sashin, kansa tsaye ya nufi ɗakinta, dan yana da yaƙinin cewa zai sameta acan,
yana shiga kuwa ya hangota kwance akan gado tana kuka sosai harda sheshsheƙa, ɗan zuba mata idanu yayi yana nazartanta, sosai take kuka tamkar wacce akayiwa mutuwa,
idonshi ya rumtse tare da sauƙe ajiyan zuciya sannan ya tura kekensa a hankali ya ƙarasa har gaban gadon nata, cikin kula dan yasan zafin kishi ke ɗawainiya da zuciyarta hannunsa yasa yaɗan ɗagota zaune, hakan yasa suka fuskanci juna, hannunta ya kama yana kallonta tare da nazartanta, ita kuwa Ameena ganin haka yasa ta ƙara sautin kukanta, tana mejin wani irin zafi aranta, shikenan yanzu tanaji tana gani, zaije ya kwana da wata ba ita ba, sosai takejin kishinsa gani take kamar yafi kullum kyau da ƙamshi sai take ganin kamar kolliya na musamman ma yayi dan waccar hegiyar matar tasa.
Shi kuwa Saifuddeen Gaba ɗaya ya gama karantar abundake damunta, yasan ƙwarai kishinsa takeji cikin sanyi da kulawa.
Ya zaro handkerchief daga al'jihunsa tare da miƙa mata, bazata iya amsa ba saboda kuka take sosai, hannunsa yakai kan fuskarta ya ɗan share mata hawayen nata, cikin body language ɗinsa ya tambayeta meya faru? kanta ta girgiza cikin muryan kuka tace. "Nima bansani ba, bansan me nake ji ba,amman inaji kamar zan mutu ji nake kamar zuciyata zata fashe.
Dan Allah Ka tayani da addu'a Allah ya sauƙaƙa min abun da nakeji." Idanunsa yaɗan lumshe tare da sanya hannunsa ya ɗan shafi kanta, in body language ɗinsa yayi mata alaman cewa ta nutsu ta kwanta tayi bacci, madadin ta kwanta ɗin kawai sai ta faɗa jikinshi ta ruggumeshi tsam kamar mai tsoron kada a kwace mata shi,
Shiru yayi tare da lumshe idonshi, Allah ya sani shi dai fatanshi da burinshi ya zama adali a garesu baki ɗayansu, dan haka ya ɗan fara ɗan bubbuga bayanta, jin tana sauƙe ajiyan zuciya ne yasa ya kwantar da ita sannan ya mata alamun ina Adeel.
murya na rawa tace yana cikin gida, jin haka yasa yace to bari yaje ya karɓo matashi.
Kaitsaye part ɗin Ummi ya nufa dan karɓo Adeel, koda yaje kuwa harya samu sun shiga, ƙofar Ummi ya ƙwanƙwasa, tana fitowa tace.
"Lafiya kuwa Saifuddeen?"
Kansa ya jinjina cikin body language ɗinsa, yayi mata alama kan cewar.
"Adeel yazo ɗauka."
Da ɗan mamaki Ummi tace.
"Ai Adeel baya nan, ka duba wajen mamansa baya can."
Kansa ya jinjina alaman
"Eh." Hayatuddeen dake cikin ɗakinsa ne ya leƙo, domin yaji suna zancen, duban Hamman nasa yayi tare da cewa.
"Adeel fa yana wajen Adda Zaleeha." Kansa ya jinjina sannan ya juya ya bar part ɗin.

Kaitsaye ɓangaren Zaleehan ya nufa, cikin nutsuwa ya shigo cikin falon nata dake ta tashin ƙamshi, komai dake cikin falon tsab yake, banda kuma ƙaran AC ba abun dake tashi acikin falon, cikin nutsuwa yake tura wheelchair ɗinsa har ya ƙarasa bakin ƙofar bedroom ɗinta.

Acan cikin ɗakin kuwa, ganin Adeel yayi bacci ne yasa Zaleeha rage kayan jikinta ta shige toilet, wanka tayi tare da shafa wani irin fitinannen turaren ajikinta, wanda yake musamman dama na jiki ne, idan anyi wanka kuma ake shafawa, wani ɗan fingil ɗin rigan bacci ne ta sska wanda ko cinyoyinta bai gama rufewa ba ta ɗaura daga sama kuma yan siraran hannu yake dashi kana gaban rigar yara-yara mai bakin lace, kasan cewar rigar baƙace yasa farar fatarta ta baiyana ras cikin huji-hujin gaban rigar, yayinda dogon gashin kanta wanda yajiƙe da ruwa, ya kwanta lub akan bayanta da kuma wuyanta,
Towel ɗin data cirene ta meda cikin bathroom cikin nutsuwa ta fito daga toilet ɗin, yayinda jikinta ke fidda sihirtaccen ƙamshi.

Shikuwa Saifuddeen ahankali ya ɗaura hannunsa akan jikin handle ɗin ƙofar, tare da murzawa take ƙofar ta buɗe, cikin yanayinsa na nutsuwa ya tura kansa cikin ɗakin, dai-dai lokacin kuwa Zaleeha na tsaye agaban gado gaba ɗaya rigar ɗin ya lafe daga jikinta, har hakan yasa naked skin ɗin bayanta ya bayyana, ƙoƙarin tattare gashin kanta takeyi da niyar tubkeshi take daga bajewa da yayi a bayanta, jin motsin mutum abayanta yasata juyowa amatuƙar razane.
Da sauri ta saki gashin kana jiki na rawa ta zauna bakin gadon yayinda Adeel ke bayan ta,
shi kuwa Saifuddeen kauda idonshi yayi daga kanta, yana mai jin yadda zuciyarshi ke lugude tara-tara, a hankali yake sarrafa keken nashi har ya isa gab da ita,
ita kuwa Zaleeha sai mammatse cinyoyinta takeyi dasa hannu tanata jawo rigar wai a nufinta ya rufe mata cinyoyinta,yayinda janshi da takeyi kuma yasa gaba ɗaya hannayen rigar suka ɗan buɗe hakan yasa rigar ta zama har rabin ƙirjinta na woje,
ganin ya iso gab da itane yasa tayi ƙasa da kanta hannayenta ta haɗe wuri ɗaya tana wasa da yatsun hannunta, ida nunta kuwa na kan fararen ƙafafunshi da gargasa ya musu ƙawanya,
shi kuwa Saifuddeen ganin yadda ta sunkuyar da kantane yasashi ɗago kanshi ya kalli samanta, wani irin mayatacce ajiyan zuciya ya fizgo da ƙarfi,
ganin gaba ɗaya surar ƙirjinta a baiyane wani irin maganaɗisu mayen ƙarfe ke fuzgar jiki da zuciyarshi,
a hankali ya sarrafa kekenshi ya ƙara matsota da niyar sa hannu ya ɗauki Adeel dake ta baccinsa.
Ita kuwa Zaleeha ganin yadda ya motsota yayi masifar firgitata, gaba ɗaya tsoronshi ya rufeta cikin ƙanƙanin lokaci sai ga jikinta ya ɗauki ɓari tamkar mazari, ganin yadda jikinta ke karkarwa yasashi meda hankalinshi kanta, shiru yayi yana nazartan yanayinta a fili yake ganin tsananin tsoronshi daya ziyar ceta.
fuskantar ta yayi da kyau, cikin tsare girar sama data ƙasa, yasa hannu dai-dai kan ƙirjinta da yake a baiyane bata san a garin son kare cinyoyinta ta fiddo da rabin breast ɗinta ba, yatsunshi biyu yasa ya kamo bakin rigar,wanda hakan ya tsananta ɓarin da jikin Zaleeha keyi cikin tsanyi da tsoro ta ɗan ɗango kanta wanda tuni idanunta sun ciccika da hawaye, rau-rau tayi da idanun sai ga hawaye na shatata,
sosai ta bashi dariya ace mutun tsoro kamar farar kura ko da can da takeda tsiwama matsoraciyace bare yanzu da duk ta sauya,
murmushi yayi a zuciya kana a fili kuma ido ya jujjuya mata alamun.
"Gyara miki rigar zanyi". buɗe wuyan rigar yayi tare dasa hannunshi ɗaya cikin rigar breast ɗinta na hannun hagu yasa hannunshi ya rumtse,
wani irin tsalle mai haɗe da zamura Zaleeha tayi kana ta zazzaro idanunta kab ta fiddasu woje, yunƙura tayi da niyar zatayi tsalle ta koma ƙarshen gadon, sai kuma taji ya fizgota ta faɗa kanshi ta baya,
wani zazzafan ajiyan zuciya ya fizga da azaban ƙarfi, hannu ɗaya yasa ya zagayo cikinta, kana ya ɗaura haɓar shi kan kafaɗanta hancinshi ya manna da wuyanta,
cikin sanyi ya kuma maida hannunshi cikin rigar tata, wani irin rawa da mazari jikinsu ya fara a tare,
wani irin karkarwa jikin Zaleeha keyi tamkar mazari rumtse idanunta tayi da azaban ƙarfi jin yadda ya cika hannunshi da Caɓɓullenta,
shi kuwa Saifuddeen tagwayen ajiyan zuciya yan ur'uku yake sauƙewa, rigar tata ya gara mata yadda breast ɗin nata sukayi cib-cib da ƙoƙon da akayi a cikin rigar,
jin ya kuma maida hannunshin kan breast ɗinta na dama ne yasata saka hannu ta kama hannunshi tana mai jujjuya mishi kai, bai wani bi ta kantaba, saida ya gyara zaman rigar yatsunshi biyu ya haɗe ya ɗan murza bakin caɓɓullen nata sannan ya janye hannunshin daga cikin rigar,
ai tamkar ta samu tsira a gaban damisa ne haka ta koma dungun gadon ta dugungune wuri ɗaya.
Shi kuwa baki ya taɓe tare dasa hannu ya ɗauki Adeel kana ya juya ya fita,
Kai tsaye cikin falonshi yabi ya ɓula ta falon Ameena bedroom nata ya wuce,
yadda ya barta haka ya sameta har yanzu kuka takeyi kusa da ita yazo ya kontar da Adeel kana yasa hannunshi ya shafi fuskarta,
ita kuwa Ameena jin baƙon ƙashin a jikinshi ne yasa tayi wani irin.....!


Littafina na kuɗine biya ɗarinki uku kacal ki karanta ba tare da haƙin kowa a kankiba, in kina buƙata turo min katin mtn na ɗari 300 kacal ta wannan no ɗin 09097853276 ko kimin transfer ta asusuna na 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa.



Wasa farin girki inji ba haushe.



By
*GARKUWAR FULANI*
10/4/20, 7:04 PM - Mmn Khalid: Ngs,ego Jin baƙon ƙamshi ajikinsa ne yasa ta rumtse idanunta kana ta tashi zaune tana jifansa da wani irin kallo me ɗauke da ma'anoni da yawa.
Jitayi ranta ya ƙara matuƙar ɓaci, kirjinta kuwa har ƙuna yake mata, saboda tsabar kishinsa da take, menene ma'anar wannan ƙamshin da yake? wato hakan na nuni da cewa yazo ne ya nuna mata alaman da zata gane cewa ya je ɗakin Zaleeha.
Wani irin haushinsa ne taji ya kamata, take taji ranta ya cigaba da tafasa, ɗan ƙanƙance idanunta tayi tana binsa da wani irin kallo mai cike da so da gaurayen kishi, wanda har hakan yasa yanayin zafin kishinta, ya kasa ɓuya akan fuskarta.
Ganin irin kallon da takeyi masa ne, ya sashi ƙura mata ido cike da ɗan mamaki, dan zallan ɓacin rai da kuma kishi yake gani acikin ƙwayan idanunta.
Ahankali yaɗan turo wheelchair ɗinsa kusa da ita, tare da ɗan kai hannunsa zai taɓa ta, afusace ta ɗaga masa hannu, cikin wutar kishin dake cinta tace.
"Da Allah Karka taɓa ni banaso, kaje kawai, ka koma can inda ka fito, kaje can ka taɓa ta, tunda dama haka kakeso kuma ka zaɓa."
taƙare maganar tana ne sake ƙara sautin kukanta, wanda yake ɗauke da tsananin takaici da kuma azababben kishi. Shiru yayi cike da mamaki ya zuba mata kyawawan idanunsa, sosai yake nazartar ta, wuta-wuta haka yake ganin kishi acikin ƙwayan idanunta, ɓoyayyan ajiyar zuciya ya sauƙe, batare da tunanin komai ba, ya sake ɗan tura wheelchair ɗinta ya nufo gareta, asonsa shine ya ɗan kwantar mata da hankali sannan ya kuma rarrasheta.
Ganin haka yasa cikin matsanancin kishi tace. "Nace maka kada ka taɓani,sannan kuma kada ka matso kusa dani, kafita min aɗakina kawai, dama yarona ne ka kawomin saboda haka, kafitamin daga ɗaki, kaje can inda idan ka shiga kake jimawa, ka koma ka cigaba da jimawan ka!" Tafaɗi haka cikin kishin da ya rufe mata ido, har acikin ranta ƙuna takeji, kishin Saifuddeen din da kuma haushin Zaleeha da takeji suna neman tarwatsa mata zuciya ta mancema yau ranar Zaleeha ne sai takeji kamar girkinta ya kaimata abin kuwa baya rasa nasaba ne da saba ita kaɗai gareshi duk da tasan yanada wata matar amman yanzu sai takega kamar ita yayiwa kishiya.
Ganin yanda gaba ɗaya idanunta suka rufe yasa shi girgiza kansa, tabbas yasan ayanzu idanunta sun rufe, bazata taɓa fahimtar komai ba, juyawa yayi cikin nutsuwa ya fice daga cikin ɗakin, ko waiwayenta baisake yi ba.
Ganin ya fitane yasa ta fashewa da sabon kuka, tare da faɗawa saman gadon, hakanan takejin kaman tayi ta kurma ihu ko zataji sauƙin abun dake zuciyarta, ya zatayi da kishin Saifuddeen dake damunta? ina zata kai baƙincikin abun da takeji, akullum akuma koda yaushe, akullum zata ga Zaleeha saita ji duk ta raina kanta.
Saifuddeen kuwa kaitsaye ɗakinsa ya wuce.
Yana shiga ɗaga kai yayi ya kalli agogo, ganin ƙarfe 12:10 am na dare ne, ya sashi ɗan zaro idanunsa, dan ya shiga ɗakin Zaleehan ne tun 11, amma sai 12 yake fitowa kwata kwata baisan ya ɗauki lokaci acikin ɗakin har haka ba. Ahankali ya ƙarasa tare da rage hasken wutan ɗakin, kan haɗaɗɗen makeken gadonsa ya kwanta, kana ya jawo blanket ya rufa ajikinsa, wata irin sassanyar ajiyar zuciya ya sauƙe, tare da ɗan lumshe idanunsa, sosai yake mamakin mood ɗin da yaga Ameena aciki, sam bai taɓa ɗaukan cewa zafin kishinta har yakai haka ba, har yanzu yana mamaki, dan kwata kwata baiga dalilin da zaisa ta ɗau zafin kishi ta sanya aranta ba, aganinsa bai kamata ma tayi kishi da Zaleeha ba, dan idan da zata lura, Zaleehan ba wani damuwa tayi dashi ba, ko bayan haka ma bata nuna kishi akansa, amma ya lura gaba ɗaya tunda Zaleeha ta dawo gidan Ameena ta tashi hankalinta, Allah ma ya san zuciyarsa, shi adalci kawai yake son ya kamanta atsakaninsu bashi da niyar tauye haƙƙin kowa a cikinsu, domin ko wacce da matsayin ta a ranshi da zuciyarshi da rayuwarshi. Ɗan sake lumshe idanunsa yayi ahankali moment ɗinsu da Zaleehan ya dawo masa, lokaci guda yaji wani irin kasala ya saukar masa, take yaji tsikar jikinsa na zubawa, ga kuma wani irin fitinannen feeling dake neman hautsuna mai tunani, tunowa da taushin breast ɗinta dayaji a tafin hannunsa shi yasa yaji gaba ɗaya jijiyoyin jikinsa na miƙewa, harshensa yasa ya ɗan lashi kyawawan laɓɓansa, acikin ransa yace.
"Uhumm komai nata me kyau ne, yanayinta, fushinta, kukanta, tsoronta, dama duk wani yanayin da take ciki kyau yake mata."
tunowa da irin yanda take ta ƙif ƙifta idanu, yasa shi sakin wani killer smile, cikin zuciyarsa yace.
"baki kam akwaishi cakwai-cakwai amma sai shegen tsoro, kamar farar ƙura."
sake gyara kwanciyarsa yayi, tare da kai hannu ya ɗan dafe saman mararsa, da kuma manhood ɗinsa dake ta faman harbawa, tunanin Zaleeha kaɗai ya birkita masa lissafi, gefe guda kuwa ga kyawawan saman breast ɗinta, dake ta faman yi masa gizo acikin idanunsa, wanda yasa yaji yayi weak.

Ɓangaren Zaleeha kuwa Saifuddeen ɗin na fita, ta sake hayewa can saman gado ta takure, tare da matse jikinta waje ɗaya, sosai wani irin tsoro ya shigeta, musamman ma akan abunda yayi mata yanzun, tuna abunne yasa taji gaba ɗaya tsikar jikinta na tashi, tana jin wani iri ajikinta, blanket ta ja ta rufe jikinta, tare da turo ɗan ƙaramin bakinta gaba, cikin sakalci haɗi da zallan shagwaɓa, kaman yana gabanta tace. "Allah saiya sakamin, wai har zai gyaramin wuyan rigana, saikace shiya sakamin rigar ko ance masa ni ƴarin yace da sai an gyara min rigata". Tafaɗi maganar tana me sake naɗewa acikin bargon nata, zuciyarta cike take da fargaban kada ya kuma dawowa, gashi bata da key ɗin ɗakin balle ta rufe, ahaka dai atakure bacci me nauyi ya ɗauketa. Ɓangaren Ameena kuwa kuka tayi sosai, duk kuwa yanda taso bacci ya ɗauketa abun yaci tura, dan zuciyarta tafasa take, baƙin ciki da kishi sun hanata sakat, ga kuma wani sabon ƙuncin rai da tasamu kanta aciki, musamman ma da ta tuna da irin jimawar da Saifuddeen ɗin yayi anan ɗakin Zaleehan, tasan cewa yana ɗakin Zaleehan ne, saboda taƙira Hayatuddeen ne kan cewar ya kawo mata Adeel, sai yake shaida mata cewa Adeel ɗin na wajen Zaleeha, kuma Saifuddeen ya tafi zai ɗaukoshi, wannan abun shiya sanya taji ta tsani komai, take wani irin zargi ya ɗarsu acikin ranta, zuciyarta ce keta raya mata abubuwa, musamman akan jimawan da Saifuddeen ɗin yayi aɗakin Zaleeha, gashi wani ƙarin haushin, shine kwaso ƙamshin jikin Zaleehan da yayi ya kawo mata ɗakinta. Haka ta dinga juyi tana ta sambatun baƙin ciki da kishi duk akan Zaleeha, da ga ƙarshe ma ganin bacci bazai ɗauketa ba, saboda fitinannen kishin dake damunta yasa ta tashi ta zauna, sake saka sabon kuka tayi, saikace kamun aljanu can kuma ta miƙe taje tayi al'wala tazo taita nafilfili tana addu'o'in Allah ya sassauta mata zafin kishinta kuma Alhamdulillah ta ɗanji sanyi.

Washegari.

Ƙiran sallan asuban farko ne ya sauƙa acikin kunnuwanta, azabure ta ɗan farka, tana me kakkame jikinta, dan dama baccin nata atsorace tayi shi, ahankali ta zuro da kyawawan ƙafafunta ƙasa, bayan tayi addu'an tashi daga bacci, kaitsaye toilet ta wuce, ruwan zafi ta haɗa tayi wanka, tare da ɗauro alwala, koda ta fito wani jan jallabiya mai kyau na mata ta sanya ajikinta, sosai tigan tayi mata kyau dan tana ɗaya daga cikin na aurenta, kasancewar rigar ƙiran tukish ne yasa aka ƙawata jikinta da wani irin haɗaɗɗen ado, harma da hula akayi mata, duk da cewar rigar bata bayyana shape ɗin jikinta ba, amma ta
Showing 138001 words to 141000 words out of 237945 words