Baba yace ae Mana,tab ai da akwalar mota ya dace a ganshi ciki,Mummy ce tace gidanku kaji yarinya a gabansa ga yarsa babban mutum,yar China da sauri Tace Yi Hakuri ai nufina yafi dacewa yazo a Private jet Yar China ta wayance,kowa Dariyarsa ya kunshe.
Sai Bayan Isha sannan duk Suka tafi gida,Yar China tace sai Nan gaba Zan dawo yau Baki sun Hana suyi hira,Aamna tace to Allah ya kaimu,Daddy da Rahil da Mummy,Humaira gaba Daya suka tafi masauki,su Jibson duk sun tafi saura Aamna da Ahmad a gidansu an barwa Aamna tarin wanke wanke da gyara Palo,na gaji Ahmad ya furta tare da mikewa saman sofa,Aamna ta kalle shi tare da cewa Ni kadai zanyi aikin My King ko dan tayani baza kayi ba,Fuska ya yatsina yace I'm sorry bazan iya ba idan kema kin gaji ki barshi da safe sai kiyi,Rabani da kwana da uban dirty haka,Aikinta tayi ta Gama ta Iske yayi bacci,Aamna girgiza shi tayi da karfi ya farka Idonsa cike da bacci,tace baza kayi min baccin wuri ba kazo cikin tsakiyar dare ka farka ka hanani bacci ba,Cikin shagwaba ya furta please Baby ki barni nayi bacci na,Aamna tace Ni Allah ka tashi kawai,ba Kya tausayina? to ai ba Aiki kake zuwa ba da Zan tausaya maka ba,tashi muje wanka,Ido ya rufe zai koma baccinsa Aamna sai hakura tayi tasan bazai tashi ba Kansa ta dage a hankali tare da zama a kujerar ta maida Kansa saman cinyarta,da muryar bacci yasa hannayensa tare da rungumo hips dinta yana Furta so sweet yaci gaba da baccinsa,Gashinsa take Wasa da shi tana kallon Nigerian Film dinta,tunda ya fara bacci Bai tashi ba sai 9pm tana ta kallonta,taji Dadi da Bai dade ba Yana baccin,Kallonta yayi Yana murmushi yace thank you My world for your cinya,murmushi tayi tace sai wanka ko? Kai ya gyada Mata Yana cire Mata wani dan abu a gefen idonta kayan kallon Suka kashe tare da haurawa sama.
Ita kuwa Yar China tunda Tawaga ya dauketa direct shopping ya kaita ya siya Mata abinda take so sannan tace Yaya ka manta Icecream din,Komawa yayi ya dakko Mata guda Uku manya ta karba tana murna tace Thanks alot.
Tun a mota ta bude abinta tana Sha Tace Kar ya narke,a spoon ta ebo tace Yayana,Tawaga Uban tafiya,Yar China sai Tawaga haka Tawaga sai Yar China,Dariya Tawaga yayi yace haka yake Yar Chinata,to Sha ta bashi a Baki Yana driving tana bashi a baki Yana Sha itama tana Sha.
Yar China tace Yaya Wai kaji Yar Aamnan nan da iyayi Wai Ni zata koyawa wani darasi,Maganar Aamna ta gwada sabo da Aamna akwai Iyayin jaraba tunda me gyara ta koya Mata shike Nan,Yar China tace Wai a gaban saurayi nutsuwa akeyi ana Jan class,Allah na tuba Ni har a gayamin class Ni da kwana Nan na zana waec to ta Daya nake zuwa a aji,wanne ajin take so Naja idan ba na A.b.u Zaria take so na ja ba,Tawaga a ransa yace Zan Sha wahala kafin ta gane ya zanyi Ina son abata haka,a hankali zata canja,a gida ya sauke Yar china tare da rakata har Gaban Iyalle yace Iyalle ga Amanarki na dawo da ita,Iyalle tayi Dariya tace to an gode,sai da ya tafi Yar China ta fara bawa Iyalle labarin inda Suka je da Tawaga.
Kwana Uku Daddy da wasu dangin su Jibson aka Kai kudin auren Jibson,Humaira da Yar China,a Nan aka tsaida ranar aure gaba Daya Rana Daya dana su Jibson da Mashkoor,Ahmad yace baza ayi party ba tunda shima nasa ba ayi ba walima zasuyi iya abokai,Ranar da aka tsaida ranar aure Yar China Bata sani ba sai da ta dawo daga Islamiyya Iyalle tace to Yar Jikalle an kusa girma bikinki watan gobe an Kai kudin aurenki dubu dari da arba'in Yar china Tace me ya cinye goman? Dan jaraba su cika Mana ya koma dari da Hamsim,Iyalle tace uwaki Yar China Dan Iskanci to wasu ma dubu sittin ake Kai musu,sai kace ragon layya wallahi idan nice na fasa aurensa haba Iyalle dubu sittin fa? Ai gwara Kawai a bashi Ni Sadaka,Harararta Iyalle tayi Yar China tace yanzu fa Iyalle kwana Nan za a dinga ce min Amarya? Kwarai Kuwa cewar Iyalle,to gyaran Amarya fa ya za ayi ne Iyalle?
Iyalle ta rike Baki Tace oh yaran zamani mu a zamaninmu ai ko magana yarinya Bata Isa ba,idan aka Kai yarinya gidan miji sai miji ya kwana Uku Bai ga fuskar Amaryarsa ba tana lulle cikin gyalenta,Yana shigowa zata rufe kanta,Yar China ta kyalkyale Dariya tace hmm ai wallahi da nice sai na sa reza na Dan yanka gyalen idan na lulluba sai na dinga leko idona ta Yar kafar Ina kallon Tawaga na,yanzu Kuwa Iyalle ai zamani ya canja idan kika zo gidana shayi Zan hada Miki me kauri na barki a Palo Ina can wurin Tawaga na Muna ta Jan zuga abin mu,Baki ji sunansa ba Tawaga Uban tafiya ma'ana ya ja runduna,Yaja zugar mutane shine uban tafiya,Dariya Iyalle tayi tace to kije kuyi magana da kawayenki akan gyaran Amaryar,Wanne kawaye ai wlh ba ruwana sai dai na gayyace su biki amma ni Zan Kai kaina wajen gyara,ai nasan Mata da yawa,ga makwafciyar mu Nan Ummin Zainab can zanje ta gyarani fes,Zaki ce Wani kawaye so kike su aure min miji Dama anyi candy duk gamu Nan jiran kadan mukeyi.
A ranar Yar China tayi status a duk wani social media nata ALHMDLLH GOT ENGAGE tawaga Yana online ya gani Dariya yayi shima yayi irin status nata,Sunanta ta canja nan ma ta saka Mrs Aliyu Tawaga,frnds nata suna ta budewa Ana Mata Addua,Tawaga Kuwa Ya canja zuwa Tawagan Baby,Jibson suna gani Suka dinga Masa dariya,Ahmad yace Allah ya shiryeka yarinya ta maida ka sususu,Tawaga yace ai Kai baka da bakin magana gwara Ni ban siyar da citta ba Kuma ban saci kayan kallon surukai ba akan love,Ni banyi kuka ba,Mukus Ahmad yayi kawai yayi Dariya, Aamna tana kwance a jikinsa a saman bed Yana chat tana ta Masa shagwaba Wai sai ya koya Mata mota Nan gaba,Yana jingine da fuskar bed tana jikinsa kafafunsu rufe da bargo brown, ta maida kanta saman kirjinsa tana please King, please....sake hayewa takeyi jikinsa a hankali Tare da daura Hannunta ta Bayan wuyansa tana shafawa tare da kukan shagwaba kaji...kaji Baby...Damunsa tayi yace Alright Nan gaba Zan koya Miki shine Nan? Murna ta dingayi tare da kankame shi tana dariya.
Bayan sati Daya Rahil ya Gama shirinsa tsaf zai tafi da yamma,jirgin 5pm gidan Aamna yazo Suka gaisa har Ahmad sannan King ya Basu waje,Aamna da Rahil Abbunta Suka Yi har Hira sosai sannan ya musu Sallama da Niyyar tafiya,Aamna Tace zata Zo Nan gaba,Daddy kyautar ban girma yayiwa Rahil suka je gidan Baba Rahil ya sake Yiwa Baba godiya na rike Masa yarinya da yayi,Baba yace ba komai ai da na kowa ne duk da dai baka kawo Mana tsaraba ko Jallabiyya ba ai ba komai .
Amma Rahilu Kamar a kanka a saukar da Babu yanzu ko Yar tuffa ai ka taho Mana da ita ta jirgi Amma sai ka taho zikau daga bushashen jikinka sai wannan Yan iskan kayan Wai sut (suit)Kai a Dole ka cinye zaka Mana burga to ai jikinka ya bada Kai,Daddy yace Baba a barshi Haka ya tuba,rakasu Baba yayi yace Allah ya tsare Rahilu in Allah ya yarda tare da Aamna zamu zo Sudan zanga yaranka,Rahilu yaji masifar Baba da mita da lalatacciyar hausarsa yace bana so zuwanka....kar ta zo Kai da ita....Ni...Kai...Bama tare .. Bama...shiri...karka zo Sudan....Baba yace dan ma ance Za'a zo sai kace garin arziki,Sudan din fin Nigeria tayi? duk gaku Nan ragowar yunwa ku kanku Yan kasar Baku koshi ba,Rahilu ka dube ka fa har mu zaka ce Kar muzo muku gari,Sudan din Wanda duk irinku ne a cikinta me zamu kalla? Kuma wallahi Inshaallah sai nazo naga matsuguninka sai na sa maka Ido Naga yawan yayanka,sai Naga waye a ciki Allah ya Dora musu Suka yo Kama da kai,Rahil da gaske ya dinga cewa Ni bance kazo gidana ba bana so....Baba yace Allah baka Isa ba sai na zo,Daddy Yana ta dariya Yana kallon rikicin Baba da Rahil,Rahil motar Baba ya shige Yana Jan Tsaki Driver ya ja mota Suka wuce airport,Baba Kuwa gida ya koma Yana dariya yace airport zasu Sha kallo.
Bayan kwanani biki Yana ta matsowa ko wanne bangare shirye shirye sukeyi yayin da su Aamna suke Shan love abinsu yau saturday tunda Ahmad ya fita da safe sun fita da su Jibson Basu dawo ba har Bayan Isha Aamna duk ta shiga damuwa,gidan ya Mata Fadi,ta rigida ta Saba da mijinta kullum suna tare,ta Kira wayarsa Bata shiga,ga wankanta ta sha tana ta zuba kamshi a Palo ta zauna tana ta jiransa hankalinta duk ya tashi ko ba kalau ba,Number Tawaga ta Kira lokacin suna tare da Ahmad suna cike wasu takardu masu yawa duk akan aikin da zasu fara Nan gaba a companies na Daddy Wanda Lokacin suna tare da Daddy a Hotel din da yake shi da Mummy da Humaira,Wayar Tawaga ya daga yace Aunty Balaraba ce fa King,maybe Kai take Nema ka manta tunda kasa wayarka a charge ka kashe baka kunna ba.
Ahmad Wanda hankalinsa gaba Daya Yana Kan Aamna yasan dama tana can tana jiransa ga Daddy a wajen ya hanasu sakewa da Aiki,Tawaga Sallama yayi Suka gaisa sannan tace Dan Allah Kuna tare ne? Yace ae Muna tare aikine ya Sha kanmu amma yanzu zamu taho gida,Ahmad ne yace bani Wayar,Yana karba Aamna da shagwaba tace Ina ta kiranka ka jawo na shiga damuwa ko ba lafiya ba,Idan na dawo Zan Miki bayani My world,Daddy ne ya samu Aiki Amma yanzu Zan taho,fatan kinci abinci? Ae tace yace good, me Zan siyo Miki? Tsire Aamna ta Furta alright.
Suna gama Wayar Basu Dade ba 8:30 Ahmad ya dawo gida,tana jiransa Jin motarsa da Alama shine,Yana shigowa palon tayi tsalle tare da rungumeshi tana murna sosai shima ji yake kamar yayi kwana Uku Bai ganta ba,Kallo ya Kare Mata tare da furta kinyi kyau My World,Ledar hannunsa ta karba tare da rike hannunsa daya tace let's go Suka haura sama tana cewa na Sha wahala Ina zaman jiranka,Eyya I'm Sorry Beb,never mind ta furta,kayan jikinsa wani shegen yadi ta taimaka Masa ya cire Yana Shiga wanka taje ta Hado Masa abinci ta kawo sama,kafin ya fito ta fito Masa da kayan baccinsa masi kyau,itama bedroom dinta taje ta canja Kaya kasancewar Bata Dade da yin wanka ba.
Bata dawo ba sai da ya Gama shirinsa sannan ya zauna inda ta Ajiye Masa abincin yunwa yake ji sosai sai Samunsa tayi Yana ta cin sakwara da miyar Egusi,ita Kuwa tsirenta ta bude taci yanda take so tace baka ci Kai? Yace ae Ni tsire Bai Dame Ni ba,sai da ya Gama sannan ta maida komai kitchen ta dawo Yana ta deshe jikinsa da turaruka da Alama brush yayi,na gaji ya furta kawai tare da kwanciya a saman bed,itama saman bed ta haura taho ya furta tare da Rungume ta Itama Haka da wuri bacci yayi gaba da su.
Sai wurin 4pm ya farka Yana farkawa ya Mike ya Shiga toilet,Bayan ya fito taji ya fara zare Mata Kaya a hankali.
Ayi Hakuri da wannan
AsmaBaffa
10/26/21, 2:20 PM - A Maryam: 🌵🌵 DUNIYA TA AAMNA🌵🌵
NA KUDI NE
DUNIYATA AAMNA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY
Aamna farkawa tayi kadan,My world ki tashi,Cikin shagwaba ta juya tana cewa bacci King Dan Allah muyi bacci,Ni bazan iya bacci yanzu ban samu nutsuwa ba Ina wani bacci Ina tuna Mummy ta yanzu fa ki tashi ki bani Manta Uwa,Amma yanzu kin jawo Ina ta tuna Mummyta,Dariya ya bawa Aamna tana Jin bacci Haka ta Mike tana murmushi,jikinta yake karewa kallo rigar baccin tayi mugun Mata kyau gata sharara,to ka Jira nayi fitsari first,Alright ya furta ta Mike ta shige toilet,tsarki tayi da ruwa me zafi har da wanke Hq dinta da Genital wash me kamshi wanda ke maganin Infection Yana karawa mace Niima da dandano,Sai da tayi matsi da musk me Kama da Madara me dadin kamshin, sai da ta Gama kyalekyalenta ta fito ko Ina Yana kamshi Wai fitsari tayi,tun kafin ta karaso ya Mike tare da rungumeta babu Bata lokaci ya cire Mata Yar rigar,abinda yafi daukar hankalinsa ya shiga murzawa suna kissing juna a hankali Aamna ta fara ji a jikinta tana bankarewa,Saman bed ya jata Suka fada, tausayi ta bashi tunawa da yayi tana baccinta ya tashe ta,Kallonta yayi tare da Furta ban takuraki ba My world?
Murmushi tayi Kawai tunaninsa Kara take Masa Kawai Bata so ta nuna ya takurata ne,Wani kallon kauna ya Mata tare da dakko rigar baccinta da Niyyar maida Mata ita jikinta,Hannunsa ta rike a hankali tana Masa wani kallo Wanda ke nuna tana bukatarsa itama,ya rigada ya gane abarsa,a hankali da rada tace I need you My King,baka ji ba nace you know how to do it,ka Iya ka huta,Dariya ya saki,Ido Daya ta kashe Masa tace oya let's do it,Yatsunta ya rike Yana murzasu ya furta I love you My Wife,I'm gonna fuck you well Darling cewar Aamna yau itace zatayi yakin,Ahmad yana murna yace yau zamu Danse kenan,Dariya tayi tace Baba ya iya abin Dariya Wai Dansewa amma fa King seriously naji haushin Yar China yau,wlh badan Tawaga ba yau sai na ci uban Yarinyar nan Dan Kawai bata Sanni bane,yanzu ta Sanni Kawai nayi laushi ba Aamnan ce ta baya ba,Fuska Ahmad ya bata Nan take kallon Aamna yayi yace bana son wannan shirmen, Baki gani yarinya ce ba,Budurwar Abokin nawa ke kina Babba mene haka,? so kike a kawo su ku fara fada ku bata Mana abota,dama ko a dangi wallahi wani hargitsin da fadan Mata ke haddasa shi da gutsiri tsoma da gulma,abinda Bai Kai ya kawo ba ku Dora shi a ranku, goyon kakar Zaki biyewa kina ga yanda Tawaga ya dauke ki har fada Miki yayi zata dinga zuwa kina Dan ganar da ita wani Abu,tsakanin Hakuri da rashinsa kadan ne fa,to Zan fada Miki Estate din Nan kowa gidansa daban Kawai Estate ne Daya gida kin gani kowa da nasa daban,idan wata Bata je gidan wata ba babu wacce zata ga wata,wlh karki sake naji ance kin samu sabani da wata,Mijin kowa daban,Yar China duk cikinku itace karama,Muna zaune lfy zaku fara haddasa fada,shi Baba Baki ji haushinsa ba sai ita, Ahmad a ransa yasan Yar China bata kyauta ba amma yasan halin Mata gwara yayiwa tufkar hanci shi yasa ya dinga yiwa Aamna masifa tasan halinsa bai iya Fushi ba.
Amma ita baka ga abinda ta min ba? Shut up ya Furta da fada yace ance Miki Tawaga baida hankali shi Bai gani ba a gabansa akayi kina nufin bazai Mata fada ba? Tawaga ya fimu saurin fushi zai iya marinta ma akan wannan wlh karki sake na Kara Jin zancen nan,Aamna Idonta ya kawo ruwa yanda ya lullube ta da Fada kamar Bai Santa ba,Aamna tace ai dama nasan abokanka sun fini matsayi a wajenka,Sanda Suka Yi hatsari da nice nasan baza ka haukace Haka ba Ana gama zaman makoki zaka fara Neman auren wata sabuwar budurwar,Ahmad a ransa Dariya yayi a fili Kuwa Tsaki Yaja tare da maida kayansa yace kin Bata min Mood sai ki Danse ke kadai,Aamna da zuciya tazo Mata wuya Tace ai Zan Iya Ni kadai,da me? Ya tambaya ta bashi amsa da hannuna,Yau Kuwa wallahi da an Bude Miki kofofin Jahanma da yawa.
Aamna ta saki kuka tare da cewa Yar Iska Yar China 'Yar Yarinya Kawai ,da gani kanwarta ce ta Raine ta,ba Kaka bace haukarta ta wuce ta goyon kaka goyon kanwarta ce,kanwarta ce ta yayeta Kuma bazan koya Mata komai ba,Dariya ta ba Ahmad Wai kanwarta ce ta raineta Wato karewar yarinta, Kwanciya yayi tare da juya Mata baya,Zama tayi abinta tare da kin kwanciya sai da Ahmad ya gaji ya jawota ta kwanta a jikinsa tare da makalkaleta a jikinsa Yana cewa bana son taurin Kan Nan naki My world,taurin Kaine da ke shi yasa Baba yake miki fada kullum kina Jin haushi,Aamna tace ai dai ba taurin Kai na maka ba gaskiya ka take min ga gaskiya Kiri Kiri amma zaka dinga min fada ko Hakuri baza ka bani ba sai fada ai dai mu Mata kashinmu a tankware yake Bama mikewa idan aka takura Mana Kara lankwashewa zamu yi ,to naji ya Isa daina zubar da Hawayen Haka ban sanki da kuka ba,Aamna tace wallahi bazan daina kukan Nan ba sai na zubar da gurbataccen Hawayena,Dariya yayi tare da rungumeta sosai yace to ya isa,Aamna ana kuka harda tari kuful-kuful kuka yayi kuka wai,sai da ta gama kukan shagwabarta sannan bacci yayi gaba dasu,washe gari Kuwa da Asuba suna idar da Sallah ranar baije masallaci ba a gida Suka Yi tare,Ko Adduar kirki Bai Bari sunyi ba ya shige cikin Hijab dinta Aamna tana ta Azhkar shi Kuma Yana Wasa da Boobs dinta Yana cewa kici gaba da adduarki Lada Kan Lada wannan ma Azkhar ne Babba, Dole ta hakura tare da Furta wannan ai tsokana ne King,Nan suka fara murza junansu suna wani nishi,Ahmad ya shiga buga harka cikin nutsuwa,a kasa sukeyi yau ko bed Bai Bari sun hau ba,Aamna tana Enjoying sosai cewa take Yeah....Baby Fuck me.....fuck...fuck....Ahmad Kuwa cewa yake do you like it? Aamna tana yeah fuck....
Washe gari da Yamma Tawaga
Showing 102001 words to 105000 words out of 142807 words
Sai Bayan Isha sannan duk Suka tafi gida,Yar China tace sai Nan gaba Zan dawo yau Baki sun Hana suyi hira,Aamna tace to Allah ya kaimu,Daddy da Rahil da Mummy,Humaira gaba Daya suka tafi masauki,su Jibson duk sun tafi saura Aamna da Ahmad a gidansu an barwa Aamna tarin wanke wanke da gyara Palo,na gaji Ahmad ya furta tare da mikewa saman sofa,Aamna ta kalle shi tare da cewa Ni kadai zanyi aikin My King ko dan tayani baza kayi ba,Fuska ya yatsina yace I'm sorry bazan iya ba idan kema kin gaji ki barshi da safe sai kiyi,Rabani da kwana da uban dirty haka,Aikinta tayi ta Gama ta Iske yayi bacci,Aamna girgiza shi tayi da karfi ya farka Idonsa cike da bacci,tace baza kayi min baccin wuri ba kazo cikin tsakiyar dare ka farka ka hanani bacci ba,Cikin shagwaba ya furta please Baby ki barni nayi bacci na,Aamna tace Ni Allah ka tashi kawai,ba Kya tausayina? to ai ba Aiki kake zuwa ba da Zan tausaya maka ba,tashi muje wanka,Ido ya rufe zai koma baccinsa Aamna sai hakura tayi tasan bazai tashi ba Kansa ta dage a hankali tare da zama a kujerar ta maida Kansa saman cinyarta,da muryar bacci yasa hannayensa tare da rungumo hips dinta yana Furta so sweet yaci gaba da baccinsa,Gashinsa take Wasa da shi tana kallon Nigerian Film dinta,tunda ya fara bacci Bai tashi ba sai 9pm tana ta kallonta,taji Dadi da Bai dade ba Yana baccin,Kallonta yayi Yana murmushi yace thank you My world for your cinya,murmushi tayi tace sai wanka ko? Kai ya gyada Mata Yana cire Mata wani dan abu a gefen idonta kayan kallon Suka kashe tare da haurawa sama.
Ita kuwa Yar China tunda Tawaga ya dauketa direct shopping ya kaita ya siya Mata abinda take so sannan tace Yaya ka manta Icecream din,Komawa yayi ya dakko Mata guda Uku manya ta karba tana murna tace Thanks alot.
Tun a mota ta bude abinta tana Sha Tace Kar ya narke,a spoon ta ebo tace Yayana,Tawaga Uban tafiya,Yar China sai Tawaga haka Tawaga sai Yar China,Dariya Tawaga yayi yace haka yake Yar Chinata,to Sha ta bashi a Baki Yana driving tana bashi a baki Yana Sha itama tana Sha.
Yar China tace Yaya Wai kaji Yar Aamnan nan da iyayi Wai Ni zata koyawa wani darasi,Maganar Aamna ta gwada sabo da Aamna akwai Iyayin jaraba tunda me gyara ta koya Mata shike Nan,Yar China tace Wai a gaban saurayi nutsuwa akeyi ana Jan class,Allah na tuba Ni har a gayamin class Ni da kwana Nan na zana waec to ta Daya nake zuwa a aji,wanne ajin take so Naja idan ba na A.b.u Zaria take so na ja ba,Tawaga a ransa yace Zan Sha wahala kafin ta gane ya zanyi Ina son abata haka,a hankali zata canja,a gida ya sauke Yar china tare da rakata har Gaban Iyalle yace Iyalle ga Amanarki na dawo da ita,Iyalle tayi Dariya tace to an gode,sai da ya tafi Yar China ta fara bawa Iyalle labarin inda Suka je da Tawaga.
Kwana Uku Daddy da wasu dangin su Jibson aka Kai kudin auren Jibson,Humaira da Yar China,a Nan aka tsaida ranar aure gaba Daya Rana Daya dana su Jibson da Mashkoor,Ahmad yace baza ayi party ba tunda shima nasa ba ayi ba walima zasuyi iya abokai,Ranar da aka tsaida ranar aure Yar China Bata sani ba sai da ta dawo daga Islamiyya Iyalle tace to Yar Jikalle an kusa girma bikinki watan gobe an Kai kudin aurenki dubu dari da arba'in Yar china Tace me ya cinye goman? Dan jaraba su cika Mana ya koma dari da Hamsim,Iyalle tace uwaki Yar China Dan Iskanci to wasu ma dubu sittin ake Kai musu,sai kace ragon layya wallahi idan nice na fasa aurensa haba Iyalle dubu sittin fa? Ai gwara Kawai a bashi Ni Sadaka,Harararta Iyalle tayi Yar China tace yanzu fa Iyalle kwana Nan za a dinga ce min Amarya? Kwarai Kuwa cewar Iyalle,to gyaran Amarya fa ya za ayi ne Iyalle?
Iyalle ta rike Baki Tace oh yaran zamani mu a zamaninmu ai ko magana yarinya Bata Isa ba,idan aka Kai yarinya gidan miji sai miji ya kwana Uku Bai ga fuskar Amaryarsa ba tana lulle cikin gyalenta,Yana shigowa zata rufe kanta,Yar China ta kyalkyale Dariya tace hmm ai wallahi da nice sai na sa reza na Dan yanka gyalen idan na lulluba sai na dinga leko idona ta Yar kafar Ina kallon Tawaga na,yanzu Kuwa Iyalle ai zamani ya canja idan kika zo gidana shayi Zan hada Miki me kauri na barki a Palo Ina can wurin Tawaga na Muna ta Jan zuga abin mu,Baki ji sunansa ba Tawaga Uban tafiya ma'ana ya ja runduna,Yaja zugar mutane shine uban tafiya,Dariya Iyalle tayi tace to kije kuyi magana da kawayenki akan gyaran Amaryar,Wanne kawaye ai wlh ba ruwana sai dai na gayyace su biki amma ni Zan Kai kaina wajen gyara,ai nasan Mata da yawa,ga makwafciyar mu Nan Ummin Zainab can zanje ta gyarani fes,Zaki ce Wani kawaye so kike su aure min miji Dama anyi candy duk gamu Nan jiran kadan mukeyi.
A ranar Yar China tayi status a duk wani social media nata ALHMDLLH GOT ENGAGE tawaga Yana online ya gani Dariya yayi shima yayi irin status nata,Sunanta ta canja nan ma ta saka Mrs Aliyu Tawaga,frnds nata suna ta budewa Ana Mata Addua,Tawaga Kuwa Ya canja zuwa Tawagan Baby,Jibson suna gani Suka dinga Masa dariya,Ahmad yace Allah ya shiryeka yarinya ta maida ka sususu,Tawaga yace ai Kai baka da bakin magana gwara Ni ban siyar da citta ba Kuma ban saci kayan kallon surukai ba akan love,Ni banyi kuka ba,Mukus Ahmad yayi kawai yayi Dariya, Aamna tana kwance a jikinsa a saman bed Yana chat tana ta Masa shagwaba Wai sai ya koya Mata mota Nan gaba,Yana jingine da fuskar bed tana jikinsa kafafunsu rufe da bargo brown, ta maida kanta saman kirjinsa tana please King, please....sake hayewa takeyi jikinsa a hankali Tare da daura Hannunta ta Bayan wuyansa tana shafawa tare da kukan shagwaba kaji...kaji Baby...Damunsa tayi yace Alright Nan gaba Zan koya Miki shine Nan? Murna ta dingayi tare da kankame shi tana dariya.
Bayan sati Daya Rahil ya Gama shirinsa tsaf zai tafi da yamma,jirgin 5pm gidan Aamna yazo Suka gaisa har Ahmad sannan King ya Basu waje,Aamna da Rahil Abbunta Suka Yi har Hira sosai sannan ya musu Sallama da Niyyar tafiya,Aamna Tace zata Zo Nan gaba,Daddy kyautar ban girma yayiwa Rahil suka je gidan Baba Rahil ya sake Yiwa Baba godiya na rike Masa yarinya da yayi,Baba yace ba komai ai da na kowa ne duk da dai baka kawo Mana tsaraba ko Jallabiyya ba ai ba komai .
Amma Rahilu Kamar a kanka a saukar da Babu yanzu ko Yar tuffa ai ka taho Mana da ita ta jirgi Amma sai ka taho zikau daga bushashen jikinka sai wannan Yan iskan kayan Wai sut (suit)Kai a Dole ka cinye zaka Mana burga to ai jikinka ya bada Kai,Daddy yace Baba a barshi Haka ya tuba,rakasu Baba yayi yace Allah ya tsare Rahilu in Allah ya yarda tare da Aamna zamu zo Sudan zanga yaranka,Rahilu yaji masifar Baba da mita da lalatacciyar hausarsa yace bana so zuwanka....kar ta zo Kai da ita....Ni...Kai...Bama tare .. Bama...shiri...karka zo Sudan....Baba yace dan ma ance Za'a zo sai kace garin arziki,Sudan din fin Nigeria tayi? duk gaku Nan ragowar yunwa ku kanku Yan kasar Baku koshi ba,Rahilu ka dube ka fa har mu zaka ce Kar muzo muku gari,Sudan din Wanda duk irinku ne a cikinta me zamu kalla? Kuma wallahi Inshaallah sai nazo naga matsuguninka sai na sa maka Ido Naga yawan yayanka,sai Naga waye a ciki Allah ya Dora musu Suka yo Kama da kai,Rahil da gaske ya dinga cewa Ni bance kazo gidana ba bana so....Baba yace Allah baka Isa ba sai na zo,Daddy Yana ta dariya Yana kallon rikicin Baba da Rahil,Rahil motar Baba ya shige Yana Jan Tsaki Driver ya ja mota Suka wuce airport,Baba Kuwa gida ya koma Yana dariya yace airport zasu Sha kallo.
Bayan kwanani biki Yana ta matsowa ko wanne bangare shirye shirye sukeyi yayin da su Aamna suke Shan love abinsu yau saturday tunda Ahmad ya fita da safe sun fita da su Jibson Basu dawo ba har Bayan Isha Aamna duk ta shiga damuwa,gidan ya Mata Fadi,ta rigida ta Saba da mijinta kullum suna tare,ta Kira wayarsa Bata shiga,ga wankanta ta sha tana ta zuba kamshi a Palo ta zauna tana ta jiransa hankalinta duk ya tashi ko ba kalau ba,Number Tawaga ta Kira lokacin suna tare da Ahmad suna cike wasu takardu masu yawa duk akan aikin da zasu fara Nan gaba a companies na Daddy Wanda Lokacin suna tare da Daddy a Hotel din da yake shi da Mummy da Humaira,Wayar Tawaga ya daga yace Aunty Balaraba ce fa King,maybe Kai take Nema ka manta tunda kasa wayarka a charge ka kashe baka kunna ba.
Ahmad Wanda hankalinsa gaba Daya Yana Kan Aamna yasan dama tana can tana jiransa ga Daddy a wajen ya hanasu sakewa da Aiki,Tawaga Sallama yayi Suka gaisa sannan tace Dan Allah Kuna tare ne? Yace ae Muna tare aikine ya Sha kanmu amma yanzu zamu taho gida,Ahmad ne yace bani Wayar,Yana karba Aamna da shagwaba tace Ina ta kiranka ka jawo na shiga damuwa ko ba lafiya ba,Idan na dawo Zan Miki bayani My world,Daddy ne ya samu Aiki Amma yanzu Zan taho,fatan kinci abinci? Ae tace yace good, me Zan siyo Miki? Tsire Aamna ta Furta alright.
Suna gama Wayar Basu Dade ba 8:30 Ahmad ya dawo gida,tana jiransa Jin motarsa da Alama shine,Yana shigowa palon tayi tsalle tare da rungumeshi tana murna sosai shima ji yake kamar yayi kwana Uku Bai ganta ba,Kallo ya Kare Mata tare da furta kinyi kyau My World,Ledar hannunsa ta karba tare da rike hannunsa daya tace let's go Suka haura sama tana cewa na Sha wahala Ina zaman jiranka,Eyya I'm Sorry Beb,never mind ta furta,kayan jikinsa wani shegen yadi ta taimaka Masa ya cire Yana Shiga wanka taje ta Hado Masa abinci ta kawo sama,kafin ya fito ta fito Masa da kayan baccinsa masi kyau,itama bedroom dinta taje ta canja Kaya kasancewar Bata Dade da yin wanka ba.
Bata dawo ba sai da ya Gama shirinsa sannan ya zauna inda ta Ajiye Masa abincin yunwa yake ji sosai sai Samunsa tayi Yana ta cin sakwara da miyar Egusi,ita Kuwa tsirenta ta bude taci yanda take so tace baka ci Kai? Yace ae Ni tsire Bai Dame Ni ba,sai da ya Gama sannan ta maida komai kitchen ta dawo Yana ta deshe jikinsa da turaruka da Alama brush yayi,na gaji ya furta kawai tare da kwanciya a saman bed,itama saman bed ta haura taho ya furta tare da Rungume ta Itama Haka da wuri bacci yayi gaba da su.
Sai wurin 4pm ya farka Yana farkawa ya Mike ya Shiga toilet,Bayan ya fito taji ya fara zare Mata Kaya a hankali.
Ayi Hakuri da wannan
AsmaBaffa
10/26/21, 2:20 PM - A Maryam: 🌵🌵 DUNIYA TA AAMNA🌵🌵
NA KUDI NE
DUNIYATA AAMNA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY
106-110
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
UMMI DEEJAT
MAMAN SAMHA
MAMAN MUNIBA
MUNEERA
HAFSATOU
Aamna farkawa tayi kadan,My world ki tashi,Cikin shagwaba ta juya tana cewa bacci King Dan Allah muyi bacci,Ni bazan iya bacci yanzu ban samu nutsuwa ba Ina wani bacci Ina tuna Mummy ta yanzu fa ki tashi ki bani Manta Uwa,Amma yanzu kin jawo Ina ta tuna Mummyta,Dariya ya bawa Aamna tana Jin bacci Haka ta Mike tana murmushi,jikinta yake karewa kallo rigar baccin tayi mugun Mata kyau gata sharara,to ka Jira nayi fitsari first,Alright ya furta ta Mike ta shige toilet,tsarki tayi da ruwa me zafi har da wanke Hq dinta da Genital wash me kamshi wanda ke maganin Infection Yana karawa mace Niima da dandano,Sai da tayi matsi da musk me Kama da Madara me dadin kamshin, sai da ta Gama kyalekyalenta ta fito ko Ina Yana kamshi Wai fitsari tayi,tun kafin ta karaso ya Mike tare da rungumeta babu Bata lokaci ya cire Mata Yar rigar,abinda yafi daukar hankalinsa ya shiga murzawa suna kissing juna a hankali Aamna ta fara ji a jikinta tana bankarewa,Saman bed ya jata Suka fada, tausayi ta bashi tunawa da yayi tana baccinta ya tashe ta,Kallonta yayi tare da Furta ban takuraki ba My world?
Murmushi tayi Kawai tunaninsa Kara take Masa Kawai Bata so ta nuna ya takurata ne,Wani kallon kauna ya Mata tare da dakko rigar baccinta da Niyyar maida Mata ita jikinta,Hannunsa ta rike a hankali tana Masa wani kallo Wanda ke nuna tana bukatarsa itama,ya rigada ya gane abarsa,a hankali da rada tace I need you My King,baka ji ba nace you know how to do it,ka Iya ka huta,Dariya ya saki,Ido Daya ta kashe Masa tace oya let's do it,Yatsunta ya rike Yana murzasu ya furta I love you My Wife,I'm gonna fuck you well Darling cewar Aamna yau itace zatayi yakin,Ahmad yana murna yace yau zamu Danse kenan,Dariya tayi tace Baba ya iya abin Dariya Wai Dansewa amma fa King seriously naji haushin Yar China yau,wlh badan Tawaga ba yau sai na ci uban Yarinyar nan Dan Kawai bata Sanni bane,yanzu ta Sanni Kawai nayi laushi ba Aamnan ce ta baya ba,Fuska Ahmad ya bata Nan take kallon Aamna yayi yace bana son wannan shirmen, Baki gani yarinya ce ba,Budurwar Abokin nawa ke kina Babba mene haka,? so kike a kawo su ku fara fada ku bata Mana abota,dama ko a dangi wallahi wani hargitsin da fadan Mata ke haddasa shi da gutsiri tsoma da gulma,abinda Bai Kai ya kawo ba ku Dora shi a ranku, goyon kakar Zaki biyewa kina ga yanda Tawaga ya dauke ki har fada Miki yayi zata dinga zuwa kina Dan ganar da ita wani Abu,tsakanin Hakuri da rashinsa kadan ne fa,to Zan fada Miki Estate din Nan kowa gidansa daban Kawai Estate ne Daya gida kin gani kowa da nasa daban,idan wata Bata je gidan wata ba babu wacce zata ga wata,wlh karki sake naji ance kin samu sabani da wata,Mijin kowa daban,Yar China duk cikinku itace karama,Muna zaune lfy zaku fara haddasa fada,shi Baba Baki ji haushinsa ba sai ita, Ahmad a ransa yasan Yar China bata kyauta ba amma yasan halin Mata gwara yayiwa tufkar hanci shi yasa ya dinga yiwa Aamna masifa tasan halinsa bai iya Fushi ba.
Amma ita baka ga abinda ta min ba? Shut up ya Furta da fada yace ance Miki Tawaga baida hankali shi Bai gani ba a gabansa akayi kina nufin bazai Mata fada ba? Tawaga ya fimu saurin fushi zai iya marinta ma akan wannan wlh karki sake na Kara Jin zancen nan,Aamna Idonta ya kawo ruwa yanda ya lullube ta da Fada kamar Bai Santa ba,Aamna tace ai dama nasan abokanka sun fini matsayi a wajenka,Sanda Suka Yi hatsari da nice nasan baza ka haukace Haka ba Ana gama zaman makoki zaka fara Neman auren wata sabuwar budurwar,Ahmad a ransa Dariya yayi a fili Kuwa Tsaki Yaja tare da maida kayansa yace kin Bata min Mood sai ki Danse ke kadai,Aamna da zuciya tazo Mata wuya Tace ai Zan Iya Ni kadai,da me? Ya tambaya ta bashi amsa da hannuna,Yau Kuwa wallahi da an Bude Miki kofofin Jahanma da yawa.
Aamna ta saki kuka tare da cewa Yar Iska Yar China 'Yar Yarinya Kawai ,da gani kanwarta ce ta Raine ta,ba Kaka bace haukarta ta wuce ta goyon kaka goyon kanwarta ce,kanwarta ce ta yayeta Kuma bazan koya Mata komai ba,Dariya ta ba Ahmad Wai kanwarta ce ta raineta Wato karewar yarinta, Kwanciya yayi tare da juya Mata baya,Zama tayi abinta tare da kin kwanciya sai da Ahmad ya gaji ya jawota ta kwanta a jikinsa tare da makalkaleta a jikinsa Yana cewa bana son taurin Kan Nan naki My world,taurin Kaine da ke shi yasa Baba yake miki fada kullum kina Jin haushi,Aamna tace ai dai ba taurin Kai na maka ba gaskiya ka take min ga gaskiya Kiri Kiri amma zaka dinga min fada ko Hakuri baza ka bani ba sai fada ai dai mu Mata kashinmu a tankware yake Bama mikewa idan aka takura Mana Kara lankwashewa zamu yi ,to naji ya Isa daina zubar da Hawayen Haka ban sanki da kuka ba,Aamna tace wallahi bazan daina kukan Nan ba sai na zubar da gurbataccen Hawayena,Dariya yayi tare da rungumeta sosai yace to ya isa,Aamna ana kuka harda tari kuful-kuful kuka yayi kuka wai,sai da ta gama kukan shagwabarta sannan bacci yayi gaba dasu,washe gari Kuwa da Asuba suna idar da Sallah ranar baije masallaci ba a gida Suka Yi tare,Ko Adduar kirki Bai Bari sunyi ba ya shige cikin Hijab dinta Aamna tana ta Azhkar shi Kuma Yana Wasa da Boobs dinta Yana cewa kici gaba da adduarki Lada Kan Lada wannan ma Azkhar ne Babba, Dole ta hakura tare da Furta wannan ai tsokana ne King,Nan suka fara murza junansu suna wani nishi,Ahmad ya shiga buga harka cikin nutsuwa,a kasa sukeyi yau ko bed Bai Bari sun hau ba,Aamna tana Enjoying sosai cewa take Yeah....Baby Fuck me.....fuck...fuck....Ahmad Kuwa cewa yake do you like it? Aamna tana yeah fuck....
Washe gari da Yamma Tawaga
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35 Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48