ko? Abinda kike so,Tace ai Bamu koma Hospital ba an duba anga ko na warke ba,Dariya yayi shi sai yanzu ma ya tuna,Yace Ni ba ruwana da wata cutarki ai gwara ma ta kamamu tare,sai lokacin ya kwantar da ita a saman bed yabi lafiyarta ya kwanta Kara ta danyi kadan sabo da yanda ya sakar Mata nauyinsa kadan,Aamna dai tana so ayi Romancing din Nan sai ta juya Masa baya ta fake da kunya Wai take ji,a zahiri Kuma ta juyana Dan ya zuge zip din,Don gulma har da rufe Ido,Zip din rigarta ya zuge a hankali,Harda makalewa Wai Bata so,yace why? Tace su Baba nake tsoro da kunya ka Bari sai na koma gidanka idan su Mummy sunzo.
Yace ba yau Zaki dawo ba? Tace Mummy ta min waya Tace na jirasu,Ahmad Yana son abinda Aamna ke so,Bai so ya Mata laifi sai yace kinfi so ayi komai idan kin koma? Aamna garin kunya tace ae harda wani Bata Rai ita bata so,yaji damuwa a ransa sai yaga Kamar Bata damu da shi ba,gashi Yana so shi ya rage zafi Amma Bata so idan yace zaiyi zai takurata ba a son ransa ba maida Mata rigarta Yana furta shike Nan,Aamna Kamar ta kurma Ihu ta cuci kanta,ta manta Ahmad Bai taba kula wata mace ba sai a kanta sannan shi baya Harkar Mata harkar gabansu sukeyi na shaye shaye Kawai.
Kasa magana tayi yace ko Zaki rakani? Ina zamuje? Yace Mummy ce ta aikeni gidan Yayarta Zan Kai Sako,ba damuwa muje na rakaka ta furta,tare da mikewa ta yafa mayafinta tare da daukan hand bag da takalmi me tudu Dark green.
Glass ta dakko ta saka wani light brown Nan ta sake canja dauri zuwa ture kaga tsiya,kyau Kuwa ba a magana,Fitowa sukayi ta Iske Mama a kitchen tana girki Baba Yana Zaune Yana gyara Mata wake,dama Watarana Yana Taya Mama Aiki ba sabon Abu bane Amma badan Allah yakeyi ba Wai Dan kar ayi Masa almubazzaranci sai ya zauna ya gyara da kansa,Mama ce ta juyo Tace Dan Allah Baban Zuhra ka bar wajen Nan Haka Haba me kwarin ma baza ka tsince ba sabo da tsumulmula,Baba yace naki na Bari a zubar min da dukiya a fake da kwari a dafa Mana da kwarin mu,kwarin wake ance Kara karfin gani sukeyi Ana so Dan Adam ya dinga Cinsu.
Mama Tace a Ina kaji? A radio bababban Likitan kwari shi yayi bayani,shi fannin kwari ya karanta cewar Baba.
Baba ganin Ahmad sai yace ki dafa waken Nan sosai sabo da bani da wadataccen jini a jikina,waccen shekarar 2020 har jini na bawa wata a asibiti Amma 2021 Ni kaina nasan bani da jini,idan aka aunani za a ga jini na Bai Kai na Bara ba sabo da yanzu ba'a cin nama da abubuwa masu inganci rayuwa ta canja kowa ya kwanta cuta sai kaji ance Karin jini,daga shinkafa da Mai da yaji sai tuwo da Dambu ba Dole a rasa jini ba Ana cin Dambu ai a ka'ida Dambu abincin agwagwi ne suyi ta tsatsatsaga.
Ahmad murmushi yayi ya Gane Baba,Baba Kuwa yace tunda abin Haka ne asibiti zanje na karbo gyadar Nan ta Yara wacce ake karbo musu idan sun rame sun lalace sunki girma Nima ita Zan karbo na Sha nayi bulbul,gaba Daya na wani Zuke sai Dan ciki na kwajaja a gaba da ganin kibata an San Bata lafiya bace sai Dan ciki a gaba,Dariya Aamna Suka Yi Baba yace ba abin Dariya bane Kuna gani sai tsumburewa nakeyi bani da jini sai kace Wanda nake cin kasa Haba ya kamata a dinga kula da ni..
Ahmad yace Nima Baba Ana aunani nasan bayan rashin jinin harda shawara tana damuna Ana auna Ni za a ga shawara ta Gama dani,Nima ba ci nake Ina koshi ba,sai nayi kwanta kwanta ake bani kudin,Baba yace Kai kana Dan gidan Ajebo inji Yan Birni Dole fa ka siyo Mana Nama a gidan Nan duk wata shawararka karya kakeyi,Dariya Ahmad yayi yace to Kawai,Aamna Tace mun tafi Unguwa,Baba yace Halina da ke Aamna kin kasa wayewa wata kidahuma ce ke ace shekara kusan biyar a birni Amma har yanzu sai halin banzan ki na kunbiya kunbiya baza ki fito ki dinga fadan gaskiya ba yanzu idan gidansa zaku tafi Zan hanaki ne? Idan ma Hotel Zaki tafi me zamu ce tunda mijinki ne,Aamna ta bude Baki daga ji tasan Gulmar Baba ce Kawai so yake yaji inda zasu tafi Yana zarginsu,Mama Tace a dawo lafiya,Ahmad Yana gefe Yana jinsu saura shima ki ta Masa halinki na munafunci baza ki dinga Fitowa ki nuna kina son Abu ba,idan Kifi kike so kice ya dinga siyo miki,idan nama ne ko Madara ki fada Masa,Dariya ce ta kwacewa Ahmad su Wato Dole sai sunci kudinsa kenan shi yasa suke ta wannan abin,Baba da sigar lallami yace Yaron Nan idan mota kika ce kina so ya Siya Mana tsaf Zaki ga Allah ya azurta mu.
Ahmad Palo ya tsaya yace Ina jiranki,Ahmad Yana Jin Mama Wai tana sirri da Aamna tace to ke Soyayyar zamani ma ba iyata kika yi ba,Dan ubanki idan baki dage ba yanzu Mata sun dage kwacen maza sukeyi wata idan taga wannan zukeken ga kudi ai wallahi ke da kwanciyar hankali a duniya sai dai kiji a makwafta,da asiri za a rabaki da shi ko idan Suka fiki iya tarairayar Namiji shike Nan,Baba harda zaro Ido yace Sorrynki Aamna inji bature,kije Zuhra ta koya Miki zaman duniya,gata can da Adamun ta kullum mashaallah,bakiji sunan da take Kiran Adamun ba? Me lobuli,Dariya Aamna tayi Wai Baba (My Lovely ) yake nufi shine Me lobuli.
Aamna tafiya tayi tana cewa Nima na iya ai ban fara bane,sabo da ke ga Yar me taurin Kai ko? Cewar Mama,Aamna King ta samu Tace let's go,Suna tafiya Baba yace ai yanzu tunda auren Nan na Aamna ya koma mutu ka raba to dagewa zakiyi ki Mata gyara irin na Iyaye sannan ki koya Mata salo da dabarun kauna sabo da ta Haka ne kadai zamu samu harka,idan Yana Jin dadinta babu abinda bazai Mana ba a duniya,Duk da kema wata kidahumar ce baki iya komai ba Nima maleji nakeyi Amma ki koya Mata dai Kamar yanda kika yiwa Zuhra,Mama Tace au ci min mutunci zakayi? Da me kika iya? Karya nayi? In Banda ta'adin Omo da Ashana me kika kware? Mama Tace to Kai din wanne Jin dadin ka nuna min abinda Hakuri nakeyi da Kai.
Amma ke dai Butulu ce Aishatu wanne tsoho kika taba gani kamata me koyi da Sunnar Annabi Irina? Da girmana Amma idan Ina gida sai na tayaki girki,yanzu ke kika sani? Amma na zauna Ina gyara Miki wake,sannan nine yanka Miki Albasa,Alayyahu,fere Miki dankali da doya,har kabewa nake fere Miki duk Baki gani ba,Mama ta dauke Kai Tace ai Dan kar a maka barna ne,.
yace raguwar Banza raguwar wofi yarinya Daya kika iya haifar min,tun da kuruciyarki kina shekara14 aka aura min ke Amma da an tabaki sai kuka wayyo...wayyo...ki bare Baki Kamar Ramin kurege,Duk nayi zaton kuruciya ce Ashe Kya ce kaci Ubanka Husaini har girmana Haka aka halicce Ni.
Mama Dariya tayi Tace to babana ne ya jawo da aka haife Ni wanzami aka bashi Ni ya yanke min beli,Ashe Bai iya ba,ance Dan redar kadan akeyi shi ya yanke da yawa,Da sauri Baba yace wanne Ya yanke da yawa ai gaba Daya ya jijjige shi ai Allah ya tsinewa wannan Wanzami wallahi tallahi bazai ga Annabi ba.
Ya rasu fa cewar Mama,Baba yace ina ruwana da mutuwarsa Nima Nan gaba mutuwa zanyi kowa ma Haka Kawai ya cuceni,Hannu Baba ya daga Yana rokon Allah yace Allah kasa walakiri ya ta jibgar Salele Sarkin aska har tashin kiyama sanadiyar abinda yayi min,gashi Haka na hakura ban Kara aure ba babu Yara da yawa ga ba Wani dadin aure nake ji ba,Mama ya nuna da yatsa yace asiri kika min muguwa shi yasa na makale sai ke kadai,Mama Tace Hakuri ne Kawai irin namu na mutanen da,zaka ga ba'a Jin dadin rayuwar aure da komai Amma anyi Hakuri an zauna mutu ka Raba.
Baba yace Haba ai na ciji yatsa da ba Dan zamanin yanzu bane ni gashi sai yanzu ake ta santalo Mata zalla zalla gasu Nan suyi ta giftawa sai hange daga nesa,Mama ya gallawa Harara yace ku Kuwa daga me Hanci a karkace sai baka wuluk,sai me katon goshi,sai me Kai kamar kwallon goruba,fata kamar Bayan Bishiya duk gaku Nan taron tsintsiya ba shara,yanzu Kuwa kaga Iyaye munana Amma sun Haifo kyawawa da naga wata Rannan tazo da Yarta shago na sai da na rantse Sato Yarinyar tayi Ashe Wai Tata ce,da har Zan kurma Ihu nace jama'a barauniyar yara.
Ni gaba Daya na tsani kaina ma sabo da banzo a yanzu ba,Mama tana Dariya Tace to ya zakayi aikin Gama ya Gama gani auren zumunci ko ka koreni sai an sasanta,Baba yace ai ni duniya na hakura da Jin dadinta naji a lahira Allah yasa mu Dace.
Aamna Kuwa fitowarsu kenan Kofar gidan taga wata sabuwar motar galleliyar gaske tafi wacce akayi hatsari da ita komai da komai ruwan toka,a baya Ahmad da Kansa yake Bude Mata kofa sai ta Shiga zai rufe ya dawo shi ya shiga Amma wannan lokacin sai taga ya shige mazaunin Driver ya barta,taji ba Dadi a ranta tunda ta Saba da yanda yake ji da ita Yana Nuna Mata tattali,Shiga Kawai tayi itama ta rufe,Motar ya ma key ya fara Driving cikin nutsuwa,Kallonsa takeyi jefe jefi Wanda da abaya ne shine zai ta kallonta Yana Driving har sai ta Masa magana ya kula da Driving sabanin yanzu taga ya wani dawo da takamarsa da izzarsa sai wani basarwa yakeyi,Bata ga laifinsa ba tasan ita ta jawowa kanta,a nutse yake Driving Yana satar kallonta ba tare data lura ba,ganin ta Lula tunani tayi Shuru kamar ba ita ce ba, Murmushi yayi a ransa kawai.
Masu siyar da Apple na Kan danja da masu popcorn etc sune suke daga musu Abu ko zasu siya,Ganin tayi Shuru yace ko Zaki ci wani Abu? ba tare da ta kalle shi ba Tace a'a Kawai ta kalli window,sunyi tafiya me nisa wani gida me kyau taga an Bude Masa gate ya Shiga,gidan ya hadu shima,Yan Yara ta hango su Uku zasu Kai 5-7yrs suna Wasa a wajen flowers,Ganin Ahmad ya fito Suka bisu da kallo Basu San waye ba da Alama,Wata bakar Budurwa ce ta fito sanye cikin Uniform da Alama Islamiyya zata tafi,tana ganin Ahmad ta furta laaaa Yaya Ahmad lallai Kaine yau a gidan mu,tab Dariya tayi Tace Yaya Ahmad Wai Kaine da kayan hausawa lallai ta tabbata Ashe da gaske Mummy take da Tace Aure ya gyara ka,Aamna ta kalla Tace ga Auntyn mu ma nasan ita ce,Ina yini? Aamna tayi murmushi ta amsa,Ahmad Kuwa dama miskili ne,Fuska ya Bata da yaji tace wani Wai aure ya gyarashi ta Raina Masa hankali,a ransa yace matsalar Yara Basu iya magana ba,Ko gaisuwarta Bai amsa ba yayi gaba abinsa,Ita kanta Yarinyar mantashi tayi shi yasa ta iya fada Masa Haka,tasan da a baya ne da tuni ta Sha Mari,Sum sum ta tafi makarantarta.
Suna Shiga suka Iske wata Mata Babba me Kama da Mummy da Alama ta girmi Mummy sosai sai dai ita baka ce Mummy Kuwa fara ce Amma suna Kama da Mummy sosai,Aamna kallo Daya ta Mata ta Gane ta lokacin da aka kawo lefenta harda matar, Matar da fara'a Tace ikon Allah yau Ahmad a gidana? Muna gari Daya Dan Iskanci sai na shekara biyar ban ganka ba sabo da kar na maka fada,sai yau lallai Aamna tayi kokari da gani ba sai an fada ba,jajayen Lips dinsa ya turo gaba yace nazo na gaida ki shine Zaki ce Haka gobe bazan dawo ba,Dariya tayi Tace na daina Barka da zuwa,Zama sukayi Aamna ta rusuna tare da gaisar da ita,cike da fara'a ta amsa,Tace Sannu da zuwa Aamna,yawwa ta furta,Ahmad yace Amma dama Mummy ce Tace nazo na gaisar dake,au Dan Iskanci ma ba Ganin damarka bace? Anya Kuwa zakuyi zumunci Nan gaba Bayan Bama raye, shine Ina Hospital da dumbun patient ka min waya kace lallai na dawo Sako zaka bani Ashe wannan ne sakon,Murmushi yayi har Aamna ya kalli Aamna yace Yayar Mummy ce Uwa Daya uba Daya,Aamna Tace Naga sunyi Kama ai Kuma na ganeta,Amma tace kwarai Kuwa da Ni aka Kai lefenki.
Bayan an tashi Yan makaranta Tawaga yaje dakko kannensa Yana zuwa ya dauke su ya fyalla da gudu kamar zai tashi sama,Yaran ya Kai gida yayi sauri ya dawo school din lokacin Yan Ss3 Basu tashi ba Ana musu lesson sabo da sun kusa Zana Waec,Jira yayi tunda yaga Yarinyar da Alama a Ss3 take,Sai da yayi 30mnt a Bayan wani gida Yana lekowa ai Kuwa ya hango me Kama da Yan China ta fito tana tafiya tana ta dukan wasu classmates dinta tana guduwa,suna cewa wallhi Yar China gobe sai mun Rama Zaki zo ne, Wasu duk an dauke su a mota sun tafi gida ita Kuwa ita kadai tabi ta wani lungu,tana ta gantali a hanya tana bin ta cikin Unguwanni.
Tawaga ya kunna machine dinsa ya bita a hankali Bata sani ba,Jin karar machine Taki karewa yasa ta juyo tayi Ido biyu da Tawaga Nan take ta Gane shi ta tsorata,takalmanta ta cire ta kwashe da gudu,Tawaga a nutse yake ta Binta har zuwa wani gida Haka na Bulon Siminti me Dan kyau dai na rufin asiri,Gidan ta fada da gudu Tawaga yaci birki ya sakko,Kawai gidan ya Bude shima ya shiga,wata tsohuwa ya gani tukuf tana zaune Yarinyar ganin Tawaga ya shigo har gidan ta Mike da gudu Tace Iyalle barawo tabi ta Kan tsohuwar ta fada daki tare da fatalar da kwanon abincin da Iyalle take ci,Tawaga ba ruwansa da wani gidan mutane a Haka ma sabo da ya dan shiryu Kawai yace Salamaualaykum Tsohuwa gyara kafarki Kar na karasa gawar da Bata tawa ba,Iyalle Tace Kai Malam barawo ne Kai?
Tawaga yace duk abinda kika Yi tunani a ranki Haka nake,Iyalle Tace to Kai Dan shaye shaye ne naga Alama,Iya Lallai kina da kwanya gyara kafarki cewar Tawaga,Kai yaro ko gidan Ubanka ne ai sai Haka,Shege ne ni bani da uba Tawaga ya furta tare da tsallake Iyalle yayi cikin dakin ya nemi Yar China ya rasa.
Cikin wani karamin Sip irin na da ya Bude sai ga Yar China bul a ciki tayi zuru zuru ta hada zufa,Iyalle Tace Dan Allah yaro karka Dakar min jika Yar China marainiya ce Bata da Uwa Bata da uba,nice nake rike da ita sai kanina da yake kula da yake Dan kula da mu sama sama,shi Kansa ba karfi ne da shi ba,abinci ma wallahi da kyar muke samun sau daya ko sau biyu a Rana,Yar China tsokana ce da ita Amma tana da saukin Kai kayi Hakuri Dan Allah,sakaki nane yasa take da Rashin kunya nice sangartata,Tawaga yace ban Santa ba ta zageni dama nace har karkashin gadon uwarta sai na bita Ni ba ruwana da wani gidan matan Aure ba Wani ganin darajarsu nakeyi ba,Iyalle ta Bude Baki Tace matan auren? Tawaga yace Ina ruwana da Iyalin wani bani da mutunci ya Furta Yana zarowa Iyalle kyawawan idanuwansa.
Ya sake cewa Iya Dan fa Baki Sanni bane da a wata Daya Baya ne da na amsa Sunana na Tawaga Dake da Yar Chinan Zan hada na zubar muku da hakora,Iyalle Tace yaro Ina Naga hakoran da zaka zubar Dan Ubanka kalli Baki na Iyalle ta wangalewa Tawaga bakinta yaga ba hakora duk sun zube,Iyalle da lallashi Tace Yi Hakuri Dan jikana Ni yanzu da zaka Bamu na kokon safe ma da ka kyauta,dama Ina ganinka na Gane addu'ata kanka ta fada Allah ne ya turoka ka Bamu na Shan Koko da safe,Kuma jikata kagani wallahi an kusa rufe musu jarabawa zasu Zana ta fita mun rasa yanda zamuyi mu biya Mata tayi kuka har ta gaji.
Yar China ce ta fito Sadaf Sadaf ta fada jikin Iyalle tare da fashewa da kuka tana Iyalle kudin Waec wallahi jibi Za'a rufe,na shiga Uku na lalace,Baki Tawaga ya Bude Kiri Kiri sun Raina Masa hankali,Kallon Yar China yayi tana faman kuka har wutsil wutsil tana cewa Babana ya mutu tun Ina karama,Babata ma ta mutu duk bani da wayo Suka mutu shi yasa bazan samu Ilimi ba ni bani da gata,Tawaga a ransa yace kaji mutane sun bige da maula, kallon Yar China ya sakeyi a ransa yace shegiyar yarinya sai farin fatar tsiya ita ba Wani kyau ba,Harara ya galla Mata tare da daka Mata Tsawa ya fara Mata magana Wai da yaren Yan China tunda ance sunanta Yar China Kuma da su tayi kama,Yace Chan chan hu whaaaa? Harda gwadawa da Hannu Yana ci gaba da cewa Jiji chan huuuaaaa? Yar China ta kyalkyale da dariya harda rike ciki Bata San shima haukarsa ya hada ba Tace Kai bana Jin Yarensu wallahi Kawai Allah ne ya halicce ni nake Kama da su tsaya kaga hoton Babata da Baba na, Daki ta fada da gudu ta dakko hoton Babanta da babarta ta nuna Masa ka gansu,Lekawa yayi yaga Babarta wankan tarwada ce,Babanta ne fari Amma danfulani ne usul Bai Kama da ita ba Sam,Tace mu yan Kebbi ne asalinmu.
Tawaga yace to Ina ruwana da Kebbinku Allah yasa a Minner kuke karewa Yaja Tsaki ya juya zai tafi sai ya fasa ya dawo ya zubawa Yar China Rankwashi ta kwalla ihu,Iyalle Tace Yi Hakuri jikana,Hannu yasa a aljihun Jean dinsa ya zaro Dubu
Showing 72001 words to 75000 words out of 142807 words
Yace ba yau Zaki dawo ba? Tace Mummy ta min waya Tace na jirasu,Ahmad Yana son abinda Aamna ke so,Bai so ya Mata laifi sai yace kinfi so ayi komai idan kin koma? Aamna garin kunya tace ae harda wani Bata Rai ita bata so,yaji damuwa a ransa sai yaga Kamar Bata damu da shi ba,gashi Yana so shi ya rage zafi Amma Bata so idan yace zaiyi zai takurata ba a son ransa ba maida Mata rigarta Yana furta shike Nan,Aamna Kamar ta kurma Ihu ta cuci kanta,ta manta Ahmad Bai taba kula wata mace ba sai a kanta sannan shi baya Harkar Mata harkar gabansu sukeyi na shaye shaye Kawai.
Kasa magana tayi yace ko Zaki rakani? Ina zamuje? Yace Mummy ce ta aikeni gidan Yayarta Zan Kai Sako,ba damuwa muje na rakaka ta furta,tare da mikewa ta yafa mayafinta tare da daukan hand bag da takalmi me tudu Dark green.
Glass ta dakko ta saka wani light brown Nan ta sake canja dauri zuwa ture kaga tsiya,kyau Kuwa ba a magana,Fitowa sukayi ta Iske Mama a kitchen tana girki Baba Yana Zaune Yana gyara Mata wake,dama Watarana Yana Taya Mama Aiki ba sabon Abu bane Amma badan Allah yakeyi ba Wai Dan kar ayi Masa almubazzaranci sai ya zauna ya gyara da kansa,Mama ce ta juyo Tace Dan Allah Baban Zuhra ka bar wajen Nan Haka Haba me kwarin ma baza ka tsince ba sabo da tsumulmula,Baba yace naki na Bari a zubar min da dukiya a fake da kwari a dafa Mana da kwarin mu,kwarin wake ance Kara karfin gani sukeyi Ana so Dan Adam ya dinga Cinsu.
Mama Tace a Ina kaji? A radio bababban Likitan kwari shi yayi bayani,shi fannin kwari ya karanta cewar Baba.
Baba ganin Ahmad sai yace ki dafa waken Nan sosai sabo da bani da wadataccen jini a jikina,waccen shekarar 2020 har jini na bawa wata a asibiti Amma 2021 Ni kaina nasan bani da jini,idan aka aunani za a ga jini na Bai Kai na Bara ba sabo da yanzu ba'a cin nama da abubuwa masu inganci rayuwa ta canja kowa ya kwanta cuta sai kaji ance Karin jini,daga shinkafa da Mai da yaji sai tuwo da Dambu ba Dole a rasa jini ba Ana cin Dambu ai a ka'ida Dambu abincin agwagwi ne suyi ta tsatsatsaga.
Ahmad murmushi yayi ya Gane Baba,Baba Kuwa yace tunda abin Haka ne asibiti zanje na karbo gyadar Nan ta Yara wacce ake karbo musu idan sun rame sun lalace sunki girma Nima ita Zan karbo na Sha nayi bulbul,gaba Daya na wani Zuke sai Dan ciki na kwajaja a gaba da ganin kibata an San Bata lafiya bace sai Dan ciki a gaba,Dariya Aamna Suka Yi Baba yace ba abin Dariya bane Kuna gani sai tsumburewa nakeyi bani da jini sai kace Wanda nake cin kasa Haba ya kamata a dinga kula da ni..
Ahmad yace Nima Baba Ana aunani nasan bayan rashin jinin harda shawara tana damuna Ana auna Ni za a ga shawara ta Gama dani,Nima ba ci nake Ina koshi ba,sai nayi kwanta kwanta ake bani kudin,Baba yace Kai kana Dan gidan Ajebo inji Yan Birni Dole fa ka siyo Mana Nama a gidan Nan duk wata shawararka karya kakeyi,Dariya Ahmad yayi yace to Kawai,Aamna Tace mun tafi Unguwa,Baba yace Halina da ke Aamna kin kasa wayewa wata kidahuma ce ke ace shekara kusan biyar a birni Amma har yanzu sai halin banzan ki na kunbiya kunbiya baza ki fito ki dinga fadan gaskiya ba yanzu idan gidansa zaku tafi Zan hanaki ne? Idan ma Hotel Zaki tafi me zamu ce tunda mijinki ne,Aamna ta bude Baki daga ji tasan Gulmar Baba ce Kawai so yake yaji inda zasu tafi Yana zarginsu,Mama Tace a dawo lafiya,Ahmad Yana gefe Yana jinsu saura shima ki ta Masa halinki na munafunci baza ki dinga Fitowa ki nuna kina son Abu ba,idan Kifi kike so kice ya dinga siyo miki,idan nama ne ko Madara ki fada Masa,Dariya ce ta kwacewa Ahmad su Wato Dole sai sunci kudinsa kenan shi yasa suke ta wannan abin,Baba da sigar lallami yace Yaron Nan idan mota kika ce kina so ya Siya Mana tsaf Zaki ga Allah ya azurta mu.
Ahmad Palo ya tsaya yace Ina jiranki,Ahmad Yana Jin Mama Wai tana sirri da Aamna tace to ke Soyayyar zamani ma ba iyata kika yi ba,Dan ubanki idan baki dage ba yanzu Mata sun dage kwacen maza sukeyi wata idan taga wannan zukeken ga kudi ai wallahi ke da kwanciyar hankali a duniya sai dai kiji a makwafta,da asiri za a rabaki da shi ko idan Suka fiki iya tarairayar Namiji shike Nan,Baba harda zaro Ido yace Sorrynki Aamna inji bature,kije Zuhra ta koya Miki zaman duniya,gata can da Adamun ta kullum mashaallah,bakiji sunan da take Kiran Adamun ba? Me lobuli,Dariya Aamna tayi Wai Baba (My Lovely ) yake nufi shine Me lobuli.
Aamna tafiya tayi tana cewa Nima na iya ai ban fara bane,sabo da ke ga Yar me taurin Kai ko? Cewar Mama,Aamna King ta samu Tace let's go,Suna tafiya Baba yace ai yanzu tunda auren Nan na Aamna ya koma mutu ka raba to dagewa zakiyi ki Mata gyara irin na Iyaye sannan ki koya Mata salo da dabarun kauna sabo da ta Haka ne kadai zamu samu harka,idan Yana Jin dadinta babu abinda bazai Mana ba a duniya,Duk da kema wata kidahumar ce baki iya komai ba Nima maleji nakeyi Amma ki koya Mata dai Kamar yanda kika yiwa Zuhra,Mama Tace au ci min mutunci zakayi? Da me kika iya? Karya nayi? In Banda ta'adin Omo da Ashana me kika kware? Mama Tace to Kai din wanne Jin dadin ka nuna min abinda Hakuri nakeyi da Kai.
Amma ke dai Butulu ce Aishatu wanne tsoho kika taba gani kamata me koyi da Sunnar Annabi Irina? Da girmana Amma idan Ina gida sai na tayaki girki,yanzu ke kika sani? Amma na zauna Ina gyara Miki wake,sannan nine yanka Miki Albasa,Alayyahu,fere Miki dankali da doya,har kabewa nake fere Miki duk Baki gani ba,Mama ta dauke Kai Tace ai Dan kar a maka barna ne,.
yace raguwar Banza raguwar wofi yarinya Daya kika iya haifar min,tun da kuruciyarki kina shekara14 aka aura min ke Amma da an tabaki sai kuka wayyo...wayyo...ki bare Baki Kamar Ramin kurege,Duk nayi zaton kuruciya ce Ashe Kya ce kaci Ubanka Husaini har girmana Haka aka halicce Ni.
Mama Dariya tayi Tace to babana ne ya jawo da aka haife Ni wanzami aka bashi Ni ya yanke min beli,Ashe Bai iya ba,ance Dan redar kadan akeyi shi ya yanke da yawa,Da sauri Baba yace wanne Ya yanke da yawa ai gaba Daya ya jijjige shi ai Allah ya tsinewa wannan Wanzami wallahi tallahi bazai ga Annabi ba.
Ya rasu fa cewar Mama,Baba yace ina ruwana da mutuwarsa Nima Nan gaba mutuwa zanyi kowa ma Haka Kawai ya cuceni,Hannu Baba ya daga Yana rokon Allah yace Allah kasa walakiri ya ta jibgar Salele Sarkin aska har tashin kiyama sanadiyar abinda yayi min,gashi Haka na hakura ban Kara aure ba babu Yara da yawa ga ba Wani dadin aure nake ji ba,Mama ya nuna da yatsa yace asiri kika min muguwa shi yasa na makale sai ke kadai,Mama Tace Hakuri ne Kawai irin namu na mutanen da,zaka ga ba'a Jin dadin rayuwar aure da komai Amma anyi Hakuri an zauna mutu ka Raba.
Baba yace Haba ai na ciji yatsa da ba Dan zamanin yanzu bane ni gashi sai yanzu ake ta santalo Mata zalla zalla gasu Nan suyi ta giftawa sai hange daga nesa,Mama ya gallawa Harara yace ku Kuwa daga me Hanci a karkace sai baka wuluk,sai me katon goshi,sai me Kai kamar kwallon goruba,fata kamar Bayan Bishiya duk gaku Nan taron tsintsiya ba shara,yanzu Kuwa kaga Iyaye munana Amma sun Haifo kyawawa da naga wata Rannan tazo da Yarta shago na sai da na rantse Sato Yarinyar tayi Ashe Wai Tata ce,da har Zan kurma Ihu nace jama'a barauniyar yara.
Ni gaba Daya na tsani kaina ma sabo da banzo a yanzu ba,Mama tana Dariya Tace to ya zakayi aikin Gama ya Gama gani auren zumunci ko ka koreni sai an sasanta,Baba yace ai ni duniya na hakura da Jin dadinta naji a lahira Allah yasa mu Dace.
Aamna Kuwa fitowarsu kenan Kofar gidan taga wata sabuwar motar galleliyar gaske tafi wacce akayi hatsari da ita komai da komai ruwan toka,a baya Ahmad da Kansa yake Bude Mata kofa sai ta Shiga zai rufe ya dawo shi ya shiga Amma wannan lokacin sai taga ya shige mazaunin Driver ya barta,taji ba Dadi a ranta tunda ta Saba da yanda yake ji da ita Yana Nuna Mata tattali,Shiga Kawai tayi itama ta rufe,Motar ya ma key ya fara Driving cikin nutsuwa,Kallonsa takeyi jefe jefi Wanda da abaya ne shine zai ta kallonta Yana Driving har sai ta Masa magana ya kula da Driving sabanin yanzu taga ya wani dawo da takamarsa da izzarsa sai wani basarwa yakeyi,Bata ga laifinsa ba tasan ita ta jawowa kanta,a nutse yake Driving Yana satar kallonta ba tare data lura ba,ganin ta Lula tunani tayi Shuru kamar ba ita ce ba, Murmushi yayi a ransa kawai.
Masu siyar da Apple na Kan danja da masu popcorn etc sune suke daga musu Abu ko zasu siya,Ganin tayi Shuru yace ko Zaki ci wani Abu? ba tare da ta kalle shi ba Tace a'a Kawai ta kalli window,sunyi tafiya me nisa wani gida me kyau taga an Bude Masa gate ya Shiga,gidan ya hadu shima,Yan Yara ta hango su Uku zasu Kai 5-7yrs suna Wasa a wajen flowers,Ganin Ahmad ya fito Suka bisu da kallo Basu San waye ba da Alama,Wata bakar Budurwa ce ta fito sanye cikin Uniform da Alama Islamiyya zata tafi,tana ganin Ahmad ta furta laaaa Yaya Ahmad lallai Kaine yau a gidan mu,tab Dariya tayi Tace Yaya Ahmad Wai Kaine da kayan hausawa lallai ta tabbata Ashe da gaske Mummy take da Tace Aure ya gyara ka,Aamna ta kalla Tace ga Auntyn mu ma nasan ita ce,Ina yini? Aamna tayi murmushi ta amsa,Ahmad Kuwa dama miskili ne,Fuska ya Bata da yaji tace wani Wai aure ya gyarashi ta Raina Masa hankali,a ransa yace matsalar Yara Basu iya magana ba,Ko gaisuwarta Bai amsa ba yayi gaba abinsa,Ita kanta Yarinyar mantashi tayi shi yasa ta iya fada Masa Haka,tasan da a baya ne da tuni ta Sha Mari,Sum sum ta tafi makarantarta.
Suna Shiga suka Iske wata Mata Babba me Kama da Mummy da Alama ta girmi Mummy sosai sai dai ita baka ce Mummy Kuwa fara ce Amma suna Kama da Mummy sosai,Aamna kallo Daya ta Mata ta Gane ta lokacin da aka kawo lefenta harda matar, Matar da fara'a Tace ikon Allah yau Ahmad a gidana? Muna gari Daya Dan Iskanci sai na shekara biyar ban ganka ba sabo da kar na maka fada,sai yau lallai Aamna tayi kokari da gani ba sai an fada ba,jajayen Lips dinsa ya turo gaba yace nazo na gaida ki shine Zaki ce Haka gobe bazan dawo ba,Dariya tayi Tace na daina Barka da zuwa,Zama sukayi Aamna ta rusuna tare da gaisar da ita,cike da fara'a ta amsa,Tace Sannu da zuwa Aamna,yawwa ta furta,Ahmad yace Amma dama Mummy ce Tace nazo na gaisar dake,au Dan Iskanci ma ba Ganin damarka bace? Anya Kuwa zakuyi zumunci Nan gaba Bayan Bama raye, shine Ina Hospital da dumbun patient ka min waya kace lallai na dawo Sako zaka bani Ashe wannan ne sakon,Murmushi yayi har Aamna ya kalli Aamna yace Yayar Mummy ce Uwa Daya uba Daya,Aamna Tace Naga sunyi Kama ai Kuma na ganeta,Amma tace kwarai Kuwa da Ni aka Kai lefenki.
Bayan an tashi Yan makaranta Tawaga yaje dakko kannensa Yana zuwa ya dauke su ya fyalla da gudu kamar zai tashi sama,Yaran ya Kai gida yayi sauri ya dawo school din lokacin Yan Ss3 Basu tashi ba Ana musu lesson sabo da sun kusa Zana Waec,Jira yayi tunda yaga Yarinyar da Alama a Ss3 take,Sai da yayi 30mnt a Bayan wani gida Yana lekowa ai Kuwa ya hango me Kama da Yan China ta fito tana tafiya tana ta dukan wasu classmates dinta tana guduwa,suna cewa wallhi Yar China gobe sai mun Rama Zaki zo ne, Wasu duk an dauke su a mota sun tafi gida ita Kuwa ita kadai tabi ta wani lungu,tana ta gantali a hanya tana bin ta cikin Unguwanni.
Tawaga ya kunna machine dinsa ya bita a hankali Bata sani ba,Jin karar machine Taki karewa yasa ta juyo tayi Ido biyu da Tawaga Nan take ta Gane shi ta tsorata,takalmanta ta cire ta kwashe da gudu,Tawaga a nutse yake ta Binta har zuwa wani gida Haka na Bulon Siminti me Dan kyau dai na rufin asiri,Gidan ta fada da gudu Tawaga yaci birki ya sakko,Kawai gidan ya Bude shima ya shiga,wata tsohuwa ya gani tukuf tana zaune Yarinyar ganin Tawaga ya shigo har gidan ta Mike da gudu Tace Iyalle barawo tabi ta Kan tsohuwar ta fada daki tare da fatalar da kwanon abincin da Iyalle take ci,Tawaga ba ruwansa da wani gidan mutane a Haka ma sabo da ya dan shiryu Kawai yace Salamaualaykum Tsohuwa gyara kafarki Kar na karasa gawar da Bata tawa ba,Iyalle Tace Kai Malam barawo ne Kai?
Tawaga yace duk abinda kika Yi tunani a ranki Haka nake,Iyalle Tace to Kai Dan shaye shaye ne naga Alama,Iya Lallai kina da kwanya gyara kafarki cewar Tawaga,Kai yaro ko gidan Ubanka ne ai sai Haka,Shege ne ni bani da uba Tawaga ya furta tare da tsallake Iyalle yayi cikin dakin ya nemi Yar China ya rasa.
Cikin wani karamin Sip irin na da ya Bude sai ga Yar China bul a ciki tayi zuru zuru ta hada zufa,Iyalle Tace Dan Allah yaro karka Dakar min jika Yar China marainiya ce Bata da Uwa Bata da uba,nice nake rike da ita sai kanina da yake kula da yake Dan kula da mu sama sama,shi Kansa ba karfi ne da shi ba,abinci ma wallahi da kyar muke samun sau daya ko sau biyu a Rana,Yar China tsokana ce da ita Amma tana da saukin Kai kayi Hakuri Dan Allah,sakaki nane yasa take da Rashin kunya nice sangartata,Tawaga yace ban Santa ba ta zageni dama nace har karkashin gadon uwarta sai na bita Ni ba ruwana da wani gidan matan Aure ba Wani ganin darajarsu nakeyi ba,Iyalle ta Bude Baki Tace matan auren? Tawaga yace Ina ruwana da Iyalin wani bani da mutunci ya Furta Yana zarowa Iyalle kyawawan idanuwansa.
Ya sake cewa Iya Dan fa Baki Sanni bane da a wata Daya Baya ne da na amsa Sunana na Tawaga Dake da Yar Chinan Zan hada na zubar muku da hakora,Iyalle Tace yaro Ina Naga hakoran da zaka zubar Dan Ubanka kalli Baki na Iyalle ta wangalewa Tawaga bakinta yaga ba hakora duk sun zube,Iyalle da lallashi Tace Yi Hakuri Dan jikana Ni yanzu da zaka Bamu na kokon safe ma da ka kyauta,dama Ina ganinka na Gane addu'ata kanka ta fada Allah ne ya turoka ka Bamu na Shan Koko da safe,Kuma jikata kagani wallahi an kusa rufe musu jarabawa zasu Zana ta fita mun rasa yanda zamuyi mu biya Mata tayi kuka har ta gaji.
Yar China ce ta fito Sadaf Sadaf ta fada jikin Iyalle tare da fashewa da kuka tana Iyalle kudin Waec wallahi jibi Za'a rufe,na shiga Uku na lalace,Baki Tawaga ya Bude Kiri Kiri sun Raina Masa hankali,Kallon Yar China yayi tana faman kuka har wutsil wutsil tana cewa Babana ya mutu tun Ina karama,Babata ma ta mutu duk bani da wayo Suka mutu shi yasa bazan samu Ilimi ba ni bani da gata,Tawaga a ransa yace kaji mutane sun bige da maula, kallon Yar China ya sakeyi a ransa yace shegiyar yarinya sai farin fatar tsiya ita ba Wani kyau ba,Harara ya galla Mata tare da daka Mata Tsawa ya fara Mata magana Wai da yaren Yan China tunda ance sunanta Yar China Kuma da su tayi kama,Yace Chan chan hu whaaaa? Harda gwadawa da Hannu Yana ci gaba da cewa Jiji chan huuuaaaa? Yar China ta kyalkyale da dariya harda rike ciki Bata San shima haukarsa ya hada ba Tace Kai bana Jin Yarensu wallahi Kawai Allah ne ya halicce ni nake Kama da su tsaya kaga hoton Babata da Baba na, Daki ta fada da gudu ta dakko hoton Babanta da babarta ta nuna Masa ka gansu,Lekawa yayi yaga Babarta wankan tarwada ce,Babanta ne fari Amma danfulani ne usul Bai Kama da ita ba Sam,Tace mu yan Kebbi ne asalinmu.
Tawaga yace to Ina ruwana da Kebbinku Allah yasa a Minner kuke karewa Yaja Tsaki ya juya zai tafi sai ya fasa ya dawo ya zubawa Yar China Rankwashi ta kwalla ihu,Iyalle Tace Yi Hakuri jikana,Hannu yasa a aljihun Jean dinsa ya zaro Dubu
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25 Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48