A hankali Saifuddeen ya shiga ɗakin Ameena ido ya zuba mata tanata haɗa abincin Adeel a hand bag ɗin ta,
Ganin yadda ya zuba mata idone yasa ta ɗan.
Kalleshi ganin kamar ransa a ɗan ɓace. gefenshi ta zauna cikin sanyi tace.
"Abban Adeel lfy naga kamar ranka a ɓace".
Kan shi ya ɗan manna da jikinta rubutu yayi mata a wayarshi,
"Bana son wannan aikin daren sam wlh ji nakeyi kamar na hana aikin gaba ɗaya, bana son kina nesa dani".
Cikin jin daɗi da tsoron kadafa yace zai hanata aikinta tace.
"To Abba Adeel menene a ciki yanzufa bani kaɗai bace ga Aunty Adeel in na tafi ta meye maka gurbina".
Hararanta ya ɗanyi tare da rubuta mata.
"In saci girkin ki in kaimata ne ko meye kike nufi".
Da sauri ta girgiza mishi kai cikin sanyi tace.
"Babu batun satan girki Abban Adeel,wlh wlh in dai bana nan na yafe maka duniya da lahira na yarje maka in kaji kana da ɓuƙata kaje gareta harga Allah na yafe".
Idan yace baiji daɗin mgnar Ameena ba yayi ƙarya, kuma darajarta ta hauhawa a idanunshi, to amman shi adalci yake son wanzarwa a tsakaninsu shiyasa cikin hikima ya nunamata, yanafa buka tarta yanzu gashi yaga shiri takeyi zata tafi.
Murmushi ta ɗanyi tare da cewa.
"Kaje wurin Aunty Adeel na yafe".
ta zugenshi ya fara kuncewa abin kamar watsa Saifuddeen ya tubure mata dole ya watsa mata shirinta suka shiga wata duniyar.
Zaleeha kuwa Sauri-sauri ta gama shirya Adeel saɓashi a kafaɗa tayi tare da cewa.
"My papy muje in kaika Mamanka nasan ta gama shiri".
Ta ƙarishe mgnar tana barin side ɗinta.
A hankali ta shiga falon Ameena bakinta ɗauke da sallama,
sallama ta kumayi nanma shiru, karo na uku ta kuma yi sallama tare da shigowa dan a zatonta ko salla Ameena takeyi,
tana gab da isa bakin ƙofar bedroom ɗin ta tsaya cik,
sabida wani yanayi da take jiyowa a cikin ɗakin.
A hankali da ƙarfi suke numfarfarshi,
wani irin duhune taga ya rufe mata idanu jiyo sautin muryar Ameena na mgna a hankali.
"Wayyyyyyyyyyo Hihhhhhhhhh ha ha ha Wash Abban Adeel na gaji".
Cikin azaban sauri Zaleeha da ƙarfinta ta juya har tana cin karo da kujera,
da gudu ta ƙarisa fita jin muryar Ameena na cewa.
"Waaashhhhhhhhhhhh wayyoooo".
side ɗinta ta koma kai tsaye bedroom ɗinta ta nufa,
zama tayi a bakin gado ta ruggume Adeel, haka nan taji wani irin abu ya caki zuciyarta take taji numfarfashi na koran juna ji takeyi tamkar ta kurma ihu,
sai kuma ta miƙe da sauri ta goyi Adeel a hankali ta fara maimaita.
"Innalillahiwainllailaihirajiun, tanayi tana ɗan jin zuciyarta na sanyi".
Kafin ta ankara Adeel yayi bacci ita kuma, ƙaho kishin daya tokareta yake neman kasheta ya ɗan saketa.
Acan wurin Ameena da Saifuddeen, suna gamawa Ameena taje tayi wonka tana fitowa tace.
"Ayyah karɓo min Adeel kafin nan na gama shiryawa,
kai ya gyaɗa mata kana ya hau kekenshi ya nufi ɗakin Zaleeha.
A bakin gado ya sameta
yana shiga kallo ɗaya tayi mishi ta cire ido,
shi kuwa a hankali ya mata nuni ta bashi Adeel ba musu ta kunto Adeel tazo ta bashi shi,
kana ta matsa gefe.
kallonta yayi da mamaki dan yaga kamar ɗan hararanshi tayi,
ita kuwa Zaleeha ganin ya tsareta da idone ya sata tura baki tare da cewa.
"Jarabebbe kawai ka iya sa mutun cikin fitina ka tafi can kayi ta biyan buƙatar ka".
Wani irin masifeffen signal yayi mata, kana ya juya ya fita ranshi fes karon forko ya hango sonshi da kishinsa cikin kwayar idanunta.
A ranshi yace.
"Bakisan ni jarabebbe bane tukun da sauran ki, karki damu lokacin nan tafe".
Yana zuwa Ameena ta amshi ɗanta ta tafi aikinta, shi kuwa ya koma ɗakinshi dan a gajiye yake haka yasa yayi baccinsa.
Washe gari da Safe Ameena ta dawo,
Ranar kuma Zaleeha ce da Saifuddeen.
Tun wayewan garin yake kan system ɗinshi, ba abinda ke ɗagashi kanta sai salla da cin abinci aiki sosai yakeyi.
Biyar dai-dai na yamma Bilkeesu ta fito daga cikin gidan Radio vision FM Gombe.
A hankali take tafiya
Har ta isa bakin titin wani taxi ta hango kusa da ma'aikatar nasu,
cikin yauƙi ta ƙaraso kusa dasu tare da cewa,
zakuyi cikin garine?".
Da sauri Lado yaron Dalla yace.
"Eh Hajia shiga muje".
Ba tare da tunanin a a meya tsaidasu me sukeyiba a wurinba kawai ta shiga.
Su kuwa dama abinda ya kawosu kenan,
Domin tun a wurin auren Zaleeha sun gano Bilkeesu ƙawartace sun kuma samu cikekken bayanin ta a wurin Sululu ɗaya daga cikin yaran Dalla wanda ɗan unguwar su Bilkeesu ne,
sanin ƙawar Zaleeha ne yasa Dalla yace ita yake son a kawo mishi kafin ya isa ga sauran.
Suna gab da isa cikin gari bala ya turawa Dalla saƙon cewa,
ga ƙawar Zaleeha mun kamota yanzu gaya mana inda zamu kawo maka ita amman text zakayi mana sabida kar ta gane.
Jim kaɗan sai ga saƙon adireshin ya turo inda zasu kai mishi ita a gidanshi dake nan rumbuna,
Sai kuma ma yace su watsa mata powder iblis su bugar da ita wanda dama saida powder ne babbar sana'ar Dalla da ita ya samun manyan kuɗaɗen.
Sai dai duk saƙon da ake tura mishi Saifuddeen na gani.
Su kuwa nan suka hurawa Bilkeesu powder a take tayi lib cikin motar.
Ƙarfe biyar da rabi dai-dai na yamma,
duk suna falon Ummi, cikin sauri Saifuddeen ya shigo ya sallami Umminshi cewa zai tafi Office DSS.
A dawo lfy sukayi mishi kana ya fita ya tafi.
Kai tsaye Office ɗin shugaban su ya nufa ya kwashi dukkan hujja daeshaidar daya haɗa a kan Dalla ya basu,
kana ya basu adireshin da zasu kai Bilkeesu,
Nan take shugabansu ya bada umarnin a kamo Dalla da adireshin inda yake.
A take aka haɗa ƴan sanɗan ciki da sojoji suka tafi harda kuma Saifuddeen.
Sai dai kafinma su isa Dalla ya samu nasarar yiwa Bilkeesu fyaɗe mai muni sosai ya rarake budurcinta.
Suna isa kuma suka kamashi dashi da yaranshi baki ɗaya ga ƙarin shaida da fyaɗen ido da ido ga jakukkunan koken,
Anan ne kuma Saifuddeen ya gane dalilin da yasa su Dalla ke bibiyar Zaleeha domin shi dai ya gane Dalla amman shi Dalla bai haneshiba.
Take suka damƙa Dalla hannun hukuma,
Bilkeesu kuwa akayi asibiti da ita.
Koda ya dawo gida da dare sosai jikinsa yake a mace domin ya tausayawa Bilkeesu duk da bai mance rashin mutucintaba.
Allah ya kare mishi Zaleeha'nshi kana ga farin cikin nasarar kama babban ɗan kalaren daya buwayi al'ummar gombe da kewaye.
Koda aka gama hira kowa yayi shirin baccinsa.
Tuni Ameena kuwa ta tafi wurin aikinta.
A hankali ya shiga ɗakin Zaleeha konce ya zaune ya sameta bisa gado, cikin nitsuwa ya zauna gefenta, tare da, kamo hannunta,
A hankali ya rubuta mata cewa.
"Ina ƙawarki Bilkeesu?".
Cikin sunkuyar da kai tace.
"Nima ban saniba".
Jawota jikinshi yayi kana ya rubuta mata.
"Tana asibitin su Ameena bata da lfy."
Ba tare da damuwa ba tace.
"Oh".
Ɗan gyara zamanshi yayi bisa tsakiyar gadon kana ya rubuta mata.
"Fyade fa akayi mata".
cikin tsoro ta zaro ido tare da cewa.
"Innalillahi fyaɗe kuwa, Allah sarki Bilkeesu wanne azzalumin ne yayi mata fyaɗe?".
Ta ƙarashi mgnar hawaye na zuba Allah ya sani taji tausayin Bilkeesu, shi kuwa rubutu ya mata.
"Mutu minki ne ya mafa fyaɗe ya huce a kanta".
Cikin tsoro tace.
"Mutumi na kuma waye mutu mina, ni kuma a a ni bani da wani mutumin da zai mata fyaɗe".
Kanshi ya jinjina dan ya lura tana da rainin wayo tasan abu sai ta nuna bata saniba a ranshi yace dole mana kice ba mutuminki bane tunda ba ke ya tsinkawa jijiyar bayaba nida ya kusan kasheni ai ban manceshi ba,
A zahiri kuma haɗe fuska yayi tare da rubuta mata.
"Dama ai ke haka kike kin san abu sai ki nuna kamar baki saniba, ai da ke ya kama da kin gane kurenki kinaga ina lallaɓaki in shine babu ruwansa da lallaɓaki yagaki zaiyi".
Baki ta tura sabida wlh har ga Allah bata gane manufarsa ba kuma daya kira mata sunan Dalla da zata gane.
Shi kuwa Saifuddeen cire jallabiyar cikinshi yayi ya ajiyeshi gefe kana ya kwanta tare dasa hannunshi ya jawota jikinshi,
tare da fara tura hannunshi cikin rigarta, jin haka ta mirgina gefenshi,
shi kuwa rongofowa ya ɗanyi ya zare mata rigar jikinta ya cillashi gefe rumfa yayi mata da jikinshi tare da manna bakinsu wuri ɗaya,
da sauri ta ɗan lumshe idanunta, tanajin yanda tsikar jikinta ke zubawa, wani irin yarr yarr haka takeji ajikinta, gaba ɗaya abun yazo mata abaƙon yanayi.
Saifuddeen kuwa wani irin ajiyar zuciya me ƙarfi ya sauƙe, tare da sake matseta ajikinsa, hannunsa ya ɗaura akan waist ɗinta, ahankali yake yawo da harshensa acikin bakinta, wanda hakan yasa lips ɗinsu haɗewa waje ɗaya, ahankali yake yawo da tausassun hannunsa akan waist ɗinta, wanda haɗuwar laushin fatarsu waje ɗaya, ya haifar musu da wani irin yanayi, gaba ɗaya duk wani tunaninta ya tsaya cak, sosai jikinta ke rawa, jin yanda hannunsa ke yawo akan lafaffen cikinta, yasa bugun zuciyarta tsanantawa.
Ahankali ya haɗe harshenshi da kuma sweet lips ɗinta yana tsotsa, wani irin kissing yake mata mai ratsa jiki da jijiya, yayinda haɗuwar ƙamshin jikinsu waje ɗaya, ya bada wani irin ƙamshi me daɗi, da sanyaya zuciya, yanayin yanda yakejin taushin lips ɗin ta, shine ke ƙara zautar masa da tunani, wani irin ɗanɗano na musamman yakeji acikin yawunta, sosai wani irin fitinannen feelings ke taso masa, har hijiyoyin jikinsa na miƙewa.
Sannu ahankali jikinta ya sake, wani irin yanayi tasamu kanta aciki wanda ta kasa tantance meke damunta, baƙon al'amari ne ke ziyartan sassajan jikinta, wani irin dogon numfashi taja, alokacin da yasanya laɓɓansa yana tsotsan harshenta. Ɗan zare bakinsa daga cikin nata yayi ahankali, ya sauƙe bakinsa akan wuyanta, tare da zura harshensa aƙasan haɓanta, yana lasa, kana yana me goga mata lips ɗinsa akan wuyanta. Wani irin numfashi taja, tare da sake lumshe idanunta dan bai kashe hasken ɗakinba, hannunta tasanya inda ta kama damtsen hannunsa, tare da sakin wani ɓoyayyar ajiyar zuciya da yin ƴar miƙa ta alamun sakar mishi linza minta, yanayin yanda yake yawo da harshensa aƙasan haɓar nata, shiya sanya jikinta ƙara sakewa, wani abu me kama da daɗi takeji, gefe guda kuwa ga idanunta dake lumshewa, tanajin wani abu har cikin ƙwaƙwalwarta. Wani irin numfashi mai kama da ɗan ƙaramin nishi yake fesarwa, ƴar yatsarsa yasanya, adai-dai tsakiyan cikinta, yana jujjuyawa, tare da ƙara tura kansa acikin wuyanta, yana shaƙan daddaɗan ƙamshin jikinta, wanda shi ya ƙara haukata tunaninsa. Atare tsikar jikinsu ke zubawa, cikin wani irin yanayi me wuyar fassaruwa suka samu kansu,
yanayin yanda yake ɗan jujjuya kansa, yasa lallausan sajen dake kwance akan fuskarsa ke ɗan gogan jikinta. Mirginowa yayi, inda ya maida ita ƙasansa, ya zamana yayi mata rumfa da jikinsa da kyau, hakanne ya ƙara bawa jikinsu daman haɗewa waje ɗaya. Hannunsa ya sanya inda yaɗan ɗagota, hakanne yasa kyawawan breast ɗinta bayyana, tsumammun idanunsa dake cike da sha'awa ya lumshe, tare da ɗaura kansa akan saman ƙirjinta, ahankali yake tafiya da harshensa atsakankanin breast ɗinta, idanunta ta kuma lumshewa tare da ɗan buɗe bakinta kaɗan, ahankali ta kuma zura hannunta acikin lallausan gashin kansa, wani irin shock takeji ajikinta, abun da yakeyi matan ya zame mata baƙo abu kuka mai wuyar ta ƙishi, sannan ta kasa tantance cewa daɗi, takeji ko kuma daɗin daɗi e ji takeyi kamar ta tayashi ko zataji sauƙin zut-zut ɗin da takeji.
Ganin yanda take mimmiƙe jikinta, yasa shi ɗan yin ƙasa da hannunsa, yana shafa kan saman mararta, hakan da yayi mata ne yaso zautar mata da tunani, take taji breast dinta nayi mata wani irin abu me kama da ƙaiƙayi, sake ɗan lusmhe idanunta tayi tare da danne lips ɗinta, gudun kada nishin da take ɓoyewa ya fito. Saifuddeen kuwa laushi da taushin jikinta yasa duk ya zauce,
cigaba da shafa jikinta yayi, ahankali yakeyin sama da hannunsa, har ya kawo dai-dai breast ɗinta,
sauƙan hannunsa akan breast ɗinta, yayi dai-dai da sakin ƙaƙƙarfan ajiyar zuciya da kuma wani irin nishi me ƙarfi da suka sake atare,
hannunta ta cusa acikin gashin kansa, tare da riƙesa ƙam-ƙam, dai-dai-ta fuskarsu yayi, tare da kamo harshenta yana sucking, ahankali kuma yake yawo da hannunsa akan breast ɗinta, inda yasa yatsansa yana juya nipples ɗinta.
Tabbas ya kaita wani mataki, wanda bata taɓa samun kanta aciki ba, hakan ne yasa asanyaye ta ɗaura harshenta akan nasa, wanda ke cikin bakinta, kusan atare sukayi sucking lips ɗin juna, wani irin zazzafan hug ya bata, tare da cigaba da murzata, ya riga daya shiga wata duniya ta daban, kaman yanda take ta daban, haka komai nata yake na daban, sosai yake shan sweet lips ɗinta, har wani ɗan taunasu yake, saboda yanda yakejin zaƙinsu abakinsa. Idanunta da ke aɗan lumshe ta buɗe, dai-dai lokacin shima ya ɗago idanunsa, wanda suke cike da mayen sha'awa da kuma zallan soyayyarta,
ko adama bata iya jure kallon cikin kyawawan idanunsa, bare ayanzu da suka rikiɗe suka zama sexy eyes masu gusar da tunani.
Kanta taɗan kawar tare da matse jikinta, haka takejin mararta wani iri kaman a kumbure, jikinta ne gaba ɗaya yake rawa, har wani ɗan zazzaɓi zazzaɓi takeji saboda wani irin tsoron daya ziyarceta. Ganin haka yasa Saifuddeen ahankali yaɗan migirna gefe yana sakin numfashi, jin yanda manhood ɗinsa ta kumbura ne yasa shi ɗan cije laɓɓansa, saboda amatuƙar buƙace yake da Zaleehan matuƙa, saidai kuma yasan samunta ayanzu abune me matuƙar wahala, ba kuma yaso ya fara abun da yasan bazai....!
Kurman baƙi mai hakaline ke ganeshi. Komai yanada sanadi
Littafina na kuɗi ne
By
*GARKUWAR FULANI*
10/4/20, 7:04 PM - Mmn Khalid: Na sani kuma naji bazan iya sarrafa ƙuguna da bayana ba, ta yaya zan iya ratsa jikinta har in rabata da budurcinta.
ɗan lumshe idanunsa yayi, yana me sakin nannauyan ajiyar zuciya mai cike da ƙuna, nakasarsa bata taɓa zame mishi kasawa a kan komaiba sai a yanzu akan abinda yafiso yafi ƙulafaci da muradi. Zaleeha kuwa sake ƙanƙame jikinta waje ɗaya tayi zuciyarta cike take da fargaba, haɗi da tsananin tsoro, musamman ayanda taji ƙatuwar saif ɗinsa na gogan jikinta, wannan abu shike ƙara hautsuna tunaninta, duk sai taji gaba ɗaya tsoro ya cika mata zuciya, ɗan janye jikinta tayi ta matsa nesa dashi, jikinta duk rawa da karkarwa yake, blanket taja ta rufa ajikinta, tare da sake takurewa waje ɗaya, ƙam ta ƙanƙame jikinta, numfashi kawai take fitarwa ahankali. Shikuwa Saifuddeen asanyaye ya sake matsowa gareta, hannuwansa yasa inda ya rungumota ta baya, ya zamana bayanta na gogan fatar ƙirjinsa, lumshe idanunsa yayi, tare da cusa kansa acikin lallausan gashin kanta, wanda ya watse akan pillown da suke kwance, ajiyar zuciya haɗi da wani irin numfashi yake sauƙewa ajere-ajere, yana me sake shigar da ita cikin jikinsa, dan yanayin ɗumin jikinta yasa shi jin wani sabon shauƙi na fusgarsa, Zaleeha kuwa idanunta taɗan lumshe, bata da ikon zare kanta daga cikin jikinsa, dan itama yanayin nasu na yanzu yayi masifar mata daɗi tana jin wani zazzafan abu a kanshi yana ratsa mata jiki da zuciya ji take kamar ta daure ta cire tsoron ta juyo ta ruggumeshi ta samar musu nitsuwa, a zatonta kamar tausayinta yakeji sabida yawan tsoronta ita kanta tasan Hamma Saif ɗin maƙurane a iya sarrafa mace, kasancewar akwai ɗan zazzaɓi kaɗan ajikinta, hakan yasa haɗuwar fatarta da nashi, ya zame mata kamar garkuwa. Lub tayi ajikinsa tana jin yadda zuciyarshi da Saif ɗinshi ke harbawa kamar zasu faso su fito su shiga cikin jikinta,
wani irin sassanyan murmushi ta sauƙe tare da mirginawa ta juyo suna fuskantar juna, ruggumeta yayi da kyau, kiss ya manna mata a tattausan fatan goshinta, shiru yayi jin yadda taketa shiga jikinshi tana mammane mishi da murza sawunta a jikinshi, lokaci ɗaya kuwa wani irin fitinannen bacci ya ɗauketa. Saifuddeen kuwa duk ya kasa rumtsawa, haƙiƙa yana matuƙar buƙatar Zaleeha, yanajin wani irin matsanancin sha'awarta na fusgarsa ako da yaushe, yana tsananin son ya jisa acikin jikinta, saidai kuma zuciyarsa cike take da fargaba, dan baisan ta ina zai fara ba, saboda Zaleeha bakaman Ameena bace, akwai banbanci sosai atsakaninsu, musamman idan akayi duba da cewar, Ameena bazawara ce, saɓanin Zaleeha da take budurwa, hakan yasa yakejin fargaban yanda zai fara fuskantar Zaleeha'n, ta ina kuma ta yaya zai kusanci wannan uwar tsoron da yasan bazata iya kusantanshi da kantaba tunda ita dai ba bazawara bace.
Da wannan tunanin ne bacci ya ɗaukesa batare da ya shiryawa hakan ba.
Washe gari kuwa tun ƙiran sallan asuban fari ya buɗe idanunsa,
Showing 174001 words to 177000 words out of 237945 words
A hankali Saifuddeen ya shiga ɗakin Ameena ido ya zuba mata tanata haɗa abincin Adeel a hand bag ɗin ta,
Ganin yadda ya zuba mata idone yasa ta ɗan.
Kalleshi ganin kamar ransa a ɗan ɓace. gefenshi ta zauna cikin sanyi tace.
"Abban Adeel lfy naga kamar ranka a ɓace".
Kan shi ya ɗan manna da jikinta rubutu yayi mata a wayarshi,
"Bana son wannan aikin daren sam wlh ji nakeyi kamar na hana aikin gaba ɗaya, bana son kina nesa dani".
Cikin jin daɗi da tsoron kadafa yace zai hanata aikinta tace.
"To Abba Adeel menene a ciki yanzufa bani kaɗai bace ga Aunty Adeel in na tafi ta meye maka gurbina".
Hararanta ya ɗanyi tare da rubuta mata.
"In saci girkin ki in kaimata ne ko meye kike nufi".
Da sauri ta girgiza mishi kai cikin sanyi tace.
"Babu batun satan girki Abban Adeel,wlh wlh in dai bana nan na yafe maka duniya da lahira na yarje maka in kaji kana da ɓuƙata kaje gareta harga Allah na yafe".
Idan yace baiji daɗin mgnar Ameena ba yayi ƙarya, kuma darajarta ta hauhawa a idanunshi, to amman shi adalci yake son wanzarwa a tsakaninsu shiyasa cikin hikima ya nunamata, yanafa buka tarta yanzu gashi yaga shiri takeyi zata tafi.
Murmushi ta ɗanyi tare da cewa.
"Kaje wurin Aunty Adeel na yafe".
ta zugenshi ya fara kuncewa abin kamar watsa Saifuddeen ya tubure mata dole ya watsa mata shirinta suka shiga wata duniyar.
Zaleeha kuwa Sauri-sauri ta gama shirya Adeel saɓashi a kafaɗa tayi tare da cewa.
"My papy muje in kaika Mamanka nasan ta gama shiri".
Ta ƙarishe mgnar tana barin side ɗinta.
A hankali ta shiga falon Ameena bakinta ɗauke da sallama,
sallama ta kumayi nanma shiru, karo na uku ta kuma yi sallama tare da shigowa dan a zatonta ko salla Ameena takeyi,
tana gab da isa bakin ƙofar bedroom ɗin ta tsaya cik,
sabida wani yanayi da take jiyowa a cikin ɗakin.
A hankali da ƙarfi suke numfarfarshi,
wani irin duhune taga ya rufe mata idanu jiyo sautin muryar Ameena na mgna a hankali.
"Wayyyyyyyyyyo Hihhhhhhhhh ha ha ha Wash Abban Adeel na gaji".
Cikin azaban sauri Zaleeha da ƙarfinta ta juya har tana cin karo da kujera,
da gudu ta ƙarisa fita jin muryar Ameena na cewa.
"Waaashhhhhhhhhhhh wayyoooo".
side ɗinta ta koma kai tsaye bedroom ɗinta ta nufa,
zama tayi a bakin gado ta ruggume Adeel, haka nan taji wani irin abu ya caki zuciyarta take taji numfarfashi na koran juna ji takeyi tamkar ta kurma ihu,
sai kuma ta miƙe da sauri ta goyi Adeel a hankali ta fara maimaita.
"Innalillahiwainllailaihirajiun, tanayi tana ɗan jin zuciyarta na sanyi".
Kafin ta ankara Adeel yayi bacci ita kuma, ƙaho kishin daya tokareta yake neman kasheta ya ɗan saketa.
Acan wurin Ameena da Saifuddeen, suna gamawa Ameena taje tayi wonka tana fitowa tace.
"Ayyah karɓo min Adeel kafin nan na gama shiryawa,
kai ya gyaɗa mata kana ya hau kekenshi ya nufi ɗakin Zaleeha.
A bakin gado ya sameta
yana shiga kallo ɗaya tayi mishi ta cire ido,
shi kuwa a hankali ya mata nuni ta bashi Adeel ba musu ta kunto Adeel tazo ta bashi shi,
kana ta matsa gefe.
kallonta yayi da mamaki dan yaga kamar ɗan hararanshi tayi,
ita kuwa Zaleeha ganin ya tsareta da idone ya sata tura baki tare da cewa.
"Jarabebbe kawai ka iya sa mutun cikin fitina ka tafi can kayi ta biyan buƙatar ka".
Wani irin masifeffen signal yayi mata, kana ya juya ya fita ranshi fes karon forko ya hango sonshi da kishinsa cikin kwayar idanunta.
A ranshi yace.
"Bakisan ni jarabebbe bane tukun da sauran ki, karki damu lokacin nan tafe".
Yana zuwa Ameena ta amshi ɗanta ta tafi aikinta, shi kuwa ya koma ɗakinshi dan a gajiye yake haka yasa yayi baccinsa.
Washe gari da Safe Ameena ta dawo,
Ranar kuma Zaleeha ce da Saifuddeen.
Tun wayewan garin yake kan system ɗinshi, ba abinda ke ɗagashi kanta sai salla da cin abinci aiki sosai yakeyi.
Biyar dai-dai na yamma Bilkeesu ta fito daga cikin gidan Radio vision FM Gombe.
A hankali take tafiya
Har ta isa bakin titin wani taxi ta hango kusa da ma'aikatar nasu,
cikin yauƙi ta ƙaraso kusa dasu tare da cewa,
zakuyi cikin garine?".
Da sauri Lado yaron Dalla yace.
"Eh Hajia shiga muje".
Ba tare da tunanin a a meya tsaidasu me sukeyiba a wurinba kawai ta shiga.
Su kuwa dama abinda ya kawosu kenan,
Domin tun a wurin auren Zaleeha sun gano Bilkeesu ƙawartace sun kuma samu cikekken bayanin ta a wurin Sululu ɗaya daga cikin yaran Dalla wanda ɗan unguwar su Bilkeesu ne,
sanin ƙawar Zaleeha ne yasa Dalla yace ita yake son a kawo mishi kafin ya isa ga sauran.
Suna gab da isa cikin gari bala ya turawa Dalla saƙon cewa,
ga ƙawar Zaleeha mun kamota yanzu gaya mana inda zamu kawo maka ita amman text zakayi mana sabida kar ta gane.
Jim kaɗan sai ga saƙon adireshin ya turo inda zasu kai mishi ita a gidanshi dake nan rumbuna,
Sai kuma ma yace su watsa mata powder iblis su bugar da ita wanda dama saida powder ne babbar sana'ar Dalla da ita ya samun manyan kuɗaɗen.
Sai dai duk saƙon da ake tura mishi Saifuddeen na gani.
Su kuwa nan suka hurawa Bilkeesu powder a take tayi lib cikin motar.
Ƙarfe biyar da rabi dai-dai na yamma,
duk suna falon Ummi, cikin sauri Saifuddeen ya shigo ya sallami Umminshi cewa zai tafi Office DSS.
A dawo lfy sukayi mishi kana ya fita ya tafi.
Kai tsaye Office ɗin shugaban su ya nufa ya kwashi dukkan hujja daeshaidar daya haɗa a kan Dalla ya basu,
kana ya basu adireshin da zasu kai Bilkeesu,
Nan take shugabansu ya bada umarnin a kamo Dalla da adireshin inda yake.
A take aka haɗa ƴan sanɗan ciki da sojoji suka tafi harda kuma Saifuddeen.
Sai dai kafinma su isa Dalla ya samu nasarar yiwa Bilkeesu fyaɗe mai muni sosai ya rarake budurcinta.
Suna isa kuma suka kamashi dashi da yaranshi baki ɗaya ga ƙarin shaida da fyaɗen ido da ido ga jakukkunan koken,
Anan ne kuma Saifuddeen ya gane dalilin da yasa su Dalla ke bibiyar Zaleeha domin shi dai ya gane Dalla amman shi Dalla bai haneshiba.
Take suka damƙa Dalla hannun hukuma,
Bilkeesu kuwa akayi asibiti da ita.
Koda ya dawo gida da dare sosai jikinsa yake a mace domin ya tausayawa Bilkeesu duk da bai mance rashin mutucintaba.
Allah ya kare mishi Zaleeha'nshi kana ga farin cikin nasarar kama babban ɗan kalaren daya buwayi al'ummar gombe da kewaye.
Koda aka gama hira kowa yayi shirin baccinsa.
Tuni Ameena kuwa ta tafi wurin aikinta.
A hankali ya shiga ɗakin Zaleeha konce ya zaune ya sameta bisa gado, cikin nitsuwa ya zauna gefenta, tare da, kamo hannunta,
A hankali ya rubuta mata cewa.
"Ina ƙawarki Bilkeesu?".
Cikin sunkuyar da kai tace.
"Nima ban saniba".
Jawota jikinshi yayi kana ya rubuta mata.
"Tana asibitin su Ameena bata da lfy."
Ba tare da damuwa ba tace.
"Oh".
Ɗan gyara zamanshi yayi bisa tsakiyar gadon kana ya rubuta mata.
"Fyade fa akayi mata".
cikin tsoro ta zaro ido tare da cewa.
"Innalillahi fyaɗe kuwa, Allah sarki Bilkeesu wanne azzalumin ne yayi mata fyaɗe?".
Ta ƙarashi mgnar hawaye na zuba Allah ya sani taji tausayin Bilkeesu, shi kuwa rubutu ya mata.
"Mutu minki ne ya mafa fyaɗe ya huce a kanta".
Cikin tsoro tace.
"Mutumi na kuma waye mutu mina, ni kuma a a ni bani da wani mutumin da zai mata fyaɗe".
Kanshi ya jinjina dan ya lura tana da rainin wayo tasan abu sai ta nuna bata saniba a ranshi yace dole mana kice ba mutuminki bane tunda ba ke ya tsinkawa jijiyar bayaba nida ya kusan kasheni ai ban manceshi ba,
A zahiri kuma haɗe fuska yayi tare da rubuta mata.
"Dama ai ke haka kike kin san abu sai ki nuna kamar baki saniba, ai da ke ya kama da kin gane kurenki kinaga ina lallaɓaki in shine babu ruwansa da lallaɓaki yagaki zaiyi".
Baki ta tura sabida wlh har ga Allah bata gane manufarsa ba kuma daya kira mata sunan Dalla da zata gane.
Shi kuwa Saifuddeen cire jallabiyar cikinshi yayi ya ajiyeshi gefe kana ya kwanta tare dasa hannunshi ya jawota jikinshi,
tare da fara tura hannunshi cikin rigarta, jin haka ta mirgina gefenshi,
shi kuwa rongofowa ya ɗanyi ya zare mata rigar jikinta ya cillashi gefe rumfa yayi mata da jikinshi tare da manna bakinsu wuri ɗaya,
da sauri ta ɗan lumshe idanunta, tanajin yanda tsikar jikinta ke zubawa, wani irin yarr yarr haka takeji ajikinta, gaba ɗaya abun yazo mata abaƙon yanayi.
Saifuddeen kuwa wani irin ajiyar zuciya me ƙarfi ya sauƙe, tare da sake matseta ajikinsa, hannunsa ya ɗaura akan waist ɗinta, ahankali yake yawo da harshensa acikin bakinta, wanda hakan yasa lips ɗinsu haɗewa waje ɗaya, ahankali yake yawo da tausassun hannunsa akan waist ɗinta, wanda haɗuwar laushin fatarsu waje ɗaya, ya haifar musu da wani irin yanayi, gaba ɗaya duk wani tunaninta ya tsaya cak, sosai jikinta ke rawa, jin yanda hannunsa ke yawo akan lafaffen cikinta, yasa bugun zuciyarta tsanantawa.
Ahankali ya haɗe harshenshi da kuma sweet lips ɗinta yana tsotsa, wani irin kissing yake mata mai ratsa jiki da jijiya, yayinda haɗuwar ƙamshin jikinsu waje ɗaya, ya bada wani irin ƙamshi me daɗi, da sanyaya zuciya, yanayin yanda yakejin taushin lips ɗin ta, shine ke ƙara zautar masa da tunani, wani irin ɗanɗano na musamman yakeji acikin yawunta, sosai wani irin fitinannen feelings ke taso masa, har hijiyoyin jikinsa na miƙewa.
Sannu ahankali jikinta ya sake, wani irin yanayi tasamu kanta aciki wanda ta kasa tantance meke damunta, baƙon al'amari ne ke ziyartan sassajan jikinta, wani irin dogon numfashi taja, alokacin da yasanya laɓɓansa yana tsotsan harshenta. Ɗan zare bakinsa daga cikin nata yayi ahankali, ya sauƙe bakinsa akan wuyanta, tare da zura harshensa aƙasan haɓanta, yana lasa, kana yana me goga mata lips ɗinsa akan wuyanta. Wani irin numfashi taja, tare da sake lumshe idanunta dan bai kashe hasken ɗakinba, hannunta tasanya inda ta kama damtsen hannunsa, tare da sakin wani ɓoyayyar ajiyar zuciya da yin ƴar miƙa ta alamun sakar mishi linza minta, yanayin yanda yake yawo da harshensa aƙasan haɓar nata, shiya sanya jikinta ƙara sakewa, wani abu me kama da daɗi takeji, gefe guda kuwa ga idanunta dake lumshewa, tanajin wani abu har cikin ƙwaƙwalwarta. Wani irin numfashi mai kama da ɗan ƙaramin nishi yake fesarwa, ƴar yatsarsa yasanya, adai-dai tsakiyan cikinta, yana jujjuyawa, tare da ƙara tura kansa acikin wuyanta, yana shaƙan daddaɗan ƙamshin jikinta, wanda shi ya ƙara haukata tunaninsa. Atare tsikar jikinsu ke zubawa, cikin wani irin yanayi me wuyar fassaruwa suka samu kansu,
yanayin yanda yake ɗan jujjuya kansa, yasa lallausan sajen dake kwance akan fuskarsa ke ɗan gogan jikinta. Mirginowa yayi, inda ya maida ita ƙasansa, ya zamana yayi mata rumfa da jikinsa da kyau, hakanne ya ƙara bawa jikinsu daman haɗewa waje ɗaya. Hannunsa ya sanya inda yaɗan ɗagota, hakanne yasa kyawawan breast ɗinta bayyana, tsumammun idanunsa dake cike da sha'awa ya lumshe, tare da ɗaura kansa akan saman ƙirjinta, ahankali yake tafiya da harshensa atsakankanin breast ɗinta, idanunta ta kuma lumshewa tare da ɗan buɗe bakinta kaɗan, ahankali ta kuma zura hannunta acikin lallausan gashin kansa, wani irin shock takeji ajikinta, abun da yakeyi matan ya zame mata baƙo abu kuka mai wuyar ta ƙishi, sannan ta kasa tantance cewa daɗi, takeji ko kuma daɗin daɗi e ji takeyi kamar ta tayashi ko zataji sauƙin zut-zut ɗin da takeji.
Ganin yanda take mimmiƙe jikinta, yasa shi ɗan yin ƙasa da hannunsa, yana shafa kan saman mararta, hakan da yayi mata ne yaso zautar mata da tunani, take taji breast dinta nayi mata wani irin abu me kama da ƙaiƙayi, sake ɗan lusmhe idanunta tayi tare da danne lips ɗinta, gudun kada nishin da take ɓoyewa ya fito. Saifuddeen kuwa laushi da taushin jikinta yasa duk ya zauce,
cigaba da shafa jikinta yayi, ahankali yakeyin sama da hannunsa, har ya kawo dai-dai breast ɗinta,
sauƙan hannunsa akan breast ɗinta, yayi dai-dai da sakin ƙaƙƙarfan ajiyar zuciya da kuma wani irin nishi me ƙarfi da suka sake atare,
hannunta ta cusa acikin gashin kansa, tare da riƙesa ƙam-ƙam, dai-dai-ta fuskarsu yayi, tare da kamo harshenta yana sucking, ahankali kuma yake yawo da hannunsa akan breast ɗinta, inda yasa yatsansa yana juya nipples ɗinta.
Tabbas ya kaita wani mataki, wanda bata taɓa samun kanta aciki ba, hakan ne yasa asanyaye ta ɗaura harshenta akan nasa, wanda ke cikin bakinta, kusan atare sukayi sucking lips ɗin juna, wani irin zazzafan hug ya bata, tare da cigaba da murzata, ya riga daya shiga wata duniya ta daban, kaman yanda take ta daban, haka komai nata yake na daban, sosai yake shan sweet lips ɗinta, har wani ɗan taunasu yake, saboda yanda yakejin zaƙinsu abakinsa. Idanunta da ke aɗan lumshe ta buɗe, dai-dai lokacin shima ya ɗago idanunsa, wanda suke cike da mayen sha'awa da kuma zallan soyayyarta,
ko adama bata iya jure kallon cikin kyawawan idanunsa, bare ayanzu da suka rikiɗe suka zama sexy eyes masu gusar da tunani.
Kanta taɗan kawar tare da matse jikinta, haka takejin mararta wani iri kaman a kumbure, jikinta ne gaba ɗaya yake rawa, har wani ɗan zazzaɓi zazzaɓi takeji saboda wani irin tsoron daya ziyarceta. Ganin haka yasa Saifuddeen ahankali yaɗan migirna gefe yana sakin numfashi, jin yanda manhood ɗinsa ta kumbura ne yasa shi ɗan cije laɓɓansa, saboda amatuƙar buƙace yake da Zaleehan matuƙa, saidai kuma yasan samunta ayanzu abune me matuƙar wahala, ba kuma yaso ya fara abun da yasan bazai....!
Kurman baƙi mai hakaline ke ganeshi. Komai yanada sanadi
Littafina na kuɗi ne
By
*GARKUWAR FULANI*
10/4/20, 7:04 PM - Mmn Khalid: Na sani kuma naji bazan iya sarrafa ƙuguna da bayana ba, ta yaya zan iya ratsa jikinta har in rabata da budurcinta.
ɗan lumshe idanunsa yayi, yana me sakin nannauyan ajiyar zuciya mai cike da ƙuna, nakasarsa bata taɓa zame mishi kasawa a kan komaiba sai a yanzu akan abinda yafiso yafi ƙulafaci da muradi. Zaleeha kuwa sake ƙanƙame jikinta waje ɗaya tayi zuciyarta cike take da fargaba, haɗi da tsananin tsoro, musamman ayanda taji ƙatuwar saif ɗinsa na gogan jikinta, wannan abu shike ƙara hautsuna tunaninta, duk sai taji gaba ɗaya tsoro ya cika mata zuciya, ɗan janye jikinta tayi ta matsa nesa dashi, jikinta duk rawa da karkarwa yake, blanket taja ta rufa ajikinta, tare da sake takurewa waje ɗaya, ƙam ta ƙanƙame jikinta, numfashi kawai take fitarwa ahankali. Shikuwa Saifuddeen asanyaye ya sake matsowa gareta, hannuwansa yasa inda ya rungumota ta baya, ya zamana bayanta na gogan fatar ƙirjinsa, lumshe idanunsa yayi, tare da cusa kansa acikin lallausan gashin kanta, wanda ya watse akan pillown da suke kwance, ajiyar zuciya haɗi da wani irin numfashi yake sauƙewa ajere-ajere, yana me sake shigar da ita cikin jikinsa, dan yanayin ɗumin jikinta yasa shi jin wani sabon shauƙi na fusgarsa, Zaleeha kuwa idanunta taɗan lumshe, bata da ikon zare kanta daga cikin jikinsa, dan itama yanayin nasu na yanzu yayi masifar mata daɗi tana jin wani zazzafan abu a kanshi yana ratsa mata jiki da zuciya ji take kamar ta daure ta cire tsoron ta juyo ta ruggumeshi ta samar musu nitsuwa, a zatonta kamar tausayinta yakeji sabida yawan tsoronta ita kanta tasan Hamma Saif ɗin maƙurane a iya sarrafa mace, kasancewar akwai ɗan zazzaɓi kaɗan ajikinta, hakan yasa haɗuwar fatarta da nashi, ya zame mata kamar garkuwa. Lub tayi ajikinsa tana jin yadda zuciyarshi da Saif ɗinshi ke harbawa kamar zasu faso su fito su shiga cikin jikinta,
wani irin sassanyan murmushi ta sauƙe tare da mirginawa ta juyo suna fuskantar juna, ruggumeta yayi da kyau, kiss ya manna mata a tattausan fatan goshinta, shiru yayi jin yadda taketa shiga jikinshi tana mammane mishi da murza sawunta a jikinshi, lokaci ɗaya kuwa wani irin fitinannen bacci ya ɗauketa. Saifuddeen kuwa duk ya kasa rumtsawa, haƙiƙa yana matuƙar buƙatar Zaleeha, yanajin wani irin matsanancin sha'awarta na fusgarsa ako da yaushe, yana tsananin son ya jisa acikin jikinta, saidai kuma zuciyarsa cike take da fargaba, dan baisan ta ina zai fara ba, saboda Zaleeha bakaman Ameena bace, akwai banbanci sosai atsakaninsu, musamman idan akayi duba da cewar, Ameena bazawara ce, saɓanin Zaleeha da take budurwa, hakan yasa yakejin fargaban yanda zai fara fuskantar Zaleeha'n, ta ina kuma ta yaya zai kusanci wannan uwar tsoron da yasan bazata iya kusantanshi da kantaba tunda ita dai ba bazawara bace.
Da wannan tunanin ne bacci ya ɗaukesa batare da ya shiryawa hakan ba.
Washe gari kuwa tun ƙiran sallan asuban fari ya buɗe idanunsa,
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59 Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80