Gane kurenka Nan gaba,Tea din ya dauka Yana dariya ya fara Bata a Baki tana kurba,idan ta zuba Indomie da kanta a bakinta shi Kuma ya Bata tea,a Haka ta koshi ya cinye ragowar har tea din sannan Suka koma baccinsu,10am suka tashi lokacin tuni har Mummy ta shirya ita da Humaira Driver ya dauke su suka fita ba tare da Ahmad ya sani ba,sai da suka tashi Aamna dakinta ta tafi da sauri ta zuba tarkacenta na bukata a handbag na Shirin tafiya sannan tayi gashi da ruwa sosai tare da wanka ta dauki wanka cikin wani shegen Idian Sari amma Riga da skert,Bayan rigar igiyoyine aka harde Bayan dasu akayi wani raga mayafinsa me Dan kauri ta yafa ta fito da Niyyar tafiya gida,Ahmad yasha wanka cikin wata Shadda Malam sky ta hadu wani sheki yakeyi kana ganinsa kasan Yana cikin nutsuwa.
Hangota yayi tana cewa King kaga Musa yace su Mummy sun fita tafiya zanyi,Ahmad riketa yayi Yana binta da mayen kallo ta Masa kyau matuka,yace My world ko zamu koma bedroom? Allah kiyaye ta hayayyako Masa da masifa,ba shiri yace Yi Hakuri Mummy,Tace kashe Ni zaka Yi daga zuwa Dan Ina ma Biyayya sai kayi ta kwakwuleni Ni Kamar bani da jini,Baki ya Bude Yana dariya Yana kallonta tana dingishi tana tafiya tana masifa,Riketa yayi yace to banyi niyyar barinki ki tafi yanzu ba idan Kuma kece da kanki to ki tafi na gani,Mukus Aamna tayi tare da tsayawa,a palon ya zauna saman kujera Yana kallon yanda tayi kyau,Yace Kuma baza ki fita da kayan Nan ba gwara ma ki canja wasu wannan Ni kadai Zan na ganinki cikinsu,Kuma daga yau duk inda Zaki ko gidanku kike to sai kin nemi izinina,kika fita ban sani ba bada Yawu na ba,sannan wani zuwa Shagon Mama as from today nayi cancel, Aamna Tace ai dama na sani ko baka fada ba ai Dole na tambayeka,Yace to dawo ki zauna kafin Mummy ta dawo sai na kaiki gida,komawa tayi ta zauna kusa da shi yace Haka ake Zama kusa da Miji?
Kanta ta kwantar a cinyarsa ta Mike kafafu Wai duk Dan yayi sauri ya ajiyeta a gida,Kar Mummy ta dawo,Yace yanzu idan Mummy ta shigo fa? Aamna Tace ai Kawai juyin duniya kace yanzu nazo gidan cuta kakeyi nazo jinyarka kaw.....kafin Aamna ta rufe Baki Mummy da Humaira sun shigo palon da ledoji a Hannunsu,ai Kamar walkiya Haka Aamna ta Mike ta yo kasan kujera tana cewa Ahmad Sannu ya jikin kasha maganin Nan tafiya zanyi dama biyowa nayi na dubaka,Ahmad ya rike cikinsa Yana Kara Ohhh.....my Internal Organ woooooo..... My Abdomen wooo......pain......Ahhhh.....pain in the lower part of my Abdomen wooooo......Mummy da Humaira kallonsu Kawai sukeyi,Humaira rada tayiwa Mummy tace na rantse Mummy a Nan gidan Aunty Aamna take dama, babu wani wayo da zasu mana,Kuma jiya Ihunta Muka ji da dare.
Kallonsu Mummy tayi a ranta tace uhm Yaran yanzu da karya suke Allah kawo min jikoki na gari lafiyayyu Kawai da gani Ahmad bazai jirani ba,Fuska Mummy ta Bata a fili Tace me nace Dake Aamna? Kanta Aamna ta Sosa tana murmushin yake duk ta rude Tace Sannu da zuwa Mummy,Humaira dake aka zo? sannunku da Hanya,yaushe kuka zo?ai nayi zaton sai jibi Zaku zo,ya su Saddeeq? Mummy a ranta tayi Dariya yanda taga Aamna ta gigice ita kadai,Aamna ci gaba tayi da cewa yanzu nazo Nima gidan Zan duba shi baya Jin dadi maganinsa nazo ba shi shiya sa ma kuka ganni,Mummy Tace Naga Alama ai,Ahmad harda Kara Yana rike ciki.
Da sauri Aamna Tace Zan tafi gida,a kunne Kuma ta radawa Ahmad Ina jiranka a waje, a fili Kuma yace da kin iya mota da kin dauki motata kin tafi da ita,Aamna tace Asibitin fa ka fasa zuwa Likita yace yau za a maka test,Ahmad yace Haka ne zanje anjima,Aamna ta Mike tare da dakko Hijab me Hannu ta Dora a saman kayanta ta dauki Jakarta ta fice fit,Mummy tana kallon rainin wayon su Ahmad ta kada Kai kawai Suka Yi sama da Humaira,suna tafiya ya Mike da sauri ya dauki key din motarsa da sauri Yaja motarsa ya bar gidan,Yana fita a mota ya hango Aamna tana jiransa a gefen Titi.
A gabanta yayi parking Yana dariya ya sauke glass yace Yar gurguwata let's go,Harararsa tayi tana dingishi ta shiga motar da kyar tana cijewa sabo da wahalar da ta Sha a hannunsa,Yace da dare zanzo na daukeki,Aamna Tace wlh Kar ma kazo bazan dawo ba kunyar Mummy nake ji,Nufinki na kwana Ni Daya bazan iya ba,banza ta Masa ya ajiyeta a gida ya wuce gidan su Jibson.
Aamna Kuwa tana Shiga taji Mama da Baba suna ta fada yace Aure ba fashi sai nayi,Mama tana baka Isa ba,Butulu Maci amana Nan na biye maka Ina Goya maka baya Muna hadawa Aamna gadar zare akan son zuciya Muka dinga zalintarta,Baba yace munafuka me bin bokaye ke da kika Nemo Laya da guru akan ke lallai sai kin maida ta me bin malamai Dan kar mijinta ya sota,Mama Tace ai da hadin bakinka dan kaci kudin mijinta,Aamna ta labe tana jinsu Suka Gama tonawa kansu asiri,batayi mamaki ba sabo da ta Dade da gano hakan,Amma duk da Haka sun riketa sun Bata Ilimi da tarbiyya Bata da damuwa,Yi tayi kamar Bata ji su ba Tace Mama Ina ta Sallama na dawo,Mama harda kuka ta rike Aamna tana cewa ki yafe Ni Aamna Namiji ba Dan goyo bane,Aamna Tace ba komai Ni koma Mene na yafewa kowa,Baba yace akan zanyi kishiya shike Nan ba zaman lafiya,Aamna Tace kiyi Hakuri Mama,Mama Tace kyale shi ya auro din,Baba yace shike Nan yafiye Miki da kika hakura,Aamna taga sabon kauna wajen Mama sabo da Mijin data dogara da shi suke kashewa su rufe ya juya Mata baya.
Mummy a ranar tazo gidan su Aamna tare da wata Mata Yar gayun gaske me suna Maman Haneef wacce ke karanta novels tana maida su audio,har Chanel gareta Maman Haneef Chanel kana bude link dinta zai kaika Chanel din,itace me gyaran Amare,sai ka Isa ake dakko ta,da kayan tarkace na gyara tazo,Mama da Aamna Suka tarbesu,Bayan sunci sunsha Mummy ta Gabatar da ita tace Aamna ga Maman Haneef nan kafin ki tare zata Miki gyaran da akewa Amare na biya komai har gida zata na zuwa kullum tana Miki gyaran da ya Dace.
Mummy Tace Nan da sati Daya zaki tare a gidan Ahmad an Gama komai,Mama da Aamna Suka dinga godiya sai da Mummy ta Gama bayanin komai sannan ta tafi ta bar Maman Haneef da Aamna tana koya Mata yanda ake Zama da Miji,Jan Hankalin me gida da sauransu,daga Nan a ranar ta fara gyarata da wasu magunguna na Sha Dana tsarki sai Kuma gyaran skin dinta yanda zata Yi laushi da santsi,sai Harkar kamshi da sauran su,Aamna sai tambayoyi takeyi tana Wayar Mata da Kai.
Mama Kuwa Kwana biyu watsi tayi da Baba Sam ta daina kulashi,ya kasa Gane kanta,abinci ma Kawai ajiye Masa takeyi ta juya abinta,Baba ya Shiga damuwa yanda Mama ke share shi Bai jin Dadi Sam,Baba ya rasa inda zai sa Kansa ya zauna a Palo yayi tagumi,Mama tana ta harkokinta tana cin magani,Gajiya yayi yace Wai Ni me nayi ne duk anbi an tsane Ni a gidan Nan ba a kaunata,banza Mama ta Masa Aamna ma Bata ce komai ba,Baba yace tunda ba'a kauna ta shike Nan Allah yasa ma ayi kidnapping Dina kowa ya huta Kuma wallahi sai dai su hallaka Ni sabo da bani da dukiyar da za a fanso ni,Mama ta Harare shi,Baba yace Nima katanga ne a gidan da ake ganin Kamar bani da amfani idan na mutu ai Za'a ga amfani na,daga mutum yace zaiyi aure,ko zance ban fara zuwa,to jaraba nayi bakin jini ma Tace Bata so na Bazawarar na hakura na ci gaba da Hakuri dake Allah yasa sakamakon zaman hakurin da nakeyi Dake na shiga Aljanna a lahira,Mama ta Masa banza ya gaji ya koma daki ya kwanta Kamar maraya,Aamna ce ta kalli Mama Tace Dan Allah Mama kiyi Hakuri ki kyale Baba Haka yasha wahala,Mama Tace ai na hakura na kyale shi,to kije Wajensa Mana,Mikewa Mama tayi tare da shigewa wurin Baba,Yana ganinta ya Mike zaune a saman bed Yana tafi da Hannu kamar yaro harda Waka kaga ta Baban Zuhra....kaga ta Baban Aamna.....me takalmin karfe,Dariya Mama tayi ta zauna yace Haba har naji wani sanyi Amma da Kuwa sai dai naji wani zummmm.....a jikina.
Mummy gaba Daya ta Hana Ahmad Zama Kawai abubuwa take sa shi,ko Daddy sau daya yaga Ahmad suna tare da Mummy suna shirye shiryensu shine dalilin da yasa Aamna taga Shuru sai dai suyi waya sau Daya kullum,hankalinsa gaba Daya Yana Kan Aamna amma Mummy da Daddy sun Hana suna can suna shirya Masa abubuwa,Kuma har su Jibson ake komai,koma Mene oho.
Ahmad ya gaji kullum Suka fita sai dare suke dawowa ranar da Suka cika 3days Ahmad da safe ya Iske Mummy a bedroom ta shirya tana jiransa zasu fita cike da shagwaba ya sameta Yana cewa Mummy Dan Allah yau ki barni naje wajen Aamna pls ko 5mnt ne,murmushi Mummy tayi Tace baza kaje ba sai ranar data tare idan Kuma ban Isa da Kai ba to,Fushi yayi ya zauna Yana jiranta ta Gama shiryawa Suka fita Mummy na cewa Dan iskanci Ana shirya muku rayuwa me kyau Kuna Iskanci kafi so a dinga baka kana kashewa kawai.
Daddy da shi aka je tsaida ranar Auren Jibson da Mashkoor,Shi Kuwa Brown tunda yaga Humaira Kanwar Ahmad ya nace Mata itama Humaira mugun sonsa takeyi dama ita Yana birgeta shima akwai Izza ga daukan wanka,Ahmad ne ya dinga Murna,Harda Kiran Humaira gefe zasuyi sirri.
Yace ke Dan na bawa Brown ke Kuma wallahi kika ce bakya sonsa sai na tattaka ki,sabo da Haka an kusa bikinki Kawai nine waliyinki,Humaira tana Dariya Tace Yaya Ina sonsa fa dama Kawai aji nake ja,Ajin banza mu mun fiki aji yarinya cewar Ahmad ki godewa Allah Zaki samu irin mu,Humaira tana ta dariya yace Kinga tuwona maina Kinga sai a kawo ki Nan Muna tare abinmu a kd, Humaira tana Dariya Tace ae.
Abban Jibson tunda yaga bazawararsa ya gigice duk kyan Ummati wannan ta fita ga daukan wanka ai itama matar Hajiya Rahinatu tuni Abban ya Mata abinka da Auren Manya ko sati ba ayi ba aka Daura Aure,tariya kuma sai ranar da Za'a kaiwa Jibson Amarya itama sai ta tare.
Shi Kuwa Abban Brown abokinsa ya samu a kasuwa ya fada Masa komai tsakaninsa da Yar China,shima ya dinga dariya,Abba Yaja kwafa yace Allah ka are min Rana na samu wasu makafin kudi Yaran Nan na nuna musu ruwa ba sa'an kwando bane naje Saudiya na auro balarabiya,Kuma a ka'aba za a daura auren,tunda sun tare matan kasar nan ko wacce sai su shike Nan suje da na Nan Ni Kuma Zan fashe haushi na da Balarabiya.
Mashkoor ma Ana ta shirye shirye da Nafeesat ma, Kamar yanda Malam yayi Alkawarin yiwa Jibson komai Haka yayi ya bawa Jibson kudade masu nauyi sannan ya bashi gida Kato kyauta me gate part biyu ne a gidan,Ahmad yace wannan gidan Jibson ya Bawa Abbansa su koma ciki tunda gidan su Jibson na Haya ne Kuma Bai da kyau ga yara,Jibson yace to tunda yasan Ahmad yace Haka to akwai shirinsa na daban,Haka ya fadawa Malamin surikin Mashkoor,Malamin yace duk yanda sukayi dai dai ne shi dai ya bashi kyauta,Haka Abba ya dinga Murna Yana sawa su Jibson Albarka,kannen Jibson murna Kamar zasuyi hauka,babu Bata lokaci Suka fara Kai Kaya sabon gida Ana tsara shi gashi Jibson da kudinsa ya zuba musu furniture masu kyau komai Shar shar cikin rufin asiri.
Tawaga Kuwa Son Yar China ne ya kamashi a hankali,gajiya yayi ya tafi fada Mata,Bayan yasha wanka yaje gidan,tana Jin karar machine Yar China ta fito da gudu tana Masa Sannu da zuwa sabo da gaba Daya sun Saba, ta daina Masa tsokana sai rashin ji sabo da yarinya ce,Tawaga Bai taba kula mace da sunan so ba,Kawai Yar China tana gabansa ya kalle ta yayi Mata irin ta Yan shaye shaye yace Kee....to ya akayi ne.....Yar China tayi Dariya tare da furta ya akayi Kuwa,Yace... to... ya ake ciki ne aehhh..... ko Baki gane bane aeee? Yar China Tace me Zan Gane? da masifa yace ke karki Raina min hankali mana ya Zaki min wani ae yane?.....Haba dalla yawa kike....Yar China ta sake tuntsurewa da dariya sai ya fusata tana Masa dariya Kawai sai Mari taji feesssss....ya fesa mata Mari,kumatu ta dafe tana kuka,a fusace yace Ni Zaki rainawa hankali kice Baki Gane me nake nufi ba ke dalla Ware ko na farfasa Miki jiki,Yar China da gudu tayi gida tana kuka shi Kuma a Nan ya tuna Bai kyauta ba,a fili yace me yasa Zan mare ta,can Kuma yace to Dan uwarta ya zata ce Bata Gane sonta nakeyi ba,machine dinsa ya buga ya tafi Yana ta masifa a hanya.
Ko da ya hau titin kwalta ma ko ya wani ya Masa overtaking sai zagi ya fara dura Masa ashariya yau Yar China ta Bata Masa Rai,Ko da ya koma wajen su Jibson yaje ya Basu labari yace Dan iskanci wai Tace Bata Gane ae yane ba,Yawa ta min Ni Kuma na kwashe ta da Mari,ya dan rainin hankali Ina Mata maganar ya ake ciki tana wani sharewa,su Jibson Suka dinga dariya Kamar me,Nan ma yaji Haushi.
Washe gari Haka ya koma da Yamma horn din duniya Yar China tana jinsa Taki Fitowa, Iyalle tana ta Mata fada taje Amma taki,gashi Tawaga son Yar China ya dame shi ai ya sake Danna horn sannan Yar China ta fito tana Fitowa ya kwada Mata Mari tare da nuna ta da Yatsa ke Dan kutmar....kina jina Ina kiranki tun dazu amma kika Shanya Ni? ai Yar China takawa tayi zata koma gida da kuka ya riketa caraf,juyowa tayi tana kuka ya kalle ta Itama Idonta cikin nasa da masifa yace kalli cikin kwayar Ido na...Yar China ta kalla sosai yace Baki ga wani Abu ba? Yar China tana shesheka Tace Naga kwayar idonka baka wuluk idonka fari tas,Ran Tawaga ya sake baci yace kalleni sosai Baki ga wani ae yane ba? Yar China Tace ban gani ba zata Yi Dariya yace Zan mareki wlh,Hannunta ya Kama tare da dorawa a kirjinsa yace Baki ji wasu kalmo mi na tashi ba? Yar China ta Kara sakin Dariya ya hade Rai sai tayi Shuru ya sake danne Hannunta a kirjinsa yace tun ranar da kika taba zagina a gate din makarantarku zuciyata take bugawa Haka,tana furta Miki kalamai,Yar China Bata kawo komai ba Tace Tsoro na kaji Kawai,ai idan aka ji tsoron mutum shine zuciya ke wannan bugawar,Yace na mareki ba Haka take nufi ba,wasu kalmomi take ta fada Miki tun ranar Amma bakya ganewa ke, Yar China Tace to me take cewa? Tace ki gano mana da kanki Yace cewa fa takeyi Ina sonki...Ina sonki.....
Yar China da yarinya ce sai ta dinga dariya Tace me zanci da ita Ina da tawa zuciyar Nima Allah ya min,Ran Tawaga ya sake baci kamar yayi me,Yar China Tace Ni wallahi Ina da tawa ta isheni rayuwa,Tawaga tafiya ya sake Yi ransa a bace.
Yar China ta shige gida tana ta dariya tana bawa Iyalle labari,Iyalle Tace ke shashasha ce Yar China ai nufinsa sonki yake yi,Kuma aurenki zaiyi Alhmdllh kinyi Dace jikata,Yar China ai sai ta tashi ta Kama rawa tana murgude murgude,Yatsa tasa a bakinta tana rausaya kanta Tace dama Allah Iyalle Ina sonsa gashi Dan gayu Iyalle kullum kamshi yakeyi,Iyalle Tace ai fa gashi kyakyawa,idan ya dawo kice kin Gane nufinsa kema kina sonsa,Yar China Tace Ni kunya nakeji wallahi Ina fada Masa Zan gudo gida abina,bangaren Tawaga ko da ya tafi gida da dare sake dawowa yayi zai fadawa Yar China Kawai Yana Sonta,Yana zuwa ta fito da gudu,yace bana hanaki gudu ba? Yi Hakuri Yaya,murmushin Jin Dadi yayi yace dazu Baki Gane nufina ba sonake na fada miki,Idonsa Tawaga ya rufe Kam tare da maida Kansa gefe ya karasa da cewa so nake nace Miki Ina sonki Ina kaunarki Zan aureki idan kin Aminc....kafin ya karasa ya buga machine dinsa ya Sha kwana,Yar China da mamaki ta daga Murya da karfi yanda zai ji ta Tace Ina sonka Nima Yaya,I love you Haka wata kawar mu take fadawa saurayinta Nima I love You....Baki ta cuno yanda ta tuno kawarta tana yiwa saurayinta a waya Wai kiss Tace Yaya Muahhhhh ...Tawaga Yana dariya da karfi shima ya Furta Yar China Nima Muahhhh.....
Yau Tawaga yayi kwanan farinciki su Jibson sun Sha labari,cikinsu Bash ne Kawai Bai da wacce zai aura,Brown yace Bash yayi kwantai jama'a a samo Masa tasa Bai kamata mu angwance ba shi ba,Tawaga yace tun yaushe ya likewa Kanwata Hafsat kullum suna tare ya hanata karatun kirki,da Hafsat a class itace ke daukan na Daya Amma tunda Dan Iskan Yaron Nan ya fara zuwa wajenta na Uku take zuwa yanzu,Bash Dake zaune ya dinga dariya yace ai kyaleku nayi ku Gama haukar ku Ina da gwana ta Nima.
Mummy fafur ta Hana Ahmad ganin Aamna,ganin ma zai iya zuwa a boye sai tasa Suka koma gidan Amma,itama Aamna sabo da tana so ta huta ta warke daga raunin da Ahmad ya ji mata sai Taki fada Masa inda take har yayi Fushi ya daina Kiranta,Ana saura kwana daya Aamna ta tare gaba Daya su Mashkoor suna tare Wai sai sun raka Ahmad dakin Amarya sunyi Addua duk da an daina yanzu su sunce sai sunyi sai
Showing 87001 words to 90000 words out of 142807 words
Hangota yayi tana cewa King kaga Musa yace su Mummy sun fita tafiya zanyi,Ahmad riketa yayi Yana binta da mayen kallo ta Masa kyau matuka,yace My world ko zamu koma bedroom? Allah kiyaye ta hayayyako Masa da masifa,ba shiri yace Yi Hakuri Mummy,Tace kashe Ni zaka Yi daga zuwa Dan Ina ma Biyayya sai kayi ta kwakwuleni Ni Kamar bani da jini,Baki ya Bude Yana dariya Yana kallonta tana dingishi tana tafiya tana masifa,Riketa yayi yace to banyi niyyar barinki ki tafi yanzu ba idan Kuma kece da kanki to ki tafi na gani,Mukus Aamna tayi tare da tsayawa,a palon ya zauna saman kujera Yana kallon yanda tayi kyau,Yace Kuma baza ki fita da kayan Nan ba gwara ma ki canja wasu wannan Ni kadai Zan na ganinki cikinsu,Kuma daga yau duk inda Zaki ko gidanku kike to sai kin nemi izinina,kika fita ban sani ba bada Yawu na ba,sannan wani zuwa Shagon Mama as from today nayi cancel, Aamna Tace ai dama na sani ko baka fada ba ai Dole na tambayeka,Yace to dawo ki zauna kafin Mummy ta dawo sai na kaiki gida,komawa tayi ta zauna kusa da shi yace Haka ake Zama kusa da Miji?
Kanta ta kwantar a cinyarsa ta Mike kafafu Wai duk Dan yayi sauri ya ajiyeta a gida,Kar Mummy ta dawo,Yace yanzu idan Mummy ta shigo fa? Aamna Tace ai Kawai juyin duniya kace yanzu nazo gidan cuta kakeyi nazo jinyarka kaw.....kafin Aamna ta rufe Baki Mummy da Humaira sun shigo palon da ledoji a Hannunsu,ai Kamar walkiya Haka Aamna ta Mike ta yo kasan kujera tana cewa Ahmad Sannu ya jikin kasha maganin Nan tafiya zanyi dama biyowa nayi na dubaka,Ahmad ya rike cikinsa Yana Kara Ohhh.....my Internal Organ woooooo..... My Abdomen wooo......pain......Ahhhh.....pain in the lower part of my Abdomen wooooo......Mummy da Humaira kallonsu Kawai sukeyi,Humaira rada tayiwa Mummy tace na rantse Mummy a Nan gidan Aunty Aamna take dama, babu wani wayo da zasu mana,Kuma jiya Ihunta Muka ji da dare.
Kallonsu Mummy tayi a ranta tace uhm Yaran yanzu da karya suke Allah kawo min jikoki na gari lafiyayyu Kawai da gani Ahmad bazai jirani ba,Fuska Mummy ta Bata a fili Tace me nace Dake Aamna? Kanta Aamna ta Sosa tana murmushin yake duk ta rude Tace Sannu da zuwa Mummy,Humaira dake aka zo? sannunku da Hanya,yaushe kuka zo?ai nayi zaton sai jibi Zaku zo,ya su Saddeeq? Mummy a ranta tayi Dariya yanda taga Aamna ta gigice ita kadai,Aamna ci gaba tayi da cewa yanzu nazo Nima gidan Zan duba shi baya Jin dadi maganinsa nazo ba shi shiya sa ma kuka ganni,Mummy Tace Naga Alama ai,Ahmad harda Kara Yana rike ciki.
Da sauri Aamna Tace Zan tafi gida,a kunne Kuma ta radawa Ahmad Ina jiranka a waje, a fili Kuma yace da kin iya mota da kin dauki motata kin tafi da ita,Aamna tace Asibitin fa ka fasa zuwa Likita yace yau za a maka test,Ahmad yace Haka ne zanje anjima,Aamna ta Mike tare da dakko Hijab me Hannu ta Dora a saman kayanta ta dauki Jakarta ta fice fit,Mummy tana kallon rainin wayon su Ahmad ta kada Kai kawai Suka Yi sama da Humaira,suna tafiya ya Mike da sauri ya dauki key din motarsa da sauri Yaja motarsa ya bar gidan,Yana fita a mota ya hango Aamna tana jiransa a gefen Titi.
A gabanta yayi parking Yana dariya ya sauke glass yace Yar gurguwata let's go,Harararsa tayi tana dingishi ta shiga motar da kyar tana cijewa sabo da wahalar da ta Sha a hannunsa,Yace da dare zanzo na daukeki,Aamna Tace wlh Kar ma kazo bazan dawo ba kunyar Mummy nake ji,Nufinki na kwana Ni Daya bazan iya ba,banza ta Masa ya ajiyeta a gida ya wuce gidan su Jibson.
Aamna Kuwa tana Shiga taji Mama da Baba suna ta fada yace Aure ba fashi sai nayi,Mama tana baka Isa ba,Butulu Maci amana Nan na biye maka Ina Goya maka baya Muna hadawa Aamna gadar zare akan son zuciya Muka dinga zalintarta,Baba yace munafuka me bin bokaye ke da kika Nemo Laya da guru akan ke lallai sai kin maida ta me bin malamai Dan kar mijinta ya sota,Mama Tace ai da hadin bakinka dan kaci kudin mijinta,Aamna ta labe tana jinsu Suka Gama tonawa kansu asiri,batayi mamaki ba sabo da ta Dade da gano hakan,Amma duk da Haka sun riketa sun Bata Ilimi da tarbiyya Bata da damuwa,Yi tayi kamar Bata ji su ba Tace Mama Ina ta Sallama na dawo,Mama harda kuka ta rike Aamna tana cewa ki yafe Ni Aamna Namiji ba Dan goyo bane,Aamna Tace ba komai Ni koma Mene na yafewa kowa,Baba yace akan zanyi kishiya shike Nan ba zaman lafiya,Aamna Tace kiyi Hakuri Mama,Mama Tace kyale shi ya auro din,Baba yace shike Nan yafiye Miki da kika hakura,Aamna taga sabon kauna wajen Mama sabo da Mijin data dogara da shi suke kashewa su rufe ya juya Mata baya.
Mummy a ranar tazo gidan su Aamna tare da wata Mata Yar gayun gaske me suna Maman Haneef wacce ke karanta novels tana maida su audio,har Chanel gareta Maman Haneef Chanel kana bude link dinta zai kaika Chanel din,itace me gyaran Amare,sai ka Isa ake dakko ta,da kayan tarkace na gyara tazo,Mama da Aamna Suka tarbesu,Bayan sunci sunsha Mummy ta Gabatar da ita tace Aamna ga Maman Haneef nan kafin ki tare zata Miki gyaran da akewa Amare na biya komai har gida zata na zuwa kullum tana Miki gyaran da ya Dace.
Mummy Tace Nan da sati Daya zaki tare a gidan Ahmad an Gama komai,Mama da Aamna Suka dinga godiya sai da Mummy ta Gama bayanin komai sannan ta tafi ta bar Maman Haneef da Aamna tana koya Mata yanda ake Zama da Miji,Jan Hankalin me gida da sauransu,daga Nan a ranar ta fara gyarata da wasu magunguna na Sha Dana tsarki sai Kuma gyaran skin dinta yanda zata Yi laushi da santsi,sai Harkar kamshi da sauran su,Aamna sai tambayoyi takeyi tana Wayar Mata da Kai.
Mama Kuwa Kwana biyu watsi tayi da Baba Sam ta daina kulashi,ya kasa Gane kanta,abinci ma Kawai ajiye Masa takeyi ta juya abinta,Baba ya Shiga damuwa yanda Mama ke share shi Bai jin Dadi Sam,Baba ya rasa inda zai sa Kansa ya zauna a Palo yayi tagumi,Mama tana ta harkokinta tana cin magani,Gajiya yayi yace Wai Ni me nayi ne duk anbi an tsane Ni a gidan Nan ba a kaunata,banza Mama ta Masa Aamna ma Bata ce komai ba,Baba yace tunda ba'a kauna ta shike Nan Allah yasa ma ayi kidnapping Dina kowa ya huta Kuma wallahi sai dai su hallaka Ni sabo da bani da dukiyar da za a fanso ni,Mama ta Harare shi,Baba yace Nima katanga ne a gidan da ake ganin Kamar bani da amfani idan na mutu ai Za'a ga amfani na,daga mutum yace zaiyi aure,ko zance ban fara zuwa,to jaraba nayi bakin jini ma Tace Bata so na Bazawarar na hakura na ci gaba da Hakuri dake Allah yasa sakamakon zaman hakurin da nakeyi Dake na shiga Aljanna a lahira,Mama ta Masa banza ya gaji ya koma daki ya kwanta Kamar maraya,Aamna ce ta kalli Mama Tace Dan Allah Mama kiyi Hakuri ki kyale Baba Haka yasha wahala,Mama Tace ai na hakura na kyale shi,to kije Wajensa Mana,Mikewa Mama tayi tare da shigewa wurin Baba,Yana ganinta ya Mike zaune a saman bed Yana tafi da Hannu kamar yaro harda Waka kaga ta Baban Zuhra....kaga ta Baban Aamna.....me takalmin karfe,Dariya Mama tayi ta zauna yace Haba har naji wani sanyi Amma da Kuwa sai dai naji wani zummmm.....a jikina.
Mummy gaba Daya ta Hana Ahmad Zama Kawai abubuwa take sa shi,ko Daddy sau daya yaga Ahmad suna tare da Mummy suna shirye shiryensu shine dalilin da yasa Aamna taga Shuru sai dai suyi waya sau Daya kullum,hankalinsa gaba Daya Yana Kan Aamna amma Mummy da Daddy sun Hana suna can suna shirya Masa abubuwa,Kuma har su Jibson ake komai,koma Mene oho.
Ahmad ya gaji kullum Suka fita sai dare suke dawowa ranar da Suka cika 3days Ahmad da safe ya Iske Mummy a bedroom ta shirya tana jiransa zasu fita cike da shagwaba ya sameta Yana cewa Mummy Dan Allah yau ki barni naje wajen Aamna pls ko 5mnt ne,murmushi Mummy tayi Tace baza kaje ba sai ranar data tare idan Kuma ban Isa da Kai ba to,Fushi yayi ya zauna Yana jiranta ta Gama shiryawa Suka fita Mummy na cewa Dan iskanci Ana shirya muku rayuwa me kyau Kuna Iskanci kafi so a dinga baka kana kashewa kawai.
Daddy da shi aka je tsaida ranar Auren Jibson da Mashkoor,Shi Kuwa Brown tunda yaga Humaira Kanwar Ahmad ya nace Mata itama Humaira mugun sonsa takeyi dama ita Yana birgeta shima akwai Izza ga daukan wanka,Ahmad ne ya dinga Murna,Harda Kiran Humaira gefe zasuyi sirri.
Yace ke Dan na bawa Brown ke Kuma wallahi kika ce bakya sonsa sai na tattaka ki,sabo da Haka an kusa bikinki Kawai nine waliyinki,Humaira tana Dariya Tace Yaya Ina sonsa fa dama Kawai aji nake ja,Ajin banza mu mun fiki aji yarinya cewar Ahmad ki godewa Allah Zaki samu irin mu,Humaira tana ta dariya yace Kinga tuwona maina Kinga sai a kawo ki Nan Muna tare abinmu a kd, Humaira tana Dariya Tace ae.
Abban Jibson tunda yaga bazawararsa ya gigice duk kyan Ummati wannan ta fita ga daukan wanka ai itama matar Hajiya Rahinatu tuni Abban ya Mata abinka da Auren Manya ko sati ba ayi ba aka Daura Aure,tariya kuma sai ranar da Za'a kaiwa Jibson Amarya itama sai ta tare.
Shi Kuwa Abban Brown abokinsa ya samu a kasuwa ya fada Masa komai tsakaninsa da Yar China,shima ya dinga dariya,Abba Yaja kwafa yace Allah ka are min Rana na samu wasu makafin kudi Yaran Nan na nuna musu ruwa ba sa'an kwando bane naje Saudiya na auro balarabiya,Kuma a ka'aba za a daura auren,tunda sun tare matan kasar nan ko wacce sai su shike Nan suje da na Nan Ni Kuma Zan fashe haushi na da Balarabiya.
Mashkoor ma Ana ta shirye shirye da Nafeesat ma, Kamar yanda Malam yayi Alkawarin yiwa Jibson komai Haka yayi ya bawa Jibson kudade masu nauyi sannan ya bashi gida Kato kyauta me gate part biyu ne a gidan,Ahmad yace wannan gidan Jibson ya Bawa Abbansa su koma ciki tunda gidan su Jibson na Haya ne Kuma Bai da kyau ga yara,Jibson yace to tunda yasan Ahmad yace Haka to akwai shirinsa na daban,Haka ya fadawa Malamin surikin Mashkoor,Malamin yace duk yanda sukayi dai dai ne shi dai ya bashi kyauta,Haka Abba ya dinga Murna Yana sawa su Jibson Albarka,kannen Jibson murna Kamar zasuyi hauka,babu Bata lokaci Suka fara Kai Kaya sabon gida Ana tsara shi gashi Jibson da kudinsa ya zuba musu furniture masu kyau komai Shar shar cikin rufin asiri.
Tawaga Kuwa Son Yar China ne ya kamashi a hankali,gajiya yayi ya tafi fada Mata,Bayan yasha wanka yaje gidan,tana Jin karar machine Yar China ta fito da gudu tana Masa Sannu da zuwa sabo da gaba Daya sun Saba, ta daina Masa tsokana sai rashin ji sabo da yarinya ce,Tawaga Bai taba kula mace da sunan so ba,Kawai Yar China tana gabansa ya kalle ta yayi Mata irin ta Yan shaye shaye yace Kee....to ya akayi ne.....Yar China tayi Dariya tare da furta ya akayi Kuwa,Yace... to... ya ake ciki ne aehhh..... ko Baki gane bane aeee? Yar China Tace me Zan Gane? da masifa yace ke karki Raina min hankali mana ya Zaki min wani ae yane?.....Haba dalla yawa kike....Yar China ta sake tuntsurewa da dariya sai ya fusata tana Masa dariya Kawai sai Mari taji feesssss....ya fesa mata Mari,kumatu ta dafe tana kuka,a fusace yace Ni Zaki rainawa hankali kice Baki Gane me nake nufi ba ke dalla Ware ko na farfasa Miki jiki,Yar China da gudu tayi gida tana kuka shi Kuma a Nan ya tuna Bai kyauta ba,a fili yace me yasa Zan mare ta,can Kuma yace to Dan uwarta ya zata ce Bata Gane sonta nakeyi ba,machine dinsa ya buga ya tafi Yana ta masifa a hanya.
Ko da ya hau titin kwalta ma ko ya wani ya Masa overtaking sai zagi ya fara dura Masa ashariya yau Yar China ta Bata Masa Rai,Ko da ya koma wajen su Jibson yaje ya Basu labari yace Dan iskanci wai Tace Bata Gane ae yane ba,Yawa ta min Ni Kuma na kwashe ta da Mari,ya dan rainin hankali Ina Mata maganar ya ake ciki tana wani sharewa,su Jibson Suka dinga dariya Kamar me,Nan ma yaji Haushi.
Washe gari Haka ya koma da Yamma horn din duniya Yar China tana jinsa Taki Fitowa, Iyalle tana ta Mata fada taje Amma taki,gashi Tawaga son Yar China ya dame shi ai ya sake Danna horn sannan Yar China ta fito tana Fitowa ya kwada Mata Mari tare da nuna ta da Yatsa ke Dan kutmar....kina jina Ina kiranki tun dazu amma kika Shanya Ni? ai Yar China takawa tayi zata koma gida da kuka ya riketa caraf,juyowa tayi tana kuka ya kalle ta Itama Idonta cikin nasa da masifa yace kalli cikin kwayar Ido na...Yar China ta kalla sosai yace Baki ga wani Abu ba? Yar China tana shesheka Tace Naga kwayar idonka baka wuluk idonka fari tas,Ran Tawaga ya sake baci yace kalleni sosai Baki ga wani ae yane ba? Yar China Tace ban gani ba zata Yi Dariya yace Zan mareki wlh,Hannunta ya Kama tare da dorawa a kirjinsa yace Baki ji wasu kalmo mi na tashi ba? Yar China ta Kara sakin Dariya ya hade Rai sai tayi Shuru ya sake danne Hannunta a kirjinsa yace tun ranar da kika taba zagina a gate din makarantarku zuciyata take bugawa Haka,tana furta Miki kalamai,Yar China Bata kawo komai ba Tace Tsoro na kaji Kawai,ai idan aka ji tsoron mutum shine zuciya ke wannan bugawar,Yace na mareki ba Haka take nufi ba,wasu kalmomi take ta fada Miki tun ranar Amma bakya ganewa ke, Yar China Tace to me take cewa? Tace ki gano mana da kanki Yace cewa fa takeyi Ina sonki...Ina sonki.....
Yar China da yarinya ce sai ta dinga dariya Tace me zanci da ita Ina da tawa zuciyar Nima Allah ya min,Ran Tawaga ya sake baci kamar yayi me,Yar China Tace Ni wallahi Ina da tawa ta isheni rayuwa,Tawaga tafiya ya sake Yi ransa a bace.
Yar China ta shige gida tana ta dariya tana bawa Iyalle labari,Iyalle Tace ke shashasha ce Yar China ai nufinsa sonki yake yi,Kuma aurenki zaiyi Alhmdllh kinyi Dace jikata,Yar China ai sai ta tashi ta Kama rawa tana murgude murgude,Yatsa tasa a bakinta tana rausaya kanta Tace dama Allah Iyalle Ina sonsa gashi Dan gayu Iyalle kullum kamshi yakeyi,Iyalle Tace ai fa gashi kyakyawa,idan ya dawo kice kin Gane nufinsa kema kina sonsa,Yar China Tace Ni kunya nakeji wallahi Ina fada Masa Zan gudo gida abina,bangaren Tawaga ko da ya tafi gida da dare sake dawowa yayi zai fadawa Yar China Kawai Yana Sonta,Yana zuwa ta fito da gudu,yace bana hanaki gudu ba? Yi Hakuri Yaya,murmushin Jin Dadi yayi yace dazu Baki Gane nufina ba sonake na fada miki,Idonsa Tawaga ya rufe Kam tare da maida Kansa gefe ya karasa da cewa so nake nace Miki Ina sonki Ina kaunarki Zan aureki idan kin Aminc....kafin ya karasa ya buga machine dinsa ya Sha kwana,Yar China da mamaki ta daga Murya da karfi yanda zai ji ta Tace Ina sonka Nima Yaya,I love you Haka wata kawar mu take fadawa saurayinta Nima I love You....Baki ta cuno yanda ta tuno kawarta tana yiwa saurayinta a waya Wai kiss Tace Yaya Muahhhhh ...Tawaga Yana dariya da karfi shima ya Furta Yar China Nima Muahhhh.....
Yau Tawaga yayi kwanan farinciki su Jibson sun Sha labari,cikinsu Bash ne Kawai Bai da wacce zai aura,Brown yace Bash yayi kwantai jama'a a samo Masa tasa Bai kamata mu angwance ba shi ba,Tawaga yace tun yaushe ya likewa Kanwata Hafsat kullum suna tare ya hanata karatun kirki,da Hafsat a class itace ke daukan na Daya Amma tunda Dan Iskan Yaron Nan ya fara zuwa wajenta na Uku take zuwa yanzu,Bash Dake zaune ya dinga dariya yace ai kyaleku nayi ku Gama haukar ku Ina da gwana ta Nima.
Mummy fafur ta Hana Ahmad ganin Aamna,ganin ma zai iya zuwa a boye sai tasa Suka koma gidan Amma,itama Aamna sabo da tana so ta huta ta warke daga raunin da Ahmad ya ji mata sai Taki fada Masa inda take har yayi Fushi ya daina Kiranta,Ana saura kwana daya Aamna ta tare gaba Daya su Mashkoor suna tare Wai sai sun raka Ahmad dakin Amarya sunyi Addua duk da an daina yanzu su sunce sai sunyi sai
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30 Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48