Baba Yana shiga ya Rungume Mama,Tace yau me Zan gani Baban Zuhra sai kace yaro? Baba yace na dakko darasi baza a barni a Baya ba,a gabana Rahilu yake Rungume matansa Yana musu kiss da shegen bakinsa kamar Kofar gari,Ni nafi Rahilu fasali shine bazan Yi ba sai ace na tsufa,shi yasa aka Yi Mana nisa a duniya,da Allah tsaya Rahilu ya mannawa Mama kiss a kumatunta biyu yace Haka akeyi yanzu duniya ta waye anci gaba kina Nan a dinkime Baki zaga duniya kin Sha kallo ba,kije Sudan kiga yanda tsoho tukuf Wanda ya haifeni yake tarairayar matarsa itama tana Masa,ke Baki waye ba,Mama tace Indai wannan ne bada Ni ba,ai Kuwa wallahi Baki Isa ba kullum sai na dinga Miki da safe da Rana da dare ko ta karfi,Baba ya zuge akwatunsa ya dinga fito da tsaraba daga Kan sutura har su turare da lallen Sudan kala kala,Ya mikawa Mama yace Henna sunan wannan lallen Haka ake cewa gobe ki Kira me lalle ta lallaba Miki shi,karki sake da Yamma na dawo daga kasuwa Banga Henna na tashi a Hannunki ba,Mama tace Kai Baban Zuhra ka canja gaba Daya ka koma Wani Dan bariki,Baba yace shine ai wlh idan Baki Yi Henna din nan ba sai nayi sati banci abincinka ba Karki ce ban fada Miki ba yawwa ya Mike ya shige daki Yana cewa na koyo soyayya wajen Larabawa Zo kui cude Ni ki wanke min gadon bayana,Mama tace Ni wannan Sudan din Bata Yi ba wallahi Ka dawo Dan Iska gaba Daya,Baba daga daki yace Dan Guguwa na dawo karewarta.
Tun kafin Bash ya Kai su Aamna gida Ahmad ya like ya nane mata ya hanata sakat,kwana har hudu ko Rungume matarsa baiyi ba tana can wajen danginta ko ya kirata a gurguje take zuwa ta tafi Sam shi baiji dadin Sudan ba ga Baba ya hanashi ya Kama hotel bare ya dan samu ya shakata da Aamna a sudan shi yasa yaji Kamar akan Kaya yake,Aamna Kuma haushinsa take ji yace sati biyu zasu Yi Amma kwana hudu Kawai Ana biyar ya kafe su dawo gida ko Yan uwanta Bai Bari sun Dan Shaku ba,Bash Yana kallonsu ta Mirror Aamna tana Fushi Ahmad ya manne a jikinta Kamar zai shige cikinta gaba Daya ya haukace baya ganin kowa baya tunanin wani Bash ma Yana kallo,Aamna ta hade rai tace Kawai ko Gama ganin dangina banyi ba ka damu sai fada kake min Kai ka gaji gida zaka taho,yanzu ka min Adalci? Baki Ahmad ya bude yace kutmar...yace yanzu duk abinda nayi Miki banyi komai ba? My world???? Na kashe kudina na dauke ki har Baba Muka je har can sabo da na faranta Miki kiga danginki Ashe ban birge ki ba? Yanzu da Allah bai hore min ba da wanne kudin Zan kaiku? Kin min Adalci kenan? Fine and Good zamansa ya gyara ko yatsa Bai sake rike Mata ba.
Sai a ranta ta tuna Bata kyauta ba,tunda take arayuwarta Bata San ma inda Dangin Ubanta suke ba sai ta Silar Ahmad,Daddy dinsa kudi ya saka ya dakko Mata Babanta har Nigeria ita Kuwa me zatace da su,Jikinta ne yayi sanyi ta riko Hannun Ahmad ya fisge Hannunsa,Bash ta Glass yake kallo Yana ta dariya a ransa,Yana yin parking Ahmad shi ya fara fita yayiwa Musa Magana ya dakko Masa jakarsa,Aamna ta dauki tata da kyar ta bishi da sauri tana kwala Masa Kira My King kayan Nan sun min nauyi cikina zai zube,ko kulata baiyi ba,a compound ta bar kayan tayi ciki,Bash a waya ya Kira Ahmad yace please karka kulata kuyi fada,kayi Hakuri akan Dan abinda Bai Kai ya kawo ba haba King, Ahmad yace Yarinyar ta rainani da yawa in kashe kudi in kaita har can kaji Maganar data fada min,Matane sai hakuri King Haka suke sai anyi Hakuri shine zaman Auren karka biye mata Shedan ya dinga hadaku fada please, alright Ahmad ya furta tare da kashe wayar,Wanka zai shiga Aamna ta shigo da sauri tana cewa I'm sorry My King, me kika Yi? Aamna tace laifin da nayi maka,Baki ya tabe yace ba Wani abu ai ya shiga wanka,ya fara wanka kenan Aamna ta shiga tare da tube kayanta taje,ko kulata baiyi ba,Tace har yanzu Fushi kakeyi dani? Fushin me Kuma? Gashi Nan kana share ni kayi Hakuri nace kaji ta furta da shagwaba tana riko hannayensa,a kirjinsa ta kwanta ruwan Yana zubo musu ta Rungume shi tare da fashewa da kuka,Yaron cikinta ya tuna ya shafa bayanta yace it's Okay ya wuce,Ki kiyayeni Aamna wallahi Dan kece kin Sanni a baya bana son taurin Kai da raini,Dan Ina sonki bazai hana na dauki mataki a kanki ba,Ni bazan dinga daukan wannan abin naku na Mata ba na shirme,ke ba yarinya bace,Ya isa Allah bazan sake ba cewar Aamna,cikinta ya shafa yace Babyna ya fara girma,Aamna tace muyi sauri naje na Mana abinci,nayi Order fa za a kawo kiyi zamanki sai gobe Inshaallah.
Wanka sukayi tace yunwa nake ji ka danyi Hakuri muci abinci sai na baka manta uwa,Ahmad Yana Jin Dadi harda cewa yau kwana zamuyi ko? Aamna tace as you wish,I'm all yours,I miss you ya furta,miss you much more My King,Abinci Musa ya shigo da shi wata sakwara da miyar kwai taji nama,yasan tana sonta shi yasa sai wani gasashen Naman rago Suka baje ya Bata a Baki da Kansa Suka koshi sannan ta daga Kai tana Shan Watermalon Juice ya fara zare Mata rigar wankan da take jikinta Dake ma Basu cire ba Suka zauna cin abinci.
Kirjinta Wanda Suka sake girma sunyi sake sake sai kyalli sukeyi ya shiga Matsawa Yana sarrafa su,Yace dama dai su dinga zubo da ruwan milk,Aamna tace sai an Haihu to,Allah ya kaimu a dinga Dan rage min Nima Ina zuka,sunyi missing juna kamar zasu cinye kansu Haka suke sarrafa juna suna wasanni iri iri daga Nan suka fada Manta Uwa.
Washe gari da Rana 2pm su Habiba su Hudu kawayen Yar China suka zo mata,ai Lokacin Tawaga Yana bacci ihunsu Sai da yasa ya farka a tsorace Yana daga Bedroom,Yar China yake jiyo muryarta tana Yan Iska sai yau?Fatima Bala Baki da mutunci Wallahi ai nasan inda na ajiyeki,Fatiman da aka Kira Tace Sorry kawata nayi laifi banzo biki ba wlh zazzabi ne ya rufe Ni,Habiba ta kalli Yar China Kinga yanda kika koma Kuwa Yar China? Kinyi kiba kinyi wani fresh Haka,Yar China tace sirrin Yana jikin Angon,Shewa sukayi da tafi su a Dole Shegu,Ya zafi Yar China? Yar China Tace wanne zafi? Duk karya Mata keyi dadi ne Kawai,Habiba tana Dariya tace kice mu daina jiin Tsoro? Ku daina Jin tsoro duk karya ne cewar Yar China Kawai ta barsu a haka,Ina Angon? Bacci yakeyi ku rage Voice dan Allah karku tasar min shi ya dawo dazu Allah sarki yaje Nemo Mana halaliya a gajiye ya dawo daga Office a Haka ma Basu fara dadewa a aiki ba,Tafawa sukayi wata Maryam Tace kice kina bashi kulawa kawata Yar China tace ke dai bari jira nake ya tashi naje na wanke shi tas na shafe abina da mai,Sai dariya da shewa,Yar China ta kawo musu kayan ci da Sha harda Dambun nama, Tawaga ne ya sakko sanye cikin Shadda da Alama fita ma zaiyi,Yar China Tace Kun Gama Dani Kun cuceni Kun tashi My Man,Dariya sukayi suna Gaida shi ya amsa da sakin fuska,Rada yayiwa Yar China a kunne Wai ya tafi wajen Ahmad sai dare zai dawo,Su Habiba Yana fita Tace kina wuta Yar China Allah ya bamu I Taku,Yar China harda gyara zaman rigarta tana basarwa tare da cewa Ameen.
AsmaBaffa
10/29/21, 7:45 PM - Buhainat: 🌵🌵DUNIYA TA AAMNA🌵🌵
NA KUDU NE
DUNIYATA AAMNA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY.
131-135
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Ummu Amaturrahman
Mrs mukhtar
Aisha
Maman Muniba
Sai Yamma likis bayan kawayen sun tafi Tawaga ya dawo ya Iske Yar China tana wanka,Direct Toilet din ya shiga sai da ta tsorata,Fuska ta kwabe tana cewa ka bani tsoro,Yunwa nake ji ki fito ki bani abinci, Yar China tana wanka tace Babu lafiya Tawaga na Jin yunwa gani Nan,Dariya yayi ya fita Yana Fitowa da guntun towel dinta tayi kasa da sauri sai gata da tiren Abinci tana Subhannallahi gari yaci wuta Mijina na Jin yunwa yaga Friedrice ta Sha Hadi ga couslow da soyayyar kaza,Yace yaushe kika Yi wannan girkin? Ba naji kince Jullof din taliya zakiyi ba? Naga taliya Bata dameka bane shi yasa na canja shawara,tana serving dinsa ta tsuguna can Kuma towel yayi guntu da yawa Ana ganin Yar China tasan Yana gani amma Taki gyarawa tana satar kallon Tawaga yanda ya daina komai ya koma leken Yar China,ba tare da ta kalle shi ba Tace Allah ya yaye maka Wlh,muyi wanka tare kullum sai ka gani Amma baka koshi,Dariya yayi yace waye yake koshi da abin Dadi ya furta tare da jawota saman cinyarsa ta zauna Yana cin Abincinsa a haka.
Yar China tace Anya Kuwa ban samu ciki ba,sai da tasa Tawaga ya kasa hadiye Abincinsa yace me? Sati Nawa kwata kwata da Auren wata Daya kice kin samu ciki yaushe ma naci amarcin?Yar China tace kaga Allah maybe Ina da ciki sabo da lokacin period Dina yayi amma banyi ba,Tawaga yace au lokacin period yayi? Yar China tace tun last week Amma banyi ba,Tawaga yace Amma Baki fada min ba so kike Kawai ki fara period ban shirya ba,Shirin me zakayi Kamar Kaine me Yi tana Dariya ta tambaya,yace banci Amarci sosai ba ya kamata ace kafin ki fara nayi final,Yar China tana ta dariya ai Kuwa da sai dai kaji na fara yanzu ma maybe time ya canja min,Tawaga ya fara cin Abincinsa da sauri sauri ya gama,Wankan ma da sauri yayi ya fito ya Iske Yar China jikin Mirror ya jawota jikinsa tare da cewa bana bukatar kwalliyar ta fili,kwalliyar ciki nake muradi,Yar China Sarkin Dariya tace to saka min tozalin,Tawaga ya dauketa tare da furta farin gani kenan tozali,Saman bed ya direta tace Yaya Gazal me Dadi zaka saka min,Dariya Tawaga ya shiga Yi daga cewa Tozali shine harda Kara gishiri Wai Gazal,da waka ta Rungume shi tace a sa min Gazal me dadi...sa mini kaya...a sa mini Kaya,sa Mata....sa Mata....a sa mini Kaya.....Tawaga ya dinga dariya sabo da Yar China ta Gama lalacewa yanzu fitsararta take Masa ba ruwanta,komai girman magana fada takeyi.
Dama shi Haka yake so idan zaiyi Harkar nan Yana Jin dadin Yar China tana Kara Masa kaimi da Jin dadin Harkar.
Washe gari Sunday 5pm su Ahmad suna gidan Mashkoor a katafaren palonsa,Nafeesat ta kawo musu kayan motsa Baki ta Basu waje suna Hira, Mashkoor ya kalli gefensa dama da hagu harda leka jikin kofa ya tabbatar Nafeesat Bata kusa ya kalli Jibson yace na yarda da maganarka Virgin wahalar sha'ani gareta,har yanzu Taki sabawa da abin,Ina tunanin tana da Yan shekarunta Banda matsala amma har yanzu ta kasa sabawa gata Nurse Guda amma Ina Wai Dan wulakanci ma Dana tambayeta nace Wai har yanzu ke baki Dan Saba bane Wai sai cewa tayi Mashkoor ya gwada muryar Nafeesat Wai sai ce min tayi to ai Kaine Baby Dick din naka tarago Guda ne,Su Jibson Suka dinga dariya harda rike ciki, Mashkoor yace Wai Mene ma tarago? Ahmad Yana ta dariya yace ai kasan jirgin kasa ko? Mashkoor yace sosai,to wannan datsi datsi na jirgin kasa zaka gani gida Gida ai shine taragon jirgi, Mashkoor ya dafe Kai Haka taci mutunci na ashe? Da nasan Haka ne wlh sai taga bacin raina taragon jirgi fa? Jibson harda rike ciki Yace da Kuna ganina a banza Kuna cewa ai Ni ba mace ma Zan aura ba ai duk sai Kun Gane kurenku, Mashkoor ya shiga nanata kalmar taragon jirgi fa,suka dinga dariya,Brown yace ai Ni tawa ta washe ta Saba Kaya nake ja,Harara Ahmad ya balla Masa sabo da kanwarsa ce,Brown yace bani da jaraba a baka auren kanwa ba babu dama kayi magana,Dariya sukayi Bash yace ai Ni Nawa surukin ba ruwansa tunda ya bani Hafsat ya kyaleni to shima yasan Yar wani yake cinyewa,Tawaga Yana jinsu Yana dariya,Yar China ce ta shigo Basu ganta ba Amma sunji muryarta tana yiwa Nafeesat tsiya Nafeesat kiji tsoron Allah Mene duniyar kin wani makalewa Miji ba fita ba Shiga da Allah kizo muje mu hau lilo muyi wasanmu,Su Tawaga suka dinga kyalkyala dariya ita Yar China Wasa ne a ranta ma,Nafeesat tana Dariya tace rufa min asiri lilo Kuma sai kace Yar Secondary,Yar China Tace har abada a Haka zaku Kare ku zauna ku tsufa da wuri mazajenku suyi muku kishiya,ku Sam Kamar Baku waye ba Allah yasa ma Mijin naki kina bashi hadin kai,Da sauri Mashkoor yace Allah ya Miki Albarka duk da bakya jina Yar China Bata wani bani komai da kyar nake lallabawa kin gani na Zama Maraya.
su Jibson Suka dinga dariya,sai Kuwa suka sake ji Yar China tace karfa ki maida mijinki Kamar marayan karfi,Nafeesat tace kiyi a hankali suna palon can zasu iya jinki,Yar China ba sirri sai ta Kara daga Murya to Mene Dan sunji Ni Allah yasa nasiha nake Miki ba zugaki nakeyi ba,Ke kina Likita ma ku da aka koya muku a aji ko Baki karanta Biology bane? Anatomy to gashi Nan an Zana kayan aikin a jiki har can ciki bala'i bature sai da ya dauko hotonsa,mu da muke mata Muna da shi a jikinmu ba mu San cikin ba Amma bature sai da ya bude sirrin,Ai wlh da nice nayi Likitanci ai da ba Haka ba,ke kullum wani salab salab dake ba Energy ko ba Vitamins ne da yawa jikinki? Nafeesat kiji tsoron Allah ba abinda ba a Baki na kayan Dadi Amma kullum wani salab da ke,Nafeesat tana ta dariya yanda Yar yarinya ta tsaya Kamar uwarta,Yar China tace shine Your eyes,da nice nayi degree da anga bugaggiyar Yar duniya wlh amma ke kenan a kunshe a gida,Rannan Ina kallo mijinki Yana Miki magana kin wani hade rai kina latsa waya kin wani shareshi wayarki ta fishi muhimmanci.
Nafeesat tace na shiga Uku da sa ido ke Yar China ki raba kanki da sa Ido,Mashkoor Yana can Palo Yana amsa Hirar yace Haka kikeyi Yar China gaskiya ta fada,Baki Yar China ta tabe tace shike nan kici gaba da feeling Big girl ke me degree ko nurse kina daukan salary to ai shike Nan,Nafeesat a hankali tace ke Nifa har yanzu zafi nake ji idan Yana Yi ko wani abin kuke Sha ki sanmin? Yar China ta dinga dariya, Mashkoor yace banji me Nafeesat Tace ba kunji suna dariya,Allah dai yasa Yar China ta gyara min ita,Yar China tace muma ba sabawa Mukayi ba Hakuri mukeyi amma Ni dai yanzu bana Jin wani zafi Zan dai San Miki wata zumar tsumi da Yaya Salamatu ta kawo min,Tawaga yaji a kunnensa shima yace a can palon Wanda Kawai su Ahmad me zasu ji wai ban yarda ba a bayar Mana da tsumi ba bazai yuwu ba ya Kare na Shiga wani Hali,su Basu ji ma me Yar China Tace ba Amma shi Tawaga ya ji fes.
Gida Yar China ta koma ta Shiryawa Nafeesat mugunta ta kawo Mata na karfin sha'awa da Niima,Dan kadan ake Sha Amma Tace shanye du daga yau kin daina Jin zafi,Nafeesat ta karba tana murna tace Ina da magunguna Nima Amma bani da irin wannan,Yar China tana boye dariyarta tace wannan na daban ne shi na Hana Jin zafi ne,kafin dare yayi yayi aikinsa,Nafeesat ta daga Robar karama ta shanye Nan take,Yar China tace Bari in tafi gida Nima na Sha Nawa idan kinji zam zam gobe kizo na Kara Miki Ina da shi da yawa,Nafeesat harda rako Yar China tana godiya tace kina birgeni gaki yarinya amma kinfi manyan ma,Yar China tace Haka nake ai sai gobe ko a waya Kya bani labari Suka Yi Sallama Nafeesat tana ta godiya ta koma gidan.
Minti biyar Nafeesat ta fara Jin canji a jikinta,Ji tayi Niima duk ta sakko Mata Kamar me,Sha'awa ce me zafi ta riske ta,ji tayi ba Wanda take bukata sai Mashkoor,Abu kamar Wasa tun tana basarwa har ta kasa,girki ta daura Amma ta kasa ta kashe gas din tare da dawowa Palo ta zauna tare da zuba tagumi,Kwanciya tayi Nan ma ta kasa ta Mike agogo take kallo tana cewa sai yaushe zasu Gama Hirar Nan ne su dawo gida,6pm ta gani tace Kash yanzu ma nasan sai sunyi Sallah maybe ma har Isha sai sunyi,Kasa daurewa tayi ta Kira wayar Mashkoor Yana dagawa tace sai yaushe zaka shigo?sai Munyi Sallar Isha,lafiya? Tace lafiya shike nan ta kashe wayar.
Kasa hakura tayi ta tura Masa Text me Zan dafa maka? Ya Mata Reply da kin manta nace tea Kawai Zan Sha da dare,Okay tace,Zirga Zirga ta Shiga Yi tana safa da Marya ta ciji yatsa,ta koma saman bed ta kwanta,mikewa tayi zaune tare da Jan Tsaki,wanka ta Shiga ko zata sama salama Amma Ina Sam,Daure take da towel ta sake tura Masa da text yau da wuri zanyi bacci ka dawo da wuri, Inshaallah yace kawai,Nafeesat bata hakura ba tace Ina yin Sallar Isha zan da key a kofata ka dawo da wuri please,Shi Mashkoor Bai kawo komai ba yayi tunanin ma tsokanarsa takeyi dan yaje ta ja Masa Rai,sai da sukayi Sallar Isha sannan Yar China ta dinga Kiran Tawaga a waya Kamar mayya,Yana dagawa My Man Dan Allah ka dawo na gaji da Zama Ni daya,Ya lallaba abarsa ko mintu biyu ba ayi ba ta sake Kira Tace kasan fa nayi missing dinka ka taho gida Ni gaskiya,Kafin yayi motsi ta sake sambado kira tace kazo kaga kwalliyar Nan
Showing 129001 words to 132000 words out of 142807 words
Baba Yana shiga ya Rungume Mama,Tace yau me Zan gani Baban Zuhra sai kace yaro? Baba yace na dakko darasi baza a barni a Baya ba,a gabana Rahilu yake Rungume matansa Yana musu kiss da shegen bakinsa kamar Kofar gari,Ni nafi Rahilu fasali shine bazan Yi ba sai ace na tsufa,shi yasa aka Yi Mana nisa a duniya,da Allah tsaya Rahilu ya mannawa Mama kiss a kumatunta biyu yace Haka akeyi yanzu duniya ta waye anci gaba kina Nan a dinkime Baki zaga duniya kin Sha kallo ba,kije Sudan kiga yanda tsoho tukuf Wanda ya haifeni yake tarairayar matarsa itama tana Masa,ke Baki waye ba,Mama tace Indai wannan ne bada Ni ba,ai Kuwa wallahi Baki Isa ba kullum sai na dinga Miki da safe da Rana da dare ko ta karfi,Baba ya zuge akwatunsa ya dinga fito da tsaraba daga Kan sutura har su turare da lallen Sudan kala kala,Ya mikawa Mama yace Henna sunan wannan lallen Haka ake cewa gobe ki Kira me lalle ta lallaba Miki shi,karki sake da Yamma na dawo daga kasuwa Banga Henna na tashi a Hannunki ba,Mama tace Kai Baban Zuhra ka canja gaba Daya ka koma Wani Dan bariki,Baba yace shine ai wlh idan Baki Yi Henna din nan ba sai nayi sati banci abincinka ba Karki ce ban fada Miki ba yawwa ya Mike ya shige daki Yana cewa na koyo soyayya wajen Larabawa Zo kui cude Ni ki wanke min gadon bayana,Mama tace Ni wannan Sudan din Bata Yi ba wallahi Ka dawo Dan Iska gaba Daya,Baba daga daki yace Dan Guguwa na dawo karewarta.
Tun kafin Bash ya Kai su Aamna gida Ahmad ya like ya nane mata ya hanata sakat,kwana har hudu ko Rungume matarsa baiyi ba tana can wajen danginta ko ya kirata a gurguje take zuwa ta tafi Sam shi baiji dadin Sudan ba ga Baba ya hanashi ya Kama hotel bare ya dan samu ya shakata da Aamna a sudan shi yasa yaji Kamar akan Kaya yake,Aamna Kuma haushinsa take ji yace sati biyu zasu Yi Amma kwana hudu Kawai Ana biyar ya kafe su dawo gida ko Yan uwanta Bai Bari sun Dan Shaku ba,Bash Yana kallonsu ta Mirror Aamna tana Fushi Ahmad ya manne a jikinta Kamar zai shige cikinta gaba Daya ya haukace baya ganin kowa baya tunanin wani Bash ma Yana kallo,Aamna ta hade rai tace Kawai ko Gama ganin dangina banyi ba ka damu sai fada kake min Kai ka gaji gida zaka taho,yanzu ka min Adalci? Baki Ahmad ya bude yace kutmar...yace yanzu duk abinda nayi Miki banyi komai ba? My world???? Na kashe kudina na dauke ki har Baba Muka je har can sabo da na faranta Miki kiga danginki Ashe ban birge ki ba? Yanzu da Allah bai hore min ba da wanne kudin Zan kaiku? Kin min Adalci kenan? Fine and Good zamansa ya gyara ko yatsa Bai sake rike Mata ba.
Sai a ranta ta tuna Bata kyauta ba,tunda take arayuwarta Bata San ma inda Dangin Ubanta suke ba sai ta Silar Ahmad,Daddy dinsa kudi ya saka ya dakko Mata Babanta har Nigeria ita Kuwa me zatace da su,Jikinta ne yayi sanyi ta riko Hannun Ahmad ya fisge Hannunsa,Bash ta Glass yake kallo Yana ta dariya a ransa,Yana yin parking Ahmad shi ya fara fita yayiwa Musa Magana ya dakko Masa jakarsa,Aamna ta dauki tata da kyar ta bishi da sauri tana kwala Masa Kira My King kayan Nan sun min nauyi cikina zai zube,ko kulata baiyi ba,a compound ta bar kayan tayi ciki,Bash a waya ya Kira Ahmad yace please karka kulata kuyi fada,kayi Hakuri akan Dan abinda Bai Kai ya kawo ba haba King, Ahmad yace Yarinyar ta rainani da yawa in kashe kudi in kaita har can kaji Maganar data fada min,Matane sai hakuri King Haka suke sai anyi Hakuri shine zaman Auren karka biye mata Shedan ya dinga hadaku fada please, alright Ahmad ya furta tare da kashe wayar,Wanka zai shiga Aamna ta shigo da sauri tana cewa I'm sorry My King, me kika Yi? Aamna tace laifin da nayi maka,Baki ya tabe yace ba Wani abu ai ya shiga wanka,ya fara wanka kenan Aamna ta shiga tare da tube kayanta taje,ko kulata baiyi ba,Tace har yanzu Fushi kakeyi dani? Fushin me Kuma? Gashi Nan kana share ni kayi Hakuri nace kaji ta furta da shagwaba tana riko hannayensa,a kirjinsa ta kwanta ruwan Yana zubo musu ta Rungume shi tare da fashewa da kuka,Yaron cikinta ya tuna ya shafa bayanta yace it's Okay ya wuce,Ki kiyayeni Aamna wallahi Dan kece kin Sanni a baya bana son taurin Kai da raini,Dan Ina sonki bazai hana na dauki mataki a kanki ba,Ni bazan dinga daukan wannan abin naku na Mata ba na shirme,ke ba yarinya bace,Ya isa Allah bazan sake ba cewar Aamna,cikinta ya shafa yace Babyna ya fara girma,Aamna tace muyi sauri naje na Mana abinci,nayi Order fa za a kawo kiyi zamanki sai gobe Inshaallah.
Wanka sukayi tace yunwa nake ji ka danyi Hakuri muci abinci sai na baka manta uwa,Ahmad Yana Jin Dadi harda cewa yau kwana zamuyi ko? Aamna tace as you wish,I'm all yours,I miss you ya furta,miss you much more My King,Abinci Musa ya shigo da shi wata sakwara da miyar kwai taji nama,yasan tana sonta shi yasa sai wani gasashen Naman rago Suka baje ya Bata a Baki da Kansa Suka koshi sannan ta daga Kai tana Shan Watermalon Juice ya fara zare Mata rigar wankan da take jikinta Dake ma Basu cire ba Suka zauna cin abinci.
Kirjinta Wanda Suka sake girma sunyi sake sake sai kyalli sukeyi ya shiga Matsawa Yana sarrafa su,Yace dama dai su dinga zubo da ruwan milk,Aamna tace sai an Haihu to,Allah ya kaimu a dinga Dan rage min Nima Ina zuka,sunyi missing juna kamar zasu cinye kansu Haka suke sarrafa juna suna wasanni iri iri daga Nan suka fada Manta Uwa.
Washe gari da Rana 2pm su Habiba su Hudu kawayen Yar China suka zo mata,ai Lokacin Tawaga Yana bacci ihunsu Sai da yasa ya farka a tsorace Yana daga Bedroom,Yar China yake jiyo muryarta tana Yan Iska sai yau?Fatima Bala Baki da mutunci Wallahi ai nasan inda na ajiyeki,Fatiman da aka Kira Tace Sorry kawata nayi laifi banzo biki ba wlh zazzabi ne ya rufe Ni,Habiba ta kalli Yar China Kinga yanda kika koma Kuwa Yar China? Kinyi kiba kinyi wani fresh Haka,Yar China tace sirrin Yana jikin Angon,Shewa sukayi da tafi su a Dole Shegu,Ya zafi Yar China? Yar China Tace wanne zafi? Duk karya Mata keyi dadi ne Kawai,Habiba tana Dariya tace kice mu daina jiin Tsoro? Ku daina Jin tsoro duk karya ne cewar Yar China Kawai ta barsu a haka,Ina Angon? Bacci yakeyi ku rage Voice dan Allah karku tasar min shi ya dawo dazu Allah sarki yaje Nemo Mana halaliya a gajiye ya dawo daga Office a Haka ma Basu fara dadewa a aiki ba,Tafawa sukayi wata Maryam Tace kice kina bashi kulawa kawata Yar China tace ke dai bari jira nake ya tashi naje na wanke shi tas na shafe abina da mai,Sai dariya da shewa,Yar China ta kawo musu kayan ci da Sha harda Dambun nama, Tawaga ne ya sakko sanye cikin Shadda da Alama fita ma zaiyi,Yar China Tace Kun Gama Dani Kun cuceni Kun tashi My Man,Dariya sukayi suna Gaida shi ya amsa da sakin fuska,Rada yayiwa Yar China a kunne Wai ya tafi wajen Ahmad sai dare zai dawo,Su Habiba Yana fita Tace kina wuta Yar China Allah ya bamu I Taku,Yar China harda gyara zaman rigarta tana basarwa tare da cewa Ameen.
AsmaBaffa
10/29/21, 7:45 PM - Buhainat: 🌵🌵DUNIYA TA AAMNA🌵🌵
NA KUDU NE
DUNIYATA AAMNA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY.
131-135
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Ummu Amaturrahman
Mrs mukhtar
Aisha
Maman Muniba
Sai Yamma likis bayan kawayen sun tafi Tawaga ya dawo ya Iske Yar China tana wanka,Direct Toilet din ya shiga sai da ta tsorata,Fuska ta kwabe tana cewa ka bani tsoro,Yunwa nake ji ki fito ki bani abinci, Yar China tana wanka tace Babu lafiya Tawaga na Jin yunwa gani Nan,Dariya yayi ya fita Yana Fitowa da guntun towel dinta tayi kasa da sauri sai gata da tiren Abinci tana Subhannallahi gari yaci wuta Mijina na Jin yunwa yaga Friedrice ta Sha Hadi ga couslow da soyayyar kaza,Yace yaushe kika Yi wannan girkin? Ba naji kince Jullof din taliya zakiyi ba? Naga taliya Bata dameka bane shi yasa na canja shawara,tana serving dinsa ta tsuguna can Kuma towel yayi guntu da yawa Ana ganin Yar China tasan Yana gani amma Taki gyarawa tana satar kallon Tawaga yanda ya daina komai ya koma leken Yar China,ba tare da ta kalle shi ba Tace Allah ya yaye maka Wlh,muyi wanka tare kullum sai ka gani Amma baka koshi,Dariya yayi yace waye yake koshi da abin Dadi ya furta tare da jawota saman cinyarsa ta zauna Yana cin Abincinsa a haka.
Yar China tace Anya Kuwa ban samu ciki ba,sai da tasa Tawaga ya kasa hadiye Abincinsa yace me? Sati Nawa kwata kwata da Auren wata Daya kice kin samu ciki yaushe ma naci amarcin?Yar China tace kaga Allah maybe Ina da ciki sabo da lokacin period Dina yayi amma banyi ba,Tawaga yace au lokacin period yayi? Yar China tace tun last week Amma banyi ba,Tawaga yace Amma Baki fada min ba so kike Kawai ki fara period ban shirya ba,Shirin me zakayi Kamar Kaine me Yi tana Dariya ta tambaya,yace banci Amarci sosai ba ya kamata ace kafin ki fara nayi final,Yar China tana ta dariya ai Kuwa da sai dai kaji na fara yanzu ma maybe time ya canja min,Tawaga ya fara cin Abincinsa da sauri sauri ya gama,Wankan ma da sauri yayi ya fito ya Iske Yar China jikin Mirror ya jawota jikinsa tare da cewa bana bukatar kwalliyar ta fili,kwalliyar ciki nake muradi,Yar China Sarkin Dariya tace to saka min tozalin,Tawaga ya dauketa tare da furta farin gani kenan tozali,Saman bed ya direta tace Yaya Gazal me Dadi zaka saka min,Dariya Tawaga ya shiga Yi daga cewa Tozali shine harda Kara gishiri Wai Gazal,da waka ta Rungume shi tace a sa min Gazal me dadi...sa mini kaya...a sa mini Kaya,sa Mata....sa Mata....a sa mini Kaya.....Tawaga ya dinga dariya sabo da Yar China ta Gama lalacewa yanzu fitsararta take Masa ba ruwanta,komai girman magana fada takeyi.
Dama shi Haka yake so idan zaiyi Harkar nan Yana Jin dadin Yar China tana Kara Masa kaimi da Jin dadin Harkar.
Washe gari Sunday 5pm su Ahmad suna gidan Mashkoor a katafaren palonsa,Nafeesat ta kawo musu kayan motsa Baki ta Basu waje suna Hira, Mashkoor ya kalli gefensa dama da hagu harda leka jikin kofa ya tabbatar Nafeesat Bata kusa ya kalli Jibson yace na yarda da maganarka Virgin wahalar sha'ani gareta,har yanzu Taki sabawa da abin,Ina tunanin tana da Yan shekarunta Banda matsala amma har yanzu ta kasa sabawa gata Nurse Guda amma Ina Wai Dan wulakanci ma Dana tambayeta nace Wai har yanzu ke baki Dan Saba bane Wai sai cewa tayi Mashkoor ya gwada muryar Nafeesat Wai sai ce min tayi to ai Kaine Baby Dick din naka tarago Guda ne,Su Jibson Suka dinga dariya harda rike ciki, Mashkoor yace Wai Mene ma tarago? Ahmad Yana ta dariya yace ai kasan jirgin kasa ko? Mashkoor yace sosai,to wannan datsi datsi na jirgin kasa zaka gani gida Gida ai shine taragon jirgi, Mashkoor ya dafe Kai Haka taci mutunci na ashe? Da nasan Haka ne wlh sai taga bacin raina taragon jirgi fa? Jibson harda rike ciki Yace da Kuna ganina a banza Kuna cewa ai Ni ba mace ma Zan aura ba ai duk sai Kun Gane kurenku, Mashkoor ya shiga nanata kalmar taragon jirgi fa,suka dinga dariya,Brown yace ai Ni tawa ta washe ta Saba Kaya nake ja,Harara Ahmad ya balla Masa sabo da kanwarsa ce,Brown yace bani da jaraba a baka auren kanwa ba babu dama kayi magana,Dariya sukayi Bash yace ai Ni Nawa surukin ba ruwansa tunda ya bani Hafsat ya kyaleni to shima yasan Yar wani yake cinyewa,Tawaga Yana jinsu Yana dariya,Yar China ce ta shigo Basu ganta ba Amma sunji muryarta tana yiwa Nafeesat tsiya Nafeesat kiji tsoron Allah Mene duniyar kin wani makalewa Miji ba fita ba Shiga da Allah kizo muje mu hau lilo muyi wasanmu,Su Tawaga suka dinga kyalkyala dariya ita Yar China Wasa ne a ranta ma,Nafeesat tana Dariya tace rufa min asiri lilo Kuma sai kace Yar Secondary,Yar China Tace har abada a Haka zaku Kare ku zauna ku tsufa da wuri mazajenku suyi muku kishiya,ku Sam Kamar Baku waye ba Allah yasa ma Mijin naki kina bashi hadin kai,Da sauri Mashkoor yace Allah ya Miki Albarka duk da bakya jina Yar China Bata wani bani komai da kyar nake lallabawa kin gani na Zama Maraya.
su Jibson Suka dinga dariya,sai Kuwa suka sake ji Yar China tace karfa ki maida mijinki Kamar marayan karfi,Nafeesat tace kiyi a hankali suna palon can zasu iya jinki,Yar China ba sirri sai ta Kara daga Murya to Mene Dan sunji Ni Allah yasa nasiha nake Miki ba zugaki nakeyi ba,Ke kina Likita ma ku da aka koya muku a aji ko Baki karanta Biology bane? Anatomy to gashi Nan an Zana kayan aikin a jiki har can ciki bala'i bature sai da ya dauko hotonsa,mu da muke mata Muna da shi a jikinmu ba mu San cikin ba Amma bature sai da ya bude sirrin,Ai wlh da nice nayi Likitanci ai da ba Haka ba,ke kullum wani salab salab dake ba Energy ko ba Vitamins ne da yawa jikinki? Nafeesat kiji tsoron Allah ba abinda ba a Baki na kayan Dadi Amma kullum wani salab da ke,Nafeesat tana ta dariya yanda Yar yarinya ta tsaya Kamar uwarta,Yar China tace shine Your eyes,da nice nayi degree da anga bugaggiyar Yar duniya wlh amma ke kenan a kunshe a gida,Rannan Ina kallo mijinki Yana Miki magana kin wani hade rai kina latsa waya kin wani shareshi wayarki ta fishi muhimmanci.
Nafeesat tace na shiga Uku da sa ido ke Yar China ki raba kanki da sa Ido,Mashkoor Yana can Palo Yana amsa Hirar yace Haka kikeyi Yar China gaskiya ta fada,Baki Yar China ta tabe tace shike nan kici gaba da feeling Big girl ke me degree ko nurse kina daukan salary to ai shike Nan,Nafeesat a hankali tace ke Nifa har yanzu zafi nake ji idan Yana Yi ko wani abin kuke Sha ki sanmin? Yar China ta dinga dariya, Mashkoor yace banji me Nafeesat Tace ba kunji suna dariya,Allah dai yasa Yar China ta gyara min ita,Yar China tace muma ba sabawa Mukayi ba Hakuri mukeyi amma Ni dai yanzu bana Jin wani zafi Zan dai San Miki wata zumar tsumi da Yaya Salamatu ta kawo min,Tawaga yaji a kunnensa shima yace a can palon Wanda Kawai su Ahmad me zasu ji wai ban yarda ba a bayar Mana da tsumi ba bazai yuwu ba ya Kare na Shiga wani Hali,su Basu ji ma me Yar China Tace ba Amma shi Tawaga ya ji fes.
Gida Yar China ta koma ta Shiryawa Nafeesat mugunta ta kawo Mata na karfin sha'awa da Niima,Dan kadan ake Sha Amma Tace shanye du daga yau kin daina Jin zafi,Nafeesat ta karba tana murna tace Ina da magunguna Nima Amma bani da irin wannan,Yar China tana boye dariyarta tace wannan na daban ne shi na Hana Jin zafi ne,kafin dare yayi yayi aikinsa,Nafeesat ta daga Robar karama ta shanye Nan take,Yar China tace Bari in tafi gida Nima na Sha Nawa idan kinji zam zam gobe kizo na Kara Miki Ina da shi da yawa,Nafeesat harda rako Yar China tana godiya tace kina birgeni gaki yarinya amma kinfi manyan ma,Yar China tace Haka nake ai sai gobe ko a waya Kya bani labari Suka Yi Sallama Nafeesat tana ta godiya ta koma gidan.
Minti biyar Nafeesat ta fara Jin canji a jikinta,Ji tayi Niima duk ta sakko Mata Kamar me,Sha'awa ce me zafi ta riske ta,ji tayi ba Wanda take bukata sai Mashkoor,Abu kamar Wasa tun tana basarwa har ta kasa,girki ta daura Amma ta kasa ta kashe gas din tare da dawowa Palo ta zauna tare da zuba tagumi,Kwanciya tayi Nan ma ta kasa ta Mike agogo take kallo tana cewa sai yaushe zasu Gama Hirar Nan ne su dawo gida,6pm ta gani tace Kash yanzu ma nasan sai sunyi Sallah maybe ma har Isha sai sunyi,Kasa daurewa tayi ta Kira wayar Mashkoor Yana dagawa tace sai yaushe zaka shigo?sai Munyi Sallar Isha,lafiya? Tace lafiya shike nan ta kashe wayar.
Kasa hakura tayi ta tura Masa Text me Zan dafa maka? Ya Mata Reply da kin manta nace tea Kawai Zan Sha da dare,Okay tace,Zirga Zirga ta Shiga Yi tana safa da Marya ta ciji yatsa,ta koma saman bed ta kwanta,mikewa tayi zaune tare da Jan Tsaki,wanka ta Shiga ko zata sama salama Amma Ina Sam,Daure take da towel ta sake tura Masa da text yau da wuri zanyi bacci ka dawo da wuri, Inshaallah yace kawai,Nafeesat bata hakura ba tace Ina yin Sallar Isha zan da key a kofata ka dawo da wuri please,Shi Mashkoor Bai kawo komai ba yayi tunanin ma tsokanarsa takeyi dan yaje ta ja Masa Rai,sai da sukayi Sallar Isha sannan Yar China ta dinga Kiran Tawaga a waya Kamar mayya,Yana dagawa My Man Dan Allah ka dawo na gaji da Zama Ni daya,Ya lallaba abarsa ko mintu biyu ba ayi ba ta sake Kira Tace kasan fa nayi missing dinka ka taho gida Ni gaskiya,Kafin yayi motsi ta sake sambado kira tace kazo kaga kwalliyar Nan
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44 Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48