idan Bata Yi ba na canja maka wata,Mashkoor yayi tagumi yace kaga masu sharafi,Kuna Sharafi a kasar nan,Basu San Jibson ya tafi gida ba tuni sai gani sukayi baya Nan suna kallon gidansa Suka hango karshen rigarsa ya shige ciki,Brown yace kaga mayen Sameera ko Sallama,Brown yace karku manta gobe zamu je gaisar da Abbana Yana ta min masifa akan Jibson ya aure Masa Budurwa,Dariya sukayi Ahmad ya mike yace nasan tawa ba irin ta kowa bace tana can tana jira, Haka kowa ya nufi gidansa.
Mashkoor Yana shiga mamaki ya kamashi yanda Nafeesat tasa rigar bacci sharara komai nata a waje matar da a baya idan taga dare yayi sai ta saka wando jean pencil Wai dan Kar yayi Mata wani Abu ita zafi take ji, Mashkoor yace a ransa ko Yar China ce tayi gyara? ai Kuwa Zaki ga taragon jirgi iya ganinki.
Murmushi ta sake Masa me tsada a ransa yace uhm anga Taragon jirgina za a min wayo,basarwa yayi yace kinyi kyau,taga ya Saba like Mata sai taga yau Sam yaki ma ko taba Yatsanta,tana karairaya Tace Bari na kawo maka tea din sai mu kwanta ko? Mashkoor yace kawo Amma sai dai ki kwanta ke daya Ina da aikin office Zan karasa a gida kafin Monday,Wani dukul Nafeesat taji Kamar zata Yi kuka tace ko laifi na maka ne? Laifin me Kuma? Okay ta furta tare da kawo Masa tea,yau itace harda Zama a cinyarsa abinda take Jin Tsoronsa,Yana ta murna a ransa,Tea din ma yau a Baki ake bashi Yana sha,Har ya gama ya jawo system dinsa Yana dannawa ba Uwar da zaiyi amma yace Aiki zaiyi,Zama tayi tare da kafeshi da Ido kamar zata lashe shi.
Rungumeshi tayi ta baya tare da kwantar da kanta a bayansa,a hankali yace wayyo Zafi yanda take ce Masa idan ya fara harka,Baby zafi ne dake,tunawa tayi Sanda Tace Zafi ne da shi,Wato ramawa yakeyi,Wata wutar Sha'awa ce ta sake ruruwa a jikinta,ta janye System din tare da kashe wa ta koma gabansa ta Rungume shi suna facing juna, Mashkoor da kyar yake fuskewa ya Furta da Allura kike Yi zafin Hannu Zaki Yi,yanda ta fada Masa Wai da Allura yakeyi zafin Hannu zaiyi sabo da Yana saduwa da ita tana Jin zafi take fada Masa Haka,Kuka ta fashe Masa da shi tace Kai baka manta abu to kayi Hakuri ai kasan zafi Dole naji tunda Virgin ce,yace to yanzu me ya faru kike bukata? Hawaye ya sake zubo Mata tace Yar China ce tsinanniya ta bani wani tsumi tace maganin Jin zafin da nakeyi ne, Mashkoor ya dinga sawa Yar China Albarka a zuciyarsa a fili yace to yanzu me kike so?......kafin ya rufe Baki tace ci na,Ido Mashkoor ya zaro yanda take kunyarsa yace me? ta sake furtawa tana kallonsa da idanunta farare tas Amma sun canja sun koma ja,Idan kika ji zafi fa?bazan ji ba wallahi ta kamo hannayensa tare da dora su a Kirjinta ta Shiga kissing Dinsa a Baki kamar mayya,Yace muje bedroom,no muyi a Nan Dan Allah,Yau Mashkoor yaga love, gashi bata gajiya ko kadan duk bala'in gwarzontakarsa sai da ta so kure shi,Ya Dade Yana Mata tace Baby ko ka kawo anjima zaka Kara min, Mashkoor yace Alhmdllh Ni ai Haka nake so Muna hutawa muci abinci a sake ta Yi ba ruwana,Nafeesat Tace ae,yace to yanzu bakya Jin zafin? tace Babu zafi wallahi ko Daya sai dadi,ka daina fita yawo kaji kullum Zan na yarda, Mashkoor ya dinga dariyar Jin dadi,yace kutmar duma du yau na samu yanci.sai da ta gamsu sannan suka Yi wanka tare da sake cin abinci sai bacci me Dadi ya kwashe su, Mashkoor harda cewa idan kika ji kyaram cikin bacci ki tasheni na shige ciki tace to.
Sai da Asuba bayan sunyi Sallah Suka koma sabon harka,sai da safe Nafeesat ta samu maganin ya sake ta,Amma Bata ji zafi ba Kuma tayi Enjoying matuka,ranar yini tayi tana tunawa sai tayi ta dariya tana murmushi, Mashkoor Yana kallonta shi Dariya ma take bashi,Yau ga kalaman soyayya Mashkoor yini yayi Yana Jin sababbin kalmomi wajen Nafeesat har da yanke Masa farce,yau komai da kanta take masa ai Kuwa Yana ji Ahmad ya kirashi Wai yaje Office ya kwaso wasu takardu yace wallahi bazai je ba idan an isa a sallame shi daga aiki,Dariya Ahmad yayi shine fa ya kamata yaje Office din Amma sabo da Aamna tana jikinsa suna soyewa yace bazai je ba Bari ya tura Mashkoor,to Mashkoor ma yaki zuwa,Aamna Tace kace Jibson yaje Wannan Dan Iskan ne zai je gwara ma Tawaga ko Brown,Bash ma ba zuwa zaiyi ba,Tawaga ya Kira yaji muryar Yar China tana Yayana kazo ka taje min gashin ya bushe,Ahmad Yana ji ya fuske yace Tawaga Office fa zaka je ka ebo min takardun Nan Dana ajiye a saman Table,Tawaga yace kash...okay Bari na lallabata sai na je,Ahmad yace zanci Uwarku wallahi ya Kuna Aiki a karkashi na ban Isa na da kowa Aiki ba Haka ake ma'aikatan? Shi yasa gwara ka dauki bare Aiki Dan Kun San bazan iya korarku ba ko,Tawaga yace to bazanje ba sai kazo ka Jani Dan Iska Kawai ya kashe wayarsa,Aamna tana ta dariya tace ka hakura Kawai kaje da kanka,Yan iskan Yara ne sun rainani cewar Ahmad.
Sai wurin Magriba suka je gaida Baban Brown sabo da Yana Fushi da Brown,Abba da kyar ya amsa gaisuwarsu yace bana bukatar girmamawarku tunda Baku ji kunyar hada neman aure Dani ba,da girmana kuke gani da Bai kamata idan kuka ji naje gun wata ba kuje,sai da kuka Gama ci min mutunci lokacin da kuka kwance min zani a kasuwa yanzu kuce zaku dawo ku daura min,me zaku Gaya min,Abba ya kalli Jibbonsa yaga yanda jibbon yayi kyau ya Kara kiba yayi wani Fresh haushi ya Kama Abba yace a ransa da yanzu nine na canja haka Amma jiba fatata ko yaushe cikin shan ruwan gishiri Da suga nake sabo Yar fatata ta rage yaushi,a fili yace ku tashi ku barmin gida bana Fushi da ku tunda Kun rigada kun Gama Dani kuje Allah bada zaman lafiya wani girmamani Kuma bana bukata ku rike abinku,Tawaga yace Abba sai da sa albarkarku zamu ci gaba a rayuwa,da Masifa yace da kun San da Haka kuka je inda nake zuwa bakin kinibabbe kaima ai naje wajen taka Neman aure tun a mota na hangoku a can Kun tare ko Ina Kun kankane na juya salin alin ba tare da Kun ganni ba kuje ku karata Yan iskan yara.
Suna ta boye dariyarsu Suka ajiye Masa kudi yace an gode kuje Allah bada zaman lafiya tattabaru sarakan Aure ko Shedan ya ganku Haka sai Kun firgita shi,Dariya sukayi Suka Shiga motocinsu har biyu Suka tafi.
Nafeesat Kuwa da Yamma taje har wajen Yar China a can ya Iske su Aamna da Hafsat suna hira,tana shiga ta antayawa Yar China ashar,Dariya Yar China tayi,Aamna tace lafiya? Nafeesat tace wallahi in fada muku Yarinyar Nan ta bani maganin Wai na daina Jin zafin XXX na Sha Ashe maganin sha'awa ta bani,Hafsat Tace Yaya kika Kare? Hmm ke dai bari,Yar China tana Dariya tace tsakani da Allah kinji dadinsa ko Baki ji ba?Nafeesat tace zuwa nayi ki Kara min ma Zan na Sha kadan kadan ba yanda kika bani Overdose ba.
Aamna tana ji tace ai Ni irinsa nake nema Yana Ina ku San min,Yar China ta dakko wani galon Guda na hadin zumar ta musamman,Aamna anji harka ta rude a Ina ake hadawa na bada kudi na? Yar China tace Yaya Salamatu ce ku kawo kudi a hado muku dubu goma goma,Aamna da sauri tace ki karbo Mana accnt number dinta har wasu Kalar ma Ayo Mana,My King ko Nawa ne nasan zai bani,Hafsat ta Mike tsam ta dakko cup a kitchen ku bani dama Bash ba Hakuri ne da shi ba Nima baya daga min kafa ku bani Nima,Suna Haka sai ga Sameera da Humaira sunzo,Ai Sameera mayya tace Kan bala'i ai na shanye tawa irin wannan dama Ina ta Nema ki bani na kurba,Humaira tace Mene ne bayin Allah? Aamna tace kayan harka ne Wanda ke sa me gida Hawaye,Yar China harda shewa tace har kuka ma Wiwi zai Miki,Humaira Tace ba ruwana Haka Kawai ma ya Muka Kare da shi bare na Kara da wannan Ina da wasu abubuwan ma so nake sai na Saba sai na fara,Yar China tace ke dalla kauyis Kamar bada Lagos kika fito ba yanda kike Yar balarabiyar Nan ai ya kamata Brown yasan can ciki dinma Balarabe ne idan Zaki daina zancen zafi da wani takura ki daina mu mun watsar Gazal ake sa Mana kullum,Suka dinga kyalkyala dariya,Yar China ta Zama fetsararriya bayan itace karama kuma.
Humaira tana Dariya Tace Gazal? Tozali ba yarinya zauna mu ba ruwanmu shi ake gwaguda Mana kullum kin zauna can wata katuwar tana wajen
tana siyen gishirin Mata tana yafawa ciki ke a barki a Nan,to mazan yanzu Zina ba komai bace a wajensu Allah kiyaye idan Zaki Sha ki sha,Aamna tace wallahi ai mu Bama daga kafa Bama Free,Nafeesat Tace ku bani Dan Allah tsarin Nan yayi Yar China Uwar Mata,Hafsat ta bulbulawa cikinta,Aamna Robar ruwa ta dakko aka zuba Mata sannan ta Sha wani,Haka su Nafeesat ma aka barwa Yar China ragowar nata itama ta Sha kadan tace kadan Zan Sha sabo da tun safe na Sha wani,ta mayar da abinta,suna hirarsu Aamna dake dama Yaya bare anyi Kari tace Kai na tafi Good Night yanzu zai dawo,Yar China Tace za dai kije kwada Masa Kira a waya ya dawo,Nafeesat tace Nima nayi Nan,Daya Bayan daya suka tafi kowacce.
Baba kuwa ya Canjawa Mama sabon suna daga Aishatu ta koma Ya Hajja,Mama tayi ta Jin kunya Amma Baba yace Ina ya dakko darasi wajen Rahilu,Mama Tace kaji kunya wallahi,Yana daga kwance yace kalle Ni Nan nafi Rahilu komai Amma Rahilu yanda naji Yana Kiran Hubby abin ya firgitani Dole Nima na dauki mataki Ina laifi ma dana Yi Kara nace Ya Hajja karki jawo wallahi ma koma sweetner ma,Mama tayi Mukus.
Siyama tunda aka kaita Hashim Bai wani Bari sai ta so shi ba ko wani abu ba jira yake karbar Hakkinsa kullum,Siyama ba yanda ta iya gashi Yana kyautata Mata sai abinda take so Bata da bakin Yi Masa musu akan komai,Jin Dadi ba Wanda baya Bata sabo da duk Samunsa gida yake kawowa mutum ne me zuciya, da ka samu me kudi da mota marar zuciyar kyautatawa Iyali gwara Dan dako me zuciya.
Ga Aiki tuni Ahmad ya dauke shi bashi da matsala shi kam,Ita kanta Siyama sai ya fara birgeta,Waya ta Kira Aamna suna waya,Aamna Tace ya me gidan fatan ba a bashi wahala? Dan Allah karki amfani da kiyayya ki cutar da shi,Dariya Siyama tayi tace wa? Ai in fada Miki Ni wallahi ya fara birgeni,Ni yanzu masifar birgeni yakeyi in fada Miki ga tsafta ga iya daukan wanka,ke in fada Miki ga iya love har mamaki nake yanda ya iya Romancing ko bature Albarka mutuniya ta,Aamna tana dariya tace kice yafi Faisal? Siyama tace Faisal din banza Ni sai yanzu Naga ma Ashe yafi Faisal kyau da komai wlh kawai kudi Faisal ya fishi Kuma Inshaallah shima kwanan Nan zamu Faso gari tunda ya fara Aiki da Ahmad,Baki gani ba sai abinda nake so abinci yanda me kudi yake cin me kyau Haka Nima komai available,sunansa ma me Dadi Hashim Dan Allah yaushe Zaki hada shi da sunan Faisal,Wai Faisal Abu ba Dadi Haka Kalar karya feso karya shine Faisal,Aamna tace iyye Dan Adam kenan kayan Allah,Kawai Hashim ya tafi Dake? Siyama tace Ni yanzu ma na gano ba birgeni yake Yi ba sonsa nakeyi,Lokacin da suke Wayar Hashim ya shigo da danyun kajinsa a Leda za a zuba farfesu,farin ciki ya kamashi yaji da kunnensa tana sonsa shi Kam ya Gama dacewa,tun Siyama tana jaririya yake kaunarta,ba irin wulakancin da Bai Sha ba a wajenta sabo da baida kudi Amma gashi yanzu cikin sauki,Godiya yayiwa Allah Dan murna ji yake kamar ya tashi sama,Sabo da murna fita ya sakeyi ya sake siyo kifi da wasu tarin abin makulashe.
Siyama yau taga tattali da soyayya wajen Hashim,sai ta Kuma Jin sabon sonsa.
Lokaci na ja cike da kwanciyar hankali da kaunar juna cikin Aamna ya shiga wata Biyar har ya fito Ana gani,Bata wani laulayi me wahala,a satin Kuma Humaira ta fara zazzabi da Amai yaki karewa,Ana zuwa Asibiti akace ciki ne da ita har na wata biyu,Brown harda rawa a Palo a Gaban su Tawaga ya fara Break dance suna ta dariya,lokacin Kuma Nafeesat canjin da taji a jikinta tana zuwa hospital wurin aikinta Tace a Mata test sai gashi tana da ciki na wata daya sai Result ta kawowa Mashkoor,Yar China tana ji tace Allah ya tsare watakil muma Muna hanya badan Allah yasa last month nayi period ba da Nima asibiti Zan tafi a gwada Ni Naga abin Kamar gasa ne ai muma ana Mana aikin ba finmu rakashewa aka Yi ba sai dai a nuna Mana shekaru,Hafsat tafi kowa son ta samu ciki tana son Yara a rayuwarta Amma itama Shuru Tace to Muna jiran tsammani,Sameera Kuwa da Jibson dama su ko a jikinsu idan sun samu suna maraba.
Kwanci tashi sai da cikin Aamna ya shiga wata Shida sannan Sameera ta samu cikinta,Jibson harda yanga zaiyi da shima,Hafsat ma ta samu ciki,Yar China ta damu kanta Bata San tana da cikin ba ma garin jarabar wasanninta ta tafi part din Aamna ta hau lilo tana ta shillo a kai daga lokacin Mararta ta daure ta Shiga kwala Ihu ba ji ba gani,Aamna ta fito,Allah yasa sun Iya mota mazajensu sun koya musu Yar China ce Kawai Tawaga yaki koya Mata sabo wasan tsiyarta Kar ta kashe kanta da mota shi yasa duk inda zata shi ke kaita ko Driver, Aamna ce ta fito ta hango Yar China a kasa ta zube Jini malalala Fitowa ta kasanta,a gigice ta Kira Nafeesat Suka saka ta a mota sai asibiti suna kaita aka Kira Tawaga Suka sanar musu suna Office ma,Tawaga ya gigice yace me ya sameta? Aamna Tace ka kwantar da hankalinka Bari tayi,yace Ni ba barin ba ya lafiyarta? Tana Nan ma an canja Mana dakin Hutu har mun gyarata bacci ma takeyi, Kasa tuka motar yayi sai Jibson ne ya dakko shi Suka wuce Asibitin Basu Dade da shiga ba Yar China ta farka da kuka,sai ihun kuka takeyi an zaci ma wani ciwo takeji aka yo kanta,Ana tambaya lafiya? Yar China ta sake rushewa da kuka tana shafa cikinta ta kalli Tawaga Wanda ya rike Daya Hannunta Tace ance Wai Bari nayi? to menene tunda lafiya kike ai Yaron yaje zamu samu wani,yar China ta sake rushewa da kuka wallahi bazan yarda ba sai an bi min hakki na sakakin likitocin Asibitin Nan ne,sune Suka jawo cikina ya zube,Wa yace ki hau lilo da shegen wasanki cewar Iyalle da ta shigo yanzu hankali a tashe,Yar China tace sai an biyani cikina bazan yafe ba,duk wahalar da Muka Sha ai ban San Ina da ciki ba da ace na sani yaushe Zan hau lilo,Wata Likita Tace dalla malama rufe Mana Baki kin cika Mana asibiti da kuka mijinki gashi Nan Zaki sake samun wani.
Bed din Yar China ta doka da karfi tana burbuwa ta nuna Likita da yatsa Uwarki ce zata min Cikin shegiya tsinanniya duk ba kune kuka jawo ba da kunyi aikinku da kyau cikin zai zube ne Shegu Yan Practical duk irinku ake zubawa kuna kashe Yaran mutane,Tawaga ta kalla tace sai an biyani Diyyar dana da aka kashe min a Asibitin nan, Iyalle da karfi Tace Diyyaaa? Yar China Tace ae,Likita tayi Dariya tace to madam ki Gama zamuzo muyi Miki wankin ciki,Yar China ta saki sabon kuka tana za a zura karafa a cikina so suke su karasa min mahaifata,yahudawa ne America ce ta dauki nauyinsu sabo da a rage yawanmu a duniya,yahudawa ne suke biyansu ta karkashin kasa,Duk Wanda yaji haukar Yar China sai yayi Dariya,Yar China tace ko America ce ta Basu kwangila ko kasar Denmark matsiyata sune basa kaunar musulunci kasar Denmark sune ma.
Barin tayin Dan aka bawa Tawaga a kwali Yar China tace ku Bude min Naga gudan jiinina tana kuka sosai Iyalle ta karba ta Bude Mata Yar China ta bangale Baki tana murmushi Yaron da ko halitta ba a fara Masa ba Amma take zuba Uban murmushi tace Allah sarki zamu hadu da Kai a makarantar Annabi Ibrahim,aka kyalkyale da dariya,Yar China ko kulasu batayi ba tayin dan da kusan ma jini ne shi take kallo Tace ga jini na can na Gane shi ga bangaren Tawagana can Suka hadu a broader, da tuni sunanka Ahmad sunan Babana za a mayar idan mace ce Kuma Salma sunan Babata Amma Ina,Iyalle ce zata rufe kwalin Yar China ta dage sai ta sake ganin Danta aka Bude Mata Karo na biyu tace Babanka ya Sha wahala kaji Amma mun yafe maka sai munzo ka jiramu a madakata kaji Allah yayi maka Albarka sai Watarana Amma kayi Hakuri zaka Dade baka ga munzo darul salamu ba sabo da Inshaallah baza mutu da wuri ba sai mun Haifo kannenka Suma sun Haihu yayan kannenka sun Haihu sannan ka ganmu,kayi gaggawa Dana, da ace ka zauna ai da kaga kaun....Yar China ta karasa da kuka Tace First Night dinmu nake tunawa Iyalle ke Baki San turanci ba First Night Iyalle shike nan,Allah sai na Suma Yar China tayi luuuu akan bed Wai ta Suma,Dariya aka dinga Yi har Tawagan nata Haka ya tafi da tayin,Yar China tana cewa karku cike Masa Ido da kasar kabari Kai Jibson wallahi karka sake ka taba min da baka Yi Addua ba
Showing 132001 words to 135000 words out of 142807 words
Mashkoor Yana shiga mamaki ya kamashi yanda Nafeesat tasa rigar bacci sharara komai nata a waje matar da a baya idan taga dare yayi sai ta saka wando jean pencil Wai dan Kar yayi Mata wani Abu ita zafi take ji, Mashkoor yace a ransa ko Yar China ce tayi gyara? ai Kuwa Zaki ga taragon jirgi iya ganinki.
Murmushi ta sake Masa me tsada a ransa yace uhm anga Taragon jirgina za a min wayo,basarwa yayi yace kinyi kyau,taga ya Saba like Mata sai taga yau Sam yaki ma ko taba Yatsanta,tana karairaya Tace Bari na kawo maka tea din sai mu kwanta ko? Mashkoor yace kawo Amma sai dai ki kwanta ke daya Ina da aikin office Zan karasa a gida kafin Monday,Wani dukul Nafeesat taji Kamar zata Yi kuka tace ko laifi na maka ne? Laifin me Kuma? Okay ta furta tare da kawo Masa tea,yau itace harda Zama a cinyarsa abinda take Jin Tsoronsa,Yana ta murna a ransa,Tea din ma yau a Baki ake bashi Yana sha,Har ya gama ya jawo system dinsa Yana dannawa ba Uwar da zaiyi amma yace Aiki zaiyi,Zama tayi tare da kafeshi da Ido kamar zata lashe shi.
Rungumeshi tayi ta baya tare da kwantar da kanta a bayansa,a hankali yace wayyo Zafi yanda take ce Masa idan ya fara harka,Baby zafi ne dake,tunawa tayi Sanda Tace Zafi ne da shi,Wato ramawa yakeyi,Wata wutar Sha'awa ce ta sake ruruwa a jikinta,ta janye System din tare da kashe wa ta koma gabansa ta Rungume shi suna facing juna, Mashkoor da kyar yake fuskewa ya Furta da Allura kike Yi zafin Hannu Zaki Yi,yanda ta fada Masa Wai da Allura yakeyi zafin Hannu zaiyi sabo da Yana saduwa da ita tana Jin zafi take fada Masa Haka,Kuka ta fashe Masa da shi tace Kai baka manta abu to kayi Hakuri ai kasan zafi Dole naji tunda Virgin ce,yace to yanzu me ya faru kike bukata? Hawaye ya sake zubo Mata tace Yar China ce tsinanniya ta bani wani tsumi tace maganin Jin zafin da nakeyi ne, Mashkoor ya dinga sawa Yar China Albarka a zuciyarsa a fili yace to yanzu me kike so?......kafin ya rufe Baki tace ci na,Ido Mashkoor ya zaro yanda take kunyarsa yace me? ta sake furtawa tana kallonsa da idanunta farare tas Amma sun canja sun koma ja,Idan kika ji zafi fa?bazan ji ba wallahi ta kamo hannayensa tare da dora su a Kirjinta ta Shiga kissing Dinsa a Baki kamar mayya,Yace muje bedroom,no muyi a Nan Dan Allah,Yau Mashkoor yaga love, gashi bata gajiya ko kadan duk bala'in gwarzontakarsa sai da ta so kure shi,Ya Dade Yana Mata tace Baby ko ka kawo anjima zaka Kara min, Mashkoor yace Alhmdllh Ni ai Haka nake so Muna hutawa muci abinci a sake ta Yi ba ruwana,Nafeesat Tace ae,yace to yanzu bakya Jin zafin? tace Babu zafi wallahi ko Daya sai dadi,ka daina fita yawo kaji kullum Zan na yarda, Mashkoor ya dinga dariyar Jin dadi,yace kutmar duma du yau na samu yanci.sai da ta gamsu sannan suka Yi wanka tare da sake cin abinci sai bacci me Dadi ya kwashe su, Mashkoor harda cewa idan kika ji kyaram cikin bacci ki tasheni na shige ciki tace to.
Sai da Asuba bayan sunyi Sallah Suka koma sabon harka,sai da safe Nafeesat ta samu maganin ya sake ta,Amma Bata ji zafi ba Kuma tayi Enjoying matuka,ranar yini tayi tana tunawa sai tayi ta dariya tana murmushi, Mashkoor Yana kallonta shi Dariya ma take bashi,Yau ga kalaman soyayya Mashkoor yini yayi Yana Jin sababbin kalmomi wajen Nafeesat har da yanke Masa farce,yau komai da kanta take masa ai Kuwa Yana ji Ahmad ya kirashi Wai yaje Office ya kwaso wasu takardu yace wallahi bazai je ba idan an isa a sallame shi daga aiki,Dariya Ahmad yayi shine fa ya kamata yaje Office din Amma sabo da Aamna tana jikinsa suna soyewa yace bazai je ba Bari ya tura Mashkoor,to Mashkoor ma yaki zuwa,Aamna Tace kace Jibson yaje Wannan Dan Iskan ne zai je gwara ma Tawaga ko Brown,Bash ma ba zuwa zaiyi ba,Tawaga ya Kira yaji muryar Yar China tana Yayana kazo ka taje min gashin ya bushe,Ahmad Yana ji ya fuske yace Tawaga Office fa zaka je ka ebo min takardun Nan Dana ajiye a saman Table,Tawaga yace kash...okay Bari na lallabata sai na je,Ahmad yace zanci Uwarku wallahi ya Kuna Aiki a karkashi na ban Isa na da kowa Aiki ba Haka ake ma'aikatan? Shi yasa gwara ka dauki bare Aiki Dan Kun San bazan iya korarku ba ko,Tawaga yace to bazanje ba sai kazo ka Jani Dan Iska Kawai ya kashe wayarsa,Aamna tana ta dariya tace ka hakura Kawai kaje da kanka,Yan iskan Yara ne sun rainani cewar Ahmad.
Sai wurin Magriba suka je gaida Baban Brown sabo da Yana Fushi da Brown,Abba da kyar ya amsa gaisuwarsu yace bana bukatar girmamawarku tunda Baku ji kunyar hada neman aure Dani ba,da girmana kuke gani da Bai kamata idan kuka ji naje gun wata ba kuje,sai da kuka Gama ci min mutunci lokacin da kuka kwance min zani a kasuwa yanzu kuce zaku dawo ku daura min,me zaku Gaya min,Abba ya kalli Jibbonsa yaga yanda jibbon yayi kyau ya Kara kiba yayi wani Fresh haushi ya Kama Abba yace a ransa da yanzu nine na canja haka Amma jiba fatata ko yaushe cikin shan ruwan gishiri Da suga nake sabo Yar fatata ta rage yaushi,a fili yace ku tashi ku barmin gida bana Fushi da ku tunda Kun rigada kun Gama Dani kuje Allah bada zaman lafiya wani girmamani Kuma bana bukata ku rike abinku,Tawaga yace Abba sai da sa albarkarku zamu ci gaba a rayuwa,da Masifa yace da kun San da Haka kuka je inda nake zuwa bakin kinibabbe kaima ai naje wajen taka Neman aure tun a mota na hangoku a can Kun tare ko Ina Kun kankane na juya salin alin ba tare da Kun ganni ba kuje ku karata Yan iskan yara.
Suna ta boye dariyarsu Suka ajiye Masa kudi yace an gode kuje Allah bada zaman lafiya tattabaru sarakan Aure ko Shedan ya ganku Haka sai Kun firgita shi,Dariya sukayi Suka Shiga motocinsu har biyu Suka tafi.
Nafeesat Kuwa da Yamma taje har wajen Yar China a can ya Iske su Aamna da Hafsat suna hira,tana shiga ta antayawa Yar China ashar,Dariya Yar China tayi,Aamna tace lafiya? Nafeesat tace wallahi in fada muku Yarinyar Nan ta bani maganin Wai na daina Jin zafin XXX na Sha Ashe maganin sha'awa ta bani,Hafsat Tace Yaya kika Kare? Hmm ke dai bari,Yar China tana Dariya tace tsakani da Allah kinji dadinsa ko Baki ji ba?Nafeesat tace zuwa nayi ki Kara min ma Zan na Sha kadan kadan ba yanda kika bani Overdose ba.
Aamna tana ji tace ai Ni irinsa nake nema Yana Ina ku San min,Yar China ta dakko wani galon Guda na hadin zumar ta musamman,Aamna anji harka ta rude a Ina ake hadawa na bada kudi na? Yar China tace Yaya Salamatu ce ku kawo kudi a hado muku dubu goma goma,Aamna da sauri tace ki karbo Mana accnt number dinta har wasu Kalar ma Ayo Mana,My King ko Nawa ne nasan zai bani,Hafsat ta Mike tsam ta dakko cup a kitchen ku bani dama Bash ba Hakuri ne da shi ba Nima baya daga min kafa ku bani Nima,Suna Haka sai ga Sameera da Humaira sunzo,Ai Sameera mayya tace Kan bala'i ai na shanye tawa irin wannan dama Ina ta Nema ki bani na kurba,Humaira tace Mene ne bayin Allah? Aamna tace kayan harka ne Wanda ke sa me gida Hawaye,Yar China harda shewa tace har kuka ma Wiwi zai Miki,Humaira Tace ba ruwana Haka Kawai ma ya Muka Kare da shi bare na Kara da wannan Ina da wasu abubuwan ma so nake sai na Saba sai na fara,Yar China tace ke dalla kauyis Kamar bada Lagos kika fito ba yanda kike Yar balarabiyar Nan ai ya kamata Brown yasan can ciki dinma Balarabe ne idan Zaki daina zancen zafi da wani takura ki daina mu mun watsar Gazal ake sa Mana kullum,Suka dinga kyalkyala dariya,Yar China ta Zama fetsararriya bayan itace karama kuma.
Humaira tana Dariya Tace Gazal? Tozali ba yarinya zauna mu ba ruwanmu shi ake gwaguda Mana kullum kin zauna can wata katuwar tana wajen
tana siyen gishirin Mata tana yafawa ciki ke a barki a Nan,to mazan yanzu Zina ba komai bace a wajensu Allah kiyaye idan Zaki Sha ki sha,Aamna tace wallahi ai mu Bama daga kafa Bama Free,Nafeesat Tace ku bani Dan Allah tsarin Nan yayi Yar China Uwar Mata,Hafsat ta bulbulawa cikinta,Aamna Robar ruwa ta dakko aka zuba Mata sannan ta Sha wani,Haka su Nafeesat ma aka barwa Yar China ragowar nata itama ta Sha kadan tace kadan Zan Sha sabo da tun safe na Sha wani,ta mayar da abinta,suna hirarsu Aamna dake dama Yaya bare anyi Kari tace Kai na tafi Good Night yanzu zai dawo,Yar China Tace za dai kije kwada Masa Kira a waya ya dawo,Nafeesat tace Nima nayi Nan,Daya Bayan daya suka tafi kowacce.
Baba kuwa ya Canjawa Mama sabon suna daga Aishatu ta koma Ya Hajja,Mama tayi ta Jin kunya Amma Baba yace Ina ya dakko darasi wajen Rahilu,Mama Tace kaji kunya wallahi,Yana daga kwance yace kalle Ni Nan nafi Rahilu komai Amma Rahilu yanda naji Yana Kiran Hubby abin ya firgitani Dole Nima na dauki mataki Ina laifi ma dana Yi Kara nace Ya Hajja karki jawo wallahi ma koma sweetner ma,Mama tayi Mukus.
Siyama tunda aka kaita Hashim Bai wani Bari sai ta so shi ba ko wani abu ba jira yake karbar Hakkinsa kullum,Siyama ba yanda ta iya gashi Yana kyautata Mata sai abinda take so Bata da bakin Yi Masa musu akan komai,Jin Dadi ba Wanda baya Bata sabo da duk Samunsa gida yake kawowa mutum ne me zuciya, da ka samu me kudi da mota marar zuciyar kyautatawa Iyali gwara Dan dako me zuciya.
Ga Aiki tuni Ahmad ya dauke shi bashi da matsala shi kam,Ita kanta Siyama sai ya fara birgeta,Waya ta Kira Aamna suna waya,Aamna Tace ya me gidan fatan ba a bashi wahala? Dan Allah karki amfani da kiyayya ki cutar da shi,Dariya Siyama tayi tace wa? Ai in fada Miki Ni wallahi ya fara birgeni,Ni yanzu masifar birgeni yakeyi in fada Miki ga tsafta ga iya daukan wanka,ke in fada Miki ga iya love har mamaki nake yanda ya iya Romancing ko bature Albarka mutuniya ta,Aamna tana dariya tace kice yafi Faisal? Siyama tace Faisal din banza Ni sai yanzu Naga ma Ashe yafi Faisal kyau da komai wlh kawai kudi Faisal ya fishi Kuma Inshaallah shima kwanan Nan zamu Faso gari tunda ya fara Aiki da Ahmad,Baki gani ba sai abinda nake so abinci yanda me kudi yake cin me kyau Haka Nima komai available,sunansa ma me Dadi Hashim Dan Allah yaushe Zaki hada shi da sunan Faisal,Wai Faisal Abu ba Dadi Haka Kalar karya feso karya shine Faisal,Aamna tace iyye Dan Adam kenan kayan Allah,Kawai Hashim ya tafi Dake? Siyama tace Ni yanzu ma na gano ba birgeni yake Yi ba sonsa nakeyi,Lokacin da suke Wayar Hashim ya shigo da danyun kajinsa a Leda za a zuba farfesu,farin ciki ya kamashi yaji da kunnensa tana sonsa shi Kam ya Gama dacewa,tun Siyama tana jaririya yake kaunarta,ba irin wulakancin da Bai Sha ba a wajenta sabo da baida kudi Amma gashi yanzu cikin sauki,Godiya yayiwa Allah Dan murna ji yake kamar ya tashi sama,Sabo da murna fita ya sakeyi ya sake siyo kifi da wasu tarin abin makulashe.
Siyama yau taga tattali da soyayya wajen Hashim,sai ta Kuma Jin sabon sonsa.
Lokaci na ja cike da kwanciyar hankali da kaunar juna cikin Aamna ya shiga wata Biyar har ya fito Ana gani,Bata wani laulayi me wahala,a satin Kuma Humaira ta fara zazzabi da Amai yaki karewa,Ana zuwa Asibiti akace ciki ne da ita har na wata biyu,Brown harda rawa a Palo a Gaban su Tawaga ya fara Break dance suna ta dariya,lokacin Kuma Nafeesat canjin da taji a jikinta tana zuwa hospital wurin aikinta Tace a Mata test sai gashi tana da ciki na wata daya sai Result ta kawowa Mashkoor,Yar China tana ji tace Allah ya tsare watakil muma Muna hanya badan Allah yasa last month nayi period ba da Nima asibiti Zan tafi a gwada Ni Naga abin Kamar gasa ne ai muma ana Mana aikin ba finmu rakashewa aka Yi ba sai dai a nuna Mana shekaru,Hafsat tafi kowa son ta samu ciki tana son Yara a rayuwarta Amma itama Shuru Tace to Muna jiran tsammani,Sameera Kuwa da Jibson dama su ko a jikinsu idan sun samu suna maraba.
Kwanci tashi sai da cikin Aamna ya shiga wata Shida sannan Sameera ta samu cikinta,Jibson harda yanga zaiyi da shima,Hafsat ma ta samu ciki,Yar China ta damu kanta Bata San tana da cikin ba ma garin jarabar wasanninta ta tafi part din Aamna ta hau lilo tana ta shillo a kai daga lokacin Mararta ta daure ta Shiga kwala Ihu ba ji ba gani,Aamna ta fito,Allah yasa sun Iya mota mazajensu sun koya musu Yar China ce Kawai Tawaga yaki koya Mata sabo wasan tsiyarta Kar ta kashe kanta da mota shi yasa duk inda zata shi ke kaita ko Driver, Aamna ce ta fito ta hango Yar China a kasa ta zube Jini malalala Fitowa ta kasanta,a gigice ta Kira Nafeesat Suka saka ta a mota sai asibiti suna kaita aka Kira Tawaga Suka sanar musu suna Office ma,Tawaga ya gigice yace me ya sameta? Aamna Tace ka kwantar da hankalinka Bari tayi,yace Ni ba barin ba ya lafiyarta? Tana Nan ma an canja Mana dakin Hutu har mun gyarata bacci ma takeyi, Kasa tuka motar yayi sai Jibson ne ya dakko shi Suka wuce Asibitin Basu Dade da shiga ba Yar China ta farka da kuka,sai ihun kuka takeyi an zaci ma wani ciwo takeji aka yo kanta,Ana tambaya lafiya? Yar China ta sake rushewa da kuka tana shafa cikinta ta kalli Tawaga Wanda ya rike Daya Hannunta Tace ance Wai Bari nayi? to menene tunda lafiya kike ai Yaron yaje zamu samu wani,yar China ta sake rushewa da kuka wallahi bazan yarda ba sai an bi min hakki na sakakin likitocin Asibitin Nan ne,sune Suka jawo cikina ya zube,Wa yace ki hau lilo da shegen wasanki cewar Iyalle da ta shigo yanzu hankali a tashe,Yar China tace sai an biyani cikina bazan yafe ba,duk wahalar da Muka Sha ai ban San Ina da ciki ba da ace na sani yaushe Zan hau lilo,Wata Likita Tace dalla malama rufe Mana Baki kin cika Mana asibiti da kuka mijinki gashi Nan Zaki sake samun wani.
Bed din Yar China ta doka da karfi tana burbuwa ta nuna Likita da yatsa Uwarki ce zata min Cikin shegiya tsinanniya duk ba kune kuka jawo ba da kunyi aikinku da kyau cikin zai zube ne Shegu Yan Practical duk irinku ake zubawa kuna kashe Yaran mutane,Tawaga ta kalla tace sai an biyani Diyyar dana da aka kashe min a Asibitin nan, Iyalle da karfi Tace Diyyaaa? Yar China Tace ae,Likita tayi Dariya tace to madam ki Gama zamuzo muyi Miki wankin ciki,Yar China ta saki sabon kuka tana za a zura karafa a cikina so suke su karasa min mahaifata,yahudawa ne America ce ta dauki nauyinsu sabo da a rage yawanmu a duniya,yahudawa ne suke biyansu ta karkashin kasa,Duk Wanda yaji haukar Yar China sai yayi Dariya,Yar China tace ko America ce ta Basu kwangila ko kasar Denmark matsiyata sune basa kaunar musulunci kasar Denmark sune ma.
Barin tayin Dan aka bawa Tawaga a kwali Yar China tace ku Bude min Naga gudan jiinina tana kuka sosai Iyalle ta karba ta Bude Mata Yar China ta bangale Baki tana murmushi Yaron da ko halitta ba a fara Masa ba Amma take zuba Uban murmushi tace Allah sarki zamu hadu da Kai a makarantar Annabi Ibrahim,aka kyalkyale da dariya,Yar China ko kulasu batayi ba tayin dan da kusan ma jini ne shi take kallo Tace ga jini na can na Gane shi ga bangaren Tawagana can Suka hadu a broader, da tuni sunanka Ahmad sunan Babana za a mayar idan mace ce Kuma Salma sunan Babata Amma Ina,Iyalle ce zata rufe kwalin Yar China ta dage sai ta sake ganin Danta aka Bude Mata Karo na biyu tace Babanka ya Sha wahala kaji Amma mun yafe maka sai munzo ka jiramu a madakata kaji Allah yayi maka Albarka sai Watarana Amma kayi Hakuri zaka Dade baka ga munzo darul salamu ba sabo da Inshaallah baza mutu da wuri ba sai mun Haifo kannenka Suma sun Haihu yayan kannenka sun Haihu sannan ka ganmu,kayi gaggawa Dana, da ace ka zauna ai da kaga kaun....Yar China ta karasa da kuka Tace First Night dinmu nake tunawa Iyalle ke Baki San turanci ba First Night Iyalle shike nan,Allah sai na Suma Yar China tayi luuuu akan bed Wai ta Suma,Dariya aka dinga Yi har Tawagan nata Haka ya tafi da tayin,Yar China tana cewa karku cike Masa Ido da kasar kabari Kai Jibson wallahi karka sake ka taba min da baka Yi Addua ba
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45 Chapter 46Chapter 47Chapter 48