kanta dan surkunta. Atsorace Adda Rahman tace.
"Ummi Zaleeha fa bata numfashi, meya sameta ne?".
Cikin fargaba Ummi ta janye blanket ɗin da Zaleehan ke lulluɓe dashi dan ganin akwai sutura a jikinta, idanunta ne suka sauƙa akan jinin da ya ɓata farin zanin gadon, wanda har aƙafan Zaleehan, akwai ɗigo ɗigon jini da ya bushe ajikin fatarta.
Wani irin matsanancin tausayin Zaleehan ne ya daki zuciyar Ummi, har saida taji ƙwalla sun cika mata ido.
Adda Rahama ma da idanunta suka sauƙa akan jinin dake jikin zanin gadon, ji tayi gaba ɗaya jikinta yayi sanyi, tausayin Zaleehan ne ya kamata, cikin sanyi hawaye na tsastsafo mata cikin ƙwayar idonta ta zauna abakin gadon tare da tallafo kan Zaleehan ta ɗaura akan cinyarta, dan dukkansu sun fahimci me ya faru da Zaleeha'n.
Cikin sauri cikin kiɗima Ummi ta wuce toilet, da kanta ta haɗa wa Zaleehan ruwan wanka me zafi acikin bathtube, wanda tasan idan ta shiga zata ɗanji dama dama, saida ta haɗa komai daya dace, sannan ta fito daga cikin toilet ɗin dan tama mance a samu ta farfaɗo yafi dacewa. Haryanzu kuwa Adda Rahama na riƙe da Zaleehan,
ɗan ƙaramin fridgen dake ɗakin, Ummi ta buɗe, tare da ɗauko goran ruwa, dawowa kan gadon tayi ta zauna, hannu tasa taɗan ɗago kan Zaleeha dake cinyar Adda Rahama, buɗe murfin goran tayi, tare da ɗan tsiyayan ruwan ahannunta, ɗan yayyafa ruwan tayi akan fuskar Zaleeha, waiko zata farfaɗo amma shiru, hakanne yasa zuciyar Adda Rahama soma bugu da sauri sauri, saboda tsoro.
Ummi ma kanta ta tsorata da hakan, sai-dai batayi ƙasa a guiwa ba, saida tayi hakan kusan sau uku, kafun taji Zaleehan ta saki wani irin numfashi, tare da sauƙe nannauyan ajiyar zuciya. Ganin ta farfaɗo yasa su Ummi sauƙe ajiyar zuciya.
Ahankali ta shiga ɗan jujjuya kanta, batare da ta buɗe idanunta wanda sukayi nauyi haɗi da kumburi, cikin muryarta da ta dashe wanda ko fita da kyau batayi, amatuƙar wahalce batare da ta dawo cikin hayyacinta ba tace.
"Dan Allah Hamma Saif kayi haƙuri, zafi nakeji zan mutu, wayyo Allah na Hamma Saif kayi haƙuri dan Allah zafi....".
Wani irin kuka ta fashe dashi me tsuma zuciya, still bata buɗe idanunta ba.
Matsanancin tausayinta ne ya cika zuciyar Ummi, ahankali cikin sassanyar murya tace.
"Zaleeha, buɗe idanunki kinji, ba Hamma Saif ɗinki bane nice Umminkune, buɗe idanunki kinji."
Jin muryan Ummi acikin kunnuwanta, yasa ahankali taɗan soma bude idanunta wanda sukayi dishi-dishi, suka kuma kumbura kaman wanda ta yi sati guda tana kuka.
Ganin Ummi yasa ta faɗa jikinta tare da ƙanƙameta ƙam, sosai ta fashe da wani irin kuka mai taɓa zuciya dan gani take kamar zai sake zuwa ya danneta. Bayanta Ummi ta soma shafawa, cikin tausayawa tace.
"Ya isa hakanan yi haƙuri ki daina kukan kinji, sannu ko."
Kanta ta shiga girgizawa, dan bazata iya tsaida kukan nata ba, saboda wani irin ciwo da zafi da takeji aƙasanta, ga kuma wani irin zazzafan zazzaɓin da lokaci ɗaya ya sauƙar mata,
Ummi ne ta dubi Adda Rahma, wanda tausayin Zaleehan yasa yanayinta ya sauya, idanunta duk sun kawo ruwa.
Cikin sanyi Ummi tace. "Nahaɗa mata ruwan wanka, kamata kuje toilet, dan Allah Rahma kiyi mata duk wani abun daya dace duk wani abu da kika san zaki iya yiwa Raliya ko Raihana kiyi mata".
Sai ta kuma kalli Zaleeha cikin tausayawa tace.
"Daure Addanku ta taimaka miki,ki ɗauketa kamar Adda Maryam ɗinki kinjiko."
Kai Zaleeha ta gyaɗa cikin sanyi da zubda hawaye tayi ƙasa da kanta dan azabar kunyar Ummi da takeji.
Ita kuwa Ummi murya a tausashe tace.
"Bari naje nasa anemo mata magani, dannaji jikinta da zafi kaman wuta."
Kai Adda Rahama ta jinjina, cikin tausayawa ta jawo Zaleehan, da ƙyar ta iya ɗago ta, saboda yanda ta kasa tsayuwa da ƙafafunta, Cikin lallami Adda Rahama ta jata zuwa cikin toilet ɗin dake cikin ɗakin.
Dr Adnan kuwa koda ya isa ɗakin Hayatuddeen, duƙufa yayi akan Saifuddeen wanda zuwa yanzu bayan nasa ya sake riƙewa sosai. Hankalin Dr Adnan ne ya tashi saboda yanda yaga jikin Saifuddeen ɗin, ya sake ɗaukan zafi. Hayatuddeen kuwa ganin Dr Adnan yazo ya sa ya tashi ya fita daga ɗakin, zuciyarsa cike da murna ya ciro wayarsa daga cikin aljihu, inda ya dannawa numbern Zakariyya ƙira. Wayar bata wani jima tana ringing ba Zakariyya ya ɗauka.
Murmushi Hayatuddeen yayi, cikin jin daɗi yace. "Zakariyya kunnuwan Hammana sun buɗu, Hammana ya warke daga cutar kurumta Zakariyya".
Jin maganan Hayatuddeen ɗin yasa jikin Zakariyya ya ɗauki rawa, samun kansa yayi cikin wani irin farin ciki, dan sosai abun ya taɓa zuciyarsa, cikin matsanancin farinciki yace.
"Masha Allah Alhamdulillah, Hayatuddeen yanzu Hamma Saifuddeen najin magana kenan?" Cikin matsanancin farinciki Hayatuddeen yace.
"Eh Zakariyya, ni narasa inda zansa kaina ma saboda farinciki, yanzu Hammana ya zama kaman kowa, saidai kuma dan Allah kada ka faɗawa kowa hakan, dan Hamma Saifuddeen da kansa yace bayason Adda Zaleeha ta sani, wanda kuma bansan menene dalilinsa nayin hakan ba."
Kai Zakariyya ya jinjina, cikin tsananin jin daɗi yace.
"Insha Allah bazan faɗa mata ba Hayatuddeen, anjima kaɗan nima zanzo, bazan iya jurewa ba Hayatuddeen zanzo naga Hamma na kuma ji muryarsa."
Kai Hayatuddeen ya jinjina, tare da cewa. "Shikenan Zakariyya sai kazo, saidai kuma tun ɗazu Hamma Saifuddeen ke cewa bayansa nayi masa ciwo, amma yanzu Ya Adnan yazo yana dubashi."
Cike da zumuɗi Zakariyya yace. "Ganinan zuwa Hayatuddeen, kuma insha Allah komai zai dai-da-ita."
Acan sashin Saifuddeen kuwa, Ummi naganin shigansu cikin toilet, ta fita daga cikin ɗakin, saboda tanaso taje ta duba Saifuddeen. Adda Rahama kuwa cikin kulawa haɗi da lallami tace da Zaleeha ta cire kayan jikinta, tare da miƙo mata towel tace ta ɗaura kana ta juya mata baya dan kauda idonta kanta, da ƙyar ta iya cire kayan nata, sannan ta ɗaura towel ɗin cikin hikima yadda bata tsaya ba komai a jikinta ba.
Da ƙyar Adda Rahama ta iya zaunar da ita acikin ruwan zafi'n, wani irin narkekken ƙara ta sake, saboda yanda taji ƙasanta na mata zafi da raɗaɗi kaman an watsa mata barkono, kuka ta saka tana ɗan yayyarfa hannunta.
Cike da tausayinta Adda Rahama tace "Sannu ko kiyi haƙuri kinji, idan ruwan ya gama ratsaki, insha Allah zaki ɗanji sauƙi."
Asakalce ta ɗan jinjina kanta, duk da zafin da takeji haka ta ɗan daure ruwan ɗumin ya ratsa cikin jikinta, saida ruwan yaɗan fara salancewa, sannan Adda Rahama ta sake zuba mata wani ruwan me ɗumi, tana sake shiga ruwan kuwa gumi ya fara fesowa daga jikinta, taji zafi sosai saidai bakaman na farko ba. Saida Adda Rahama tasa mata ruwan ɗumi sau uku, sannan ta fita inda tace mata taɗan ƙoƙarta tayi wanka tsarki.
Ummi kuwa daga ɗakin kaitsaye sashinta ta wuce, anan ɗakin Hayatuddeen tasamu Dr Adnan ya saka Saifuddeen ɗin agaba, yana ta faman auna jikinsa.
Cikin kulawa, akuma sanyaye tace.
"Dr Adnan ya jikin nasan dai? Babu wata matsala kam dai ko?".
Ɗan numfasawa Dr Adnan yayi, haɗe da cewa.
"To jikin nasa dai da sauƙi, za 'ace, yanzu so nake naji problem ɗin nasa, dan ina tunanin ma saina ƙira Dr.Aleeyu na faɗa masa ko akwai shawarwarin da zai bamu".
Kai Ummi ta jinjina, tare da sakin wani gauron numfashi, ganin yanda Saifuddeen ɗin keta cije lips ɗinsa ne, yasa ta juyawa ta fice daga cikin ɗakin, kaitsaye kitchine tawuce, dan tanaso taɗan haɗawa Zaleeha tea. Zaleeha kuwa da zazzaɓi yayi mata wani irin mummunan kamu, da ƙyar ta iyayin wankan tsarki da kyar ta ɗaura towel a jikinta kana ta zauna bakin baf ɗin, akasalance da muryarta wanda bata fita ta shiga ƙiran sunan Adda Rahama,
Adda Rahama wanda ta gama kimtsa kan gadon da suka ɓata, jin Zaleehan na ƙiranta ne yasa ta nufi banɗakin, tana shiga Zaleehan ta miƙo mata hannu, cikin sheshsheƙan kuka tace. "Ki riƙeni Adda Rahama jiri nakeji, cikin jikina da ƙafafuna duk ciwo sukemin".
Cikin tausayawa Adda Rahama ta riƙota, haɗe da cewa.
"Sannu kinji kiyi hakuri kinji, Ummi zata kawo miki magani zai daina insha Allah."
ahaka suka fito daga cikin toilet ɗin, duk taku ɗaya da Zaleehan zatayi saita rumtse idanunta, saboda yanda takejin zafi aƙasanta.
Akan gado Adda Rahama ta zaunar da ita, sannan ta fice daga cikin ɗakin, kaitsaye tanan cikin falon Saifuddeen ɗin ta samu shiga sashin Zaleeha, direct ɗakin Zaleehan ta wuce, wata ƴar doguwar riga marar nauyi tare da hijab Adda Rahama ta ɗauko mata, sannan ta dawo ɗakin. Akwance tasamu Zaleehan tana ta faman sakin ajiyar zuciya akai akai alamun tasha kukanta daren jiya ta ƙoshi.
Tashinta Adda Rahama tayi, tare da bata rigan tace ta saka, akasalance haka ta saka rigan, sai faman sakin sheshsheƙan kuka take. Hijab ɗin Adda Rahama ta sanya mata sannan tace da ita, ta tashi tayi Sallah.
Haka kuwa tayi sallan tana sakin sheshsheƙan kuka, ko tsayuwa mekyau bata iyawa, dole saida ta jingina, tana idar da sallan kuwa ta fashe da kuka, dai-dai lokacin Ummi ta shigo cikin ɗakin hannunta ɗauke da cup ɗin tea, wanda ta haɗa sa me kaurin gaske.
Ganin Zaleehan na kuka yasa ta ƙaraso cikin ɗakin da sauri.
Zama tayi akan gado, tare da jawo Zaleehan ta zaunar da ita, cikin kulawa tace.
"Yi haƙuri kinji, ga tea nan na haɗo miki, kisha nasan zaki ɗan samu ƙarfin jikinki." Awahalce ta girgiza kanta, cikin sheshsheƙan kuka tace.
"Ummi bazan iya sha ba, banajin dadin bakina, kuma jiri nakeji, kaina ciwo yakemin."
Cikin tausayawa haɗi da lallashi, Ummi tace.
"To naji kiyi haƙuri kisha kinji, idan kika ɗansha saina kawo miki magani." Adda Rahama ne ta karɓi kofin tea ɗin takai kan bakin Zaleehan, ashagwaɓe hawaye na tsiyaya daga cikin idanunta haka ta ɗansha tea ɗin, ko rabin cup ɗin bata shaba, ta koma ta kwanta, jikinta sai rawan sanyi yake saboda zazzaɓi, ganin hakane yasa Ummi rufa mata blanket, tare da gyara mata kwanciyanta.
Adda Rahma kuwa ganin ta konta yasa ta fita da sauri dan tana marari da begen jin muryar ƙanin nata kai tsaye ɗakin Hayatuddeen ta nufa.
Acan ɗakin Hayatuddeen kuwa Raleeya ce taturo ƙofar ɗakin ahankali ta shigo. Ɗan tsaye tayi tana kallon Dr Adnan wanda tazo da niyar gaidashi ganin hankalinshi kab na kan Saifuddeen ne yasa ta tsaya kallonshi shida Ahmad wanda suka saka Saifuddeen ɗin agaba, Dr Adnan ne yake ta faman auna tempreture'n Saifuddeen ɗin.
Jin motsin shigowa ɗakin, yasa Dr Adnan juyowa , ganin Raleeya tsaye ya sashi cewa. "Taɗan basu guri yanaso ya duba Saifuddeen ɗin." Babu musu kuwa ta fita, ganin ba abun da zatayi ne yasa ta wuce kitchine dan ɗaura musu break fast, ahanzarce kuwa ta soma haɗa musu break fast ɗin asauƙaƙe, wanda tasan bazai ɗauki lokaci ba.
Adda Rahma kuwa kai tsaye ɗakin Hayatuddeen ɗin ta nufa dan su Faruq sunce mata can yake,
da sassarfa ta ƙarasa cikin ɗakin, tana cewa.
"Salamu alaikum, ina ɗan uwana yake?".
Murmushi Ahmad yayi tare da cewa.
"Gashi nan Adda Rahma yana ta mana raki".
Dai-dai lokacin ta ƙarasa cikin ɗakin da sauri ta iso gabanshi har tana gogan jikin ya Adnan cikin kaɗuwa tace.
"Saifuddeen kayi magana mana inji".
Wani irin murmushin ƙarfin hali yayi dan ciwon da yakeji, murya a sarƙafe yace.
"Na'am Adda Rahma,".
wasu irin zafafan hawayen farin cikine suka wonke mata ido cikin ɗaga sauti tace.
"Alhamdulillah, Allah mun gode maka da wannan ni'imar ya Allah ka ƙara mana nima da samun lafiyar sawunshi".
Amin Amin sukace baki ɗayansu, kana Dr Adnan yace to ta matsa mishi yayi aikinshi, cikin jin daɗi ta nufi kitchin inda take jiyo muryar Hammanshin da Raliya murna sukayiwa juna kana ta fita ta koma side ɗin Saifuddeen ɗin wurin Zaleeha.
Dr Adnan kuwa ganin Rahama ta fita, ya sashi ɗan ɗago kansa ya dubi Saifuddeen ɗin, cikin kulawa yace.
"Nakasa gano sanadin tashin ciwon bayankan nan tunda babu cikakkun na'urorin a wurina wanda zanyi bincike dasu, ka faɗi akan bayan naka ne? ko kuma wani abu ne ya samu bayan?." Ɗan lumshe idanunsa, yayi cikin sassanyar murya yace.
"Ba faɗuwa nayi ba." Idanu Dr Adnan ya zuba masa, saida ya nazarce sa naɗan wasu sakanni kafun yace.
"To meya faru?." can cikin ƙasa da murya yace.
"disvirgin ɗin Zaleeha nayi, tun alokacin naji bayan ya riƙe yana min ciwo sosai.
please Ya Adnan mu koma india, inajin bayana kaman zai ɓalle." Ajiyar zuciya Dr Adnan ya sauƙe, dan sai yanzu ne ya gano cewa, saboda Saifuddeen ɗin yayi sex da Zaleeha ne hakan ya faru.
Ahmad kuwa dariyar mugunta yayi tare da cewa.
"Hege uban ƴan longomi, wani ne ya aikeka ka jogalo ɓalgaceccen ƙugunka kazo kana mana raki da sakalci ji yadda kuka gigita mana Ummi kaida matarka mai shegen raki ko kunya bakwai".
Ya Adnan kanshi saida yayi dariya, shi kuwa Saifuddeen fuska ya tsuke.
Cikin nutsuwa motar Ameena ta kutso kai cikin gidan, wanda dawowanta daga wajen aiki kenan, anutse ta gama dai-dai-ta parking ɗin motar, saɓa Adeel akafaɗanta tayi, sannan ta buɗe motar ta fito, kaitsaye sashin Ummi ta nufa, duk da cewar agajiye takejin kanta, amma ta riga da ta saba, kullum idan ta dawo sashin Ummi take fara zuwa.
Da sallama ɗauke abakinta ta shiga cikin falon.
Shigarta kuwa yayi dai-dai da fitowan Raleeya daga kitchine. Ganin Ameena yasa Raleeya ƙarasowa gareta da gudu, faɗawa jikinta tayi ta rungumeta ƙam, fuska ɗauke da mamaki Ameena tace.
"Raleeya farincikin me kikeyi haka?." Murmushi me kama da dariya, Raleeya tayi, cike da farinciki tace.
"Ranan yau ta kasance ranar farin cikinmune baki ɗaya mu yau ranace mafi kyau acikin rayuwarmu, bansan tayaya zan nuna miki farincikin danake ciki ba Aunty Ameena".
Idanu Ameena ta zuba mata, hakanan taji zuciyarta na bugawa, cike da zaƙuwa tace. "Meyake faruwane Raleeya, dan Allah faɗamin, inajin kirjina na bugawa da sauri-sauri" Murmushi Raleeya tayi, tare da yi mata nuni da ɗakin Hayatuddeen, cikin farinciki tace.
"Kishiga ɗakin Hayatuddeen Hamma Saifuddeen nacan." Jin haka yasa Ameena cikin sauri ta nufi ɗakin Hayatuddeen ɗin. A ƙarfi ta tura ƙofar ɗakin ta shiga.
Jin motsin shigowan mutum yasa su dukansu suka kai kallonsu ga ƙofan shigowa ɗakin. Idanu ta zubawa Saifuddeen dake kwance wani irin tsorone ya rufeta ganin yadda yake konce to farin cikinme Raliya keyi bata bayan kuma taga alamun mijinta ba lfy, bata kao aya a tunanin nataba taga, yana miƙo mata hannu, cikin sassanyar muryarsa mai nuna baida lfy yace.
" _Aminatu_ bani Adeel." Kamar amafarki haka Ameena taji sautin muryarsa acikin kunnuwanta, a razane taɗan zaro idanunta, sosai jikinta ya ɗauki rawa, bakinta na rawa haka ma muryarta tace.
"Abban Adeel, kaine kake magana ko kuwa gizo ido da kunnuwana suke yimin."
Idanunsa yaɗan lumshe tare da jinjina mata kai, cikin son bata ƙarfin guiwa yace.
"Ni ne Aminatu, ba gizo kikeji ba."
Cikin wani irin yanayin farin ciki da wani irin gudu mai kamar sassarfa ta ƙaraso
Showing 195001 words to 198000 words out of 237945 words
"Ummi Zaleeha fa bata numfashi, meya sameta ne?".
Cikin fargaba Ummi ta janye blanket ɗin da Zaleehan ke lulluɓe dashi dan ganin akwai sutura a jikinta, idanunta ne suka sauƙa akan jinin da ya ɓata farin zanin gadon, wanda har aƙafan Zaleehan, akwai ɗigo ɗigon jini da ya bushe ajikin fatarta.
Wani irin matsanancin tausayin Zaleehan ne ya daki zuciyar Ummi, har saida taji ƙwalla sun cika mata ido.
Adda Rahama ma da idanunta suka sauƙa akan jinin dake jikin zanin gadon, ji tayi gaba ɗaya jikinta yayi sanyi, tausayin Zaleehan ne ya kamata, cikin sanyi hawaye na tsastsafo mata cikin ƙwayar idonta ta zauna abakin gadon tare da tallafo kan Zaleehan ta ɗaura akan cinyarta, dan dukkansu sun fahimci me ya faru da Zaleeha'n.
Cikin sauri cikin kiɗima Ummi ta wuce toilet, da kanta ta haɗa wa Zaleehan ruwan wanka me zafi acikin bathtube, wanda tasan idan ta shiga zata ɗanji dama dama, saida ta haɗa komai daya dace, sannan ta fito daga cikin toilet ɗin dan tama mance a samu ta farfaɗo yafi dacewa. Haryanzu kuwa Adda Rahama na riƙe da Zaleehan,
ɗan ƙaramin fridgen dake ɗakin, Ummi ta buɗe, tare da ɗauko goran ruwa, dawowa kan gadon tayi ta zauna, hannu tasa taɗan ɗago kan Zaleeha dake cinyar Adda Rahama, buɗe murfin goran tayi, tare da ɗan tsiyayan ruwan ahannunta, ɗan yayyafa ruwan tayi akan fuskar Zaleeha, waiko zata farfaɗo amma shiru, hakanne yasa zuciyar Adda Rahama soma bugu da sauri sauri, saboda tsoro.
Ummi ma kanta ta tsorata da hakan, sai-dai batayi ƙasa a guiwa ba, saida tayi hakan kusan sau uku, kafun taji Zaleehan ta saki wani irin numfashi, tare da sauƙe nannauyan ajiyar zuciya. Ganin ta farfaɗo yasa su Ummi sauƙe ajiyar zuciya.
Ahankali ta shiga ɗan jujjuya kanta, batare da ta buɗe idanunta wanda sukayi nauyi haɗi da kumburi, cikin muryarta da ta dashe wanda ko fita da kyau batayi, amatuƙar wahalce batare da ta dawo cikin hayyacinta ba tace.
"Dan Allah Hamma Saif kayi haƙuri, zafi nakeji zan mutu, wayyo Allah na Hamma Saif kayi haƙuri dan Allah zafi....".
Wani irin kuka ta fashe dashi me tsuma zuciya, still bata buɗe idanunta ba.
Matsanancin tausayinta ne ya cika zuciyar Ummi, ahankali cikin sassanyar murya tace.
"Zaleeha, buɗe idanunki kinji, ba Hamma Saif ɗinki bane nice Umminkune, buɗe idanunki kinji."
Jin muryan Ummi acikin kunnuwanta, yasa ahankali taɗan soma bude idanunta wanda sukayi dishi-dishi, suka kuma kumbura kaman wanda ta yi sati guda tana kuka.
Ganin Ummi yasa ta faɗa jikinta tare da ƙanƙameta ƙam, sosai ta fashe da wani irin kuka mai taɓa zuciya dan gani take kamar zai sake zuwa ya danneta. Bayanta Ummi ta soma shafawa, cikin tausayawa tace.
"Ya isa hakanan yi haƙuri ki daina kukan kinji, sannu ko."
Kanta ta shiga girgizawa, dan bazata iya tsaida kukan nata ba, saboda wani irin ciwo da zafi da takeji aƙasanta, ga kuma wani irin zazzafan zazzaɓin da lokaci ɗaya ya sauƙar mata,
Ummi ne ta dubi Adda Rahma, wanda tausayin Zaleehan yasa yanayinta ya sauya, idanunta duk sun kawo ruwa.
Cikin sanyi Ummi tace. "Nahaɗa mata ruwan wanka, kamata kuje toilet, dan Allah Rahma kiyi mata duk wani abun daya dace duk wani abu da kika san zaki iya yiwa Raliya ko Raihana kiyi mata".
Sai ta kuma kalli Zaleeha cikin tausayawa tace.
"Daure Addanku ta taimaka miki,ki ɗauketa kamar Adda Maryam ɗinki kinjiko."
Kai Zaleeha ta gyaɗa cikin sanyi da zubda hawaye tayi ƙasa da kanta dan azabar kunyar Ummi da takeji.
Ita kuwa Ummi murya a tausashe tace.
"Bari naje nasa anemo mata magani, dannaji jikinta da zafi kaman wuta."
Kai Adda Rahama ta jinjina, cikin tausayawa ta jawo Zaleehan, da ƙyar ta iya ɗago ta, saboda yanda ta kasa tsayuwa da ƙafafunta, Cikin lallami Adda Rahama ta jata zuwa cikin toilet ɗin dake cikin ɗakin.
Dr Adnan kuwa koda ya isa ɗakin Hayatuddeen, duƙufa yayi akan Saifuddeen wanda zuwa yanzu bayan nasa ya sake riƙewa sosai. Hankalin Dr Adnan ne ya tashi saboda yanda yaga jikin Saifuddeen ɗin, ya sake ɗaukan zafi. Hayatuddeen kuwa ganin Dr Adnan yazo ya sa ya tashi ya fita daga ɗakin, zuciyarsa cike da murna ya ciro wayarsa daga cikin aljihu, inda ya dannawa numbern Zakariyya ƙira. Wayar bata wani jima tana ringing ba Zakariyya ya ɗauka.
Murmushi Hayatuddeen yayi, cikin jin daɗi yace. "Zakariyya kunnuwan Hammana sun buɗu, Hammana ya warke daga cutar kurumta Zakariyya".
Jin maganan Hayatuddeen ɗin yasa jikin Zakariyya ya ɗauki rawa, samun kansa yayi cikin wani irin farin ciki, dan sosai abun ya taɓa zuciyarsa, cikin matsanancin farinciki yace.
"Masha Allah Alhamdulillah, Hayatuddeen yanzu Hamma Saifuddeen najin magana kenan?" Cikin matsanancin farinciki Hayatuddeen yace.
"Eh Zakariyya, ni narasa inda zansa kaina ma saboda farinciki, yanzu Hammana ya zama kaman kowa, saidai kuma dan Allah kada ka faɗawa kowa hakan, dan Hamma Saifuddeen da kansa yace bayason Adda Zaleeha ta sani, wanda kuma bansan menene dalilinsa nayin hakan ba."
Kai Zakariyya ya jinjina, cikin tsananin jin daɗi yace.
"Insha Allah bazan faɗa mata ba Hayatuddeen, anjima kaɗan nima zanzo, bazan iya jurewa ba Hayatuddeen zanzo naga Hamma na kuma ji muryarsa."
Kai Hayatuddeen ya jinjina, tare da cewa. "Shikenan Zakariyya sai kazo, saidai kuma tun ɗazu Hamma Saifuddeen ke cewa bayansa nayi masa ciwo, amma yanzu Ya Adnan yazo yana dubashi."
Cike da zumuɗi Zakariyya yace. "Ganinan zuwa Hayatuddeen, kuma insha Allah komai zai dai-da-ita."
Acan sashin Saifuddeen kuwa, Ummi naganin shigansu cikin toilet, ta fita daga cikin ɗakin, saboda tanaso taje ta duba Saifuddeen. Adda Rahama kuwa cikin kulawa haɗi da lallami tace da Zaleeha ta cire kayan jikinta, tare da miƙo mata towel tace ta ɗaura kana ta juya mata baya dan kauda idonta kanta, da ƙyar ta iya cire kayan nata, sannan ta ɗaura towel ɗin cikin hikima yadda bata tsaya ba komai a jikinta ba.
Da ƙyar Adda Rahama ta iya zaunar da ita acikin ruwan zafi'n, wani irin narkekken ƙara ta sake, saboda yanda taji ƙasanta na mata zafi da raɗaɗi kaman an watsa mata barkono, kuka ta saka tana ɗan yayyarfa hannunta.
Cike da tausayinta Adda Rahama tace "Sannu ko kiyi haƙuri kinji, idan ruwan ya gama ratsaki, insha Allah zaki ɗanji sauƙi."
Asakalce ta ɗan jinjina kanta, duk da zafin da takeji haka ta ɗan daure ruwan ɗumin ya ratsa cikin jikinta, saida ruwan yaɗan fara salancewa, sannan Adda Rahama ta sake zuba mata wani ruwan me ɗumi, tana sake shiga ruwan kuwa gumi ya fara fesowa daga jikinta, taji zafi sosai saidai bakaman na farko ba. Saida Adda Rahama tasa mata ruwan ɗumi sau uku, sannan ta fita inda tace mata taɗan ƙoƙarta tayi wanka tsarki.
Ummi kuwa daga ɗakin kaitsaye sashinta ta wuce, anan ɗakin Hayatuddeen tasamu Dr Adnan ya saka Saifuddeen ɗin agaba, yana ta faman auna jikinsa.
Cikin kulawa, akuma sanyaye tace.
"Dr Adnan ya jikin nasan dai? Babu wata matsala kam dai ko?".
Ɗan numfasawa Dr Adnan yayi, haɗe da cewa.
"To jikin nasa dai da sauƙi, za 'ace, yanzu so nake naji problem ɗin nasa, dan ina tunanin ma saina ƙira Dr.Aleeyu na faɗa masa ko akwai shawarwarin da zai bamu".
Kai Ummi ta jinjina, tare da sakin wani gauron numfashi, ganin yanda Saifuddeen ɗin keta cije lips ɗinsa ne, yasa ta juyawa ta fice daga cikin ɗakin, kaitsaye kitchine tawuce, dan tanaso taɗan haɗawa Zaleeha tea. Zaleeha kuwa da zazzaɓi yayi mata wani irin mummunan kamu, da ƙyar ta iyayin wankan tsarki da kyar ta ɗaura towel a jikinta kana ta zauna bakin baf ɗin, akasalance da muryarta wanda bata fita ta shiga ƙiran sunan Adda Rahama,
Adda Rahama wanda ta gama kimtsa kan gadon da suka ɓata, jin Zaleehan na ƙiranta ne yasa ta nufi banɗakin, tana shiga Zaleehan ta miƙo mata hannu, cikin sheshsheƙan kuka tace. "Ki riƙeni Adda Rahama jiri nakeji, cikin jikina da ƙafafuna duk ciwo sukemin".
Cikin tausayawa Adda Rahama ta riƙota, haɗe da cewa.
"Sannu kinji kiyi hakuri kinji, Ummi zata kawo miki magani zai daina insha Allah."
ahaka suka fito daga cikin toilet ɗin, duk taku ɗaya da Zaleehan zatayi saita rumtse idanunta, saboda yanda takejin zafi aƙasanta.
Akan gado Adda Rahama ta zaunar da ita, sannan ta fice daga cikin ɗakin, kaitsaye tanan cikin falon Saifuddeen ɗin ta samu shiga sashin Zaleeha, direct ɗakin Zaleehan ta wuce, wata ƴar doguwar riga marar nauyi tare da hijab Adda Rahama ta ɗauko mata, sannan ta dawo ɗakin. Akwance tasamu Zaleehan tana ta faman sakin ajiyar zuciya akai akai alamun tasha kukanta daren jiya ta ƙoshi.
Tashinta Adda Rahama tayi, tare da bata rigan tace ta saka, akasalance haka ta saka rigan, sai faman sakin sheshsheƙan kuka take. Hijab ɗin Adda Rahama ta sanya mata sannan tace da ita, ta tashi tayi Sallah.
Haka kuwa tayi sallan tana sakin sheshsheƙan kuka, ko tsayuwa mekyau bata iyawa, dole saida ta jingina, tana idar da sallan kuwa ta fashe da kuka, dai-dai lokacin Ummi ta shigo cikin ɗakin hannunta ɗauke da cup ɗin tea, wanda ta haɗa sa me kaurin gaske.
Ganin Zaleehan na kuka yasa ta ƙaraso cikin ɗakin da sauri.
Zama tayi akan gado, tare da jawo Zaleehan ta zaunar da ita, cikin kulawa tace.
"Yi haƙuri kinji, ga tea nan na haɗo miki, kisha nasan zaki ɗan samu ƙarfin jikinki." Awahalce ta girgiza kanta, cikin sheshsheƙan kuka tace.
"Ummi bazan iya sha ba, banajin dadin bakina, kuma jiri nakeji, kaina ciwo yakemin."
Cikin tausayawa haɗi da lallashi, Ummi tace.
"To naji kiyi haƙuri kisha kinji, idan kika ɗansha saina kawo miki magani." Adda Rahama ne ta karɓi kofin tea ɗin takai kan bakin Zaleehan, ashagwaɓe hawaye na tsiyaya daga cikin idanunta haka ta ɗansha tea ɗin, ko rabin cup ɗin bata shaba, ta koma ta kwanta, jikinta sai rawan sanyi yake saboda zazzaɓi, ganin hakane yasa Ummi rufa mata blanket, tare da gyara mata kwanciyanta.
Adda Rahma kuwa ganin ta konta yasa ta fita da sauri dan tana marari da begen jin muryar ƙanin nata kai tsaye ɗakin Hayatuddeen ta nufa.
Acan ɗakin Hayatuddeen kuwa Raleeya ce taturo ƙofar ɗakin ahankali ta shigo. Ɗan tsaye tayi tana kallon Dr Adnan wanda tazo da niyar gaidashi ganin hankalinshi kab na kan Saifuddeen ne yasa ta tsaya kallonshi shida Ahmad wanda suka saka Saifuddeen ɗin agaba, Dr Adnan ne yake ta faman auna tempreture'n Saifuddeen ɗin.
Jin motsin shigowa ɗakin, yasa Dr Adnan juyowa , ganin Raleeya tsaye ya sashi cewa. "Taɗan basu guri yanaso ya duba Saifuddeen ɗin." Babu musu kuwa ta fita, ganin ba abun da zatayi ne yasa ta wuce kitchine dan ɗaura musu break fast, ahanzarce kuwa ta soma haɗa musu break fast ɗin asauƙaƙe, wanda tasan bazai ɗauki lokaci ba.
Adda Rahma kuwa kai tsaye ɗakin Hayatuddeen ɗin ta nufa dan su Faruq sunce mata can yake,
da sassarfa ta ƙarasa cikin ɗakin, tana cewa.
"Salamu alaikum, ina ɗan uwana yake?".
Murmushi Ahmad yayi tare da cewa.
"Gashi nan Adda Rahma yana ta mana raki".
Dai-dai lokacin ta ƙarasa cikin ɗakin da sauri ta iso gabanshi har tana gogan jikin ya Adnan cikin kaɗuwa tace.
"Saifuddeen kayi magana mana inji".
Wani irin murmushin ƙarfin hali yayi dan ciwon da yakeji, murya a sarƙafe yace.
"Na'am Adda Rahma,".
wasu irin zafafan hawayen farin cikine suka wonke mata ido cikin ɗaga sauti tace.
"Alhamdulillah, Allah mun gode maka da wannan ni'imar ya Allah ka ƙara mana nima da samun lafiyar sawunshi".
Amin Amin sukace baki ɗayansu, kana Dr Adnan yace to ta matsa mishi yayi aikinshi, cikin jin daɗi ta nufi kitchin inda take jiyo muryar Hammanshin da Raliya murna sukayiwa juna kana ta fita ta koma side ɗin Saifuddeen ɗin wurin Zaleeha.
Dr Adnan kuwa ganin Rahama ta fita, ya sashi ɗan ɗago kansa ya dubi Saifuddeen ɗin, cikin kulawa yace.
"Nakasa gano sanadin tashin ciwon bayankan nan tunda babu cikakkun na'urorin a wurina wanda zanyi bincike dasu, ka faɗi akan bayan naka ne? ko kuma wani abu ne ya samu bayan?." Ɗan lumshe idanunsa, yayi cikin sassanyar murya yace.
"Ba faɗuwa nayi ba." Idanu Dr Adnan ya zuba masa, saida ya nazarce sa naɗan wasu sakanni kafun yace.
"To meya faru?." can cikin ƙasa da murya yace.
"disvirgin ɗin Zaleeha nayi, tun alokacin naji bayan ya riƙe yana min ciwo sosai.
please Ya Adnan mu koma india, inajin bayana kaman zai ɓalle." Ajiyar zuciya Dr Adnan ya sauƙe, dan sai yanzu ne ya gano cewa, saboda Saifuddeen ɗin yayi sex da Zaleeha ne hakan ya faru.
Ahmad kuwa dariyar mugunta yayi tare da cewa.
"Hege uban ƴan longomi, wani ne ya aikeka ka jogalo ɓalgaceccen ƙugunka kazo kana mana raki da sakalci ji yadda kuka gigita mana Ummi kaida matarka mai shegen raki ko kunya bakwai".
Ya Adnan kanshi saida yayi dariya, shi kuwa Saifuddeen fuska ya tsuke.
Cikin nutsuwa motar Ameena ta kutso kai cikin gidan, wanda dawowanta daga wajen aiki kenan, anutse ta gama dai-dai-ta parking ɗin motar, saɓa Adeel akafaɗanta tayi, sannan ta buɗe motar ta fito, kaitsaye sashin Ummi ta nufa, duk da cewar agajiye takejin kanta, amma ta riga da ta saba, kullum idan ta dawo sashin Ummi take fara zuwa.
Da sallama ɗauke abakinta ta shiga cikin falon.
Shigarta kuwa yayi dai-dai da fitowan Raleeya daga kitchine. Ganin Ameena yasa Raleeya ƙarasowa gareta da gudu, faɗawa jikinta tayi ta rungumeta ƙam, fuska ɗauke da mamaki Ameena tace.
"Raleeya farincikin me kikeyi haka?." Murmushi me kama da dariya, Raleeya tayi, cike da farinciki tace.
"Ranan yau ta kasance ranar farin cikinmune baki ɗaya mu yau ranace mafi kyau acikin rayuwarmu, bansan tayaya zan nuna miki farincikin danake ciki ba Aunty Ameena".
Idanu Ameena ta zuba mata, hakanan taji zuciyarta na bugawa, cike da zaƙuwa tace. "Meyake faruwane Raleeya, dan Allah faɗamin, inajin kirjina na bugawa da sauri-sauri" Murmushi Raleeya tayi, tare da yi mata nuni da ɗakin Hayatuddeen, cikin farinciki tace.
"Kishiga ɗakin Hayatuddeen Hamma Saifuddeen nacan." Jin haka yasa Ameena cikin sauri ta nufi ɗakin Hayatuddeen ɗin. A ƙarfi ta tura ƙofar ɗakin ta shiga.
Jin motsin shigowan mutum yasa su dukansu suka kai kallonsu ga ƙofan shigowa ɗakin. Idanu ta zubawa Saifuddeen dake kwance wani irin tsorone ya rufeta ganin yadda yake konce to farin cikinme Raliya keyi bata bayan kuma taga alamun mijinta ba lfy, bata kao aya a tunanin nataba taga, yana miƙo mata hannu, cikin sassanyar muryarsa mai nuna baida lfy yace.
" _Aminatu_ bani Adeel." Kamar amafarki haka Ameena taji sautin muryarsa acikin kunnuwanta, a razane taɗan zaro idanunta, sosai jikinta ya ɗauki rawa, bakinta na rawa haka ma muryarta tace.
"Abban Adeel, kaine kake magana ko kuwa gizo ido da kunnuwana suke yimin."
Idanunsa yaɗan lumshe tare da jinjina mata kai, cikin son bata ƙarfin guiwa yace.
"Ni ne Aminatu, ba gizo kikeji ba."
Cikin wani irin yanayin farin ciki da wani irin gudu mai kamar sassarfa ta ƙaraso
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66 Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80