat ba matsala sannan aka bada dama su Ahmad Suka shiga,Tana kwance ta lumshe Ido tana hutawa,Ahmad kamar zai shige cikinta duk yabi ya kankane ta,Sannu su Tawaga suka Mata da Barka sannan kowa yayi waje ya barta da Ahmad dinta da jaririnsu.
Aamna ta kalle shi Suka hada Ido tare da sakarwa juna murmushin kauna,Yace me Kama Dani aka Haifo,Aamna tace Haka naji su Sameera suna fada,Ahmad ya nuna Mata Yaron ta karba ta Masa Addua itama sannan tace ka duba jakar can akwai Ribbom Dina ka Kama min gashin Nan ya dameni,Ahmad ya ajiye jaririn a gefenta tare da dakko Ribbon din ya daure Mata gashin sosai yanda bazai dameta ba,yunwa nake ji ta furta,Yanzu Jibson zai kawo abinda Zaki ci ki Dan Kara Hakuri ya Furta Yana shafa fuskar jaririn,Aamna tana satar Kallonsa tace ai fuskata zaka shafa ba ta Jariri ba idan da a baya ne kafin na Haihu ai fuskata kake shafawa,Dariya ta bawa Ahmad ma shi,ba a Dade ba Jibson ya dawo da ledoji Naman kaza da fruits sai gida da yaje ya taho Mata da tea a flask da komai na amfani,yace Mama tace na taho Miki da me Dan nauyi gashi Nan Humaira ce Kawai Allah yasa tayi faten doya ya rage kiyi manage kafin safiya,Aamna tace hakan ma yayi,Nafeesat ce ta hada Mata tea me kauri da kaza taci ta koshi har faten doyar.
Bacci ne ya kwashe Aamna,su Ahmad sai murna da bige bigen waya duk sun cika Asibitin da surutunsu,Su Yar China Kuwa suna tare da Humaira a gidan Hafsa Suma sun hadu suna zuba Hira,Yar China tace Yau Aamna karshen Sirri ya Kare yau likitoci sunga Hq,Basu da mutunci matan Nan Haka suke zura Masa Ido,Dole su makance da wuri cewar Hafsat,Humaira Tace to yanzu ma ba mu zo Haihuwa ba Ana ta duba mu Ina ga Haihuwa,Yar China tace ai ku shirya ba Wani sirri idan da duhu ma wata shegiyar touch suke sawa me haske,Dan ma matane Amma ai da kunya,lokacin Dana Yi Bari Ina dawowa nace to Tawaga sai dai kayi hakuri dakinka dai yanzu ba sirri ,Humaira suka Kama dariyar Yar China,Yar China Tace shegiya ai Kuwa likitar ta kiyaya wlh taga tsafta iya tsafta da kamshi sai da ta min jinjina Tace da wasu matan ne Haka dagajaja ake gani,Humaira tana Dariya Tace a gidan Ubanwa ta ganshi fes lokacin kina Bleeding,Ke banza ce yanzu fa Dana warke ai mun koma Hospital ta dubani taga ko Mai normal,Humaira tace sai kace wacce ta haihu,Yar China tace su Ina ruwansu Abu ba abu ba sai suce sai sun duba ya na iya,Hafsat tace ni wlh Nima abin ya isheni ayi ta sa ma yatsu.
A daren Mazan Suka dawo gida har Ahmad,Yar China Suka koma part dinsu,Ahmad sabo da Murna da kyar yayi bacci,Nafeesat aka Bari sabo da ita Nurse ce sai Mama,Itama Sameera mayenta ya taho da abarsa gida,a daren Ahmad ya sanarwa su Mummy suna ta murna,Washe gari jikin Aamna yayi kwari ka rantse ba ita ta Haihu ba,da wuri Yar China,Hafsat da Humaira Suka zo da kayan Kari,Yar China ta kinkimi Jariri tana wayyo Allah ji Dan Allah yaro zukeke me Kama da ubansa,Ina ma Nawa ne mashaallah,Kai Aamna kinyi Aiki yanzu daga jikinki ya fito? Gaskiya kin Sha wahala,Aamna tana dariya tace wlh abin ba a cewa komai,ai naso jiya nazo ko darasi na dauka Amma Yaya Tawaga ya hanani,Aamna tace akwai azaba wallahi da ikon Allah bazan sake ba Allah ya tsayar min iya Nan,Karya ma kike fada wlh sai kin Karo Ina laifin ma biyar ko hudu,Humaira Tace ai fa Amma Daya jal idan aka Miki kishiya ta wuce ki fa? Aamna Tace ga fili Nan Indai wannan abar ce taje ayi ta sa Mata Ana Mata ciki Ni na hakura,Na rantse da Allah nayi zaton a kabari Zan farka na ganni,tunda nake ban taba Jin azaba ko rabi rabin wannan ba,kukan ma kasa Yi nayi na koma kurma Kawai.
Yar China harda cewa Ahayye taji uwar Bari,Ni kaina Kinga dai Bari ne Dan Blood ne Amma naji a jikina,Kai Ina tausaya Mana Mata,Mama da shigowar ta kenan tana ta kallon Yar China Kamar Tv Tace wannan yarinya da jarabar iya zance take sai kace Babbar mace ko dai tsohuwa ce ta rike ki? Yar China tace a Hannun Kakata na girma,Yanzu naji zance cewar Mama.
Siyama ma da duk wasu abokan arzuka Haka Suka dinga sintiri,Baba yazo shima ya dauki Jariri Yana Masa Addua karshe yace Allah yasa karka gado taurin Kan Mamanka,sannan karka dakko rashin kunyar Babanka kaji,yaro Babanka har satar min kayan kallo yayi Akan son Mamanka,maza ka girma idan Ina da Rai ka biyani startime Dita da radio,kakanka Rahilu Haka Muka je Sudan Muka dawo ko kyallen Handkerchief Bai Bamu ba sai da kudinmu Muka Yi tsaraba,Yana can Yara da jikoki zasu hallaka shi Yana ta karmashewa,kaf kamfanonuwan duniya babu wando Size dinsa,idan ka girma ka kalli Rahilu sai kayi Takaicin Fitowa a tsatsonsa,ga tsayi Kamar bishiyar turare wani zamarke da shi,Mama ce ta kwace jaririn tana cewa Kai dama ai baka son mutum idan ba kudi zai baka ba,yanzu da Rahilu zai maka kyauta me tsoka cewa zaka Yi yafi kowa kyau,Baba yace to ayi min kyautar a gani Mana dama yace zaizo idan Aamna ta Haihu yau Zan fada Masa a waya sabo da dama ya min Alkawarin wani takalmin fata da yace zai kawo min Yana da kwari sai nayi shekara goma Ina sawa ba tare da ya tsinke ba Rahilu duk Harkar tsumulmula ya kware a cikinta.
Aamna Tace gaskiya Baba ka daina,In daina Ubanki? Sanda na Sha wahalar rike ki ya taimaka min da kwandala ai wlh Rahilu Matukar Bai min kyauta ba ya shiga uku,har yanzu Bai iya Yi min godiya ba a matsayina Wanda na rike Masa yarsa ta girma na Bata Ilimi na Aurar da ita,shi ba ruwansa ko a jikinsa ai kin gani da idonki ko yayi min godiya? Aamna tace a'a amma ai Dan Allah kayi,to bazan daina ba idan kinyi zuciya kisa ya gode min Sannan ya girmamani ta hanyar Yi min kyauta,ai Ni babbar girmamawa ayi min kyauta,Mama Tace a Haka zaka Kare,Suna Haka Ahmad suka shigo ya Sha wani shegen wanka cikin kana Nan Kaya Yana kamshi,Baba yace Iyye kaga Wanda basa tsufa Kamar ba shi ya Haihu ba,kaga Danka fa Kato Amma bakwa saduda da daukan wanka wannan kamshi Haka kamar turaren dakin Ka'aba,su Ahmad suka dinga dariya,Baba yace ga Aski na banza Kun iya to dai Kun fara Haihuwa,Ahmad Yana dariya yace Baba ai wanka yanzu ne ma zamu fara,Kin shiga Uku Aamna Mata yanzu zasu fara sintiri a gidanki kuwa cewar Baba,Aka dinga dariya Aamna tace wlh Bai Isa ba gida Zan dawo,Baba Baki Bude yace gidan wa? Gidanka Mana,karya kikeyi Kai yaro idan tace zata hanaka aure kayi Mata shegen suka ka kirani a waya ka Kara min kukanta kana jibgarta Ina jiyo kukanta ta waya,Ahmad suna ta dariya da su Jibson,Yar China tace Baba kana ba damu wlh wa yake Yayin
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46 Chapter 47Chapter 48