saman Cinyarsa ni kuma ina ta gefensa muna kallon tare.
Gajiya nayi da Tura kaina, duk wuyana ya sage ganin haka yasa da kansa ya ja kaina ya Dora saman kafad'arsa.
Muka bi juna da kallo shi ya fara Dauke idanuwansa kafin yace"Zaki fi jin dadin kallon a haka."
Sai ban yi mgana ba na gyara kaina saman kafad'arsa.
Ana cikin kallo kawai ni bansan ya akayi ba sai ganin nayi jaruman Film din namiji da macen suna kissing din juna.
Gabadaya sai falon ya yi shuru daman ba Wuta kuma mun kashe Fitila ssai hasken kallon ne ke haska Fuskokin mu.
Kura musu ido nayi ina kallonsu shima ta bangaransa kamar kuma an dasa idanuwana, shi ma kuma ya kasa tariye wajen.
Shine kuma a baya in dai yaga za'ayi irin wannan abun sai ya yi saurin Tariye wa zuwa gaba.
Ammh yau kuma kamar an dasa Hannunsa ya kasa gaba ballatana baya ammh a cikin jikinsa ya na jin Saukan Numfashina wanda ya had'e da Dumin jikina ya fara sauya yanayinsa gabadaya.
A tare muka d'ago muna kallon juna shi idanuwansa da wani ruwa ruwa aciki ni kuma idanuwana Tarai tarai sai dai sun fara kankancewa.
Bazan iya sanin ta ina abun ya faru ba ni dai naji hannun Assadiq acikin hannuna ya Damke daganan bansan yadda akayi ba sai ganin bakinsa na yi Daf da bakina.
Daganan kuma sai na tsinci kan mu da aikata abunda na cikin Film din da muke kallo suke aikatawa wato kissing kuma kissing din na baki cikin baki ne.
Bansan yadda akayi ba ni dai nasan na fita Hayyacina shima Assadiq din jikinsa na rawa ya kama kaina ya Rike gam yana totsan bakina da Harshena kamar Allah ya aikosa
Ba dadi nake ji ba sai dai tsoro da bazatan yanayin sannan da Zafin da Radad'in da Harshena zuwa bakina ya ke yi.
Allah bai kwaceni ba sai dai muka ji karar fad'uwan abu sannan ya iya sakin bakina.
Ashe Laptop din ce ta sha kasa ni kuma ina ganin haka na kwace jikina na ruga da gudu cikin d'aki na Rufe kofa kunyar duniya duk ta gama sauka a kaina.
Kan gado na kwanta ina maida Numfashi ina kuma shafa bakina inda ya Dau rad'adi D'au saboda azaban tsotsa.
Sadiq achan falo kuwa mamakinsa kansa ya ke yi me ya same shi ya kai shi ga aikata abunda baya cikin Tsarinsa? Laptop din ya Dauke ya kashe ya ijiyeta nan saman kujeran shi kuma ya koma ya kwanta ya na kokarin yaki da abunda yake ji na son kara jin Dumin bakin Hasiya acikin bakinsa.
Duk juyawar da zai yi sai yaji kamar alokacin ne yake kissing dinta ya taba bakinsa yafi a kirga shi kad'ai kawai ya na ta Mirmishi in ya Tuna.
Wannan ne Kiss dinsa na Farko a Rayuwarsa kuma ya zama wani na musamman.
Da Safe kuwa wasan buya na fara yi da shi, shi ko a jikinsa ni kuma ba na ma iya Had'a ido da shi Saboda kunyar abunda ya faru jiya.
Ai tundaga ranar ban kara marmarin ya kunna mana kallo ba, kwana biyu tsakani yace nazo mu yi kallo.
Kai tsaye nace a'a bazan yi kallon ba yau.
Cikin mamaki ya kalleni kafin yace"Ko kina tsoron kada a yi abun ran nan ne?
Sai da ya fad'i haka na kallesa sai kunya ta kara kamani sai na juya sum sun na koma kitchen ina rarraba ido shi kuma ya bi ni da dariya Lokaci d'aya ya na fadin"Kizo mu kallah na yi miki alkwarin makamacin abun wanchan ranar bazai kara faruwa ba"
Ina jinsa ban fito ba ganin naki zuwa yasa shima duk bai ji dadin kallon ba sai ya kashe shima ya koma ya kwanta ya na mirmishi shi kad'ai.
Ranar jumma'a da Safe Tahir ya kirasa yace gobe zai dawo zariya.
Sadiq na jin haka yace"Ni kuma ina hanya."
Tahir yace"Hanyar ina?
Sadiq yace"Zariya"
Tahir yace"Shine baka gayamin ba?
Sadiq yace"Ina shirin kiran ka ne sai gashi ka kira."
Tahir ya katse wayarsa da Tsaki ya bar Sadiq na Dariya.
Jin Tahir zai dawo gobe yasa ya ce min gobe zasu yi tafiya shida megidansa, ai sai naji ba dad'i tunda kusan Sati uku muna tare da shi mun saba da juna a kusa da junan mu.
Bani da yadda zan yi ni na had'a masa kayansa daman ya wanke sai dai ba guga
Sai da Safe ya tafi bayan ya bani 5k nace masa akwai kud'i a Hannuna.
Bai damu ba ya Rike hannuna ya sakamin aciki sannan yayi min kiss a saman goshi.
Ni na rakasa har bakin kofa sannan ya karbi akwatinsa yace na koma daki.
Sai naji kamar zan yi kuka cikin Muryan Shagwaba nace"Yaushe zaka dawo?
Kallona ya ke yi ko Kiftawa ba ya yi, sai gani ya yi na fara hawaye ina Kif kif da ido.
Sai kawai ya sauke akwatin hannunsa ya shigo cikin Dakin.
Bansani ba sai ji kawai nayi ya kama kaina kawai ya had'e bakin mu waje d'aya.
Wlh abun na ransa daman ya na so ya kara Kissing din Hasiya ko zai samu sukunin da ya rasa tun ranar da ya fara jin Damshin bakinta.
Ban hanasa ba sai ma rike hannayensa da na yi ina ba shi Damar haka sosai.
Kissing muka yi har na tsawon mintina goma sannan ya saki bakina, sai na koma na lafe a jikinsa ina maida Numfashi.
Shima rumgumeni ya yi yana fadin"Zan dawo da wuri kin ji ko? In ma na dad'e zamu rika waya ko?
Sai na gyada masa kai, dagoni ya yi ya na sharemin hawaye.
Ina yi masa Bye bye ya na yi min har sai da na ga fitansa daga get sannan na koma na Rufe kofata.
Kan kujera na zauna ina jin wani kewa na Rufeni har miyan bakina na Dangwalo ina d'andana miyan bakinsa tare da jin bugun zuciyata na karuwa daga yanayin da na sani a baya.
*****
Ya na komawa dakinsu ya share ya gyara kafin Tahir ya dawo.
Tahir kuma sai yamma ya shigo garin, Ganin Sadiq sai ya aminta da cewa tun jiya Sadiq din ya dawo kamar yadda yace.
Sadiq na faman tambayan Tahir yaya ya baro su Hajja?
ya yi banza da shi ganin haka yasa sai ya kama kansa.
Sai da Tahir ya yo wanka yazo ya na shiryawa sannan ya kalli Sadiq da ke kwance lokacin ma Tunanin Hasiya ya ke yi.
Kai tsaye yace"Ammh kai dai baka da Kirki mun yi fa mgana da cewa rana d'aya zamu taho."
Sadiq kamar bazai tankasa ba sai chan yace"A jiyan ne na sauya Ra'ayina."
Tahir ya yi tsaki kafin yace"Sai kaje chan kaji da banzan ra'ayin ka."
Sadiq bai ma jinsa hannunsa na saman bakinsa d'ayan hannunsa kuma ya yi matashi dashi sai mirmishi ya ke yi shi kad'ai.
Tahir ya kallesa kafin ya ja wani Dogon Tsaki ya wuce wajen kayansa yana shiryawa sai kunakunai ya ke yi domin bakaramin haushin Sadiq yaji ba.
Tunda ya dawo bai samu waya da Hasiya ba saboda Tahir kuma baya so yasan ya na waya da ita shiyasa sai Ranar litini da yaje wajen aiki ya samu ya kirata suka gaisa yaji lafiyanta.
Sultana ce ke ba shi mamaki yarinyar nan ta maida turo masa sako kamar Ibada Good mrning da Good Night.
Kuma yasan duk sata ake yi ta Turo masa shidai bai taba kiranta ba kuma yana da Dalilin yin haka
Ahalin da ya ke ciki ne neman mafita game da Hasiya baya so kuma Sultana ta shiga Tunaninsa yanzu.
Yana ta nazarin adadin kudin da zai bama Hasiya wanda zai riketa bayan ya rabu da ita.
Yasan ba shi da matsalan kudi Saboda Duk wata Abba na saka mai kudi, sannan Sauran Sisters dinsa ma suna saka masa kudi sannan ga kudin da Federal ke biyansu na Bautar kasa duk da Shigowar Hasiya Rayuwarsa yasa ya kashe kudad'e sosai.
Ya zauna da Tahir ya fad'a masa Hasiya kasuwanci ta ke so.
Tahir ya kallesa kamar sakarai kafin yace"Lalle yarinyar nan bata da Hankali wa zai bata jarin da zata yi wannan kasuwancin?
Sadiq ya Had'e rai kafin yace"Ni zan bata Tahir."
Tahir ya kunshe bakinsa kafin yace"To ai sai ka bata. Ka dai tabbatar bayan ka bata ka Rubuta mata takardan sakinta, domin ko wata daya ne da kwanaki ya ragemana a garin nan."
Sadiq ya kallesa bai ce komai ba ammh sai yaji kamar kwanakin ma suna kara gudu ne, a baya ya fi kowa kosawa da gama Bautar kasarsa ammh yanzu sai yaga kamar Kwanakin na Gudu ne ya manta shekara d'aya yanzu kamar kwana ce.
In zai je duba Hasiya sai dai ya je bayan ya D'au Excuse daga wajen aiki sannan ya ke zuwa ya Dubata.
Wani abu da ya zame ma Sadiq jiki shine tsotsan bakin Hasiya.
In ya kwanta har mafarki ya ke yi duk sai ya kasa sukuni, in ko ya samu yaje sai ya dan tsotsa ko kad'an ne ba da yawa ba.
Ni kuma gabadaya ya sabar min da wannan abun Shikenan nima in bai zo ba na rika shafa bakina kenan ina jin wani kewa har cikin kashin jikina.
In kuma yazo kunya ke sakani ba na zakewa ammh in ya fara sai na bashi had'in kai.
Daga dai kiss baya ko taba kirjinaa sai dai ya Rungumeni kawai.
Da na yi masa mganar naga ya na zuwa ne ko ya dawo garin ne?
Sai yace min suna kawo kaya zariya ne, shiyasa ya ke lekoni saboda ya Damu dani.
Sadiq ba tare da ya farga ba kwanaki suka zo suka yi ta tafiya kamar ruwa, sai gashi ana saura sati daya su kamallah Service dinsu.
Duk sai hankalinsa ya tashi ya kasa sukuni a karkashin ransa kuma sai yake jin wani irin kasalan jiki.
Acikin zuciyarsa kuma ya na jin wani irin nauyi da farko ya kasa gane komai sai daga baya ya Fahimci na kewar HASIYA ne.
Ya riga ya gama Tattara kudin hannunsa da niyar zai bama Hasiya na jarinta da zata fara kasuwanci.
A daran ana gobe zasu je Zonal office nan ciki zaria su karb'i Takardan shaidar kamalla Bautar kasar su sannan daga nan kowa sai ya yi ta kansa.
Shi kuma daman ma'aikatan da ya yi Bautar kasa sun nemi da zasu rike shi a matsayin cikakken ma'aikaci ya ki ce musu komai.
Tahir kuma sai damunsa ya ke da ya saki yarinyar nan?
Yasan rabuwa da Hasiya shine mafitansa shiyasa ya zauna ya yi Tunanin Rubuta mata saki ammh ya kasa ya yaga takarda sama da goma ammh ya kasa iya sakin Hasiya.
Tunani kawai ya ke yi kamar bai yi mata adalci ba tunaninsa in ya Saketa wani hali zata shiga?
Fasa Rubuta takardan ya yi kawai ya Fice tahir baya nan yaje karbo wanki Tunda suna ta had'a kayansu.
A waya ya kira Tahir ya fad'amasa zai je ya kaima Hasiya kudin da zata ja jari da takardan sakinta.
Yana jin sauke ajiyar zuciyan Tahir kafin yace"Shine mafita Sadiq."
Daga haka suka yanke kiran. Da kanshi yaje banki ya ciro 150k daga acct dinsa ya saka a Aljihu ya samu mashi zuwa gidan Hasiya.
Ni kuma mun yi waya da Safe na jisa wani iri da na tambayesa sai yace min baya jin dadi ne ban yi Tunanin ganinsa ba sai ga shi daman ya fi zuwa Lokacin da ban yi zaton sa ba.
Tunda muka yi wannan fad'an da su Ummi na daina shiga harkan su na koma Rayuwata ni kadai iyakata in mun had'u na yi musu sallama Ruwan su su amsa ko kar su amsa ni ban Damu ba Hakkin zaman tare na sauke.
Ina cikin Daki naji kooking na dauka Habiba ce domin na kira Adda Fati nace ta aikota ta kawomin kayan miya sai dai ina Budewa sai naga Assadiq ya na sanye da shadda Dinkin zamani kansa ba Hula.
Ina masa sannu da zuwa bai amsa ba sai naga kamar ya yi wani zururu kamar mara kuzari.
Kafin na kulle kofa naje falo na iskesa zaune kan kujera sai na shiga kitchen na Dauko masa Pure water.
Ya karba' ya sha sai dai ya rage ya bani ni kuma na karishe shanyewa.
A'a kawai sai naga ya kwanta sai na zata jikin ne nasa.
Kusa da shi na Tsaya ina fad'in"Jikin ne?
Kallona ya yi da Jajayen idanuwansa kafin ya Sauke numfashi.
A tunanina sanyi yake ji sai na juya zan koma daki na Dauko masa Bargo sai jin muryansa nayi cikin sanyi ya kira sunana"Hasiya."
Sai na juyo kawai sai ya mokomin hannu alamun nazo ni kuma sai na nuna kaina ina fadin"Ni?
Sai ya gyad'amin kai kafin yace"Zo nan SIYA."
yadda ya kira sunana yasa na kasa yi masa gaddama.
Jikin sanyin jiki na fara takawa gabansa ina zuwa ya kara mikomin hannu sai nima na mika masa nawa.
Ya kama hannuna ya jimke cikin nasa ya na kallona cikin wani yanayi yace"Yanzu in nace zan sake ki Hasiya ya zaki ji ?
Sai gabana ya amsa Ras! Cikin kura masa ido nace"Zaka sake ni ne ASSADIQ?
Yadda na fad'i mganar ne bakina na rawa kamar yadda zuciyata ta ke rawa.
Su suka taimaka wajen kara Narkar da zuciyar Assadiq da baisan lokacin da yajawoni na fad'a jikinsa ba sai ji kawai nayi na fad'a kansa sannan shi kuma ya saka duka Hannuwansa Biyu ya kamkameni.
Fadi ya ke cikin wani Raunin murya"Ba zan iya ba Siya. Bazan iya sakin ki ba, saboda ina ji a jikina in har na rabu dake kamar na sare wata gaba daga cikin jikina ne."
Yanayin mganarsa kamar zai fashe da kuka Zuciyarsa naci ya na Bugawa Fat Fat! Kamar yadda nawa ke bugawa.
Kawai sai nima na saki jikina na Rike shi sosai sai kuka kawai.
Cikin kukan nace"Assadiq wani abu ne ya faru dakai? Assadiq in ka sakeni bazaka zama na farko ba ammh ka sani Sakin ka sai yafi sakin Salisu da Abubakar illata Hasiya."
Kuka ya kwacemin sai naji tsoro a Tunanina ko wani abu ne ya same shi sai ya tashi daga jikinsa ina Tattaba jikinsa cikin firgice nake fadin"Kana lafiya kuwa?
Hannuna ya rike ya na kallona ni kuma sai hawaye ina fadin"Ko megidan ka ne ya koreka daga aiki tare da shi?
Wani irin Tausayi da wani abu yaji na Dannensa sannan jikinsa da zuciyarsa na jansa zuwa ga wani abun Dabam.
Ni dai bansan yadda akayi ba sai ganina nayi na dawo kasa Assadiq ya zama yana sama na.
Kiss ya faramin nima da ya ke na iya na fara maida masa martani.
Cikin zafi zafi ya ke sumbatar bakina nima ina kara rikesa yau abun ya wuce kissing ya koma shafa sassan jiki, yau har kirjina sai da Hannun Assadiq ya kai wani irin nunfashi kawai ya ke sakarmin a gefen kunnuwana daman riga da sikat ne ajikina ya yi nasaran cire min Rigar ya na shafa duk inda Hannunsa ya kai saman fatata bakina ko ya fara Daukan Radad'i saboda Sumbata.
Muna yi nisa domin ni kaina ya yi nasaran tafiya da Sauran Tunanina mukaji wani abu na Gir! Gir!
Ashe wayace da ke cikin Aljihun wandonsa ta ke Virbration.
Kamar bazai dakata ba sai kuma ya Tsaya sai da ya ciro wayar yaga mai Kira Tahir ne sannan ya dagani Shaddarsa duk ta yamutse.
Ina ganin haka na mike nima cikin kunya na tattara rigata na Ruga cikin Daki ya bi ni da kallo.
Sai da ya tabbatar da na shige ciki sannan ya Daga wayar bayan Tahir ya kara kiransa.
Yana Daga Kiram Tahir yace"Ya ake ciki ne? Baka bata takardan ba ne na jika shuru."
Cikin Shakewar murya Sadiq yace"na bata gani nan tahowa."
Tahir yace"Ya naji muryanka kamar wanda ya yi kuka?
Sadiq bai Tsaya sauraransa ba ya kashe wayarsa.
Ya koma ya zauna ya na maida numfashi.
Batare da Tunanin komai ba ya mike ya nufi cikin dakin.
Allah yasa nayi saurin maida Rigata ina zaune ina tattaba bakina ya shigo da Sauri na mike zan juya shi kuma ya Rumgumeni ta baya.
Ina jin saukar Numfashinsa ta gefen wuyana mun dauki Lokaci a haka sannan ya sakeni ya juyo dani muna fuskantar juna.
Kudi ya Dauko daga cikin Aljihunsa ya kirga Dubu ashirin ya sakamin a Hannuna sauran kuma ya maida su Aljihu.
Cikin sanyin murya yace"Ki rike a hannunki zamu yi Doguwar Tafiya ni da megida na ne."
Idanuwana suka yi kwalkwal ammh na kasa mgana.
Kiss ya yi min a saman goshina kafin yace"Ki kular min da kanki sai mun yi waya ko?
Ban bashi amsa ba ya sakeni ya juya ya fita.
Na kalli kudin hannuna kafin wata zuciyar tace min in bai dawo ba fa Hasiya?
Ai jin haka yasa na kwashi Gudu na Bisa har ya kusa fita daga Falon
Kiransa na yi cikin muryan kuka
"ASSADIQ."
Cak ya tsaya sannan ya Juyo ya na kallona da gudu na tafi na Rumgumesa sai kuma na fashe da kuka ina fadin"Don Allah kada ka tafi ka barni ka dawo komai dad'ewarka zan jiraka."
Yana mai kara Rikeni ajikinsa yace'" Nayi miki alkwarin komai Daren Dad'ewa da kuma Tsaka mai wuyar da zan shiya zan dawo gareki HASIYAAASADDIQ."
mun jima muna makale da juna sai da muka kara jin wannan gir gir din sannan ya sakeni lokaci d'aya ya sumbaci bakina sannan ya bude kofa ya fita.
Nan na Durkushe ina kuka acikin zuciyata sai nake jin kamar bazai Dawo ba? Ko dai wani abu ne zai sameshi bai gayamin ba?
Ammh na Firgita da maganar Sakin nan in da Assadiq ya sakeni da na shiga uku na lalace.
Sadiq kuma cikin halin tsaka mai wuya ya fita, ya kasa iya sakin Hasiya sannan ya kasa aiwatar da abunda ya kaisa sai ma yaje ya aiwatar da abunda bai kaisa ba.
Cikin wannan Halin ya koma Tahir kamar yana jiransa ya na shigowa ya mike ya na fadin"Ka sake tan?
Sai da ya kallesa sannan kawai ya samu kansa da cewa"Eh..!"
Tahir sai ya sauke ajiyar zuciya kafin yace"Alhamdulillah har naji sanyi. Ina fatan ba ta ga laifinka ba ko?
Ya na kokarin cire rigar jikinsa yace"Bata gani ba asali ma sai da ta godemin."
Tahir yace"Haba ai kayi mata hallaci ne."
Ya fad'a ya na kallon Sadiq da Rigan sa a hannunsa da ta yamutse kafin yace"Wai hala kayi wasan kura ne?
Sadiq ya juyo ya na kallonsa da idanuwansa da suka sauya launi cikin shakewar murya yace"Me yasa kace haka?
Tahir yace"Rigar ce naga duk ta yamutse kamar wanda ya sha wasan kura"
Sadiq ya kalli Rigan hannunsa abunda ya faru tsakaninsa da Hasiya na Dawo mai daki da daki.
Cikin wata murya yace"Eh tabbas wasa rigar ta sha ammh wannan wasan ya fi karfin wasan kura sai dai na Mutum."
Tahir ya yi galala ya na kallonsa kafin yace"Bangane ba."
Sadiq na kokarin rataye rigarsa a Hanger yace"Ai bazaka tab'a
Showing 57001 words to 60000 words out of 98628 words
Gajiya nayi da Tura kaina, duk wuyana ya sage ganin haka yasa da kansa ya ja kaina ya Dora saman kafad'arsa.
Muka bi juna da kallo shi ya fara Dauke idanuwansa kafin yace"Zaki fi jin dadin kallon a haka."
Sai ban yi mgana ba na gyara kaina saman kafad'arsa.
Ana cikin kallo kawai ni bansan ya akayi ba sai ganin nayi jaruman Film din namiji da macen suna kissing din juna.
Gabadaya sai falon ya yi shuru daman ba Wuta kuma mun kashe Fitila ssai hasken kallon ne ke haska Fuskokin mu.
Kura musu ido nayi ina kallonsu shima ta bangaransa kamar kuma an dasa idanuwana, shi ma kuma ya kasa tariye wajen.
Shine kuma a baya in dai yaga za'ayi irin wannan abun sai ya yi saurin Tariye wa zuwa gaba.
Ammh yau kuma kamar an dasa Hannunsa ya kasa gaba ballatana baya ammh a cikin jikinsa ya na jin Saukan Numfashina wanda ya had'e da Dumin jikina ya fara sauya yanayinsa gabadaya.
A tare muka d'ago muna kallon juna shi idanuwansa da wani ruwa ruwa aciki ni kuma idanuwana Tarai tarai sai dai sun fara kankancewa.
Bazan iya sanin ta ina abun ya faru ba ni dai naji hannun Assadiq acikin hannuna ya Damke daganan bansan yadda akayi ba sai ganin bakinsa na yi Daf da bakina.
Daganan kuma sai na tsinci kan mu da aikata abunda na cikin Film din da muke kallo suke aikatawa wato kissing kuma kissing din na baki cikin baki ne.
Bansan yadda akayi ba ni dai nasan na fita Hayyacina shima Assadiq din jikinsa na rawa ya kama kaina ya Rike gam yana totsan bakina da Harshena kamar Allah ya aikosa
Ba dadi nake ji ba sai dai tsoro da bazatan yanayin sannan da Zafin da Radad'in da Harshena zuwa bakina ya ke yi.
Allah bai kwaceni ba sai dai muka ji karar fad'uwan abu sannan ya iya sakin bakina.
Ashe Laptop din ce ta sha kasa ni kuma ina ganin haka na kwace jikina na ruga da gudu cikin d'aki na Rufe kofa kunyar duniya duk ta gama sauka a kaina.
Kan gado na kwanta ina maida Numfashi ina kuma shafa bakina inda ya Dau rad'adi D'au saboda azaban tsotsa.
Sadiq achan falo kuwa mamakinsa kansa ya ke yi me ya same shi ya kai shi ga aikata abunda baya cikin Tsarinsa? Laptop din ya Dauke ya kashe ya ijiyeta nan saman kujeran shi kuma ya koma ya kwanta ya na kokarin yaki da abunda yake ji na son kara jin Dumin bakin Hasiya acikin bakinsa.
Duk juyawar da zai yi sai yaji kamar alokacin ne yake kissing dinta ya taba bakinsa yafi a kirga shi kad'ai kawai ya na ta Mirmishi in ya Tuna.
Wannan ne Kiss dinsa na Farko a Rayuwarsa kuma ya zama wani na musamman.
Da Safe kuwa wasan buya na fara yi da shi, shi ko a jikinsa ni kuma ba na ma iya Had'a ido da shi Saboda kunyar abunda ya faru jiya.
Ai tundaga ranar ban kara marmarin ya kunna mana kallo ba, kwana biyu tsakani yace nazo mu yi kallo.
Kai tsaye nace a'a bazan yi kallon ba yau.
Cikin mamaki ya kalleni kafin yace"Ko kina tsoron kada a yi abun ran nan ne?
Sai da ya fad'i haka na kallesa sai kunya ta kara kamani sai na juya sum sun na koma kitchen ina rarraba ido shi kuma ya bi ni da dariya Lokaci d'aya ya na fadin"Kizo mu kallah na yi miki alkwarin makamacin abun wanchan ranar bazai kara faruwa ba"
Ina jinsa ban fito ba ganin naki zuwa yasa shima duk bai ji dadin kallon ba sai ya kashe shima ya koma ya kwanta ya na mirmishi shi kad'ai.
Ranar jumma'a da Safe Tahir ya kirasa yace gobe zai dawo zariya.
Sadiq na jin haka yace"Ni kuma ina hanya."
Tahir yace"Hanyar ina?
Sadiq yace"Zariya"
Tahir yace"Shine baka gayamin ba?
Sadiq yace"Ina shirin kiran ka ne sai gashi ka kira."
Tahir ya katse wayarsa da Tsaki ya bar Sadiq na Dariya.
Jin Tahir zai dawo gobe yasa ya ce min gobe zasu yi tafiya shida megidansa, ai sai naji ba dad'i tunda kusan Sati uku muna tare da shi mun saba da juna a kusa da junan mu.
Bani da yadda zan yi ni na had'a masa kayansa daman ya wanke sai dai ba guga
Sai da Safe ya tafi bayan ya bani 5k nace masa akwai kud'i a Hannuna.
Bai damu ba ya Rike hannuna ya sakamin aciki sannan yayi min kiss a saman goshi.
Ni na rakasa har bakin kofa sannan ya karbi akwatinsa yace na koma daki.
Sai naji kamar zan yi kuka cikin Muryan Shagwaba nace"Yaushe zaka dawo?
Kallona ya ke yi ko Kiftawa ba ya yi, sai gani ya yi na fara hawaye ina Kif kif da ido.
Sai kawai ya sauke akwatin hannunsa ya shigo cikin Dakin.
Bansani ba sai ji kawai nayi ya kama kaina kawai ya had'e bakin mu waje d'aya.
Wlh abun na ransa daman ya na so ya kara Kissing din Hasiya ko zai samu sukunin da ya rasa tun ranar da ya fara jin Damshin bakinta.
Ban hanasa ba sai ma rike hannayensa da na yi ina ba shi Damar haka sosai.
Kissing muka yi har na tsawon mintina goma sannan ya saki bakina, sai na koma na lafe a jikinsa ina maida Numfashi.
Shima rumgumeni ya yi yana fadin"Zan dawo da wuri kin ji ko? In ma na dad'e zamu rika waya ko?
Sai na gyada masa kai, dagoni ya yi ya na sharemin hawaye.
Ina yi masa Bye bye ya na yi min har sai da na ga fitansa daga get sannan na koma na Rufe kofata.
Kan kujera na zauna ina jin wani kewa na Rufeni har miyan bakina na Dangwalo ina d'andana miyan bakinsa tare da jin bugun zuciyata na karuwa daga yanayin da na sani a baya.
*****
Ya na komawa dakinsu ya share ya gyara kafin Tahir ya dawo.
Tahir kuma sai yamma ya shigo garin, Ganin Sadiq sai ya aminta da cewa tun jiya Sadiq din ya dawo kamar yadda yace.
Sadiq na faman tambayan Tahir yaya ya baro su Hajja?
ya yi banza da shi ganin haka yasa sai ya kama kansa.
Sai da Tahir ya yo wanka yazo ya na shiryawa sannan ya kalli Sadiq da ke kwance lokacin ma Tunanin Hasiya ya ke yi.
Kai tsaye yace"Ammh kai dai baka da Kirki mun yi fa mgana da cewa rana d'aya zamu taho."
Sadiq kamar bazai tankasa ba sai chan yace"A jiyan ne na sauya Ra'ayina."
Tahir ya yi tsaki kafin yace"Sai kaje chan kaji da banzan ra'ayin ka."
Sadiq bai ma jinsa hannunsa na saman bakinsa d'ayan hannunsa kuma ya yi matashi dashi sai mirmishi ya ke yi shi kad'ai.
Tahir ya kallesa kafin ya ja wani Dogon Tsaki ya wuce wajen kayansa yana shiryawa sai kunakunai ya ke yi domin bakaramin haushin Sadiq yaji ba.
Tunda ya dawo bai samu waya da Hasiya ba saboda Tahir kuma baya so yasan ya na waya da ita shiyasa sai Ranar litini da yaje wajen aiki ya samu ya kirata suka gaisa yaji lafiyanta.
Sultana ce ke ba shi mamaki yarinyar nan ta maida turo masa sako kamar Ibada Good mrning da Good Night.
Kuma yasan duk sata ake yi ta Turo masa shidai bai taba kiranta ba kuma yana da Dalilin yin haka
Ahalin da ya ke ciki ne neman mafita game da Hasiya baya so kuma Sultana ta shiga Tunaninsa yanzu.
Yana ta nazarin adadin kudin da zai bama Hasiya wanda zai riketa bayan ya rabu da ita.
Yasan ba shi da matsalan kudi Saboda Duk wata Abba na saka mai kudi, sannan Sauran Sisters dinsa ma suna saka masa kudi sannan ga kudin da Federal ke biyansu na Bautar kasa duk da Shigowar Hasiya Rayuwarsa yasa ya kashe kudad'e sosai.
Ya zauna da Tahir ya fad'a masa Hasiya kasuwanci ta ke so.
Tahir ya kallesa kamar sakarai kafin yace"Lalle yarinyar nan bata da Hankali wa zai bata jarin da zata yi wannan kasuwancin?
Sadiq ya Had'e rai kafin yace"Ni zan bata Tahir."
Tahir ya kunshe bakinsa kafin yace"To ai sai ka bata. Ka dai tabbatar bayan ka bata ka Rubuta mata takardan sakinta, domin ko wata daya ne da kwanaki ya ragemana a garin nan."
Sadiq ya kallesa bai ce komai ba ammh sai yaji kamar kwanakin ma suna kara gudu ne, a baya ya fi kowa kosawa da gama Bautar kasarsa ammh yanzu sai yaga kamar Kwanakin na Gudu ne ya manta shekara d'aya yanzu kamar kwana ce.
In zai je duba Hasiya sai dai ya je bayan ya D'au Excuse daga wajen aiki sannan ya ke zuwa ya Dubata.
Wani abu da ya zame ma Sadiq jiki shine tsotsan bakin Hasiya.
In ya kwanta har mafarki ya ke yi duk sai ya kasa sukuni, in ko ya samu yaje sai ya dan tsotsa ko kad'an ne ba da yawa ba.
Ni kuma gabadaya ya sabar min da wannan abun Shikenan nima in bai zo ba na rika shafa bakina kenan ina jin wani kewa har cikin kashin jikina.
In kuma yazo kunya ke sakani ba na zakewa ammh in ya fara sai na bashi had'in kai.
Daga dai kiss baya ko taba kirjinaa sai dai ya Rungumeni kawai.
Da na yi masa mganar naga ya na zuwa ne ko ya dawo garin ne?
Sai yace min suna kawo kaya zariya ne, shiyasa ya ke lekoni saboda ya Damu dani.
Sadiq ba tare da ya farga ba kwanaki suka zo suka yi ta tafiya kamar ruwa, sai gashi ana saura sati daya su kamallah Service dinsu.
Duk sai hankalinsa ya tashi ya kasa sukuni a karkashin ransa kuma sai yake jin wani irin kasalan jiki.
Acikin zuciyarsa kuma ya na jin wani irin nauyi da farko ya kasa gane komai sai daga baya ya Fahimci na kewar HASIYA ne.
Ya riga ya gama Tattara kudin hannunsa da niyar zai bama Hasiya na jarinta da zata fara kasuwanci.
A daran ana gobe zasu je Zonal office nan ciki zaria su karb'i Takardan shaidar kamalla Bautar kasar su sannan daga nan kowa sai ya yi ta kansa.
Shi kuma daman ma'aikatan da ya yi Bautar kasa sun nemi da zasu rike shi a matsayin cikakken ma'aikaci ya ki ce musu komai.
Tahir kuma sai damunsa ya ke da ya saki yarinyar nan?
Yasan rabuwa da Hasiya shine mafitansa shiyasa ya zauna ya yi Tunanin Rubuta mata saki ammh ya kasa ya yaga takarda sama da goma ammh ya kasa iya sakin Hasiya.
Tunani kawai ya ke yi kamar bai yi mata adalci ba tunaninsa in ya Saketa wani hali zata shiga?
Fasa Rubuta takardan ya yi kawai ya Fice tahir baya nan yaje karbo wanki Tunda suna ta had'a kayansu.
A waya ya kira Tahir ya fad'amasa zai je ya kaima Hasiya kudin da zata ja jari da takardan sakinta.
Yana jin sauke ajiyar zuciyan Tahir kafin yace"Shine mafita Sadiq."
Daga haka suka yanke kiran. Da kanshi yaje banki ya ciro 150k daga acct dinsa ya saka a Aljihu ya samu mashi zuwa gidan Hasiya.
Ni kuma mun yi waya da Safe na jisa wani iri da na tambayesa sai yace min baya jin dadi ne ban yi Tunanin ganinsa ba sai ga shi daman ya fi zuwa Lokacin da ban yi zaton sa ba.
Tunda muka yi wannan fad'an da su Ummi na daina shiga harkan su na koma Rayuwata ni kadai iyakata in mun had'u na yi musu sallama Ruwan su su amsa ko kar su amsa ni ban Damu ba Hakkin zaman tare na sauke.
Ina cikin Daki naji kooking na dauka Habiba ce domin na kira Adda Fati nace ta aikota ta kawomin kayan miya sai dai ina Budewa sai naga Assadiq ya na sanye da shadda Dinkin zamani kansa ba Hula.
Ina masa sannu da zuwa bai amsa ba sai naga kamar ya yi wani zururu kamar mara kuzari.
Kafin na kulle kofa naje falo na iskesa zaune kan kujera sai na shiga kitchen na Dauko masa Pure water.
Ya karba' ya sha sai dai ya rage ya bani ni kuma na karishe shanyewa.
A'a kawai sai naga ya kwanta sai na zata jikin ne nasa.
Kusa da shi na Tsaya ina fad'in"Jikin ne?
Kallona ya yi da Jajayen idanuwansa kafin ya Sauke numfashi.
A tunanina sanyi yake ji sai na juya zan koma daki na Dauko masa Bargo sai jin muryansa nayi cikin sanyi ya kira sunana"Hasiya."
Sai na juyo kawai sai ya mokomin hannu alamun nazo ni kuma sai na nuna kaina ina fadin"Ni?
Sai ya gyad'amin kai kafin yace"Zo nan SIYA."
yadda ya kira sunana yasa na kasa yi masa gaddama.
Jikin sanyin jiki na fara takawa gabansa ina zuwa ya kara mikomin hannu sai nima na mika masa nawa.
Ya kama hannuna ya jimke cikin nasa ya na kallona cikin wani yanayi yace"Yanzu in nace zan sake ki Hasiya ya zaki ji ?
Sai gabana ya amsa Ras! Cikin kura masa ido nace"Zaka sake ni ne ASSADIQ?
Yadda na fad'i mganar ne bakina na rawa kamar yadda zuciyata ta ke rawa.
Su suka taimaka wajen kara Narkar da zuciyar Assadiq da baisan lokacin da yajawoni na fad'a jikinsa ba sai ji kawai nayi na fad'a kansa sannan shi kuma ya saka duka Hannuwansa Biyu ya kamkameni.
Fadi ya ke cikin wani Raunin murya"Ba zan iya ba Siya. Bazan iya sakin ki ba, saboda ina ji a jikina in har na rabu dake kamar na sare wata gaba daga cikin jikina ne."
Yanayin mganarsa kamar zai fashe da kuka Zuciyarsa naci ya na Bugawa Fat Fat! Kamar yadda nawa ke bugawa.
Kawai sai nima na saki jikina na Rike shi sosai sai kuka kawai.
Cikin kukan nace"Assadiq wani abu ne ya faru dakai? Assadiq in ka sakeni bazaka zama na farko ba ammh ka sani Sakin ka sai yafi sakin Salisu da Abubakar illata Hasiya."
Kuka ya kwacemin sai naji tsoro a Tunanina ko wani abu ne ya same shi sai ya tashi daga jikinsa ina Tattaba jikinsa cikin firgice nake fadin"Kana lafiya kuwa?
Hannuna ya rike ya na kallona ni kuma sai hawaye ina fadin"Ko megidan ka ne ya koreka daga aiki tare da shi?
Wani irin Tausayi da wani abu yaji na Dannensa sannan jikinsa da zuciyarsa na jansa zuwa ga wani abun Dabam.
Ni dai bansan yadda akayi ba sai ganina nayi na dawo kasa Assadiq ya zama yana sama na.
Kiss ya faramin nima da ya ke na iya na fara maida masa martani.
Cikin zafi zafi ya ke sumbatar bakina nima ina kara rikesa yau abun ya wuce kissing ya koma shafa sassan jiki, yau har kirjina sai da Hannun Assadiq ya kai wani irin nunfashi kawai ya ke sakarmin a gefen kunnuwana daman riga da sikat ne ajikina ya yi nasaran cire min Rigar ya na shafa duk inda Hannunsa ya kai saman fatata bakina ko ya fara Daukan Radad'i saboda Sumbata.
Muna yi nisa domin ni kaina ya yi nasaran tafiya da Sauran Tunanina mukaji wani abu na Gir! Gir!
Ashe wayace da ke cikin Aljihun wandonsa ta ke Virbration.
Kamar bazai dakata ba sai kuma ya Tsaya sai da ya ciro wayar yaga mai Kira Tahir ne sannan ya dagani Shaddarsa duk ta yamutse.
Ina ganin haka na mike nima cikin kunya na tattara rigata na Ruga cikin Daki ya bi ni da kallo.
Sai da ya tabbatar da na shige ciki sannan ya Daga wayar bayan Tahir ya kara kiransa.
Yana Daga Kiram Tahir yace"Ya ake ciki ne? Baka bata takardan ba ne na jika shuru."
Cikin Shakewar murya Sadiq yace"na bata gani nan tahowa."
Tahir yace"Ya naji muryanka kamar wanda ya yi kuka?
Sadiq bai Tsaya sauraransa ba ya kashe wayarsa.
Ya koma ya zauna ya na maida numfashi.
Batare da Tunanin komai ba ya mike ya nufi cikin dakin.
Allah yasa nayi saurin maida Rigata ina zaune ina tattaba bakina ya shigo da Sauri na mike zan juya shi kuma ya Rumgumeni ta baya.
Ina jin saukar Numfashinsa ta gefen wuyana mun dauki Lokaci a haka sannan ya sakeni ya juyo dani muna fuskantar juna.
Kudi ya Dauko daga cikin Aljihunsa ya kirga Dubu ashirin ya sakamin a Hannuna sauran kuma ya maida su Aljihu.
Cikin sanyin murya yace"Ki rike a hannunki zamu yi Doguwar Tafiya ni da megida na ne."
Idanuwana suka yi kwalkwal ammh na kasa mgana.
Kiss ya yi min a saman goshina kafin yace"Ki kular min da kanki sai mun yi waya ko?
Ban bashi amsa ba ya sakeni ya juya ya fita.
Na kalli kudin hannuna kafin wata zuciyar tace min in bai dawo ba fa Hasiya?
Ai jin haka yasa na kwashi Gudu na Bisa har ya kusa fita daga Falon
Kiransa na yi cikin muryan kuka
"ASSADIQ."
Cak ya tsaya sannan ya Juyo ya na kallona da gudu na tafi na Rumgumesa sai kuma na fashe da kuka ina fadin"Don Allah kada ka tafi ka barni ka dawo komai dad'ewarka zan jiraka."
Yana mai kara Rikeni ajikinsa yace'" Nayi miki alkwarin komai Daren Dad'ewa da kuma Tsaka mai wuyar da zan shiya zan dawo gareki HASIYAAASADDIQ."
mun jima muna makale da juna sai da muka kara jin wannan gir gir din sannan ya sakeni lokaci d'aya ya sumbaci bakina sannan ya bude kofa ya fita.
Nan na Durkushe ina kuka acikin zuciyata sai nake jin kamar bazai Dawo ba? Ko dai wani abu ne zai sameshi bai gayamin ba?
Ammh na Firgita da maganar Sakin nan in da Assadiq ya sakeni da na shiga uku na lalace.
Sadiq kuma cikin halin tsaka mai wuya ya fita, ya kasa iya sakin Hasiya sannan ya kasa aiwatar da abunda ya kaisa sai ma yaje ya aiwatar da abunda bai kaisa ba.
Cikin wannan Halin ya koma Tahir kamar yana jiransa ya na shigowa ya mike ya na fadin"Ka sake tan?
Sai da ya kallesa sannan kawai ya samu kansa da cewa"Eh..!"
Tahir sai ya sauke ajiyar zuciya kafin yace"Alhamdulillah har naji sanyi. Ina fatan ba ta ga laifinka ba ko?
Ya na kokarin cire rigar jikinsa yace"Bata gani ba asali ma sai da ta godemin."
Tahir yace"Haba ai kayi mata hallaci ne."
Ya fad'a ya na kallon Sadiq da Rigan sa a hannunsa da ta yamutse kafin yace"Wai hala kayi wasan kura ne?
Sadiq ya juyo ya na kallonsa da idanuwansa da suka sauya launi cikin shakewar murya yace"Me yasa kace haka?
Tahir yace"Rigar ce naga duk ta yamutse kamar wanda ya sha wasan kura"
Sadiq ya kalli Rigan hannunsa abunda ya faru tsakaninsa da Hasiya na Dawo mai daki da daki.
Cikin wata murya yace"Eh tabbas wasa rigar ta sha ammh wannan wasan ya fi karfin wasan kura sai dai na Mutum."
Tahir ya yi galala ya na kallonsa kafin yace"Bangane ba."
Sadiq na kokarin rataye rigarsa a Hanger yace"Ai bazaka tab'a
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20 Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33