anyi aure etc bazan zo ba,Bash yace Ni ka ganni Malam a ministry of Environment nake Aiki Ina samu,Kuma Iyayensa ma duk ma'aikata ne Kawai Ni sai fara doguwa,idan ba fara ba taje,Malam yace idan Allah yasa kuma ka fada son bakar fa? Yace sai tayi bleaching Dole na siyo Mata mayamayai ta koma fara,Dariya Malam yayi yace Kai Dole sai fara? Bash yace ko bamagujiya ko arniya Matukar fara ce an Gama,ko a gidan karuwai take ba ruwana,Ni dama Malam ban damu da wata mace Virgin ba,Nafi son wacce ta San komai yawwa,Ni mace taje da Virginity nata ba ruwana,Kuma Ni ban taba Zina ba Kawai Ni Ba ruwana da wani virginity.
Malam ya kallesu Kawai ya zaro check na kudi,ya rubuta dubu dari uku ya bawa Tawaga yace gashi kaje ka kula da marayu idan wani Abu ya taso na iliminsu ko auren wata ko wani Abu ka sanar Dani Zan tallafa,Tawaga ya karba da mamaki ya dafa Ahmad yace Malam sai kace wannan Abokin Nawa king shi yake mana irin wannan kyaututtuka,Malam ya kalli Ahmad da mamaki Ashe Yana da tausayi,Kudi ya zaro ya Basu dubu goma goma kyauta har Ahmad ya mikawa,Jibson ya kyaftawa Ahmad Ido Wai ya karba sai ya Basu su Kara,Ahmad ya karba,Tawaga Dake tura machine dinsa ai sai ya buga machine tare da zanawa Malam kwabo a gabansa,Jibson yace karya ne wani ya kawo ma raini a garin Nan,Maganar dazu daka fada a masallaci Muka karyata ka yanzu mun gano gaskiya ce,Wuhuhu Mashkoor ya daga hannaye sama Yana jinjinawa Malam,Bash yace sai kayi Malam mun baka Shugaban limamai na Nigeria wallahi,Malam dai Kai ya girgiza Kawai tare da komawa masallaci inda motocinsa suke na Alfarma.
Ahmad kuwa Jibson ya bawa nasa 10k din yace ungo ka siyawa su Aymana littafan makaranta naji sun maka waya ance a siyo musu Books yace wallahi ga naji sunce gobe ma za a koresu daga school sabo kudin makaranta Abba Mutum biyu ya biyawa saura su takwas kowanne dubu goma Sha biyu,ga Jamila zasu Zana waec, Kuma Dan Iskanci baka fada ba? cewar Mashkoor, suna komawa gida Ahmad ya turawa Jibson dubu dari da Hamsim, Mashkoor ya bada dubu talatin,Shima Bash ya bawa Jibson 20k ,Tawaga yace kudin sun Isa da za abiya ko da Kari sai a ciri wani Abu a Nawa,Jibson yace ai sunyi yawa ma ciki har sai na siya musu taliya da macaroni dama sun Kare,tausayin Abba nakeji duk ya rame.
Ahmad yace yayi rashin Ummati ba Dole ba,Jibson yace sai na ganshi a Dan dakinsa yayi malahooo....yayi tagumi bashi da kawar Hira sai dai idan mun shiga ko su Aymana suje su tayashi Hira,Amma lokacin da Ummati tana da Rai sai dai kaji dariyarsu kyalkyalkyal,Ahmad yace muje mu samo Masa Dattijuwa wacce ta daina Haihuwa mu aura Masa ita ya rage zafi.
Mashkoor yace mu samo Masa me kyau mu siya Mata kayan gyara ta dinga birge shi irin Ummati suka Kama Dariya tare da cewa Haka za ayi,ga case din Brown gobe za a fara Suka fara shirya plan abinsu,Jibson yaje aka canja Masa salon Aski me kyau na Dan Kamala Amma fa Sumar akwai yawa ta matasan yanzu,Sajensa da gemunsa yasha gyara dama gashi wani chocolate kyakyawan matashi,Kaya kuwa Shadda sababbi aka dinka Kala biyar za a hurewa Bazawarar Baffan Brown kunne,Shi kuwa Bash Searching yake na inda za a samowa Baban Jibson Bazawara me Dan kwari.
Tun safe Aamna ta fara amfani da Magungunan Infection dinta,ciwon yaji magani da Allura ya tabo shi sai ta fara Jin kaikayi a gabanta,dama Likita yace idan ta fara Sha zata ji sabo da an tabo ciwon,Sanye take cikin wata Riga karama me Hannun Vest fara da tight baki,Ahmad ya Mata waya zaizo da dare zai Bata labarin Wa'azin da Tace ya zauna ya ji,Bata Yi zaton cikin gidan zai shigo ba,sai Jin sallamarsa tayi a palonsu,Mama ya gaisar ta amsa sama sama Amma ganinsa dauke da ledojin take away sai ta washe Baki harda cewa shiga mutuniyar taka tana ciki, ai kuwa ya wuce bedroom din Aamna,Mama sai kallo sai Harara baza su iya komai ba dama,Aamna sai soshe soshe takeyi duk ta rasa sukuni.
Yana shigowa ta janye Hannunta da sauri Amma ya rigada ya gani,Dariya ce ta kwace masa yace ai sai ki fada min nazo na tayaki,Kuka ta saki masa yace yanzu zanzo na tayaki kwantar da hankalinki.
Ba kinyi zaton nine ba lafiyayye ba to gashi reshe ya juye da mujiya,Kuma yau Hira zamu Sha babu soshe soshe,Aamna ta goge Hawayenta tana Dariya Tace Allah baka Isa ba ka tafi gaskiya,Amma Kuma gaskiya yasha kyau cikin wani yadi brown me azabar kyau sai kamshi yake zubawa,Tana kwance Bata tashi ba,Saman bed din ya haura tare da kwanciya shima,Tace ka rufe Kofar da key kasan Mama Kar ta shigo,ai ba Wani Abu zanyi ba Dan Kawai na kwanta mene a ciki ya furta tare da gyara kwanciyarsa.
AsmaBaffa
10/26/21, 8:53 AM - A Maryam: 🌵🌵DUNIYATA AAMNA🌵🌵
NA KUDI NE
DAN ALLAH KARKI FITAR DA NOVEL DIN NAN,BADAN NI BA DAN GIRMAN ALLAH.
IDAN BAKI BIYA BA KARKI KARANTA DAN DARAJAR ALLAH.
61-65
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
AUTA
ALHAMDULILLAHI
AISHA
Aamna kunyarsa taji ta juya Masa baya,Juyo da ita yayi suna facing juna,Hannu tasa tare da rufe idonta,Hannun ya janye yace idan fuskar Zaki rufe tashi zanyi nayi tafiyata,tsayawa tayi tana murmushi Dan Bata iya jurewa,Baki da Aiki Sai Dariya ko gajiya bakya yi,wata dariyar tayi tare da Kai Hannunta zata rufe fuskarta Hannun ya rike tare da furta kiyi dariyarki a Haka,Laaa My world har gurun wuya gareki?wanne gurun wuya kamar wata me kiba,dama Yana sani ya fada Dan Kawai ya kalli Kirjinta ne,sai yace ga shi Nan duk yayi zane,Aamna Tace Naga ta kaina ta Mike da Niyyar dakko karamin mudubi a handbag dinta ta duba,Hips dinta ya riko da Hannu biyu yace Wasa nake Miki dawo ki zauna tunda Baki da lafiya,Zama tayi a bakin bed din yace ki kwanta karki taso da kaikayinki,Dariya ya Bata ya takura Mata,yace ki dinga Jin tsoron Allah harda kaini Hospital ko Ina da cuta sai gashi ta kwaje a kanki,Mukus tayi ita duk yasa ta rude Yana kwance a gefenta.
Ledojin Daya shigo da shi yace gashi Nan ki duba kici abinda kike so,Dama yunwa take ji Mama taliya ta dafa da Mai da yaji ita Kuma Bata sonta,Ledar farko tana budewa taga sabuwar waya me tsada Samsung Yar gaske,dama tana ta fama da Vivo karama,Farin ciki ne ya lullube ta,Ahmad Kuma yaga yanda take murna yaji Dadi Amma sai ya maze,Daya Ledar ta Bude taga agogo kala Uku masu tsada na Mata kamar yasan tana bukatarsu sabo da a lefenta shi aka manta ba a sa Mata ba,Daya Ledar Kuma wasu dogayen rigunane Yan Turkey kala Uku masu shegen kyau da shape,Ledar karshe itace ta shawarma katuwar gasashiyar kaza,da Icecream manyan Roba har uku,Sai wasu Snacks da lemuka, Yogourt,sai da ta Gama dubawa sannan ta juyo ta kalleshi cike da shauki da mamakin irin son da yake mata,kafeshi tayi da Ido shi kuwa wayarsa yake latsawa,Wayar ta karbe tare da fadawa jikinsa ta Rungume shi tare da kankame shi tana ta zuba godiya ba adadi tana Masa Addua,Tace gobe zanzo gidanka tun safe har Yamma zaka koya min Jullof din Nan,Allah ya kaimu ya furta tare da shafa dogon gashinta me santsi.
Lips dinsa taci gaba da karewa kallo kamar tayi kissing dinsa sai Kuma ta tuna wani Abu ta fasa,junansu suke karewa kallo,Idonsa ne ya Dan canja Yana tunanin wani Abu,Fuskewa yayi yace kici Mana Kar yayi sanyi,Tace Kai fa? Bana ci Ni ki Bawa Mama Zalama Naga yau har saukata akayi anga kayana,Dariya Aamna tayi ta dauki duk abinda zata iya ci ta kaiwa Mama sauran,lokacin Baba ya dawo.
Mama Tace shine sai da kika Gama kwashewa Zaki kawo mana Yar bakin Hali,Aamna tace idan Kuna so to idan Baku bukata ku bani? Baba ya Bude Baki tare da kwada Mata hularsa a kanta yace Yar Iska Mara kunya Dama badan Allah kika kawo Mana ba bakar kadara karuwar banza wacce ubanta ya gudu ya barta ba galibu,Aamna Ta musu Shuru kawai tayi tafiyarta.
Aamna da Hawaye ta shigo bedroom dinta tare da fashewa da kuka,Hankalin Ahmad ya tashi yace lafiya? Aamna Tace Mama ce da Baba ta bashi labarin me Suka ce,ganin Su Baba ne yasan ba abinda zai iya musu Dole ya girmamasu komai haukarsa,Aamna ya shiga lallashi Amma Taki daina kukan,Ganin Taki dainawa ya santa da taurin Kai sai ya Mata wayo ya Mike a zuciye yace bazan dauki wannan ba akan wannan Zan Iya fatali da mutum in tattakashi ya dire kasa zai fita duk ya gigice kwaya ta motsa jikinsa har rawa yakeyi kamar gaske..
Aamna ta rikeshi da sauri tana cewa tsaya Mana su Baba ne fa,Iyayena nane fa,Suna Iyayenki zasu Miki Haka sake Ni na tafi wajensu ya fisge zai fita Aamna ta cikwikwiye shi tana rokonsa yace to kin daina kukan? Da sauri Tace ae na daina,kin tabbatar? Tace ae yace to ci abinci,Zama yayi a bakin bed din kusa da ita kafadarsu tana gugan juna,a kafadarsa ta kwantar da kanta tana shagwaba tace a ramawa Kura aniyarta ka bani a baki Nima,yace an Gama My Queen,ya Shiga Bata tana ci tana ta shagwaba sai da ta kusa cinyewa sannan Tace ta koshi.
Toilet dinta ya shiga ya wanke hannunsa ita kuwa brush tayi ya kulle ta a ciki Yace Yi wanka to,Dariya tayi Kawai tayi wanka tare da gasa Hq dinta da ruwan zafi da salt sabo da Doctor ne yace tanayi Kuma sai taji Dadi sosai,ta ciki Tace Miko min lotion Dina Zan shirya,yace da kin fito ma ba abinda Zan Miki Kuma karki manta na Gama ganin komai ki daina batawa kanki lokaci,Hijab ta daura a saman towel din ta fito,kallo daya ya Mata ya dauke Kai a cikin hijab ta shafa komai,harda zabo rigar bacci me kauri ta saka,Zo na gyara Miki gashin,Ba musu ta zo ya gyara Mata kuwa ya Kama Mata,tayi kyau agogon hannunsa ya duba yace almost 10pm zo kiji me liman yace yau ya Danna mata recording,tunda Aamna taji Ana magana Akan Kara aure sabo da kin gaskiya sai Tace Ni Nace ka zauna Jin wa'azi yau ne?
Harararta yayi yace maida Ni yaro yarinya ko Abu na Sha ni bana mantuwa,Aamna ta kafe Tace Ni kashe min Dan Allah ai na ranar Juma'a nace kaji,Kuma ma ai Kai Bai kamaceka ba Sam,Mata biyu baza su maka ba,ai baza ka iya da su ba,Kai da ko lafiyar Romancing baka da ita dayar ma Taya zata Kare bare biyu,Uku,hudu,ai Kai Bai halatta ba ma kayi zancen mata biyu Ina Sam,Ahmad ya kalleta Kawai yayi Murmushi yace Zaki San kin fada min Maganar nan,sai kin maimaita wannan kalaman naki,Aamna Bata Gane ba Tace au Kai da gaske yarda kayi zaka Yi auren? to Malam ku ya rufe Yana Nan da matarsa daya,ku zauna ya zuga ku,au Ashe kema a addinin zaba kikeyi Kamar a super market abinda ranki ke so shi Zaki dauka Wanda Baki so baza ki dauka, Haka ake addinin?
Aamna a ranta Tace ya yarda wallahi da Wa'azin dama ance sabon musulunta akwai daukan Addini Gam,Aamna Tace kenan Mata biyun zaka Yi? Ahmad yace Ana fada Miki gaskiya kina takewa,Aamna ai sai ta birkice Tace to wallahi kaje kayi ka gani,Wayarsa ya dauka zai tafi haushi yasa ta jawo shi da karfi Tace Kai Malam ban Gane ba,ki dawo gida idan bakya so,au ta Nan ka bullo to bazan dawo ba,dama kayi Niyya zaka fake tanan,Kazo ka dameni da love love Ashe duk a Baki ne,wannan malamin shima Watarana sai an sauke shi daga limancin nasa ya daina samun Salary, Kallonta yayi duk ta tashi hankalinta kadan take jira ta tsage,Murmushi yayi yace ni nace zanyi Aure? Ke fa kika ce naji wa'azi nayi Aiki da shi Kuma Zaki zo kina damuwa,wayarsa ta fisge tare da goge recording din ta Mika Masa wayarsa,Dariya ta bashi yace Yana babban Memory na kwakwalwa tare da rungumeta tsam a jikinsa,kuncin da take ciki ne ya yaye taji wani farin ciki marar misaltuwa dalilin Kawai yayi Hugging nata.
Hannaye tasa tare da zagaye shi ta Rungume shi itama,gefen Fuskarsa yasa tare da gugan Tata gefen fuskar,Aamna ji tayi kamar ta fadi wani Abu na fisgarta ta sake makale shi,jikinsa ya raba da nata ganin Yana Neman yin bacci me Dadi,Kallonsa take Yi shima haka,kunyar kanta taji ta sadda Kai kasa,yace na tafi My world Good Night,Bata so hakan ba to Kawai ta iya Furtawa,Har ya juya zai tafi sai ya dawo tare da tsayawa a gabanta kamar zai shige jikinta,Yatsansa ya daura a Dan kasan Habarta tare da dago kanta sama,Yatsansa Yana Haka a Habarta ya shiga kissing dinta cikin wani Arnen salonsa,Aamna wani nishadi ta tsinci kanta ciki,a ranta ta furta Ashe ya Iya,jinsa takeyi har tsakiyar kwanyarta Tace Allah yasa Kar ya daina da wuri,Hannayenta ta mayar saman wuyansa tana shafa Masa wuya zuwa kitson calabarsa,Aamna martani ta shiga maida Masa cikin nutsuwa Kamar zasu cinye lips dinsu su huta sabo da yanda suke kissing din ba a cewa komai,a hankali ya zare bakinsa a nata Muryarsa na rawa yace Zan wuce dare yayi Su Baba.
Aamna ita da hankalinta yayi nisa hannayensa ta rirrike tana Wasa da su Tace ka kwana Mana,Dariya ta bashi yace ke ki dawo Mana Ni na kwana a Nan so kike baba ya saka speaker ya sanar layi layi,Kuma ma ai Bai kamata ba,Aamna da shagwaba Tace to Mene a ciki ai Zan dawo ne akwai shirin da nakeyi,yace to Allah ya kaimu ki Gama shirin Amma bazan kwana ba,murmushi tayi Tace to muje na rakaka,Hijab dinta ta saka har kasa Suka fito ta rike Masa Hannu suna zuwa Palo ya zame hannunsa yace Baba ko Mama,Wai Ni ba matarka bace? Yace to kinfi so na musu rashin kunya Dan kina matata,Nifa nazo har gidanku,Bayan dakinki Dana Shiga duk Bai Isa ba so kike Baba ya dinga cewa Ni Dan bariki ne kina gani yanda Suka sa min Ido Ina shaye shaye ko ya nayi Abu zasu ce ai Ni Dan kwaya ne, Kuma dai ai su suka rike ki sune Iyayenki idan da Kara,karki Yi amfani da Suna takura Miki kiga Kamar Basu da hakki a kanki idan kika musu ba dai dai ba sai Allah ya saka musu,shi Dan Adam kowa akwai halinsa na banza Dana kirki Dole ne,so Dan Adam ne zai Iya kuskure,abinda yasa ban matsa sai kin dawo ba sabo da tun farko Ni na matsu sai kin bar gidana laifi nane.
Aamna ita dai mamakin Ahmad ya Gama kasheta wannan irin nisan hankali Haka Ana kallonsu a banza Ashe Dan baka zauna da su bane,gaskiya a daina zato da zargin banza tunanin da suke da shi Wanda basa Shan komai Basu Isa sunyi irinsa ba,ba kowa bane hakan, sai da suka fito zai tafi ya sake Rungume ta sannan ya hau Machine dinsa,Hannu ta sake Mika Masa Suka gaisa sannan ya tafi abinsa ya bar Aamna da sha'awarta da tunaninsa duk da cewa shima bangarensa hakan take.
Washe da Yamma 5pm gaba Daya su Jibson suna gidan Mashkoor har Ahmad,Jibson ya Sha wanka cikin farar Shadda kamar wani Ango Suma ta Sha gyara harda tsira wata hula Kalar Shaddar da Takalminsa,Sumarsa gata Nan ta baya da gefe da gefe me yawa,dinkin me dogon Hannu links ya zuba Uban kyau,Bash Shima yasha wani yardi Silver ya tsula kyau Dake Dukkansu babu mummunan sai hasken fata wani yafi wani haske Haka suke,Bash shine Dan rakon zance, duk sun Sha manyan Kaya kamar ba su ba Machine Daya suka hau Suka tafi,Tawaga yace Allah ya bada sa'a,Address suka bi tiryan tiryan har zuwa Kofar gidan su Sameera,gidan da gani gida ne na rufin asiri,yaro Suka tura zuwa gidan ya Kira musu Sameera,Sameera Bata San su waye ba,tana zaune Umminta Tace Jeki ki gani mana,Sameera ta saka Hijab dinta har kasa ta fito,Daga nesa Suka Kare Mata kallo Jibson yace wannan ai yarinya ce Bata fi sa'ar Aamna ba wannan ba ita bace sai dai ko Yarta ce ta fari,karasowa tayi inda suke tare da Sallama Suka Amsa Mata,Bash ya kalleta a ransa yace wannan chocolate kyakyawar Budurwa itace Baban Brown zai aura? Kai karya ne.
Kallonta yayi yace ke Mamanki Zaki Kira Mana Muka ce ba ke muke Nema ba,Sameera Tace ban Gane ba? Ai Sameera akace tazo ko? Jibson yace ae kwanon cin Abinci ba,wata bazawara wacce mijinta yayi hatsari ya mutu tana da Yara biyar,Sameera ta zaro Ido Tace to ai nice,Kuma Ni ko Yaya bani da ita sannan Ni yaro Daya na taba Haifa Kuma yau sati Uku ma da rasuwar Yaron,Jibson a ransa yace Allah raka Taki gona Daya mutu,yace malama Sameera ke wacce irin Sameera ce me Hannun karfe ce ta yayi ko kuwa me Hannun Roba ce? Matashiya Sameera ta kalle su tayi dariya da farko Bata Yi Niyyar kulasu ba Amma dariyar da Suka Bata yasa Tace Hmmm Kawai.
Bash ya gyara tsaiwarsa yace da farko dai Ni Sunana Bashir shi Kuma babban me kaunarki Wanda yayi zurfi a cikin begenki sunansa Jibril abokina nane,Muna Unguwar Rigasa a Nan garin,Kamar yanda kika ganmu mu talakawa ne sai rufin asiri babu karya a tsarinmu,nasan ku Mata Kuna kaunar Mota to Allah Bai hore Mana ita ba,idan Za'a so mu
Showing 60001 words to 63000 words out of 142807 words
Malam ya kallesu Kawai ya zaro check na kudi,ya rubuta dubu dari uku ya bawa Tawaga yace gashi kaje ka kula da marayu idan wani Abu ya taso na iliminsu ko auren wata ko wani Abu ka sanar Dani Zan tallafa,Tawaga ya karba da mamaki ya dafa Ahmad yace Malam sai kace wannan Abokin Nawa king shi yake mana irin wannan kyaututtuka,Malam ya kalli Ahmad da mamaki Ashe Yana da tausayi,Kudi ya zaro ya Basu dubu goma goma kyauta har Ahmad ya mikawa,Jibson ya kyaftawa Ahmad Ido Wai ya karba sai ya Basu su Kara,Ahmad ya karba,Tawaga Dake tura machine dinsa ai sai ya buga machine tare da zanawa Malam kwabo a gabansa,Jibson yace karya ne wani ya kawo ma raini a garin Nan,Maganar dazu daka fada a masallaci Muka karyata ka yanzu mun gano gaskiya ce,Wuhuhu Mashkoor ya daga hannaye sama Yana jinjinawa Malam,Bash yace sai kayi Malam mun baka Shugaban limamai na Nigeria wallahi,Malam dai Kai ya girgiza Kawai tare da komawa masallaci inda motocinsa suke na Alfarma.
Ahmad kuwa Jibson ya bawa nasa 10k din yace ungo ka siyawa su Aymana littafan makaranta naji sun maka waya ance a siyo musu Books yace wallahi ga naji sunce gobe ma za a koresu daga school sabo kudin makaranta Abba Mutum biyu ya biyawa saura su takwas kowanne dubu goma Sha biyu,ga Jamila zasu Zana waec, Kuma Dan Iskanci baka fada ba? cewar Mashkoor, suna komawa gida Ahmad ya turawa Jibson dubu dari da Hamsim, Mashkoor ya bada dubu talatin,Shima Bash ya bawa Jibson 20k ,Tawaga yace kudin sun Isa da za abiya ko da Kari sai a ciri wani Abu a Nawa,Jibson yace ai sunyi yawa ma ciki har sai na siya musu taliya da macaroni dama sun Kare,tausayin Abba nakeji duk ya rame.
Ahmad yace yayi rashin Ummati ba Dole ba,Jibson yace sai na ganshi a Dan dakinsa yayi malahooo....yayi tagumi bashi da kawar Hira sai dai idan mun shiga ko su Aymana suje su tayashi Hira,Amma lokacin da Ummati tana da Rai sai dai kaji dariyarsu kyalkyalkyal,Ahmad yace muje mu samo Masa Dattijuwa wacce ta daina Haihuwa mu aura Masa ita ya rage zafi.
Mashkoor yace mu samo Masa me kyau mu siya Mata kayan gyara ta dinga birge shi irin Ummati suka Kama Dariya tare da cewa Haka za ayi,ga case din Brown gobe za a fara Suka fara shirya plan abinsu,Jibson yaje aka canja Masa salon Aski me kyau na Dan Kamala Amma fa Sumar akwai yawa ta matasan yanzu,Sajensa da gemunsa yasha gyara dama gashi wani chocolate kyakyawan matashi,Kaya kuwa Shadda sababbi aka dinka Kala biyar za a hurewa Bazawarar Baffan Brown kunne,Shi kuwa Bash Searching yake na inda za a samowa Baban Jibson Bazawara me Dan kwari.
Tun safe Aamna ta fara amfani da Magungunan Infection dinta,ciwon yaji magani da Allura ya tabo shi sai ta fara Jin kaikayi a gabanta,dama Likita yace idan ta fara Sha zata ji sabo da an tabo ciwon,Sanye take cikin wata Riga karama me Hannun Vest fara da tight baki,Ahmad ya Mata waya zaizo da dare zai Bata labarin Wa'azin da Tace ya zauna ya ji,Bata Yi zaton cikin gidan zai shigo ba,sai Jin sallamarsa tayi a palonsu,Mama ya gaisar ta amsa sama sama Amma ganinsa dauke da ledojin take away sai ta washe Baki harda cewa shiga mutuniyar taka tana ciki, ai kuwa ya wuce bedroom din Aamna,Mama sai kallo sai Harara baza su iya komai ba dama,Aamna sai soshe soshe takeyi duk ta rasa sukuni.
Yana shigowa ta janye Hannunta da sauri Amma ya rigada ya gani,Dariya ce ta kwace masa yace ai sai ki fada min nazo na tayaki,Kuka ta saki masa yace yanzu zanzo na tayaki kwantar da hankalinki.
Ba kinyi zaton nine ba lafiyayye ba to gashi reshe ya juye da mujiya,Kuma yau Hira zamu Sha babu soshe soshe,Aamna ta goge Hawayenta tana Dariya Tace Allah baka Isa ba ka tafi gaskiya,Amma Kuma gaskiya yasha kyau cikin wani yadi brown me azabar kyau sai kamshi yake zubawa,Tana kwance Bata tashi ba,Saman bed din ya haura tare da kwanciya shima,Tace ka rufe Kofar da key kasan Mama Kar ta shigo,ai ba Wani Abu zanyi ba Dan Kawai na kwanta mene a ciki ya furta tare da gyara kwanciyarsa.
AsmaBaffa
10/26/21, 8:53 AM - A Maryam: 🌵🌵DUNIYATA AAMNA🌵🌵
NA KUDI NE
DAN ALLAH KARKI FITAR DA NOVEL DIN NAN,BADAN NI BA DAN GIRMAN ALLAH.
IDAN BAKI BIYA BA KARKI KARANTA DAN DARAJAR ALLAH.
61-65
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
AUTA
ALHAMDULILLAHI
AISHA
Aamna kunyarsa taji ta juya Masa baya,Juyo da ita yayi suna facing juna,Hannu tasa tare da rufe idonta,Hannun ya janye yace idan fuskar Zaki rufe tashi zanyi nayi tafiyata,tsayawa tayi tana murmushi Dan Bata iya jurewa,Baki da Aiki Sai Dariya ko gajiya bakya yi,wata dariyar tayi tare da Kai Hannunta zata rufe fuskarta Hannun ya rike tare da furta kiyi dariyarki a Haka,Laaa My world har gurun wuya gareki?wanne gurun wuya kamar wata me kiba,dama Yana sani ya fada Dan Kawai ya kalli Kirjinta ne,sai yace ga shi Nan duk yayi zane,Aamna Tace Naga ta kaina ta Mike da Niyyar dakko karamin mudubi a handbag dinta ta duba,Hips dinta ya riko da Hannu biyu yace Wasa nake Miki dawo ki zauna tunda Baki da lafiya,Zama tayi a bakin bed din yace ki kwanta karki taso da kaikayinki,Dariya ya Bata ya takura Mata,yace ki dinga Jin tsoron Allah harda kaini Hospital ko Ina da cuta sai gashi ta kwaje a kanki,Mukus tayi ita duk yasa ta rude Yana kwance a gefenta.
Ledojin Daya shigo da shi yace gashi Nan ki duba kici abinda kike so,Dama yunwa take ji Mama taliya ta dafa da Mai da yaji ita Kuma Bata sonta,Ledar farko tana budewa taga sabuwar waya me tsada Samsung Yar gaske,dama tana ta fama da Vivo karama,Farin ciki ne ya lullube ta,Ahmad Kuma yaga yanda take murna yaji Dadi Amma sai ya maze,Daya Ledar ta Bude taga agogo kala Uku masu tsada na Mata kamar yasan tana bukatarsu sabo da a lefenta shi aka manta ba a sa Mata ba,Daya Ledar Kuma wasu dogayen rigunane Yan Turkey kala Uku masu shegen kyau da shape,Ledar karshe itace ta shawarma katuwar gasashiyar kaza,da Icecream manyan Roba har uku,Sai wasu Snacks da lemuka, Yogourt,sai da ta Gama dubawa sannan ta juyo ta kalleshi cike da shauki da mamakin irin son da yake mata,kafeshi tayi da Ido shi kuwa wayarsa yake latsawa,Wayar ta karbe tare da fadawa jikinsa ta Rungume shi tare da kankame shi tana ta zuba godiya ba adadi tana Masa Addua,Tace gobe zanzo gidanka tun safe har Yamma zaka koya min Jullof din Nan,Allah ya kaimu ya furta tare da shafa dogon gashinta me santsi.
Lips dinsa taci gaba da karewa kallo kamar tayi kissing dinsa sai Kuma ta tuna wani Abu ta fasa,junansu suke karewa kallo,Idonsa ne ya Dan canja Yana tunanin wani Abu,Fuskewa yayi yace kici Mana Kar yayi sanyi,Tace Kai fa? Bana ci Ni ki Bawa Mama Zalama Naga yau har saukata akayi anga kayana,Dariya Aamna tayi ta dauki duk abinda zata iya ci ta kaiwa Mama sauran,lokacin Baba ya dawo.
Mama Tace shine sai da kika Gama kwashewa Zaki kawo mana Yar bakin Hali,Aamna tace idan Kuna so to idan Baku bukata ku bani? Baba ya Bude Baki tare da kwada Mata hularsa a kanta yace Yar Iska Mara kunya Dama badan Allah kika kawo Mana ba bakar kadara karuwar banza wacce ubanta ya gudu ya barta ba galibu,Aamna Ta musu Shuru kawai tayi tafiyarta.
Aamna da Hawaye ta shigo bedroom dinta tare da fashewa da kuka,Hankalin Ahmad ya tashi yace lafiya? Aamna Tace Mama ce da Baba ta bashi labarin me Suka ce,ganin Su Baba ne yasan ba abinda zai iya musu Dole ya girmamasu komai haukarsa,Aamna ya shiga lallashi Amma Taki daina kukan,Ganin Taki dainawa ya santa da taurin Kai sai ya Mata wayo ya Mike a zuciye yace bazan dauki wannan ba akan wannan Zan Iya fatali da mutum in tattakashi ya dire kasa zai fita duk ya gigice kwaya ta motsa jikinsa har rawa yakeyi kamar gaske..
Aamna ta rikeshi da sauri tana cewa tsaya Mana su Baba ne fa,Iyayena nane fa,Suna Iyayenki zasu Miki Haka sake Ni na tafi wajensu ya fisge zai fita Aamna ta cikwikwiye shi tana rokonsa yace to kin daina kukan? Da sauri Tace ae na daina,kin tabbatar? Tace ae yace to ci abinci,Zama yayi a bakin bed din kusa da ita kafadarsu tana gugan juna,a kafadarsa ta kwantar da kanta tana shagwaba tace a ramawa Kura aniyarta ka bani a baki Nima,yace an Gama My Queen,ya Shiga Bata tana ci tana ta shagwaba sai da ta kusa cinyewa sannan Tace ta koshi.
Toilet dinta ya shiga ya wanke hannunsa ita kuwa brush tayi ya kulle ta a ciki Yace Yi wanka to,Dariya tayi Kawai tayi wanka tare da gasa Hq dinta da ruwan zafi da salt sabo da Doctor ne yace tanayi Kuma sai taji Dadi sosai,ta ciki Tace Miko min lotion Dina Zan shirya,yace da kin fito ma ba abinda Zan Miki Kuma karki manta na Gama ganin komai ki daina batawa kanki lokaci,Hijab ta daura a saman towel din ta fito,kallo daya ya Mata ya dauke Kai a cikin hijab ta shafa komai,harda zabo rigar bacci me kauri ta saka,Zo na gyara Miki gashin,Ba musu ta zo ya gyara Mata kuwa ya Kama Mata,tayi kyau agogon hannunsa ya duba yace almost 10pm zo kiji me liman yace yau ya Danna mata recording,tunda Aamna taji Ana magana Akan Kara aure sabo da kin gaskiya sai Tace Ni Nace ka zauna Jin wa'azi yau ne?
Harararta yayi yace maida Ni yaro yarinya ko Abu na Sha ni bana mantuwa,Aamna ta kafe Tace Ni kashe min Dan Allah ai na ranar Juma'a nace kaji,Kuma ma ai Kai Bai kamaceka ba Sam,Mata biyu baza su maka ba,ai baza ka iya da su ba,Kai da ko lafiyar Romancing baka da ita dayar ma Taya zata Kare bare biyu,Uku,hudu,ai Kai Bai halatta ba ma kayi zancen mata biyu Ina Sam,Ahmad ya kalleta Kawai yayi Murmushi yace Zaki San kin fada min Maganar nan,sai kin maimaita wannan kalaman naki,Aamna Bata Gane ba Tace au Kai da gaske yarda kayi zaka Yi auren? to Malam ku ya rufe Yana Nan da matarsa daya,ku zauna ya zuga ku,au Ashe kema a addinin zaba kikeyi Kamar a super market abinda ranki ke so shi Zaki dauka Wanda Baki so baza ki dauka, Haka ake addinin?
Aamna a ranta Tace ya yarda wallahi da Wa'azin dama ance sabon musulunta akwai daukan Addini Gam,Aamna Tace kenan Mata biyun zaka Yi? Ahmad yace Ana fada Miki gaskiya kina takewa,Aamna ai sai ta birkice Tace to wallahi kaje kayi ka gani,Wayarsa ya dauka zai tafi haushi yasa ta jawo shi da karfi Tace Kai Malam ban Gane ba,ki dawo gida idan bakya so,au ta Nan ka bullo to bazan dawo ba,dama kayi Niyya zaka fake tanan,Kazo ka dameni da love love Ashe duk a Baki ne,wannan malamin shima Watarana sai an sauke shi daga limancin nasa ya daina samun Salary, Kallonta yayi duk ta tashi hankalinta kadan take jira ta tsage,Murmushi yayi yace ni nace zanyi Aure? Ke fa kika ce naji wa'azi nayi Aiki da shi Kuma Zaki zo kina damuwa,wayarsa ta fisge tare da goge recording din ta Mika Masa wayarsa,Dariya ta bashi yace Yana babban Memory na kwakwalwa tare da rungumeta tsam a jikinsa,kuncin da take ciki ne ya yaye taji wani farin ciki marar misaltuwa dalilin Kawai yayi Hugging nata.
Hannaye tasa tare da zagaye shi ta Rungume shi itama,gefen Fuskarsa yasa tare da gugan Tata gefen fuskar,Aamna ji tayi kamar ta fadi wani Abu na fisgarta ta sake makale shi,jikinsa ya raba da nata ganin Yana Neman yin bacci me Dadi,Kallonsa take Yi shima haka,kunyar kanta taji ta sadda Kai kasa,yace na tafi My world Good Night,Bata so hakan ba to Kawai ta iya Furtawa,Har ya juya zai tafi sai ya dawo tare da tsayawa a gabanta kamar zai shige jikinta,Yatsansa ya daura a Dan kasan Habarta tare da dago kanta sama,Yatsansa Yana Haka a Habarta ya shiga kissing dinta cikin wani Arnen salonsa,Aamna wani nishadi ta tsinci kanta ciki,a ranta ta furta Ashe ya Iya,jinsa takeyi har tsakiyar kwanyarta Tace Allah yasa Kar ya daina da wuri,Hannayenta ta mayar saman wuyansa tana shafa Masa wuya zuwa kitson calabarsa,Aamna martani ta shiga maida Masa cikin nutsuwa Kamar zasu cinye lips dinsu su huta sabo da yanda suke kissing din ba a cewa komai,a hankali ya zare bakinsa a nata Muryarsa na rawa yace Zan wuce dare yayi Su Baba.
Aamna ita da hankalinta yayi nisa hannayensa ta rirrike tana Wasa da su Tace ka kwana Mana,Dariya ta bashi yace ke ki dawo Mana Ni na kwana a Nan so kike baba ya saka speaker ya sanar layi layi,Kuma ma ai Bai kamata ba,Aamna da shagwaba Tace to Mene a ciki ai Zan dawo ne akwai shirin da nakeyi,yace to Allah ya kaimu ki Gama shirin Amma bazan kwana ba,murmushi tayi Tace to muje na rakaka,Hijab dinta ta saka har kasa Suka fito ta rike Masa Hannu suna zuwa Palo ya zame hannunsa yace Baba ko Mama,Wai Ni ba matarka bace? Yace to kinfi so na musu rashin kunya Dan kina matata,Nifa nazo har gidanku,Bayan dakinki Dana Shiga duk Bai Isa ba so kike Baba ya dinga cewa Ni Dan bariki ne kina gani yanda Suka sa min Ido Ina shaye shaye ko ya nayi Abu zasu ce ai Ni Dan kwaya ne, Kuma dai ai su suka rike ki sune Iyayenki idan da Kara,karki Yi amfani da Suna takura Miki kiga Kamar Basu da hakki a kanki idan kika musu ba dai dai ba sai Allah ya saka musu,shi Dan Adam kowa akwai halinsa na banza Dana kirki Dole ne,so Dan Adam ne zai Iya kuskure,abinda yasa ban matsa sai kin dawo ba sabo da tun farko Ni na matsu sai kin bar gidana laifi nane.
Aamna ita dai mamakin Ahmad ya Gama kasheta wannan irin nisan hankali Haka Ana kallonsu a banza Ashe Dan baka zauna da su bane,gaskiya a daina zato da zargin banza tunanin da suke da shi Wanda basa Shan komai Basu Isa sunyi irinsa ba,ba kowa bane hakan, sai da suka fito zai tafi ya sake Rungume ta sannan ya hau Machine dinsa,Hannu ta sake Mika Masa Suka gaisa sannan ya tafi abinsa ya bar Aamna da sha'awarta da tunaninsa duk da cewa shima bangarensa hakan take.
Washe da Yamma 5pm gaba Daya su Jibson suna gidan Mashkoor har Ahmad,Jibson ya Sha wanka cikin farar Shadda kamar wani Ango Suma ta Sha gyara harda tsira wata hula Kalar Shaddar da Takalminsa,Sumarsa gata Nan ta baya da gefe da gefe me yawa,dinkin me dogon Hannu links ya zuba Uban kyau,Bash Shima yasha wani yardi Silver ya tsula kyau Dake Dukkansu babu mummunan sai hasken fata wani yafi wani haske Haka suke,Bash shine Dan rakon zance, duk sun Sha manyan Kaya kamar ba su ba Machine Daya suka hau Suka tafi,Tawaga yace Allah ya bada sa'a,Address suka bi tiryan tiryan har zuwa Kofar gidan su Sameera,gidan da gani gida ne na rufin asiri,yaro Suka tura zuwa gidan ya Kira musu Sameera,Sameera Bata San su waye ba,tana zaune Umminta Tace Jeki ki gani mana,Sameera ta saka Hijab dinta har kasa ta fito,Daga nesa Suka Kare Mata kallo Jibson yace wannan ai yarinya ce Bata fi sa'ar Aamna ba wannan ba ita bace sai dai ko Yarta ce ta fari,karasowa tayi inda suke tare da Sallama Suka Amsa Mata,Bash ya kalleta a ransa yace wannan chocolate kyakyawar Budurwa itace Baban Brown zai aura? Kai karya ne.
Kallonta yayi yace ke Mamanki Zaki Kira Mana Muka ce ba ke muke Nema ba,Sameera Tace ban Gane ba? Ai Sameera akace tazo ko? Jibson yace ae kwanon cin Abinci ba,wata bazawara wacce mijinta yayi hatsari ya mutu tana da Yara biyar,Sameera ta zaro Ido Tace to ai nice,Kuma Ni ko Yaya bani da ita sannan Ni yaro Daya na taba Haifa Kuma yau sati Uku ma da rasuwar Yaron,Jibson a ransa yace Allah raka Taki gona Daya mutu,yace malama Sameera ke wacce irin Sameera ce me Hannun karfe ce ta yayi ko kuwa me Hannun Roba ce? Matashiya Sameera ta kalle su tayi dariya da farko Bata Yi Niyyar kulasu ba Amma dariyar da Suka Bata yasa Tace Hmmm Kawai.
Bash ya gyara tsaiwarsa yace da farko dai Ni Sunana Bashir shi Kuma babban me kaunarki Wanda yayi zurfi a cikin begenki sunansa Jibril abokina nane,Muna Unguwar Rigasa a Nan garin,Kamar yanda kika ganmu mu talakawa ne sai rufin asiri babu karya a tsarinmu,nasan ku Mata Kuna kaunar Mota to Allah Bai hore Mana ita ba,idan Za'a so mu
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21 Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48