sai durawa mutum kwaya,Ahmad ya dura Masa ashar yace Amma ai kasha marar amfani Malam ka karba,ya kalli Budurwar yace idan Zaki bani a Baki da kanki Zan Sha,Dariya ya Bata tace Indai zaka Sha me zai Hana,Ahmad Baki ya tabe tare da kwadawa Mashkoor waya a Kansa kadan,Kara yayi kadan,Nurse wacce ake Kira da Nafeesat ita ce ta bashi maganin da kanta sannan ya Sha,dama Ahmad ya Dade Yana kallon Mashkoor kullum Nurse din idan ta zo sai ya wani nutsu magana ma baya Wasa ko kadan idan a gabanta ne,Kallon Nurse din yayi a nutse yace na gode ya wani gyara t-shirt dinsa,Tace juya na wanke maka raunin Dake bayanka Zan Masa dressing, Mashkoor ya cire Rigarsa tare da juya Mata baya,Nafeesat jikinsa take karewa kallo wani luwai luwai da Alama Ana kula da jikin Nan sosai dama gasu duk Yan gayu ne,Shi kuwa Mashkoor Ido ya wani lumshe da Hannunta ya sauka a gadon bayansa,Sai da abin ya bawa Ahmad Dariya ya Harare shi sannan ya fita.
Room din Bash kuwa Ana gyara Masa inda kashinsa ya goce sai Ihu yake Yi,Yan Uwansa suna ta Masa dariya,Mamansa tana rike da shi..
Tawaga shima sosai yaji sauki Yan kannensa marayu sun yanyame shi wajen su goma Sha babu masaka tsinke sabo da shine jigon rayuwarsu Basu da matsala idan Yana Nan,Harda Yan Yara wasu duk sun Dane jikinsa suna ta wasa Yana ta dariya Umma tana musu fada Amma Ina,ai ko gida ya dawo da gudu zaka ga suna Fitowa ta kudu ta arewa suna Masa Oyoyo shi Kuma Yana daukansu Daya bayan Daya,Ummansa Tace Allah ya taimakemu da ace ka mutu da mun shiga uku,Dariya yayi yace ai Allah Yana Nan,Ahmad Daya shigo dakin sai da suka bashi tausayi matuka har da hawayensa ya goge kadan,Yaran suna ganinsa shima Suka dinga gudu Wajensa Suka yanyame shi suna Yaya Ahmad Ina wuni,Daukansu ya Shiga Yi Daya bayan Daya yanda suka Saba Yi musu,gaba Daya Suka taso har manyan maza da mata,Ahmad ya kalli Umman yace Umma yanzu kuka zo? Tayi murmushi Tace wallahi Kuwa Allah dai ya saka,ya muku Albarka,Allah ya baku lafiya da tsawon rai,Allah ya albarkaci rayuwarku, Inshaallah baza ku tabe ba,Ahmad yace Ameen Umma,Kanin Tawaga Yaja gefe Yace ya gidan namu akwai abinci ko? Yaron yace akwai komai wallahi,to ba Mai matsala? Yace babu komai,Yan makaranta fa? babu matsala Suma,Ahmad yace Good to yanzu ja Yaran Nan ku koma gida da Umma sai ku bar Sageer tunda shi Yana da girma Kuma Namiji ne,yace to,Umma ta ja Yaran Suka fita har Ahmad a Napep biyu ya biya kudin sannan ya bawa Umma 10k yace tayi cefane Suka tafi suna ta godiya.
Brown dama suna da Dan Hali su Basu da matsala Kuma Ahmad ya biya kudin Hospital,Allah sarki shima danginsa suna tafe,Bash ma Basu da matsala komai normal.
Ahmad kuwa kullum acan yake yini acan yake kwana wanka ne Kawai ke maida shi gida,Yana musu komai da kudinsa da lafiyarsa,Me Hannun kwano ma da ita ake jinya tana tafe da Abinci kullum,ko wanne room mutum Daya ne a ciki,Kuma suna ta samun lafiya kullum.
Aamna Shiryawa tayi itama zata je dubiya,Mummy ce ta fada Mata Hospital din da suke,Sabo da tana sa Rai zata ga Ahmad wani Arnen wanka ta dauka cikin dankareren farin lace me tsada na lefe Wanda Bata taba sawa ba,dinkin Riga da skert komai fari ta sa har takalmi da jaka lady in white tayi ta tafi,Da Nafeesat nurse ta fara haduwa ta tambayeta,ai Kuwa duk ta nuna mata,Dakin da Tawaga ke kwance ta fara shiga Yan Yara kanana su Uku ta hango da Dan shekara bakwai,takwas,sai me biyar suna Wasa a jikin Ahmad dukansu mata,Ahmad Kuma Yana Zaune a gefen Tawaga suna ta Hira suna dariya yace ai Kai sunanka Me Marayu Allah zai dafa maka da wuri Tawaga yanda kake kula da Marayun Nan haka,Aamna tsayawa tayi tana kallonsu sun Matukar birgeta,kawarta ta tuna Siyama yanda taci amanarta ta rabata da masoyinta abin kaunarta,kafin ta Gama tunanin taga Yan Uwan Tawaga suna ta sintiri Yara da manya suna ta zuwa ana tafiya da su gaskiya suna ji da shi,Yan Yaran Dake Wasa wata Yar Budurwa ta kwashe su kaf ta bawa kannenta suka tafi da su gida,Ita Kuma ta dawo ciki,Budurwar baza ta wuce 19Yrs ba kyakyawar gaske suna Kama da Tawaga sai dai ta Dan fishi haske kadan dake mace ce,Shima Wala"Allah Dan Yana shaye shaye ne.
Budurwar me suna Hafsat ta kalli Aamna wacce Taki shigowa tun dazu Tace baiwar Allah kin Dade a tsaye ba dubiya kika zo ba ne? sai lokacin Ahmad ya juyo Sabo da sun juya baya,Aamna ya gani sai da zuciyarsa ta buga,yaji wani sabon sonta ya sake shigarsa,Wutar sonta tana ruruwa a zuciyarsa,Itama Haka Aamna ji take Kamar ta kurma Ihu sabo da sonsa da Kuma yanda zuciyarta ke bugawa ba kakkautawa,Tawaga ne yace Aunty Balaraba karaso Mana,Hafsat tashi tayi Tace zauna a Nan ita Kuma ta zauna kusa da Ahmad Tace Yaya Ahmad na siyo Mana Whot kullum zamuna Yi da marasa lafiya sabo da su samu nishadi,Dariya Ahmad yayi yace kin kyauta Hafsat,Aamna ji take Kamar ta mutu sabo da murmushin da yayi ba karamin kyau yayi ba,,Hafsat Tace Yaya Ahmad give me Five ta Mika Masa Hannu zasu tafa caraf Aamna ta rike Hannunta cike da kishi Tace ba muharraminki bane Yan Mata,Tawaga yayi Dariya ya kyaftawa Hafsat Ido tace na gode da tunatarwa Aunty.
Tawaga ta gaisar ta Masa ya jiki ya amsa da fara'a,Ahmad take ta faman kallo,zuciyarsa ce ta kasa Jurewa ya tashi tsam ya bar room din a fusace ya koma Room din Mashkoor Wanda daga shi sai Mashkoor,Aamna tana gamawa Tace Bari naje na duba sauran ta musu Sallama,Bayan Aamna ta fita Tawaga yace Hafsat matarsa ce fa? Dariya Hafsat tayi Tace lallai Dole ta ji haushi na,Amma fada Suka Yi? Ae Kawai Tawaga yace,Tace me ya hada su? Tawaga yace bana son gulma fa Ina ruwanki so kike naci Amanar abokina na fada Miki sirrinsa,Sorry Yaya ta furta,yace kinyi Assignment din naki? Ae ta furta yace Good so nake Yi kema ki Zama Nurse ki dinga tsira Mana tsinken bature,Dariya Hafsat tayi.
Aamna dakin Mashkoor ta shiga Bata Yi zaton Ahmad Yana ciki ba, Mashkoor yace Aunty kece? Murmushi tayi tace nice ta gaisar da shi tana ya jikin? Yace da sauki,Ahmad ya Bata Rai Kamar zaiyi duka, Aamna jikinta ya sake sanyi,Aamna da kyar take danne zuciyarta Kar tayi kuka tace Mashkoor Allah ya kiyaye gab.....Hawaye ne ya zubo Mata ba tare data shirya ba,Ahmad ganin kukanta hankalinsa ya Kai Matukar tashi Amma Daya tuna kalamanta na ba sonsa nake Yi ba na karbi soyayyarsa ne sabo da na canja shi,sabo da na taimaki Iyayensa sai ransa ya sake baci,zuciyarsa tayi bakikirin, Mashkoor Kuwa tausayin Aamna ne ya kamashi da gani tana son Abokin nasu matuka Amma tuna abinda tayiwa abokinsa Tace ba sonsa takeyi ba Kawai sai ya share,yace kiyi Hakuri Aunty komai zai dawo normal,Maganar Mashkoor yasa ta danji sanyi tana shesheka Tace da gaske kake Yi? Yace Inshaallah very soon,Murmushi Aamna tayi,ganin Haka Ahmad ya fice daga dakin a fusace.
Haka ta duba duka Brown,bash da Jibson ta fito zata tafi ta hango Ahmad a wajen Nafeesat Nurse suna magana tana rubutawa da Alama magunguna za a siyo,tafiya Aamna tayi abinta.
Bayan Kwana biyar Aamna da Yamma Shiryawa tayi ta tafi gidan Ahmad lokacin ya shirya zai tafi hospital ya ganta ta shigo tana tafiya Sadaf Sadaf,da sauri ya koma palonsa sabo da Bai so ya ci Mata mutunci a Gaban me Gadinsa Bai Dace ba tana matarsa, palon ta shiga da masifa yace me ya kawo ki gida na? bana bukatar sake ganinki a rayuwata ki fita harkata,Aamna gwiwoyinta ta zube a kasa tare da hade Hannayenta biyu tana zubar da Hawaye tana Rusa Kuka Tace Dan Allah,Dan girman Allah ka yafe min,kayi Hakuri da abinda nayi maka wallahi Allah shine sheda Ina sonka....Ina sonka Ahmad....wallahi Kaine rayuwata,Ina sonka wallahi abinda na fada ba Haka ne a Raina ba na rantse da Allah ta karasa da kuka,Cikin hasala da karaji yace da kunne na naji, idan da wani ne ya fada min bazan yarda ba zaki Raina min hankali Get out bana kaunar sake ganinki,mayaudariya makaryaciya fitar min a gida,idan kika sake shugo min gida sai Kinga abinda Zan miki,tashi ki bar min gida,Tana durkushe tana kuka Tace Ahmad ka saurare Ni Dan Allah......Tsaki Yaja a Matukar hasale ya yo kanta ba shiri ta Mike ta fice da sauri tana ta kuka,Musa Yana kallo ta bashi tausayi,yace kayi Hakuri Oga Yarinyar ce akwai naci,Ahmad ya daka Masa Tsawa yace kai matar tawa zaka ce Mata me naci wallahi Zan sallameka a aiki,Shuru Musa yayi Ahmad ya fita Yana ta Fushi Yana Jin haushin Musa yace Aamna ce me naci,ya ja tsaki. Aamna kuwa tun kafin ta koma gida zazzabi me zafi ya lullube ta.
Kwana biyu tsakani aka sallami Mashkoor da Tawaga sabo da su sun warke, Cuta ce ta Kama Aamna sabo da Bata cin abinci Kuma ga kuka kullum da take sharba,Anyi anyi taci abinci Taki ci,Zuhra ko yaushe tana Hanya tana fama da Aamna Amma Taki ci,an Bata magunguna Taki sha Tace ita gwara ta mutu ta huta da duniya,Mummy Aamna ta Kira a waya tana ta kuka Tace wallahi Mummy ina sonsa Dan Allah ki Masa magana,idan ba shi mutuwa zanyi Aamna ta sake barkewa da kuka,Mummy Tace kiyi Hakuri Aamna nasan Yana sonki zai dawo ne,Aamna tana shesheka Tace har yanzu baya ko daga wayata ko text na Masa baya Replying Ni mutuwa zanyiii.....Baba Yana Zaune tausayin Aamna ya lullube shi,yace kiyi Hakuri Aamna zai dawo Inshaallah,Mama tayi tagumi abin Nan ya isheta Allah yasa Ahmad ya dawo.
Bayan Kwana biyu jikin Aamna yayi zafi sosai lokacin Kuma Brown ne kadai ya rage a Hospital Amma duk an sallami su Jibson sun warware,Shima Brown saura kadan a sallame shi.
Mama ce ta shirya da kanta ta tafi gidan Ahmad,me Gadi ya Bude Mata ta shiga,Ahmad Yana garden a zaune yayi tagumi shi kadai,Jin Ana ta Sallama ya taso tare da lekowa,Mama ya gani yayi mamaki,Palo ya kaita yace shigo Mama,Zama tayi sannan ya gaishe ta harda kawo Mata lemo, Mama Tace Bazan Sha ba,Ahmad Ni ba ruwanka nazo Sha ba,Aamna tana can Bata da lafiya Kamar zata mutu akan ka,to wallahi idan Muka rasata sai munyi Sharia da Kai, Ahmad yaji wani dum a ransa Jin Aamna Bata da lafiya,a ransa yace yaushe su Baba suka fara kaunar Aamna ko da yake riko ba Wasa ba su Suka raineta akwai shakuwa Dole,a fili yace ku kaita asibiti Mana ko ku Bata magani da Abinci Ni Mene Nawa a ciki,da masifa Mama Tace Taki cin abinci Kuma maganin ma taki Sha babu yanda Bamu Yi ba,mikewa Mama tayi Tace Ina Jan kunnenka Yar mu ta mutu sai kaje kotu wallahi,Ahmad yace ku Bata magani zata tashi Ni ba abinda zanyi,Mama ta fice a fusace shi kuwa ya koma bedroom abinsa.
A ranar aka sallami Brown shima,komai Normal,Iyayensu har gida Suka dinga zuwa suna yiwa Ahmad godiya.
Yau Tawaga a Machine dinsa ya dauki kannensa Wanda baza su iya Kai kansu school ba yaje ya ajiye su,ya juyo zai tafi kenan Ya hango wata Matashiyar Budurwa Yar kyakyawa fara Amma Bata fiye Hanci ba,Idonta kanana idan ka ganta ka rantse ta hada jini da Yan China Amma ita doguwa ce siririya, zata Kai 18yrs, a jikin gate din makaranta ta labe Kawai take ta aikowa da Tawaga zagi da Hannunta,tana Masa dakuwa,Shi abin ma mamaki ya bashi Bai santa ba Haka Kawai,kwafa yaja a ransa yace zanzo daukan kanne na ne Bari a tashi a school yau har karkashin gadon Uwarki sai na shiga na ballaki.
Kwance Aamna take a palon saman kujera ta lulluba da bargo tana ta Rawar sanyi,Kanta a saman cinyar Zuhra,Baba da Mama suna tsaye a kanta jikinta ya dau zafi ga magunguna Likita ya rubuta anyi anyi taci abinci ta Sha magani taki,Mama tace Aamna so kike ki kashe kanki,an Baki abinci kici kinki magani ma kinki Sha,gashi shi da bakar zuciya yaki hakura,kema ga taurin Kai Haba Aamna,Aamna tana kuka Tace Ni bazan ci ba gwara na mutu na huta tunda baya so na yanzu,Baba Ina sonsa Dan Allah Baba kaje Wajensa ka dawo min da shi idan ba Haka ba bazan ci komai ba.
Muryar Ahmad Suka tsinta a jikin kofa daga waje yace idan Ni na Baki abincin Zaki ci? Ai Zumbur Aamna ta Mike Kamar ba ita ke kwance ranga ranga ba,bargon ta jefar sanye Take da wata Yar guntuwar rigar bacci red,Gashinta yayi buzu buzu,kofa ta Bude da sauri taga Ahmad a tsaye yaci Uwar gayu cikin wani farin yard sai sheki yake zubawa,ga wani sabon kitson calabar anyi Wato har yanzu da saura ba a Gama canjawa ba,Hannunsa dauke da ledojin take away, Murmushi ya sakar Mata ai Aamna ganin Haka tasan ya huce tuni ba ruwanta da wasu su Baba da Suka fito Suma ta fada jikin Ahmad ta Rungume shi tana ta kuka tana cewa kayi Hakuri,wallahi karya nakeyi Ina sonka bazan sake ba tana shesheka,Kankameta ya sake Yi a jikinsa Yana Jin wani farin ciki,Baba da su Zuhra kunya ta kamasu yanda idonsu ya rufe,Baba Kansa ya sadda kasa yace Ashsha....Ashsha.
Ina ta godiya masu sharhi
AsmaBaffa
10/26/21, 8:53 AM - A Maryam: 🌵🌵DUNIYA TA AAMNA🌵🌵
NA KUDI NE
DUNIYATA AAMNA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY.
71-75
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
BK
Sweety Bella
Umman Muhammad
Asmau Yusuf
Sa'adatu Tijjani
Teema's collection
Muje ciki Aamna ta furta tare da rike Hannunsa Suka Shiga Palo,Zama sukayi a saman kujera Aamna harda gyara Masa rigarsa,Su Baba da sa Ido duk sun ki tafiya suna ta faman kallonsu,Ahmad ya kalle ta yanda ta rame tausayi ta bashi ya Bude Ledar take away din ya fito da ita tare da dakko Shawarma me zafi sabo da yasan tana sonta,a kafadarsa ta kwantar da kanta tana kallon su Baba ba kunya,Mama Tace muje ciki Zuhra,Shawarmar ya shiga Bata a Baki tana ci,Mama tana mamaki yanda aka dinga yaki da Aamna taci abinci Taki ci Amma yanzu gashi tana ci,Shi Kuwa Baba tunaninsa yanda Aamna tayi ranga ranga Kamar zata mutu Wai yanzu itace ta watsake Haka lallai,Ahmad yace to ci Nan wurin yafi Nama ya Bata taci,yace da Dadi? Ya tambaya,Aamna ta daga kanta Sama sannan ta sake kwantar da kanta a kafadarsa tana murmushi,Baba yace u'uhum yace ku mu tafi Mana,sannan Suka tafi aka bawa su Aamna waje,Sai da ta cinye Shawarma ta cinye wani meat pie,ta cinye chips da wani gasashen kifi sannan ya Bata Fruits ta Sha ta Dade rabon da taci abinci Haka tunda Suka Yi fada,sai dai ta Sha tea sama sama.
Sai da ta Gama yace saura wanka,ba musu ta Mike tare da cewa to tana ta wani girmamashi,Hannunsa ta rike Tace muje ciki,Kallonta yayi Yana murmushi me kayatarwa ya furta kije kiyi wanka Ina jiranki,Kuka ta saki cike da shagwaba Tace baka hakura ba kenan? Mikewa yayi yace muje,Bedroom dinta Suka Shiga ya kwanta saman bed dinta ita Kuma ta shiga wanka ta Dade kafin ta fito lokacin yayi bacci ma tuni sabo da Rashin baccin da yake samu duk dalilin Aamna,Fuskarsa ta leka tana ta wani farin ciki tana murmushi,jikinta ta goge cikin Nutsuwa ta Gama shafe shafenta ta shirya cikin wani dakakken lace Brown and dark green shima na lefe ne sabo gadagal,Yar kwalliyarta ta tsara tare da kashe dauri na zamani tana zuba kamshi ka rantse wani party zata je,Kamshinta ne ya jawo farkawarsa.
Kallo ya bita da shi ji yake kamar ya hadiyeta,Hannu ya Mika Mata tare da furta taso mu wuce tafiya zanyi,Fuska ta shagwabe tare da furta Wai saurin me kake Yi Haka? Ina da abinda zanyi ne su Mummy nan da 3days zasu zo, Alright ta furta tare da Furta muje to,mikewa yayi Suka tafi tana gaba ta bude kofa kenan ya sa Hannu ya maida Kofar ya rufe ya jawo Hannunta da sauri ta juyo suna facing juna hannayensa yasa tare da riko Hips dinta ya mannata gaba Daya a jikinsa,Kirjinta Yana saman nasa,Hannayenta ta sakalo ta wuyansa suna kallon juna suna aikawa juna murmushin so da kauna,goshinta ya shiga yiwa kiss double a jere ya dire a saman labbanta.
Tuni Aamna ta lumshe ido tana Jin wani taratsatsin wuta a cikin jininta,Shima bangaren Ahmad abinda yake ji ya zarta ya iya control,Aamna taji Abar tasa ta Mike sosai,kunya ce ta kamata sabo da tana jinta a jikinta,lulawa tayi tunaninta lokacin data fisge Masa towel a farkon aurensu lokacin tana gidansa suna fada,a ranta Tace wacce fa na gani a baya itace yanzu tana ta tunawa,Ahmad Kuwa yama rigata tunano Sanda yake ta Shan kallonta ba Kaya zata je wanka,Aamna Martani take maida Masa suna ta tsotse bakunansu kamar Kare ya samu kashi,a ransa Yana tuna maitar Aamna a fili kuru kuru tana bukatar Namiji Yana cin zalinta baya Mata komai sabo da kar Tace jikinta yake so ba ita ba,shima yau yanda yake ji yafi karfin zuciyarsa,jikinsa har rawa yakeyi sabo da yanda Aamna ke Masa kiss wani me zafi duk ta makalkale shi.
Jikin Kofar da suke ya Kai Hannu a hankali tare da Murda key sabo da tsaro,Cike da kunya Aamna tace Allah yasa su Baba Basu ji karar key ba,Daukanta yayi cak suna karewa kansu kallo yace basa Nan ma sun fita Unguwa,Aamna tace Amma Iya Romance zamuyi
Showing 69001 words to 72000 words out of 142807 words
Room din Bash kuwa Ana gyara Masa inda kashinsa ya goce sai Ihu yake Yi,Yan Uwansa suna ta Masa dariya,Mamansa tana rike da shi..
Tawaga shima sosai yaji sauki Yan kannensa marayu sun yanyame shi wajen su goma Sha babu masaka tsinke sabo da shine jigon rayuwarsu Basu da matsala idan Yana Nan,Harda Yan Yara wasu duk sun Dane jikinsa suna ta wasa Yana ta dariya Umma tana musu fada Amma Ina,ai ko gida ya dawo da gudu zaka ga suna Fitowa ta kudu ta arewa suna Masa Oyoyo shi Kuma Yana daukansu Daya bayan Daya,Ummansa Tace Allah ya taimakemu da ace ka mutu da mun shiga uku,Dariya yayi yace ai Allah Yana Nan,Ahmad Daya shigo dakin sai da suka bashi tausayi matuka har da hawayensa ya goge kadan,Yaran suna ganinsa shima Suka dinga gudu Wajensa Suka yanyame shi suna Yaya Ahmad Ina wuni,Daukansu ya Shiga Yi Daya bayan Daya yanda suka Saba Yi musu,gaba Daya Suka taso har manyan maza da mata,Ahmad ya kalli Umman yace Umma yanzu kuka zo? Tayi murmushi Tace wallahi Kuwa Allah dai ya saka,ya muku Albarka,Allah ya baku lafiya da tsawon rai,Allah ya albarkaci rayuwarku, Inshaallah baza ku tabe ba,Ahmad yace Ameen Umma,Kanin Tawaga Yaja gefe Yace ya gidan namu akwai abinci ko? Yaron yace akwai komai wallahi,to ba Mai matsala? Yace babu komai,Yan makaranta fa? babu matsala Suma,Ahmad yace Good to yanzu ja Yaran Nan ku koma gida da Umma sai ku bar Sageer tunda shi Yana da girma Kuma Namiji ne,yace to,Umma ta ja Yaran Suka fita har Ahmad a Napep biyu ya biya kudin sannan ya bawa Umma 10k yace tayi cefane Suka tafi suna ta godiya.
Brown dama suna da Dan Hali su Basu da matsala Kuma Ahmad ya biya kudin Hospital,Allah sarki shima danginsa suna tafe,Bash ma Basu da matsala komai normal.
Ahmad kuwa kullum acan yake yini acan yake kwana wanka ne Kawai ke maida shi gida,Yana musu komai da kudinsa da lafiyarsa,Me Hannun kwano ma da ita ake jinya tana tafe da Abinci kullum,ko wanne room mutum Daya ne a ciki,Kuma suna ta samun lafiya kullum.
Aamna Shiryawa tayi itama zata je dubiya,Mummy ce ta fada Mata Hospital din da suke,Sabo da tana sa Rai zata ga Ahmad wani Arnen wanka ta dauka cikin dankareren farin lace me tsada na lefe Wanda Bata taba sawa ba,dinkin Riga da skert komai fari ta sa har takalmi da jaka lady in white tayi ta tafi,Da Nafeesat nurse ta fara haduwa ta tambayeta,ai Kuwa duk ta nuna mata,Dakin da Tawaga ke kwance ta fara shiga Yan Yara kanana su Uku ta hango da Dan shekara bakwai,takwas,sai me biyar suna Wasa a jikin Ahmad dukansu mata,Ahmad Kuma Yana Zaune a gefen Tawaga suna ta Hira suna dariya yace ai Kai sunanka Me Marayu Allah zai dafa maka da wuri Tawaga yanda kake kula da Marayun Nan haka,Aamna tsayawa tayi tana kallonsu sun Matukar birgeta,kawarta ta tuna Siyama yanda taci amanarta ta rabata da masoyinta abin kaunarta,kafin ta Gama tunanin taga Yan Uwan Tawaga suna ta sintiri Yara da manya suna ta zuwa ana tafiya da su gaskiya suna ji da shi,Yan Yaran Dake Wasa wata Yar Budurwa ta kwashe su kaf ta bawa kannenta suka tafi da su gida,Ita Kuma ta dawo ciki,Budurwar baza ta wuce 19Yrs ba kyakyawar gaske suna Kama da Tawaga sai dai ta Dan fishi haske kadan dake mace ce,Shima Wala"Allah Dan Yana shaye shaye ne.
Budurwar me suna Hafsat ta kalli Aamna wacce Taki shigowa tun dazu Tace baiwar Allah kin Dade a tsaye ba dubiya kika zo ba ne? sai lokacin Ahmad ya juyo Sabo da sun juya baya,Aamna ya gani sai da zuciyarsa ta buga,yaji wani sabon sonta ya sake shigarsa,Wutar sonta tana ruruwa a zuciyarsa,Itama Haka Aamna ji take Kamar ta kurma Ihu sabo da sonsa da Kuma yanda zuciyarta ke bugawa ba kakkautawa,Tawaga ne yace Aunty Balaraba karaso Mana,Hafsat tashi tayi Tace zauna a Nan ita Kuma ta zauna kusa da Ahmad Tace Yaya Ahmad na siyo Mana Whot kullum zamuna Yi da marasa lafiya sabo da su samu nishadi,Dariya Ahmad yayi yace kin kyauta Hafsat,Aamna ji take Kamar ta mutu sabo da murmushin da yayi ba karamin kyau yayi ba,,Hafsat Tace Yaya Ahmad give me Five ta Mika Masa Hannu zasu tafa caraf Aamna ta rike Hannunta cike da kishi Tace ba muharraminki bane Yan Mata,Tawaga yayi Dariya ya kyaftawa Hafsat Ido tace na gode da tunatarwa Aunty.
Tawaga ta gaisar ta Masa ya jiki ya amsa da fara'a,Ahmad take ta faman kallo,zuciyarsa ce ta kasa Jurewa ya tashi tsam ya bar room din a fusace ya koma Room din Mashkoor Wanda daga shi sai Mashkoor,Aamna tana gamawa Tace Bari naje na duba sauran ta musu Sallama,Bayan Aamna ta fita Tawaga yace Hafsat matarsa ce fa? Dariya Hafsat tayi Tace lallai Dole ta ji haushi na,Amma fada Suka Yi? Ae Kawai Tawaga yace,Tace me ya hada su? Tawaga yace bana son gulma fa Ina ruwanki so kike naci Amanar abokina na fada Miki sirrinsa,Sorry Yaya ta furta,yace kinyi Assignment din naki? Ae ta furta yace Good so nake Yi kema ki Zama Nurse ki dinga tsira Mana tsinken bature,Dariya Hafsat tayi.
Aamna dakin Mashkoor ta shiga Bata Yi zaton Ahmad Yana ciki ba, Mashkoor yace Aunty kece? Murmushi tayi tace nice ta gaisar da shi tana ya jikin? Yace da sauki,Ahmad ya Bata Rai Kamar zaiyi duka, Aamna jikinta ya sake sanyi,Aamna da kyar take danne zuciyarta Kar tayi kuka tace Mashkoor Allah ya kiyaye gab.....Hawaye ne ya zubo Mata ba tare data shirya ba,Ahmad ganin kukanta hankalinsa ya Kai Matukar tashi Amma Daya tuna kalamanta na ba sonsa nake Yi ba na karbi soyayyarsa ne sabo da na canja shi,sabo da na taimaki Iyayensa sai ransa ya sake baci,zuciyarsa tayi bakikirin, Mashkoor Kuwa tausayin Aamna ne ya kamashi da gani tana son Abokin nasu matuka Amma tuna abinda tayiwa abokinsa Tace ba sonsa takeyi ba Kawai sai ya share,yace kiyi Hakuri Aunty komai zai dawo normal,Maganar Mashkoor yasa ta danji sanyi tana shesheka Tace da gaske kake Yi? Yace Inshaallah very soon,Murmushi Aamna tayi,ganin Haka Ahmad ya fice daga dakin a fusace.
Haka ta duba duka Brown,bash da Jibson ta fito zata tafi ta hango Ahmad a wajen Nafeesat Nurse suna magana tana rubutawa da Alama magunguna za a siyo,tafiya Aamna tayi abinta.
Bayan Kwana biyar Aamna da Yamma Shiryawa tayi ta tafi gidan Ahmad lokacin ya shirya zai tafi hospital ya ganta ta shigo tana tafiya Sadaf Sadaf,da sauri ya koma palonsa sabo da Bai so ya ci Mata mutunci a Gaban me Gadinsa Bai Dace ba tana matarsa, palon ta shiga da masifa yace me ya kawo ki gida na? bana bukatar sake ganinki a rayuwata ki fita harkata,Aamna gwiwoyinta ta zube a kasa tare da hade Hannayenta biyu tana zubar da Hawaye tana Rusa Kuka Tace Dan Allah,Dan girman Allah ka yafe min,kayi Hakuri da abinda nayi maka wallahi Allah shine sheda Ina sonka....Ina sonka Ahmad....wallahi Kaine rayuwata,Ina sonka wallahi abinda na fada ba Haka ne a Raina ba na rantse da Allah ta karasa da kuka,Cikin hasala da karaji yace da kunne na naji, idan da wani ne ya fada min bazan yarda ba zaki Raina min hankali Get out bana kaunar sake ganinki,mayaudariya makaryaciya fitar min a gida,idan kika sake shugo min gida sai Kinga abinda Zan miki,tashi ki bar min gida,Tana durkushe tana kuka Tace Ahmad ka saurare Ni Dan Allah......Tsaki Yaja a Matukar hasale ya yo kanta ba shiri ta Mike ta fice da sauri tana ta kuka,Musa Yana kallo ta bashi tausayi,yace kayi Hakuri Oga Yarinyar ce akwai naci,Ahmad ya daka Masa Tsawa yace kai matar tawa zaka ce Mata me naci wallahi Zan sallameka a aiki,Shuru Musa yayi Ahmad ya fita Yana ta Fushi Yana Jin haushin Musa yace Aamna ce me naci,ya ja tsaki. Aamna kuwa tun kafin ta koma gida zazzabi me zafi ya lullube ta.
Kwana biyu tsakani aka sallami Mashkoor da Tawaga sabo da su sun warke, Cuta ce ta Kama Aamna sabo da Bata cin abinci Kuma ga kuka kullum da take sharba,Anyi anyi taci abinci Taki ci,Zuhra ko yaushe tana Hanya tana fama da Aamna Amma Taki ci,an Bata magunguna Taki sha Tace ita gwara ta mutu ta huta da duniya,Mummy Aamna ta Kira a waya tana ta kuka Tace wallahi Mummy ina sonsa Dan Allah ki Masa magana,idan ba shi mutuwa zanyi Aamna ta sake barkewa da kuka,Mummy Tace kiyi Hakuri Aamna nasan Yana sonki zai dawo ne,Aamna tana shesheka Tace har yanzu baya ko daga wayata ko text na Masa baya Replying Ni mutuwa zanyiii.....Baba Yana Zaune tausayin Aamna ya lullube shi,yace kiyi Hakuri Aamna zai dawo Inshaallah,Mama tayi tagumi abin Nan ya isheta Allah yasa Ahmad ya dawo.
Bayan Kwana biyu jikin Aamna yayi zafi sosai lokacin Kuma Brown ne kadai ya rage a Hospital Amma duk an sallami su Jibson sun warware,Shima Brown saura kadan a sallame shi.
Mama ce ta shirya da kanta ta tafi gidan Ahmad,me Gadi ya Bude Mata ta shiga,Ahmad Yana garden a zaune yayi tagumi shi kadai,Jin Ana ta Sallama ya taso tare da lekowa,Mama ya gani yayi mamaki,Palo ya kaita yace shigo Mama,Zama tayi sannan ya gaishe ta harda kawo Mata lemo, Mama Tace Bazan Sha ba,Ahmad Ni ba ruwanka nazo Sha ba,Aamna tana can Bata da lafiya Kamar zata mutu akan ka,to wallahi idan Muka rasata sai munyi Sharia da Kai, Ahmad yaji wani dum a ransa Jin Aamna Bata da lafiya,a ransa yace yaushe su Baba suka fara kaunar Aamna ko da yake riko ba Wasa ba su Suka raineta akwai shakuwa Dole,a fili yace ku kaita asibiti Mana ko ku Bata magani da Abinci Ni Mene Nawa a ciki,da masifa Mama Tace Taki cin abinci Kuma maganin ma taki Sha babu yanda Bamu Yi ba,mikewa Mama tayi Tace Ina Jan kunnenka Yar mu ta mutu sai kaje kotu wallahi,Ahmad yace ku Bata magani zata tashi Ni ba abinda zanyi,Mama ta fice a fusace shi kuwa ya koma bedroom abinsa.
A ranar aka sallami Brown shima,komai Normal,Iyayensu har gida Suka dinga zuwa suna yiwa Ahmad godiya.
Yau Tawaga a Machine dinsa ya dauki kannensa Wanda baza su iya Kai kansu school ba yaje ya ajiye su,ya juyo zai tafi kenan Ya hango wata Matashiyar Budurwa Yar kyakyawa fara Amma Bata fiye Hanci ba,Idonta kanana idan ka ganta ka rantse ta hada jini da Yan China Amma ita doguwa ce siririya, zata Kai 18yrs, a jikin gate din makaranta ta labe Kawai take ta aikowa da Tawaga zagi da Hannunta,tana Masa dakuwa,Shi abin ma mamaki ya bashi Bai santa ba Haka Kawai,kwafa yaja a ransa yace zanzo daukan kanne na ne Bari a tashi a school yau har karkashin gadon Uwarki sai na shiga na ballaki.
Kwance Aamna take a palon saman kujera ta lulluba da bargo tana ta Rawar sanyi,Kanta a saman cinyar Zuhra,Baba da Mama suna tsaye a kanta jikinta ya dau zafi ga magunguna Likita ya rubuta anyi anyi taci abinci ta Sha magani taki,Mama tace Aamna so kike ki kashe kanki,an Baki abinci kici kinki magani ma kinki Sha,gashi shi da bakar zuciya yaki hakura,kema ga taurin Kai Haba Aamna,Aamna tana kuka Tace Ni bazan ci ba gwara na mutu na huta tunda baya so na yanzu,Baba Ina sonsa Dan Allah Baba kaje Wajensa ka dawo min da shi idan ba Haka ba bazan ci komai ba.
Muryar Ahmad Suka tsinta a jikin kofa daga waje yace idan Ni na Baki abincin Zaki ci? Ai Zumbur Aamna ta Mike Kamar ba ita ke kwance ranga ranga ba,bargon ta jefar sanye Take da wata Yar guntuwar rigar bacci red,Gashinta yayi buzu buzu,kofa ta Bude da sauri taga Ahmad a tsaye yaci Uwar gayu cikin wani farin yard sai sheki yake zubawa,ga wani sabon kitson calabar anyi Wato har yanzu da saura ba a Gama canjawa ba,Hannunsa dauke da ledojin take away, Murmushi ya sakar Mata ai Aamna ganin Haka tasan ya huce tuni ba ruwanta da wasu su Baba da Suka fito Suma ta fada jikin Ahmad ta Rungume shi tana ta kuka tana cewa kayi Hakuri,wallahi karya nakeyi Ina sonka bazan sake ba tana shesheka,Kankameta ya sake Yi a jikinsa Yana Jin wani farin ciki,Baba da su Zuhra kunya ta kamasu yanda idonsu ya rufe,Baba Kansa ya sadda kasa yace Ashsha....Ashsha.
Ina ta godiya masu sharhi
AsmaBaffa
10/26/21, 8:53 AM - A Maryam: 🌵🌵DUNIYA TA AAMNA🌵🌵
NA KUDI NE
DUNIYATA AAMNA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY.
71-75
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
BK
Sweety Bella
Umman Muhammad
Asmau Yusuf
Sa'adatu Tijjani
Teema's collection
Muje ciki Aamna ta furta tare da rike Hannunsa Suka Shiga Palo,Zama sukayi a saman kujera Aamna harda gyara Masa rigarsa,Su Baba da sa Ido duk sun ki tafiya suna ta faman kallonsu,Ahmad ya kalle ta yanda ta rame tausayi ta bashi ya Bude Ledar take away din ya fito da ita tare da dakko Shawarma me zafi sabo da yasan tana sonta,a kafadarsa ta kwantar da kanta tana kallon su Baba ba kunya,Mama Tace muje ciki Zuhra,Shawarmar ya shiga Bata a Baki tana ci,Mama tana mamaki yanda aka dinga yaki da Aamna taci abinci Taki ci Amma yanzu gashi tana ci,Shi Kuwa Baba tunaninsa yanda Aamna tayi ranga ranga Kamar zata mutu Wai yanzu itace ta watsake Haka lallai,Ahmad yace to ci Nan wurin yafi Nama ya Bata taci,yace da Dadi? Ya tambaya,Aamna ta daga kanta Sama sannan ta sake kwantar da kanta a kafadarsa tana murmushi,Baba yace u'uhum yace ku mu tafi Mana,sannan Suka tafi aka bawa su Aamna waje,Sai da ta cinye Shawarma ta cinye wani meat pie,ta cinye chips da wani gasashen kifi sannan ya Bata Fruits ta Sha ta Dade rabon da taci abinci Haka tunda Suka Yi fada,sai dai ta Sha tea sama sama.
Sai da ta Gama yace saura wanka,ba musu ta Mike tare da cewa to tana ta wani girmamashi,Hannunsa ta rike Tace muje ciki,Kallonta yayi Yana murmushi me kayatarwa ya furta kije kiyi wanka Ina jiranki,Kuka ta saki cike da shagwaba Tace baka hakura ba kenan? Mikewa yayi yace muje,Bedroom dinta Suka Shiga ya kwanta saman bed dinta ita Kuma ta shiga wanka ta Dade kafin ta fito lokacin yayi bacci ma tuni sabo da Rashin baccin da yake samu duk dalilin Aamna,Fuskarsa ta leka tana ta wani farin ciki tana murmushi,jikinta ta goge cikin Nutsuwa ta Gama shafe shafenta ta shirya cikin wani dakakken lace Brown and dark green shima na lefe ne sabo gadagal,Yar kwalliyarta ta tsara tare da kashe dauri na zamani tana zuba kamshi ka rantse wani party zata je,Kamshinta ne ya jawo farkawarsa.
Kallo ya bita da shi ji yake kamar ya hadiyeta,Hannu ya Mika Mata tare da furta taso mu wuce tafiya zanyi,Fuska ta shagwabe tare da furta Wai saurin me kake Yi Haka? Ina da abinda zanyi ne su Mummy nan da 3days zasu zo, Alright ta furta tare da Furta muje to,mikewa yayi Suka tafi tana gaba ta bude kofa kenan ya sa Hannu ya maida Kofar ya rufe ya jawo Hannunta da sauri ta juyo suna facing juna hannayensa yasa tare da riko Hips dinta ya mannata gaba Daya a jikinsa,Kirjinta Yana saman nasa,Hannayenta ta sakalo ta wuyansa suna kallon juna suna aikawa juna murmushin so da kauna,goshinta ya shiga yiwa kiss double a jere ya dire a saman labbanta.
Tuni Aamna ta lumshe ido tana Jin wani taratsatsin wuta a cikin jininta,Shima bangaren Ahmad abinda yake ji ya zarta ya iya control,Aamna taji Abar tasa ta Mike sosai,kunya ce ta kamata sabo da tana jinta a jikinta,lulawa tayi tunaninta lokacin data fisge Masa towel a farkon aurensu lokacin tana gidansa suna fada,a ranta Tace wacce fa na gani a baya itace yanzu tana ta tunawa,Ahmad Kuwa yama rigata tunano Sanda yake ta Shan kallonta ba Kaya zata je wanka,Aamna Martani take maida Masa suna ta tsotse bakunansu kamar Kare ya samu kashi,a ransa Yana tuna maitar Aamna a fili kuru kuru tana bukatar Namiji Yana cin zalinta baya Mata komai sabo da kar Tace jikinta yake so ba ita ba,shima yau yanda yake ji yafi karfin zuciyarsa,jikinsa har rawa yakeyi sabo da yanda Aamna ke Masa kiss wani me zafi duk ta makalkale shi.
Jikin Kofar da suke ya Kai Hannu a hankali tare da Murda key sabo da tsaro,Cike da kunya Aamna tace Allah yasa su Baba Basu ji karar key ba,Daukanta yayi cak suna karewa kansu kallo yace basa Nan ma sun fita Unguwa,Aamna tace Amma Iya Romance zamuyi
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24 Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48