ke cikin ransa ba kuma."
Innani na bayaninta ne ammh kwata kwata Hankalinsa baya kanta.
Ya Fahimci Innani da gaske ta ke yi ba wasa ba ne a mganarta.
Yasan tun ba yau Innani ta tsani kalmar kishiya da an fara mgana zata fara ba da Tarihi tun auranta da kakansu da wahalan da ta sha hannun Mahaifiyarsu Baba Sammani.
Shi dai har ya bar shashen Innani bai gane wasu maganganunta ba.
Siyama ce tazo ta na damunsa da mganar waya ce mata kawai ya yi za'a siya mata.
Sun fara fad'a da Innani akan wai ta shigo mata Daki da takalmi ya samu ya Sulale ya barta.
Har dare kuma Hasiya bata kirashi ba ko bata ga kiran nasa ba ne?
Su na dawowa sallar isha'i duk suna Bangaren Innani shi yace ya gaji zai je ya kwanta shiyasa ba wanda ya matsa masa.
Ya na koma bangaransa ya sake kiranta sai lokacin ya sameta.
Hankalinsa ya kwanta da ya tabbatar da ta na lafiya.
Ni ko da yanzu na koma rayuwar ni kadai in ba na ido biyu to ina barcin dazun ma ina barci ya kirani.
Da na zo na gani kuma ma kirasa bansame ba.
Har ina tambayansa sun sauka gusai lafiya? Ya ce min lafiya lau.
Ban dauka zai jani da Hira ba sai naga ya jani da mgana duk da ina cikin Damuwa ammh lokaci kad'an sai ga shi na warware muna ta Hira.
Mun fi awa d'aya muna mgana sai da ya fara Hamma sannan muka yi sallama.
Da Asuba kuma wayarsa ya tasheni ba domin shi ba kila har sai na makara bansani ba ina chan ina barci.
*LAME NIG!*
*KASAITATTUN MATA MUN GAISHE KU*.
*AISHA LAME TA KAWO MUKU DUKKAN NAU'IN KAYAN KWALLIYA*.
*KUNSAN GWANAACE WAJEN BAWA FATA HAKKIN TA*
*KUN TUNA KYUAN FATAR GUDUYO KO?*
*KUN TUNA DAI YADDA BULKACHUWA KE SIYAWA YABI KAYAN KWALLIYA NA ORIFLAME KO?*
*TO KEMA GARZAYO KI ZABI NA KI, KO TA ZABA MIKI WANDA ZAI FI DACEWA DA FATARKI*.
*BA IYA KAYAN ORIFLAME BA KAD'AI.*
*TANA DA PRODUCTS DABAN DABAN MASU KYAU, MASU MASTAKAITAN FARASHI*.
*KU TUNTUBE JIKAR DADAR MARINA A WANNAN LAMBAR 07036662633*.
*ADO DA KAMSHI NE SIRRIN GAYU*
*Janafty*
*TMWB2K011*
https://chat.whatsapp.com/GoRzZ7ZgslV2alO5hYGAnj
*LAME NIG!*
*KASAITATTUN MATA MUN GAISHE KU*.
*AISHA LAME TA KAWO MUKU DUKKAN NAU'IN KAYAN KWALLIYA*.
*KUNSAN GWANAACE WAJEN BAWA FATA HAKKIN TA*
*KUN TUNA KYUAN FATAR GUDUYO KO?*
*KUN TUNA DAI YADDA BULKACHUWA KE SIYAWA YABI KAYAN KWALLIYA NA ORIFLAME KO?*
*TO KEMA GARZAYO KI ZABI NA KI, KO TA ZABA MIKI WANDA ZAI FI DACEWA DA FATARKI*.
*BA IYA KAYAN ORIFLAME BA KAD'AI.*
*TANA DA PRODUCTS DABAN DABAN MASU KYAU, MASU MASTAKAITAN FARASHI*.
*KU TUNTUBE JIKAR DADAR MARINA A WANNAN LAMBAR 07036662633*.
*ADO DA KAMSHI NE SIRRIN GAYU*
Baisan meyasa ya maida kiran Wayar Hasiya kamar Ibada ba, sai dai ya na d'ora haka akan mizanin alkwarin da ya yi mata na zai rika kiranta lokaci bayan Lokaci.
Kullum da Safe in ya tashi Sallah sai ya kirata ya tasheta saboda ya Fahimci wani abu Hasiya kamar Tahir ne suna da Rauni bangaran Ibadunsu.
Da rana ma zai kirata yaji lafiyanta haka da daddare ma kafin ta kwanta, duk da ba wata hira ke shiga tsakaninsu ba ammh a kallah ya na samun natsuwar zuciya na jin ta a koda yaushe.
Gabadaya kansa ya cushe ya rasa ma wani Tunani ya kamata ya yi.
Ko da ya yi tunanin ya sanar da su Abba sai wata zuciyar ta hana shi ta na fad'amai bai kamata ba.
Ga yadda ya tsara tun farko gwara ya tafiyar da Tsarin a haka in kuma ya yi Tunanin Sauya tsarinsa to za'a iya samun wata matsalar da ba zai yi masa kyau ba.
Tunda ya dawo bai da aiki sai zama a bangaransa Tunda ba inda ya ke zuwa da yammah ne ya kan leka wajen Mallam Tajuddeen su yi karatu.
ko shashen Innani da ya saba zama yanzu ya daina zama Sosai da ya shiga sun gaisa ya d'an zauna kad'an zai tashi ne ya koma bangaransa.
Shashen Umma ko bai taba zaman minti talatin ba gabadaya iyayen da yan'uwansa sun fahimci wannan zuwan nasa ya sauya ba ya son nuna Fuskarsa garesu ko ya zauna da su.
Shi ko kunya ce da Nauyi yasa ya ke tsame kansa daga gare su ya na Tunanin kamar a fuskarsa zasu iya gane abunda ya aikata.
Ya zauna ya yi tunanin taimakon da ya kamata ya yi ma Hasiya kafin Rabuwarsu, ya kasa tsaida mafita d'aya kuma abun takaici bai taba samun kyakyawan zama da Hasiya ba ballatana yasan abunda ta ke so.
Ya yi tunanin ko ya maidata makaranta ne ta cigaba da karatun ta? Sai kuma yaga kamar ya zake da yawa ba shi da wannan kud'in yanzu Tunda ba aiki garesa ba.
Ko kuma ya bata jari ta fara kasuwancin da zata rike kanta? To in yace haka wani sana'a zata fara? Sannan in ya saketa ina zata koma?
Har Tunanin ya kara kama mata hayan gidan nan na Shekara biyu saboda ta samu inda zata zauna.
Shima sai yaga wannan Tunanin ba abun da zai yuyu ba ne.
Saboda yar Damuwar da ya ke ciki har Rama ya yi duk ya yi wani zuru Zuru, Saddiqa da ta zo daga Kebbi ganin gida da ta gansa sai da ta yi mgana a shashen Umma.
Kallonsa ta yi lokacin da ya shigo bangaran Umma su gaisa ga yaran gabadaya duk sun zagayeta.
Har da Innani da ya ke ta na yin Saddiqan saboda Hakurinta sannan sosai take ji da Innani sako akai akai zakaji tace ga sakon Innani.
Sai da suka gama gaisawa sannan ta kallesa tace"Autan Umma ya naga duk ka rame ne? Gaskiya zaman ka a zariyan nan duk ya sauya ka kamar ba kai ba."
Kansa kawai ya shafa yana Mirmishi bai ce komai ba, Sultana da ke gefe ta rika satar kallonsa ta gefen ido ta na so taga irin ramar da a kace ya yi.
Kuma itama ta lura kwana biyu nan ba shi da walwala sannan ya yi d'an wuya.
Umma da ke gefe ta kallesa kamar bazata yi mgana ba sai can tace"Ni kaina naga Auta duk ya chanza, ya rage shiga mutane ko shashen da ya saba Zama yanzu ya daina zama sai dai ya kule cikin shashensa shi kad'ai ni na rasa me ke damun sa wlh."
Innani na gefe ta tabe baki ya na fad'in"Ba na yi mgana an ki saurarena ba, In ku ka ga Namiji ya fara wannan Tsirfe Tsirfe Aure ya ke so mace ya ke so kusa da shi."
Gabadaya aka kallo Innani ita ko ajikinta ma Siyama ta kalli Sultana suka kunshe kai suna Dariya.
Sadiq kuma ko kala bai ce ba ya mike kawai ya fita suka bisa da kallo.
Umma ta ce"Kun ga ni ko? Ni har kuzarinsa ma ya ragu ko bai da lafiya ne?
Innani ta yi tsaki kafin tace"Ina gaya muku ga matsalarsa kuna zencen wani ba shi da lafiya? Yo ba shi da lafiya mana Tunda aure ya ke so."
Umma ta yi shuru ba ta yi mgana ba, tunanin ba aure Sadiq ya ke so ba zaton wani abu Dabam ke Damunsa.
Saddiqa ce tace"To Innani ai ta kwana gidan Sauki? Ga kanwarmu a gefe sai a yi auran kawai ba shikenan ba."
Innani ta gyad'a kai kafin tace"Ahto Gwara dai asan abun yi kafin lalurarsa tasa ta fi haka."
Sultana sai mirmishi ta ke yi kanta a kasa Siyama ta yi ma rad'a a kunne sai ta tsunguleta.
Suna ta dariya Salima na gefe ta kallesu cikin Harara, Siyama ta tura baki ta na fad'in"Ina ruwan ki damu."
Salima sai ta yi karamin tsaki kafin ta mike ta shige dakin da Sultana ta ke kwana Saboda ta gaji da wannan Hayaniyar.
Bayan Barin Salima Falon Saddiqa ta kalli Umma ta na fad'in"Umma baza ku duba mganar Innani ba? Auta duk ya wani susuce ko dai baya jin dadin zaman zariyan ne?
Umma tace"Ai shi ya zabi chan Saddiqa mganar auransa da Sultana kuma an yi mgana kwanaki chan baya shi Sadiq din da kansa yace ba yanzu ba.."
Saddiqa cikin mamaki tace"Meyasa Umma?
Umma ta sauke Numfashi kafin tace"Kinsan Halinsa dai yace shi sai ya gama bautar kasa kuma ya samu aiki."
Saddiqa tace"Wannan ba Hujja ba ne Umma, Abba na da muhalli da zai ije sultana ko da ace ma a nan gidan ne, kuma ya kula da su ba su ba ma har ya'yan su."
Umma ta yi shuru kafin tace"Uhm ki na ganin Auta zai yarda ne?
Saddiqa tace"Umma dole sa ya amince tunda ga shi nan ya fara rama a tsaye bari Abba ya dawo zan yi masa mgana."
Umma dai ba ta kara mgana ba, Innani kuma na gefe ta na Taunan goranta da ta gama kankarewa.
Bakam ta yi ta yi kamar bata ji ba Saboda lamarin gabadaya ya fara bata Haushi me ake jira? Wannan ai sai Allah ya yi fushi da su sun ki cika Umarninsa na had'a sunnar ma'aiki.
Sadiq baisan da mganar Saddiqa na zata samu Abba da mganar ba. Ballatana Maganar Innani abunda yasa bai tanka ba yasan ba wanda ya isa ya yanke masa wani abu acikin Rayuwarsa batare da cewarsa ba.
Ganin da ya yi har su Umma sun fara Zargin wani abu na Damunsa sai ya yanke shawaran tafiya Daura ya kwana Biyu wajen Tahir daman kuma zai je ya Duba Hajja tun ciwon da ta yi kwanaki bai je ya gaisheta ba.
Sai ya fara shirin tafiya batare da ya fad'a ma kowa ba, Da Tahir kad'ai suka yi mgana duk da bai saka masa ranar da zai zo ba.
Saddiqa ta dad'e bata zo gusai ba shiyasa zata d'an kwana Biyu a gida, Maganar da tace zata yi ma Abba basu samu zama ba sai dai sun yi magana da Surayya tace ta bari ta shigo gidan sai su yi mgana su san me za su fad'ama Abba in sun je gabansa.
Shiyasa sai ta dakata da yi ma Abba mganar Ita kuma Innani ta Samu abunda ta ke so ta dinga mganar Daman ta fad'a ammh aka ki jin mganarta ga shi nan Magajin gida zai lalace a tsaye.
Ita surayya ita ta kira sauran yan'uwan duk ta sanar da su, su daman sun ce Sultana su ke ji ganin ta yi kankanta da yawa ammh tunda abun ya zama haka sai ayi auran sai su reni juna a tare.
Ana gobe Sadiq zai je Daura Daddare ya kira wayar Mama yace ta turo masa Siyama yanzu zuwa bangaransa.
Siyama na jin haka ta ruga da gudu ta san kiran Yaya Sadiq samu ne yawanci.
Tana zuwa yace taje ta kira masa Sultana su zo tare, Da sauri ta je Shashen Umma ta kira Sultana bakinta washe Allah yasa wayar ce aka siya musu.
Tare suka dawo ya na zaune acikin Falonsa ga kwalayen wayoyi nan a gabansa na Samsumg guda Biyu.
Suna shigowa Siyama ta kyalla ido taga wayoyi sai ta washe baki jikinta na rawa da bakinta.
Dukawa suka yi a kasan cafet suka gaisheshi ya amsa kai tsaye kafin ya kallesu gabad'ayan su.
Cikin kaushin murya yace"Kun san meyasa na kira ku?
A tare suka girgiza kai, kwalin wayar ya Dauka guda d'aya ya mikama Sultana ta saka Hannu ta karba itama Siyama ya bata nata ta karb'a bakinta na rawa tace"Namu ne Yaya Sadiq?
Kai ya gyad'a mata kafin yace"Naku ne Abba yace a siya muku."
Siyama ta saka Ihu ta Rumgume wayar ta na fad'in"Thank u Yaya Sadiq mungode sosai."
Kai ya jinjina kafin yace"Ku yi ma Abba addu'an Gamawa da duniya lafiya."
A tare suka ce"Allah yasa Abba ya gama da duniya lafiya."
Ya amsa da Ameen.
Kafin ya cigaba da fadin"kowacce akwai layi acikin wayarta. Ba an siya muku wannan wayar ba ne domin shashanci saboda ta taimake ku akan karatun ku ne kun ji ko? A tare suka toh za su kiyaye.
Kai Tsaye ya sallame su suka mike suna Murna suka fice ya bisu da kallo.
Ranar gidan nan ya cika da Murnan Siyama karad'inta kad'ai ake ji.
Bayan sun yi chaji haka kiran sauran yan'uwansu ta na fadin Siyama ce sun yi waya ita da Sultana.
Salima na kallonta ta tabe baki ta na fadin"Siyama gaskiya ke yar kauye ce ji fa abunda ki ke yi?
Siyama ta tura baki ta na fadin"Eh d'in naji."
Sultana kuma ta na chaza wayarta abu d'aya ta fara yi Lambar Sadiq ta fara sakawa daman kuma ta Hadaceta a kanta, Kuma da ya ke an saka musu 2k katin waya shi ta fara kira.
Shi dai yaga bakuwar lamba ta kirasa ya na Dauka kawai yaji Muryan Sultana ta na fadin"Yaya Sadiq ni ce Sultana ce."
Cikin mamaki yace"Sultana.."?
Mirmishi ta yi masa ta cikin wayar kafin tace"Eh ka yi Saving din lambata."
Sai ya jinjinamata kai kamar ta na ganinsa, sannan suka yanke kiran a tare.
Mamaki ya cika shi sai dai kuma ya share mamakin nasa ya yi Saving din lambar nata kamar yadda ta bukata da sunanta wato SULTANA.
Sai da asuba suna hanyar dawowa masallaci ya fad'a ma Abba zai je Daura.
Abba yace ga Direba sai ya kaisa, Sadiq yace baya bukata saboda ba yau zai dawo ba sai ya kwana Biyu.
Abba ba shi da yarda zai yi Tunda yasan Halin Abunda ya Haifa.
Sai da ya gama shirinsa ya fito da karamar Jakarsa ta baya sannan ya shiga ya yi ma Umma sallama itama sai ta rika masa Fad'an meyasa bai gayamata da wuri ba.
Kansa na kasa yace"Umma ki yi hakuri."
Umma ta kallesa kafin ta kira sunansa"Abubakar.."
Cikin mamaki Sadiq ya Dago ya na kallon Umma kafin yace"Na'am".
Cikin mamaki saboda bai taba jin Umma ta kira sunansa kai tsaye haka ba, ko ba ta ce Auta ba sai dai tace Saddiqu.
Cikin idanuwansa ta kallesa tace"Me ke damunka ne kwana biyu nan?
Cikin Sauri yace"Umma me ki ka gani?
Hararansa ta yi kafin tace"Bansani ba! Ji yarda duk ka wani susuce ina maka mgana kana ce min me na gani."
Sai ya yi shuru kawai ya sunkuyar da kansa na wani Lokaci kafin ya Dago ya na fadin"Umma ni fa ba abunda ke damuna"
Umma ta kura masa ido shi kuma sai ya kauce ma kallonta saboda kada ta Fahimci ba shi da gaskiya daga cikin kwayan idanuwansa.
Umma sai kawai ta kad'a kai bata kara mgana ba.
Bata da komai da zata ba shi ya kai ma Kakar Tahir sai cikin Atamfofin da Saddiqa ta zo mata da shi ta dauko guda daya sai ta hado mata da sabon Hijabin cikin wad'anda ta dinka ma Sultana sai turaren wuta na Rushi da na Tsinke, har da na fesawa.
Ta kawo ma Sadiq tace ya kai ma Hajja kakar Tahir tunda shi tafiyarsa da zuwansa ba ma wanda ya isa ya sani
Kansa na kasa yace"Ki yi hakuri Umma."
Bata kara mgana ba ta koma ta zauna ta na latsa wayarta sai da ya mike yace"Umma sai na dawo"
Kai Tsaye tace"Allah ya tsare ka gaishe su."
Har ya fice ta na kallonsa Idanuwan Umma ya ciko da kwallah a fili ta Furta"Me ke damun Auta na ne?
Bata da wannan amsar ammh in dai maganar Innani gaskiya ne to zata ba da goyon bayan auran nan yanzu saboda ya samu natsuwa sannan kowa ma ya Huta.
Bangaren Mama yaje itama ya yi mata sallama itama sai da ta yi masa Korafin tafiya ba sanarwa haka Sadiq? Itama Hakuri ya bata, ta ce bakomai itama ba ta da abunda zata ba shi shiyasa ta Dauko masa Dan kunne da Sarka da abun Hannu sai Sabulun wanka mai kamshi ta had'a masa ta ce ya kai ma Kakar Tahir, Saboda Itama Hajja na da kokari Tahir baya zuwa hannu Rabbana abubuwanan na Mutanen chan duk ta na ba shi yazo mu su da shi.
Bangaren Innani ne karshen shiga chan ya iske Saddiqa suna Hira.
Saddiqa kam sai da tace"Kai kam Sadiq baka da Dabi'a. In zaka yi tafiya ba sanarwa ba kyau fa irin wannan."
Kallonta kawai ya yi bai yi mgana ba Innani kuma sai kawai ta mike tace bari ta shirya su tafi tare itama taje ta gaida Kakar Attahirun.
Sadiq ya kalleta a karkace kafin yace"Ki je ina? Innani ba inda zan je da ke Wlh."
Innani ta saki baki ta na kallonsa kafin tace"Magajin gida..!"
Kai ya jinjina kafin ya juya ya na fad'in"Sai na dawo."
Sai kawai Innani ta saka kuka ta na fadin"Shikenan ai Allah ya tsare ni dai kace Kakar Attahiru ta aikomin da aya ina jin dadinta."
Dariya ta kusa kamashi sai da ya fita sannan ya yi dariyansa.
Kai Innani ke baki ba hakori a baki ammh kina ba da sallahun a zo miki da wani abu.
Daman Abba ya sallamesa tun safen da kudi duk da yace masa ya na da kudi a hannunsa Abba ya kallesa kafin yace"Ko me ka zama a wannan Rayuwar Abubakar ni ne mahaifinka kuma har in koma ga Allah bazan daina maka Hidima ba."
Kalaman Abba suka toshe masa baki ya kasa yi masa gaddama.
Tasha yaje ya hau mota zuwa katsina daga chan ya samu na Daura.
Tahir na wajen taron siyasan d'an majalisan su da ya fara bi Sadiq ya kirasa yace masa ya na ina ne?
Kai tsaye yace ya na wajen Taron Siyasa.
Sadiq yace"To ya zaka yi dani? Ga ni a dakin Hajja."
Tahir yasan ba karya Sadiq ya ke yi ba sanin Halinsa.
Da sauri ya baro wajen ya na zuwa ko yaga Sadiq zaune dakin Hajja suna ta Hira shi kuma ya na shan Fura.
Tsaye ya yi rike da kugu kafin yace"Kai ammh banza ne ka kira kace yau zaka zo shine ya gagare ka.?
Kai Tsaye Sadiq yace"Bani da kudi ne a waya."
Da Sauri Tahir yace"Karya ka ke yi wlh."
Hajja ta dago ta na wurga masa maficin Hannunta Lokaci daya ta na fadin"Tafi chan mara tunani ya taso tundaga gari mai nisa saboda kai ammh kana kiransa makaryaci kai dai Dahiru Allah ya shirya ka."
Tahir ya bata rai ya na fadin"Hajja sunana Tahir. Tahir sunana."
Hajja tace"Nace Dahiru Dahiru ko zaka Tsireni ne?
Sai Tahir ya kasa mgana Sadiq kuma na shan Fura ya na Dariya.
Shigowa ya yi da kafa ya Shuri Sadiq ya na fadin"Munafuki."
Hajja ta mike ta fadin"Fitar min da takalmi daga daki ina Ibadata aciki."
Jin yasa ya koma ya cire takalmi sannan ya shigo, ya zauna kusa da Sadiq ya na Hararan shi.
Hajja kuma bakinta washe ta nuna ma Tahir abun arzikin da iyayen Sadiq suka aiko mata da shi.
Ya karba ya gani shima ya yi godiya sun jima dakin Hajja suna ta Hira sannan suka koma Dakin Tahir.
Sadiq ya yi wanka ya sauya kaya suka fita sallar La'asar dagachan Tahir yajasa suka shiga gari.
Sadiq so ya ke ya samu ya kebe
Showing 45001 words to 48000 words out of 98628 words
Innani na bayaninta ne ammh kwata kwata Hankalinsa baya kanta.
Ya Fahimci Innani da gaske ta ke yi ba wasa ba ne a mganarta.
Yasan tun ba yau Innani ta tsani kalmar kishiya da an fara mgana zata fara ba da Tarihi tun auranta da kakansu da wahalan da ta sha hannun Mahaifiyarsu Baba Sammani.
Shi dai har ya bar shashen Innani bai gane wasu maganganunta ba.
Siyama ce tazo ta na damunsa da mganar waya ce mata kawai ya yi za'a siya mata.
Sun fara fad'a da Innani akan wai ta shigo mata Daki da takalmi ya samu ya Sulale ya barta.
Har dare kuma Hasiya bata kirashi ba ko bata ga kiran nasa ba ne?
Su na dawowa sallar isha'i duk suna Bangaren Innani shi yace ya gaji zai je ya kwanta shiyasa ba wanda ya matsa masa.
Ya na koma bangaransa ya sake kiranta sai lokacin ya sameta.
Hankalinsa ya kwanta da ya tabbatar da ta na lafiya.
Ni ko da yanzu na koma rayuwar ni kadai in ba na ido biyu to ina barcin dazun ma ina barci ya kirani.
Da na zo na gani kuma ma kirasa bansame ba.
Har ina tambayansa sun sauka gusai lafiya? Ya ce min lafiya lau.
Ban dauka zai jani da Hira ba sai naga ya jani da mgana duk da ina cikin Damuwa ammh lokaci kad'an sai ga shi na warware muna ta Hira.
Mun fi awa d'aya muna mgana sai da ya fara Hamma sannan muka yi sallama.
Da Asuba kuma wayarsa ya tasheni ba domin shi ba kila har sai na makara bansani ba ina chan ina barci.
*LAME NIG!*
*KASAITATTUN MATA MUN GAISHE KU*.
*AISHA LAME TA KAWO MUKU DUKKAN NAU'IN KAYAN KWALLIYA*.
*KUNSAN GWANAACE WAJEN BAWA FATA HAKKIN TA*
*KUN TUNA KYUAN FATAR GUDUYO KO?*
*KUN TUNA DAI YADDA BULKACHUWA KE SIYAWA YABI KAYAN KWALLIYA NA ORIFLAME KO?*
*TO KEMA GARZAYO KI ZABI NA KI, KO TA ZABA MIKI WANDA ZAI FI DACEWA DA FATARKI*.
*BA IYA KAYAN ORIFLAME BA KAD'AI.*
*TANA DA PRODUCTS DABAN DABAN MASU KYAU, MASU MASTAKAITAN FARASHI*.
*KU TUNTUBE JIKAR DADAR MARINA A WANNAN LAMBAR 07036662633*.
*ADO DA KAMSHI NE SIRRIN GAYU*
*Janafty*
*TMWB2K011*
https://chat.whatsapp.com/GoRzZ7ZgslV2alO5hYGAnj
*LAME NIG!*
*KASAITATTUN MATA MUN GAISHE KU*.
*AISHA LAME TA KAWO MUKU DUKKAN NAU'IN KAYAN KWALLIYA*.
*KUNSAN GWANAACE WAJEN BAWA FATA HAKKIN TA*
*KUN TUNA KYUAN FATAR GUDUYO KO?*
*KUN TUNA DAI YADDA BULKACHUWA KE SIYAWA YABI KAYAN KWALLIYA NA ORIFLAME KO?*
*TO KEMA GARZAYO KI ZABI NA KI, KO TA ZABA MIKI WANDA ZAI FI DACEWA DA FATARKI*.
*BA IYA KAYAN ORIFLAME BA KAD'AI.*
*TANA DA PRODUCTS DABAN DABAN MASU KYAU, MASU MASTAKAITAN FARASHI*.
*KU TUNTUBE JIKAR DADAR MARINA A WANNAN LAMBAR 07036662633*.
*ADO DA KAMSHI NE SIRRIN GAYU*
Baisan meyasa ya maida kiran Wayar Hasiya kamar Ibada ba, sai dai ya na d'ora haka akan mizanin alkwarin da ya yi mata na zai rika kiranta lokaci bayan Lokaci.
Kullum da Safe in ya tashi Sallah sai ya kirata ya tasheta saboda ya Fahimci wani abu Hasiya kamar Tahir ne suna da Rauni bangaran Ibadunsu.
Da rana ma zai kirata yaji lafiyanta haka da daddare ma kafin ta kwanta, duk da ba wata hira ke shiga tsakaninsu ba ammh a kallah ya na samun natsuwar zuciya na jin ta a koda yaushe.
Gabadaya kansa ya cushe ya rasa ma wani Tunani ya kamata ya yi.
Ko da ya yi tunanin ya sanar da su Abba sai wata zuciyar ta hana shi ta na fad'amai bai kamata ba.
Ga yadda ya tsara tun farko gwara ya tafiyar da Tsarin a haka in kuma ya yi Tunanin Sauya tsarinsa to za'a iya samun wata matsalar da ba zai yi masa kyau ba.
Tunda ya dawo bai da aiki sai zama a bangaransa Tunda ba inda ya ke zuwa da yammah ne ya kan leka wajen Mallam Tajuddeen su yi karatu.
ko shashen Innani da ya saba zama yanzu ya daina zama Sosai da ya shiga sun gaisa ya d'an zauna kad'an zai tashi ne ya koma bangaransa.
Shashen Umma ko bai taba zaman minti talatin ba gabadaya iyayen da yan'uwansa sun fahimci wannan zuwan nasa ya sauya ba ya son nuna Fuskarsa garesu ko ya zauna da su.
Shi ko kunya ce da Nauyi yasa ya ke tsame kansa daga gare su ya na Tunanin kamar a fuskarsa zasu iya gane abunda ya aikata.
Ya zauna ya yi tunanin taimakon da ya kamata ya yi ma Hasiya kafin Rabuwarsu, ya kasa tsaida mafita d'aya kuma abun takaici bai taba samun kyakyawan zama da Hasiya ba ballatana yasan abunda ta ke so.
Ya yi tunanin ko ya maidata makaranta ne ta cigaba da karatun ta? Sai kuma yaga kamar ya zake da yawa ba shi da wannan kud'in yanzu Tunda ba aiki garesa ba.
Ko kuma ya bata jari ta fara kasuwancin da zata rike kanta? To in yace haka wani sana'a zata fara? Sannan in ya saketa ina zata koma?
Har Tunanin ya kara kama mata hayan gidan nan na Shekara biyu saboda ta samu inda zata zauna.
Shima sai yaga wannan Tunanin ba abun da zai yuyu ba ne.
Saboda yar Damuwar da ya ke ciki har Rama ya yi duk ya yi wani zuru Zuru, Saddiqa da ta zo daga Kebbi ganin gida da ta gansa sai da ta yi mgana a shashen Umma.
Kallonsa ta yi lokacin da ya shigo bangaran Umma su gaisa ga yaran gabadaya duk sun zagayeta.
Har da Innani da ya ke ta na yin Saddiqan saboda Hakurinta sannan sosai take ji da Innani sako akai akai zakaji tace ga sakon Innani.
Sai da suka gama gaisawa sannan ta kallesa tace"Autan Umma ya naga duk ka rame ne? Gaskiya zaman ka a zariyan nan duk ya sauya ka kamar ba kai ba."
Kansa kawai ya shafa yana Mirmishi bai ce komai ba, Sultana da ke gefe ta rika satar kallonsa ta gefen ido ta na so taga irin ramar da a kace ya yi.
Kuma itama ta lura kwana biyu nan ba shi da walwala sannan ya yi d'an wuya.
Umma da ke gefe ta kallesa kamar bazata yi mgana ba sai can tace"Ni kaina naga Auta duk ya chanza, ya rage shiga mutane ko shashen da ya saba Zama yanzu ya daina zama sai dai ya kule cikin shashensa shi kad'ai ni na rasa me ke damun sa wlh."
Innani na gefe ta tabe baki ya na fad'in"Ba na yi mgana an ki saurarena ba, In ku ka ga Namiji ya fara wannan Tsirfe Tsirfe Aure ya ke so mace ya ke so kusa da shi."
Gabadaya aka kallo Innani ita ko ajikinta ma Siyama ta kalli Sultana suka kunshe kai suna Dariya.
Sadiq kuma ko kala bai ce ba ya mike kawai ya fita suka bisa da kallo.
Umma ta ce"Kun ga ni ko? Ni har kuzarinsa ma ya ragu ko bai da lafiya ne?
Innani ta yi tsaki kafin tace"Ina gaya muku ga matsalarsa kuna zencen wani ba shi da lafiya? Yo ba shi da lafiya mana Tunda aure ya ke so."
Umma ta yi shuru ba ta yi mgana ba, tunanin ba aure Sadiq ya ke so ba zaton wani abu Dabam ke Damunsa.
Saddiqa ce tace"To Innani ai ta kwana gidan Sauki? Ga kanwarmu a gefe sai a yi auran kawai ba shikenan ba."
Innani ta gyad'a kai kafin tace"Ahto Gwara dai asan abun yi kafin lalurarsa tasa ta fi haka."
Sultana sai mirmishi ta ke yi kanta a kasa Siyama ta yi ma rad'a a kunne sai ta tsunguleta.
Suna ta dariya Salima na gefe ta kallesu cikin Harara, Siyama ta tura baki ta na fad'in"Ina ruwan ki damu."
Salima sai ta yi karamin tsaki kafin ta mike ta shige dakin da Sultana ta ke kwana Saboda ta gaji da wannan Hayaniyar.
Bayan Barin Salima Falon Saddiqa ta kalli Umma ta na fad'in"Umma baza ku duba mganar Innani ba? Auta duk ya wani susuce ko dai baya jin dadin zaman zariyan ne?
Umma tace"Ai shi ya zabi chan Saddiqa mganar auransa da Sultana kuma an yi mgana kwanaki chan baya shi Sadiq din da kansa yace ba yanzu ba.."
Saddiqa cikin mamaki tace"Meyasa Umma?
Umma ta sauke Numfashi kafin tace"Kinsan Halinsa dai yace shi sai ya gama bautar kasa kuma ya samu aiki."
Saddiqa tace"Wannan ba Hujja ba ne Umma, Abba na da muhalli da zai ije sultana ko da ace ma a nan gidan ne, kuma ya kula da su ba su ba ma har ya'yan su."
Umma ta yi shuru kafin tace"Uhm ki na ganin Auta zai yarda ne?
Saddiqa tace"Umma dole sa ya amince tunda ga shi nan ya fara rama a tsaye bari Abba ya dawo zan yi masa mgana."
Umma dai ba ta kara mgana ba, Innani kuma na gefe ta na Taunan goranta da ta gama kankarewa.
Bakam ta yi ta yi kamar bata ji ba Saboda lamarin gabadaya ya fara bata Haushi me ake jira? Wannan ai sai Allah ya yi fushi da su sun ki cika Umarninsa na had'a sunnar ma'aiki.
Sadiq baisan da mganar Saddiqa na zata samu Abba da mganar ba. Ballatana Maganar Innani abunda yasa bai tanka ba yasan ba wanda ya isa ya yanke masa wani abu acikin Rayuwarsa batare da cewarsa ba.
Ganin da ya yi har su Umma sun fara Zargin wani abu na Damunsa sai ya yanke shawaran tafiya Daura ya kwana Biyu wajen Tahir daman kuma zai je ya Duba Hajja tun ciwon da ta yi kwanaki bai je ya gaisheta ba.
Sai ya fara shirin tafiya batare da ya fad'a ma kowa ba, Da Tahir kad'ai suka yi mgana duk da bai saka masa ranar da zai zo ba.
Saddiqa ta dad'e bata zo gusai ba shiyasa zata d'an kwana Biyu a gida, Maganar da tace zata yi ma Abba basu samu zama ba sai dai sun yi magana da Surayya tace ta bari ta shigo gidan sai su yi mgana su san me za su fad'ama Abba in sun je gabansa.
Shiyasa sai ta dakata da yi ma Abba mganar Ita kuma Innani ta Samu abunda ta ke so ta dinga mganar Daman ta fad'a ammh aka ki jin mganarta ga shi nan Magajin gida zai lalace a tsaye.
Ita surayya ita ta kira sauran yan'uwan duk ta sanar da su, su daman sun ce Sultana su ke ji ganin ta yi kankanta da yawa ammh tunda abun ya zama haka sai ayi auran sai su reni juna a tare.
Ana gobe Sadiq zai je Daura Daddare ya kira wayar Mama yace ta turo masa Siyama yanzu zuwa bangaransa.
Siyama na jin haka ta ruga da gudu ta san kiran Yaya Sadiq samu ne yawanci.
Tana zuwa yace taje ta kira masa Sultana su zo tare, Da sauri ta je Shashen Umma ta kira Sultana bakinta washe Allah yasa wayar ce aka siya musu.
Tare suka dawo ya na zaune acikin Falonsa ga kwalayen wayoyi nan a gabansa na Samsumg guda Biyu.
Suna shigowa Siyama ta kyalla ido taga wayoyi sai ta washe baki jikinta na rawa da bakinta.
Dukawa suka yi a kasan cafet suka gaisheshi ya amsa kai tsaye kafin ya kallesu gabad'ayan su.
Cikin kaushin murya yace"Kun san meyasa na kira ku?
A tare suka girgiza kai, kwalin wayar ya Dauka guda d'aya ya mikama Sultana ta saka Hannu ta karba itama Siyama ya bata nata ta karb'a bakinta na rawa tace"Namu ne Yaya Sadiq?
Kai ya gyad'a mata kafin yace"Naku ne Abba yace a siya muku."
Siyama ta saka Ihu ta Rumgume wayar ta na fad'in"Thank u Yaya Sadiq mungode sosai."
Kai ya jinjina kafin yace"Ku yi ma Abba addu'an Gamawa da duniya lafiya."
A tare suka ce"Allah yasa Abba ya gama da duniya lafiya."
Ya amsa da Ameen.
Kafin ya cigaba da fadin"kowacce akwai layi acikin wayarta. Ba an siya muku wannan wayar ba ne domin shashanci saboda ta taimake ku akan karatun ku ne kun ji ko? A tare suka toh za su kiyaye.
Kai Tsaye ya sallame su suka mike suna Murna suka fice ya bisu da kallo.
Ranar gidan nan ya cika da Murnan Siyama karad'inta kad'ai ake ji.
Bayan sun yi chaji haka kiran sauran yan'uwansu ta na fadin Siyama ce sun yi waya ita da Sultana.
Salima na kallonta ta tabe baki ta na fadin"Siyama gaskiya ke yar kauye ce ji fa abunda ki ke yi?
Siyama ta tura baki ta na fadin"Eh d'in naji."
Sultana kuma ta na chaza wayarta abu d'aya ta fara yi Lambar Sadiq ta fara sakawa daman kuma ta Hadaceta a kanta, Kuma da ya ke an saka musu 2k katin waya shi ta fara kira.
Shi dai yaga bakuwar lamba ta kirasa ya na Dauka kawai yaji Muryan Sultana ta na fadin"Yaya Sadiq ni ce Sultana ce."
Cikin mamaki yace"Sultana.."?
Mirmishi ta yi masa ta cikin wayar kafin tace"Eh ka yi Saving din lambata."
Sai ya jinjinamata kai kamar ta na ganinsa, sannan suka yanke kiran a tare.
Mamaki ya cika shi sai dai kuma ya share mamakin nasa ya yi Saving din lambar nata kamar yadda ta bukata da sunanta wato SULTANA.
Sai da asuba suna hanyar dawowa masallaci ya fad'a ma Abba zai je Daura.
Abba yace ga Direba sai ya kaisa, Sadiq yace baya bukata saboda ba yau zai dawo ba sai ya kwana Biyu.
Abba ba shi da yarda zai yi Tunda yasan Halin Abunda ya Haifa.
Sai da ya gama shirinsa ya fito da karamar Jakarsa ta baya sannan ya shiga ya yi ma Umma sallama itama sai ta rika masa Fad'an meyasa bai gayamata da wuri ba.
Kansa na kasa yace"Umma ki yi hakuri."
Umma ta kallesa kafin ta kira sunansa"Abubakar.."
Cikin mamaki Sadiq ya Dago ya na kallon Umma kafin yace"Na'am".
Cikin mamaki saboda bai taba jin Umma ta kira sunansa kai tsaye haka ba, ko ba ta ce Auta ba sai dai tace Saddiqu.
Cikin idanuwansa ta kallesa tace"Me ke damunka ne kwana biyu nan?
Cikin Sauri yace"Umma me ki ka gani?
Hararansa ta yi kafin tace"Bansani ba! Ji yarda duk ka wani susuce ina maka mgana kana ce min me na gani."
Sai ya yi shuru kawai ya sunkuyar da kansa na wani Lokaci kafin ya Dago ya na fadin"Umma ni fa ba abunda ke damuna"
Umma ta kura masa ido shi kuma sai ya kauce ma kallonta saboda kada ta Fahimci ba shi da gaskiya daga cikin kwayan idanuwansa.
Umma sai kawai ta kad'a kai bata kara mgana ba.
Bata da komai da zata ba shi ya kai ma Kakar Tahir sai cikin Atamfofin da Saddiqa ta zo mata da shi ta dauko guda daya sai ta hado mata da sabon Hijabin cikin wad'anda ta dinka ma Sultana sai turaren wuta na Rushi da na Tsinke, har da na fesawa.
Ta kawo ma Sadiq tace ya kai ma Hajja kakar Tahir tunda shi tafiyarsa da zuwansa ba ma wanda ya isa ya sani
Kansa na kasa yace"Ki yi hakuri Umma."
Bata kara mgana ba ta koma ta zauna ta na latsa wayarta sai da ya mike yace"Umma sai na dawo"
Kai Tsaye tace"Allah ya tsare ka gaishe su."
Har ya fice ta na kallonsa Idanuwan Umma ya ciko da kwallah a fili ta Furta"Me ke damun Auta na ne?
Bata da wannan amsar ammh in dai maganar Innani gaskiya ne to zata ba da goyon bayan auran nan yanzu saboda ya samu natsuwa sannan kowa ma ya Huta.
Bangaren Mama yaje itama ya yi mata sallama itama sai da ta yi masa Korafin tafiya ba sanarwa haka Sadiq? Itama Hakuri ya bata, ta ce bakomai itama ba ta da abunda zata ba shi shiyasa ta Dauko masa Dan kunne da Sarka da abun Hannu sai Sabulun wanka mai kamshi ta had'a masa ta ce ya kai ma Kakar Tahir, Saboda Itama Hajja na da kokari Tahir baya zuwa hannu Rabbana abubuwanan na Mutanen chan duk ta na ba shi yazo mu su da shi.
Bangaren Innani ne karshen shiga chan ya iske Saddiqa suna Hira.
Saddiqa kam sai da tace"Kai kam Sadiq baka da Dabi'a. In zaka yi tafiya ba sanarwa ba kyau fa irin wannan."
Kallonta kawai ya yi bai yi mgana ba Innani kuma sai kawai ta mike tace bari ta shirya su tafi tare itama taje ta gaida Kakar Attahirun.
Sadiq ya kalleta a karkace kafin yace"Ki je ina? Innani ba inda zan je da ke Wlh."
Innani ta saki baki ta na kallonsa kafin tace"Magajin gida..!"
Kai ya jinjina kafin ya juya ya na fad'in"Sai na dawo."
Sai kawai Innani ta saka kuka ta na fadin"Shikenan ai Allah ya tsare ni dai kace Kakar Attahiru ta aikomin da aya ina jin dadinta."
Dariya ta kusa kamashi sai da ya fita sannan ya yi dariyansa.
Kai Innani ke baki ba hakori a baki ammh kina ba da sallahun a zo miki da wani abu.
Daman Abba ya sallamesa tun safen da kudi duk da yace masa ya na da kudi a hannunsa Abba ya kallesa kafin yace"Ko me ka zama a wannan Rayuwar Abubakar ni ne mahaifinka kuma har in koma ga Allah bazan daina maka Hidima ba."
Kalaman Abba suka toshe masa baki ya kasa yi masa gaddama.
Tasha yaje ya hau mota zuwa katsina daga chan ya samu na Daura.
Tahir na wajen taron siyasan d'an majalisan su da ya fara bi Sadiq ya kirasa yace masa ya na ina ne?
Kai tsaye yace ya na wajen Taron Siyasa.
Sadiq yace"To ya zaka yi dani? Ga ni a dakin Hajja."
Tahir yasan ba karya Sadiq ya ke yi ba sanin Halinsa.
Da sauri ya baro wajen ya na zuwa ko yaga Sadiq zaune dakin Hajja suna ta Hira shi kuma ya na shan Fura.
Tsaye ya yi rike da kugu kafin yace"Kai ammh banza ne ka kira kace yau zaka zo shine ya gagare ka.?
Kai Tsaye Sadiq yace"Bani da kudi ne a waya."
Da Sauri Tahir yace"Karya ka ke yi wlh."
Hajja ta dago ta na wurga masa maficin Hannunta Lokaci daya ta na fadin"Tafi chan mara tunani ya taso tundaga gari mai nisa saboda kai ammh kana kiransa makaryaci kai dai Dahiru Allah ya shirya ka."
Tahir ya bata rai ya na fadin"Hajja sunana Tahir. Tahir sunana."
Hajja tace"Nace Dahiru Dahiru ko zaka Tsireni ne?
Sai Tahir ya kasa mgana Sadiq kuma na shan Fura ya na Dariya.
Shigowa ya yi da kafa ya Shuri Sadiq ya na fadin"Munafuki."
Hajja ta mike ta fadin"Fitar min da takalmi daga daki ina Ibadata aciki."
Jin yasa ya koma ya cire takalmi sannan ya shigo, ya zauna kusa da Sadiq ya na Hararan shi.
Hajja kuma bakinta washe ta nuna ma Tahir abun arzikin da iyayen Sadiq suka aiko mata da shi.
Ya karba ya gani shima ya yi godiya sun jima dakin Hajja suna ta Hira sannan suka koma Dakin Tahir.
Sadiq ya yi wanka ya sauya kaya suka fita sallar La'asar dagachan Tahir yajasa suka shiga gari.
Sadiq so ya ke ya samu ya kebe
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16 Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33