Turare yad'auka yad'an fesa sannan yajuyo gareta gaba d'aya, kusada ita ya zauna akan sofa tana juya tea daketa turiri.
Kumatunta ya sumbata, yana magana yana saka sock's da takalmi.
" humm, nifa mamaki kike bani wlhy, wai dama ba barci kikeyiba ne?".
"Lallai sadauki, inani ina barci yau Monday, insha ALLAH saina koma aikinnanfa, kamata yayima ka dinga k'arafamin guywa aii, saurafa wata biyu kacal nagama, nasha wahalar watanni goma, saida aski yazo gaban goshi sainayi sakaci kuma?".
''Inafa zan yarda Maman babies na, gara kigama kizo kinutsu wajen yimin tarbiyyan yara".
" tab aikinfa?".
"Gashinan zakiyi agidan mijinki". 'Yay maganar yana d'aukar doya yasaka abaki'.
" sadauki banfa ganeba".
Saida ya k'ur6i tea sannan yace, ''aii dama bazaki gane cikin sauk'iba, d'akko agogona gashi can saman mirror ki sakamin, nakusa makara, kuma inada meeting 8:0am wlhy".
Tashi Aysha tayi tad'akko agogon, tadawo kusadashi ta zauna, hannunsa takamo tamaido saman cinyarta, tana d'aura masa agogon tana juya maganganunsa aranta, idonta nakan zara-zaran yatsun hannunsa masu dogayen farce dake a tsaftace kuma a yanke, kamar yanda addininmu ya koyar damu, (sa6anin samarin yanzu da 'yan mata dake barin farce wai danufin gayu, yo gayu kokuwa bama shaid'anu mafaka😏).
Tana d'aura masa yana shan tea d'in a hanzarce.
Tsaf ta d'aura, yadace da chocolate d'in skin nashi kuwa.
Sauran tea d'in yakai bakinta tareda fad'in sha kema.
Kauda kanta tayi gefe, "uhm uhm sadauki, banajin shan tea wlhy, zanje cikin gidane k'ila sunyi kunu saina sha."
''Kenan batare zamu fitaba?, dankuwa su Adams Na hanyar zuwa d'aukana, shima yafara koyan latti nakula".
"Kaikam ya khaleel amaryafa gareshi, da shikad'aine, amma yanzu saiyad'anyi lallashi, saikuma an tsareshi yasha tea kamarkai".
Dariya maganarta tabashi, ya ajiye cup d'in tareda jawota jikinsa ya sumbaci cikinta da goshinta, ahankali yace, "I love you so much cuty na, ked'in badai iya tsara zanceba." 'Yay maganar yanajan karan hancinta'.
Kunya saita kama Aysha, tasaka hannu tarufe fuska tana murmushi.
Shima d'aukar jakkarsa yayi yana murmushi, yace, ''bye, akula sosai, banda magana da maza wlhy, inhar batazama tilasba, daga wajen aiki kar acemin kinje koda gate, idan time d'in tashi yayi ki kirani zan turo a maidoki gida. kije zaku fita tareda ummi amarya."
Baijira cewartaba yafice.
Da kallo Aysha tabishi, batareda ta iya cewa komaiba harya fice.
********
Kamar yanda suka saba, cikin girmamawa suketa salute nashi da k'amewa, tuni Adams yatareshi ya kar6i kayan hannunsa, Samuel yabud'e masa motar da sauri.
Shiga yayi ya zauna abaya cikin k'asaitarsa, suma sauran securitys d'in duk suka shiga.
Saida suka fara tafiya sannan Adams yace, "sir! Akwai maganar kama guy d'inanfa Manner, kuma nasamu labari a majiya mai k'arfi yashigo Nigeria adaren jiya."
Bud'e idanu khaleel yayi yana kallon Adams, yace, ''aikam zuwa Kano yakamamu dole a yau, domin Sa'eed ya tabbatarmin inhar yazo Nigeria to washe gari a Kano yake kwana, kaga kuwa yau kenan zaije Kano, idan mukayi saken har zuwa gobe to tabbas zamu rasashi, kuma guy d'in yanada muhimmanci akan bincikenmu, ta hanyarsane kawai zamu iya sanin wanene Alhaji Anas Jalingo, gashi kuma meeting d'inan zai kaini kusan awanni 8, Dan sai 1 zamu fito".
Cikin huro iska abakinsa yace, ''yakake ganin za'ayi kenan?, ko shigar dare zamuyima Kano d'in?".
"Duk yanda kace sir, kaga idan mun ajiyeka saimuje airport muyi biking jirgin yamma."
"Shikenan, damun Isa kad'auki file d'in bayanan Alhaji Anas d'in ka kaima Basheer office yasaka hannu, sannan inaga kawai numbers d'in duk kan yaran Alhaji Anas ahannun Solomon, saiku duba number d'in Munner awajen, sannan su Solomon su bibiyar mana inda yake ta hanyar layinsa, dakuma duk indama zaije ayau har zuwa dare".
" kukira Mustapha yabibiyeshi, kakuma gargad'esa akan karyamin wasa a aikina, idan yakuma kuskure irinna last time wlhy saiyayi nadama."
"OK Sir! Babu damuwa".
A dai-dai lokacin suka iso, bayan Adams yabud'e masa yafito, yakar6a wayarsa a hannunsa da lap-top, wad'annan akaisu office kawai, ka d'auki wasu files nanan a kan desk, nad'ora kamar wani book ne akai, nadai manta, kabama Samuel yakai office d'in Oga Victor, kace yatsaya yaduba yabashi ya maido maka, kaima kasamin hannu sannan kakaima Taheer akwai abinda zaije Ku bincika kaidashi da faruk da zeenatu a d'akin bincike, kafin nafito a tattaramin bayanai, bara naje suna jirana."
"Afito lfy sir!".
Kansa kawai ya jinjina Adams tareda d'aga hannu yanufi inda zasuyi meeting d'in, iyasu manya-manyan jami'an police Interpol, tareda wasu daga cikin immigrations da Customs, harma dawasu manyan ainahin police d'in, zasu tattaunane akan aikin had'aka dasukeson gudanarwa domin cafke wasu masu laifi dake k'asashen k'etare, dakuma goyon bayan wasu manya dake cikin Nigeria..............✍🏻
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu😭🤚🏻✋🏻._**_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdul ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of experts & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyu📘)_
_d'ingimemiyar gaisuwa ta iso agareku_
*_pherty xarah (ALLAH yakaimu ranar aurenki muzo sokoto musha shagali my kakus💃🏻🤸🏻♀) & Ummu Aysha (ALLAH ya kaimu ranar auren Aysha muyi rawar shaku-shaku😂🤸🏻♀)_*.
'Dakin taron tsit yake, da alama khaleel ake jira kawai, Dan kowa ya hallara, kayan hannunsa ya ajiye tareda had'e hannayensa waje d'aya alamar ban hak'uri da Lattin dayayi🙏🏻.
Duk manyansa ne awajen, shikad'aine k'aramima, kwazonsa da jajircewarsa akan aikice tasakasu shigo dashi cikin meeting d'in, Dan abinda za'a tattauna akai shine jigonsa.
Bayan bud'e taro da addu'oi suka fara abinda ya tarasu kai tsaye.
Jawabai sosai akayi, mafi yawa tashafi k'ungiyar su momyne kuma.
Khaleel aka bama damar tashi yayi jawabi akan nasarorin dasuka samu, dakuma abubuwan da aka kama k'ungiyar dasu.
Bayan khaleel yayi gaisuwar ban girma agaresu, yayi add'u'oi, sannan yafara jawabi cikin nutsuwa a harshen nasara ingilishi.
_"munkama mutane 57 dake cikin wannan k'ungiya, tareda bindugu 16, sai hodar ibilis (cocaine) datakai nauyin cg 1800,0 dawani abu, sannan akwai kwayoyi masu had'arin gaske suma masu yawa, saikuma yara 'yammata damuka ku6tar awani gida su 84, wasu acikinsu anyimusu viza za'abar k'asar dasu, akwai kuma 21 damuka samo a wasu k'asashe guda biyu"._
_har yanzun muna farautar kusan mutane 109 dake k'ashe daban-daban tareda yara kusan kimanin 800 da aka fitadasu tawasu hanyoyi daban-daban ak'asarnan. Akwai uku cikin wad'anda suke hannunmu suna kwance babu lfy acikin asibitinmu, saikuma 26 da suka mutu tawasu dalilai, wasu aciki mune muka harbesu, wasukuma sunmutune kawai, akwai mutum d'aya da aka bashi guba yamutu, Wanda munan muna bincike akan hakan, insha ALLAH kad'an garage mukawo sunayen masu hannu acikin kisan nashi."_
Saikuma mutun kusan 78 dawasu k'asashe suka samu kamawa 'yan Nigeria, wad'anda aka tabbatar sunada alak'a da k'ungiyar, suma munata k'ok'ari wajen ganin mun kar6osu, andawo dasu nan gida Nigeria ammusu hukunci dai-dai dalaifinsu. Da akwai mutane 13 ahannunmu dasuka fito daga k'ashen k'etare suma, wasu k'ashen suna buk'atar mubasu 'yan k'asarsu domin sumusu hukunci a k'ashensu, to badai muce musu komaiba har yanzu, munanan muna tattaunawa akan batun dai.
Saikuma jami'an tsaro dasuka fito a fannoni daban-daban guda 11 damuka samu cikin wad'an nan criminals, bincikenmu kuma ya tabbatar akwaima wad'ansu dabasu halarci wannan taronba aranar da'a kamasu, kuma gaskiya acikin manyane, dole saida had'inkan Ku za'a samu Damar kamasun, dukda akwai shirin damukeyi ta k'ark'ashin k'asa akansu.
Wannan shine bayanan da k'ungiyar tashafa, saikuma wad'anda basuda alak'a da k'ungiyar, muna shirin mik'a wasu kotu.
Suma d'in zamu shirya kaisu kotu acikin next week insha ALLAH.
AKWAI mutane uku dake hannun hukuma sss, d'aya d'an k'ungiyarne, biyu kuma laifinsu daban, munason suma subamusu danmu saka d'ayan cikin 'yan uwansa.
Yak'ame tareda salute Nasu Baki d'aya, sannan yadawo wajen zamansa ya zauna.
Lallai dolene hukumar police Interpol tamik'a gagarumin jinjina dayabo akan wannan gwarzon ma'aikaci nata, wannan hukuma da Nigeria harma da duniya baki d'aya bazasu ta6a mantawa da Ibraheem Abdallah ba, j! gwarzon ma'aikacine dayakamata ayi koyi dashi akowanne fanin d'ammara Na kaki, yakawomana nasarori masu yawan gaske, Wanda bamu kad'aibama duniya gaba d'aya dolene tayi alfahari dashi, yaje k'asashen duniya daban-daban yagudanar da aikinsa cikin nasarori, sannan wasu k'asashen sun gayyacesa domin taimakonsu duk Dan kwazonsane kuma, wannan k'ungiya damuke magana akanta ankai kusan shekaru 16 ana bincike akanta, amma bamu samu wani bakin zareba saida aikin yakoma hannun j!, jinjina agareka Ibraheem Abdallah, ALLAH yacigaba da haskaka rayuwarka kaji, ALLAH yasa ka d'ore ahaka kar watarana ka canja.
Gaba d'aya aka amsa da ameen.
Yacigaba da fad'in akwai ganawa da shugaban k'asa daza'ayi gobe a fadarsa, kowanne hukuma taza6i mutane uku dazasu wakilceta, sannan annad'a Wanda zaizama kwamitin shugabancin wannan zama baki d'aya.
Mudai anan J! Yana ciki, sannan kuma shine shugaban wannan kwamiti gaba d'aya dazai jagoranci wannan zama har fadar shugaban k'asa.
Nanma aka d'auki tafi gaba d'aya, kowa yayi na'am da hakan, saidai fuskar mutum biyu babu alamar sun amshi zancen, kuma koda khaleel yake bayani babu alamun jindad'in bayanan nasa, babu Wanda yakula da hakan sai khaleel da hankalinsa ke akan kowa, tunda dama yana zargin wasu manyansu acikin k'ungiyar, akwai guns kusan 6 acikin wad'anda suka kar6a duk Na jami'an tsarone, sannan ankama wasu acikinsu masu kaki.
Haka sukaita tattaunawa, kowa yana kawo albarkacin bakinsa, da hanyoyin dazasubi domin dak'ile ta addacin da'akeyi acikin gida da k'asashen k'etare ana zubarma da Nigeria mutuncinta.
Har 1:30pm suka kai ad'akin taron sannan aka tashi, amma khaleel yariga kowa fitowa, bama arufe taron dashiba yanemi excuse saboda time d'in sallah yayi, wad'anda suke musilmai awajen sai kunya Takamasu, dansu ko alamar tunawa da za'a shiga time d'in ibadarsu basu nunaba, saima k'ara 6ararrajewa suke suna sakin bayanai.
Shi dai khaleel yamusu sallam yafito, akan idan basu kammalaba har aka idar da sallah to zai dawo, idankuma sun tashi shikenan.
🙂👍🏻irinku mukeso khaleel masu girmama addininsu samada uzurorinsu Na duniya, wad'anda basa shakkar gudanar da ibadar aduk Inda suka tsinci kansu, masu kishin bautar ALLAH.
(Bawai ta addanci bane addini, Adinin musilinci ba addinin 'yan ta'adda baneba kamar yanda duniya take fad'a ahalin yanzun, duk Wanda kagani musilmi d'an ta adda to tabbas baya cikinmu, yana amfani dahakanne kawai domin kansa, sannan shid'in ru6a66en musulmine, mukuma maba d'aukarsa d'aya daga cikinmu, addininmu zaman lafiya da adalcin k'yautatawa junanmu yakoyar damu, yanunamana muhimmancin adalci gawad'anda bama addinimu d'ayaba, addinin musilinci adalin addinine, dake koyar damu k'yawawan ayyuka, sannan addinine mai sauk'i, danhaka duk wani d'an ta'adda dazai kira kansa musilmi munce k'aryane, shiba mabiyin addininmu baneba, ISLAM IS THE BEST RELIGION💪😭.
Wlhy iyaye Ku kula sosai akan films da 'ya'yanmu suke kallo, musamman wad'anda ake nuna Muslim's amatsayin 'yan ta'adda, yaranmu kwakwalwarsu k'aramace, komai suka gani zasu iya d'auka hakane dai-dai, ALLAH yasa mugane.🤚🏻✋🏻😭
_____________
Koda aka fito sallah yaga sunfito saiya wuce office, zamansa babu dad'ewa youseef yay knocking d'in k'ofar, izinin shigowa yabashi.
Ya k'ame tareda yin salute Na ya khaleel.
Kansa ya jinjina masa sannan yamasa alamar ya zauna, bayan ya zauna khaleel yamik'o masa hannu sukayi musabaha🤝🏻.
Takardun dake hannunsa yamik'a masa, sir! ga wad'annan bayanan, mun tattarasu duka, insha ALLAH komai zaka samu. Maganar Munner kuma munata bibiyarsa ta number d'insa, haryanzu kuma yana cikin abujarnan. Saidai yayi wata waya damukayi recording ". 'Yay maganar yana mik'a masa k'aramar wayarsa.'
Kar6a khaleel yayi yakunna record d'in yana saurara. bayan yagama saurare yamik'ama youseef wayar yana furzar da isaka.
" naji youseef, shima zaibi jirgin 6:30pm ne zuwa Kano, kiramin Adams".
''OK sir".
Babu dad'ewa saiga Adams, cikin girmamawa yace, "gani sir".
''Ok, uhm dama inason naji katanadar mana jirginne?".
" yes sir!".
"Uhm Na k'arfe nawa?".
" 6:30pm".
"OK, bama saimunje kanoba, zamu kamashi a airport kawai. youseef kiramin Joseph, kace yayi shiri kune zakuje kama Munner, zuwa 6pm kaidashi Ku tabbatar kunzagaye airport, kaga insha ALLAH kafin akira sallar magriba kun gama da matsalar".
" babu damuwa sir, barama naje nasamu Joseph d'in a office, amma sir danazone please akan hajia, kadaure muje ka ganta, kullum saita ambaci sunank.........
Kasa k'arasawa youseef yayi, saboda wani mugun kallo da khaleel ya watsa masa.
🙏🏻" ALLAH ya huci zuciyarka sir".
Khaleel baice komaiba ya kauda kansa daga kallon youseef d'in.
Jiki a sanyaye youseef yamik'e, yay salute nashi sannan yafice.
Adams natsaye baice komaiba dai, amma shima yanason yarok'eshi akan yaje d'in, saidai yana shakka.
d'ago ido khaleel yay ya kalleshi, "akwai damuwane". 'Ya tambayi Adams yana maida idonsa a kan computer dayake latsawa'.
" a'a sir!, amma........
......Amman mi? Indai akantane karkacemin komai".
Yak'atseshi da Sauri.
Wani yawu Adams ya had'iye tareda girgiza kansa, shima saiyayi salute nashi yafice.
Binsa da kallo khaleel yayi, ya sauke numfashi tareda dafe kansa, ahankali yafurta momy kingama da rayuwata, ALLAH ne kawai kerik'e da zuciyata, amma datuni ta tarwatse☹✊🏻.
Agurguje inji Perty😉
********
Alhmdlh aranar su Youseef sunsami nasarar cafke Munner, kuma cikin sauk'i da nasarori.
****
Kusan 8pm khaleel yakoma gida, saida yafara shiga cikin gidan, Dan yanaso su gaisa dasu Anty Mamie, yau yafita da wuri basu gaisaba.
K'annensa suna falon, harsu Hasnah, fira suketayi, su Affan naganin khaleel suka taso da gudu sukamasa oyoyo, rungumesu yayi shima yana farincikin ganinsu, d'ai-d'ai yabisu ya sumbaci kumatunsu, shima duk haka suka sumbaceshi.
Manyan kuma suka gaidashi. Da 'Yar sakin fuska ya amsa, yabisu da kallo d'ai-d'ai amma babu Aysha.
"Su mamafa?". 'Yay maganar idonsa akansu'.
" mama sunfita itada baffah, ummi Amarya kuma kanta ke ciwo ta kwanta, Anty Mamie tana d'aki itama."
Batareda yace komaiba yanufi d'akin Anty Mamie, saida yay knocking tabashi izinin Shiga sannan yatura k'ofar yashiga da sallama.
Da Aysha yafara cin karo zaune kusada Anty Mamie tana bata dambu abaki.
Suduka idonsu nakansa, duk suka masa sannu da zuwa.
A sanyaye ya amsa yanamaijin k'aunar mahaifiyarsa har cikin ransa. K'arasowa yayi ya zauna d'ayan gefen Anty Mamie shima.
"Babana andawo?".
Kansa ya jinjina mata, ya d'ora kan nasa agefen kafad'arta yana kallon Aysha, yace, " Mamie kidaina shagwa6a yarinyarnan, jiyafa ta6ara taitamin iri-iri."
Aysha tad'an murgud'a masa baki, tana fad'in "jealousy kawai".
Anty Mamie kam 'Yar dariya tayi, " babana aidolene Na shagwa6ata, bakaga ba ita kad'ai baceba, yanzu hakama abinci taci tayi amansa, shine matar zunnurain tayi dambu takawo mata, inad'an lalla6atane tanaci".
Rankwashi khaleel yamata agefen kanta, takuwa kware baki ta zabga k'ara tareda dafe kanta.
Da sauri Anty Mamie ta rungumota jikinta, shima tamasa rankwashi biyu akansa.
Dafe wajen yayi yana fad'in "uchhhh, dazafi wlhy Mamie".
" oooh kasan dazafin amma kama yarinyata? duk wata mugunta ka iyata babana salo-salo ko?".
"ALLAH Anty Mamie yarinyarnan batada kunya, kigafa murgud'en takemin harda gwalo? kibarni kawai Na caskalata".
Cikin 'Yar dariya Anty Mamie tamik'e daga tsakkiyarsu, ''kunga kutashi kuje 6angarenku, bazan iyaba dawannan rikicin, kuje wajan Ammah Tamuku shari'a".
Showing 159001 words to 162000 words out of 181849 words
Kumatunta ya sumbata, yana magana yana saka sock's da takalmi.
" humm, nifa mamaki kike bani wlhy, wai dama ba barci kikeyiba ne?".
"Lallai sadauki, inani ina barci yau Monday, insha ALLAH saina koma aikinnanfa, kamata yayima ka dinga k'arafamin guywa aii, saurafa wata biyu kacal nagama, nasha wahalar watanni goma, saida aski yazo gaban goshi sainayi sakaci kuma?".
''Inafa zan yarda Maman babies na, gara kigama kizo kinutsu wajen yimin tarbiyyan yara".
" tab aikinfa?".
"Gashinan zakiyi agidan mijinki". 'Yay maganar yana d'aukar doya yasaka abaki'.
" sadauki banfa ganeba".
Saida ya k'ur6i tea sannan yace, ''aii dama bazaki gane cikin sauk'iba, d'akko agogona gashi can saman mirror ki sakamin, nakusa makara, kuma inada meeting 8:0am wlhy".
Tashi Aysha tayi tad'akko agogon, tadawo kusadashi ta zauna, hannunsa takamo tamaido saman cinyarta, tana d'aura masa agogon tana juya maganganunsa aranta, idonta nakan zara-zaran yatsun hannunsa masu dogayen farce dake a tsaftace kuma a yanke, kamar yanda addininmu ya koyar damu, (sa6anin samarin yanzu da 'yan mata dake barin farce wai danufin gayu, yo gayu kokuwa bama shaid'anu mafaka😏).
Tana d'aura masa yana shan tea d'in a hanzarce.
Tsaf ta d'aura, yadace da chocolate d'in skin nashi kuwa.
Sauran tea d'in yakai bakinta tareda fad'in sha kema.
Kauda kanta tayi gefe, "uhm uhm sadauki, banajin shan tea wlhy, zanje cikin gidane k'ila sunyi kunu saina sha."
''Kenan batare zamu fitaba?, dankuwa su Adams Na hanyar zuwa d'aukana, shima yafara koyan latti nakula".
"Kaikam ya khaleel amaryafa gareshi, da shikad'aine, amma yanzu saiyad'anyi lallashi, saikuma an tsareshi yasha tea kamarkai".
Dariya maganarta tabashi, ya ajiye cup d'in tareda jawota jikinsa ya sumbaci cikinta da goshinta, ahankali yace, "I love you so much cuty na, ked'in badai iya tsara zanceba." 'Yay maganar yanajan karan hancinta'.
Kunya saita kama Aysha, tasaka hannu tarufe fuska tana murmushi.
Shima d'aukar jakkarsa yayi yana murmushi, yace, ''bye, akula sosai, banda magana da maza wlhy, inhar batazama tilasba, daga wajen aiki kar acemin kinje koda gate, idan time d'in tashi yayi ki kirani zan turo a maidoki gida. kije zaku fita tareda ummi amarya."
Baijira cewartaba yafice.
Da kallo Aysha tabishi, batareda ta iya cewa komaiba harya fice.
********
Kamar yanda suka saba, cikin girmamawa suketa salute nashi da k'amewa, tuni Adams yatareshi ya kar6i kayan hannunsa, Samuel yabud'e masa motar da sauri.
Shiga yayi ya zauna abaya cikin k'asaitarsa, suma sauran securitys d'in duk suka shiga.
Saida suka fara tafiya sannan Adams yace, "sir! Akwai maganar kama guy d'inanfa Manner, kuma nasamu labari a majiya mai k'arfi yashigo Nigeria adaren jiya."
Bud'e idanu khaleel yayi yana kallon Adams, yace, ''aikam zuwa Kano yakamamu dole a yau, domin Sa'eed ya tabbatarmin inhar yazo Nigeria to washe gari a Kano yake kwana, kaga kuwa yau kenan zaije Kano, idan mukayi saken har zuwa gobe to tabbas zamu rasashi, kuma guy d'in yanada muhimmanci akan bincikenmu, ta hanyarsane kawai zamu iya sanin wanene Alhaji Anas Jalingo, gashi kuma meeting d'inan zai kaini kusan awanni 8, Dan sai 1 zamu fito".
Cikin huro iska abakinsa yace, ''yakake ganin za'ayi kenan?, ko shigar dare zamuyima Kano d'in?".
"Duk yanda kace sir, kaga idan mun ajiyeka saimuje airport muyi biking jirgin yamma."
"Shikenan, damun Isa kad'auki file d'in bayanan Alhaji Anas d'in ka kaima Basheer office yasaka hannu, sannan inaga kawai numbers d'in duk kan yaran Alhaji Anas ahannun Solomon, saiku duba number d'in Munner awajen, sannan su Solomon su bibiyar mana inda yake ta hanyar layinsa, dakuma duk indama zaije ayau har zuwa dare".
" kukira Mustapha yabibiyeshi, kakuma gargad'esa akan karyamin wasa a aikina, idan yakuma kuskure irinna last time wlhy saiyayi nadama."
"OK Sir! Babu damuwa".
A dai-dai lokacin suka iso, bayan Adams yabud'e masa yafito, yakar6a wayarsa a hannunsa da lap-top, wad'annan akaisu office kawai, ka d'auki wasu files nanan a kan desk, nad'ora kamar wani book ne akai, nadai manta, kabama Samuel yakai office d'in Oga Victor, kace yatsaya yaduba yabashi ya maido maka, kaima kasamin hannu sannan kakaima Taheer akwai abinda zaije Ku bincika kaidashi da faruk da zeenatu a d'akin bincike, kafin nafito a tattaramin bayanai, bara naje suna jirana."
"Afito lfy sir!".
Kansa kawai ya jinjina Adams tareda d'aga hannu yanufi inda zasuyi meeting d'in, iyasu manya-manyan jami'an police Interpol, tareda wasu daga cikin immigrations da Customs, harma dawasu manyan ainahin police d'in, zasu tattaunane akan aikin had'aka dasukeson gudanarwa domin cafke wasu masu laifi dake k'asashen k'etare, dakuma goyon bayan wasu manya dake cikin Nigeria..............✍🏻
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu😭🤚🏻✋🏻._**_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdul ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of experts & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyu📘)_
_d'ingimemiyar gaisuwa ta iso agareku_
*_pherty xarah (ALLAH yakaimu ranar aurenki muzo sokoto musha shagali my kakus💃🏻🤸🏻♀) & Ummu Aysha (ALLAH ya kaimu ranar auren Aysha muyi rawar shaku-shaku😂🤸🏻♀)_*.
_ALLAH yak'aro muku haske a rubutunku kuma, ALLAH katsare k'ungiyar Haske dadukkan writers d'in dake cikinta 🤚🏻✋🏻, wannan shafin nakune gwarazan marubuta👍🏻👍🏻👍🏻_
4⃣8⃣
'Dakin taron tsit yake, da alama khaleel ake jira kawai, Dan kowa ya hallara, kayan hannunsa ya ajiye tareda had'e hannayensa waje d'aya alamar ban hak'uri da Lattin dayayi🙏🏻.
Duk manyansa ne awajen, shikad'aine k'aramima, kwazonsa da jajircewarsa akan aikice tasakasu shigo dashi cikin meeting d'in, Dan abinda za'a tattauna akai shine jigonsa.
Bayan bud'e taro da addu'oi suka fara abinda ya tarasu kai tsaye.
Jawabai sosai akayi, mafi yawa tashafi k'ungiyar su momyne kuma.
Khaleel aka bama damar tashi yayi jawabi akan nasarorin dasuka samu, dakuma abubuwan da aka kama k'ungiyar dasu.
Bayan khaleel yayi gaisuwar ban girma agaresu, yayi add'u'oi, sannan yafara jawabi cikin nutsuwa a harshen nasara ingilishi.
_"munkama mutane 57 dake cikin wannan k'ungiya, tareda bindugu 16, sai hodar ibilis (cocaine) datakai nauyin cg 1800,0 dawani abu, sannan akwai kwayoyi masu had'arin gaske suma masu yawa, saikuma yara 'yammata damuka ku6tar awani gida su 84, wasu acikinsu anyimusu viza za'abar k'asar dasu, akwai kuma 21 damuka samo a wasu k'asashe guda biyu"._
_har yanzun muna farautar kusan mutane 109 dake k'ashe daban-daban tareda yara kusan kimanin 800 da aka fitadasu tawasu hanyoyi daban-daban ak'asarnan. Akwai uku cikin wad'anda suke hannunmu suna kwance babu lfy acikin asibitinmu, saikuma 26 da suka mutu tawasu dalilai, wasu aciki mune muka harbesu, wasukuma sunmutune kawai, akwai mutum d'aya da aka bashi guba yamutu, Wanda munan muna bincike akan hakan, insha ALLAH kad'an garage mukawo sunayen masu hannu acikin kisan nashi."_
Saikuma mutun kusan 78 dawasu k'asashe suka samu kamawa 'yan Nigeria, wad'anda aka tabbatar sunada alak'a da k'ungiyar, suma munata k'ok'ari wajen ganin mun kar6osu, andawo dasu nan gida Nigeria ammusu hukunci dai-dai dalaifinsu. Da akwai mutane 13 ahannunmu dasuka fito daga k'ashen k'etare suma, wasu k'ashen suna buk'atar mubasu 'yan k'asarsu domin sumusu hukunci a k'ashensu, to badai muce musu komaiba har yanzu, munanan muna tattaunawa akan batun dai.
Saikuma jami'an tsaro dasuka fito a fannoni daban-daban guda 11 damuka samu cikin wad'an nan criminals, bincikenmu kuma ya tabbatar akwaima wad'ansu dabasu halarci wannan taronba aranar da'a kamasu, kuma gaskiya acikin manyane, dole saida had'inkan Ku za'a samu Damar kamasun, dukda akwai shirin damukeyi ta k'ark'ashin k'asa akansu.
Wannan shine bayanan da k'ungiyar tashafa, saikuma wad'anda basuda alak'a da k'ungiyar, muna shirin mik'a wasu kotu.
Suma d'in zamu shirya kaisu kotu acikin next week insha ALLAH.
AKWAI mutane uku dake hannun hukuma sss, d'aya d'an k'ungiyarne, biyu kuma laifinsu daban, munason suma subamusu danmu saka d'ayan cikin 'yan uwansa.
Yak'ame tareda salute Nasu Baki d'aya, sannan yadawo wajen zamansa ya zauna.
Gaba d'aya aka d'auki tafi, jikake raff raff raff!!!.
Lallai dolene hukumar police Interpol tamik'a gagarumin jinjina dayabo akan wannan gwarzon ma'aikaci nata, wannan hukuma da Nigeria harma da duniya baki d'aya bazasu ta6a mantawa da Ibraheem Abdallah ba, j! gwarzon ma'aikacine dayakamata ayi koyi dashi akowanne fanin d'ammara Na kaki, yakawomana nasarori masu yawan gaske, Wanda bamu kad'aibama duniya gaba d'aya dolene tayi alfahari dashi, yaje k'asashen duniya daban-daban yagudanar da aikinsa cikin nasarori, sannan wasu k'asashen sun gayyacesa domin taimakonsu duk Dan kwazonsane kuma, wannan k'ungiya damuke magana akanta ankai kusan shekaru 16 ana bincike akanta, amma bamu samu wani bakin zareba saida aikin yakoma hannun j!, jinjina agareka Ibraheem Abdallah, ALLAH yacigaba da haskaka rayuwarka kaji, ALLAH yasa ka d'ore ahaka kar watarana ka canja.
Gaba d'aya aka amsa da ameen.
Yacigaba da fad'in akwai ganawa da shugaban k'asa daza'ayi gobe a fadarsa, kowanne hukuma taza6i mutane uku dazasu wakilceta, sannan annad'a Wanda zaizama kwamitin shugabancin wannan zama baki d'aya.
Mudai anan J! Yana ciki, sannan kuma shine shugaban wannan kwamiti gaba d'aya dazai jagoranci wannan zama har fadar shugaban k'asa.
Nanma aka d'auki tafi gaba d'aya, kowa yayi na'am da hakan, saidai fuskar mutum biyu babu alamar sun amshi zancen, kuma koda khaleel yake bayani babu alamun jindad'in bayanan nasa, babu Wanda yakula da hakan sai khaleel da hankalinsa ke akan kowa, tunda dama yana zargin wasu manyansu acikin k'ungiyar, akwai guns kusan 6 acikin wad'anda suka kar6a duk Na jami'an tsarone, sannan ankama wasu acikinsu masu kaki.
Haka sukaita tattaunawa, kowa yana kawo albarkacin bakinsa, da hanyoyin dazasubi domin dak'ile ta addacin da'akeyi acikin gida da k'asashen k'etare ana zubarma da Nigeria mutuncinta.
Har 1:30pm suka kai ad'akin taron sannan aka tashi, amma khaleel yariga kowa fitowa, bama arufe taron dashiba yanemi excuse saboda time d'in sallah yayi, wad'anda suke musilmai awajen sai kunya Takamasu, dansu ko alamar tunawa da za'a shiga time d'in ibadarsu basu nunaba, saima k'ara 6ararrajewa suke suna sakin bayanai.
Shi dai khaleel yamusu sallam yafito, akan idan basu kammalaba har aka idar da sallah to zai dawo, idankuma sun tashi shikenan.
🙂👍🏻irinku mukeso khaleel masu girmama addininsu samada uzurorinsu Na duniya, wad'anda basa shakkar gudanar da ibadar aduk Inda suka tsinci kansu, masu kishin bautar ALLAH.
(Bawai ta addanci bane addini, Adinin musilinci ba addinin 'yan ta'adda baneba kamar yanda duniya take fad'a ahalin yanzun, duk Wanda kagani musilmi d'an ta adda to tabbas baya cikinmu, yana amfani dahakanne kawai domin kansa, sannan shid'in ru6a66en musulmine, mukuma maba d'aukarsa d'aya daga cikinmu, addininmu zaman lafiya da adalcin k'yautatawa junanmu yakoyar damu, yanunamana muhimmancin adalci gawad'anda bama addinimu d'ayaba, addinin musilinci adalin addinine, dake koyar damu k'yawawan ayyuka, sannan addinine mai sauk'i, danhaka duk wani d'an ta'adda dazai kira kansa musilmi munce k'aryane, shiba mabiyin addininmu baneba, ISLAM IS THE BEST RELIGION💪😭.
Wlhy iyaye Ku kula sosai akan films da 'ya'yanmu suke kallo, musamman wad'anda ake nuna Muslim's amatsayin 'yan ta'adda, yaranmu kwakwalwarsu k'aramace, komai suka gani zasu iya d'auka hakane dai-dai, ALLAH yasa mugane.🤚🏻✋🏻😭
_____________
Koda aka fito sallah yaga sunfito saiya wuce office, zamansa babu dad'ewa youseef yay knocking d'in k'ofar, izinin shigowa yabashi.
Ya k'ame tareda yin salute Na ya khaleel.
Kansa ya jinjina masa sannan yamasa alamar ya zauna, bayan ya zauna khaleel yamik'o masa hannu sukayi musabaha🤝🏻.
Takardun dake hannunsa yamik'a masa, sir! ga wad'annan bayanan, mun tattarasu duka, insha ALLAH komai zaka samu. Maganar Munner kuma munata bibiyarsa ta number d'insa, haryanzu kuma yana cikin abujarnan. Saidai yayi wata waya damukayi recording ". 'Yay maganar yana mik'a masa k'aramar wayarsa.'
Kar6a khaleel yayi yakunna record d'in yana saurara. bayan yagama saurare yamik'ama youseef wayar yana furzar da isaka.
" naji youseef, shima zaibi jirgin 6:30pm ne zuwa Kano, kiramin Adams".
''OK sir".
Babu dad'ewa saiga Adams, cikin girmamawa yace, "gani sir".
''Ok, uhm dama inason naji katanadar mana jirginne?".
" yes sir!".
"Uhm Na k'arfe nawa?".
" 6:30pm".
"OK, bama saimunje kanoba, zamu kamashi a airport kawai. youseef kiramin Joseph, kace yayi shiri kune zakuje kama Munner, zuwa 6pm kaidashi Ku tabbatar kunzagaye airport, kaga insha ALLAH kafin akira sallar magriba kun gama da matsalar".
" babu damuwa sir, barama naje nasamu Joseph d'in a office, amma sir danazone please akan hajia, kadaure muje ka ganta, kullum saita ambaci sunank.........
Kasa k'arasawa youseef yayi, saboda wani mugun kallo da khaleel ya watsa masa.
🙏🏻" ALLAH ya huci zuciyarka sir".
Khaleel baice komaiba ya kauda kansa daga kallon youseef d'in.
Jiki a sanyaye youseef yamik'e, yay salute nashi sannan yafice.
Adams natsaye baice komaiba dai, amma shima yanason yarok'eshi akan yaje d'in, saidai yana shakka.
d'ago ido khaleel yay ya kalleshi, "akwai damuwane". 'Ya tambayi Adams yana maida idonsa a kan computer dayake latsawa'.
" a'a sir!, amma........
......Amman mi? Indai akantane karkacemin komai".
Yak'atseshi da Sauri.
Wani yawu Adams ya had'iye tareda girgiza kansa, shima saiyayi salute nashi yafice.
Binsa da kallo khaleel yayi, ya sauke numfashi tareda dafe kansa, ahankali yafurta momy kingama da rayuwata, ALLAH ne kawai kerik'e da zuciyata, amma datuni ta tarwatse☹✊🏻.
Agurguje inji Perty😉
********
Alhmdlh aranar su Youseef sunsami nasarar cafke Munner, kuma cikin sauk'i da nasarori.
****
Kusan 8pm khaleel yakoma gida, saida yafara shiga cikin gidan, Dan yanaso su gaisa dasu Anty Mamie, yau yafita da wuri basu gaisaba.
K'annensa suna falon, harsu Hasnah, fira suketayi, su Affan naganin khaleel suka taso da gudu sukamasa oyoyo, rungumesu yayi shima yana farincikin ganinsu, d'ai-d'ai yabisu ya sumbaci kumatunsu, shima duk haka suka sumbaceshi.
Manyan kuma suka gaidashi. Da 'Yar sakin fuska ya amsa, yabisu da kallo d'ai-d'ai amma babu Aysha.
"Su mamafa?". 'Yay maganar idonsa akansu'.
" mama sunfita itada baffah, ummi Amarya kuma kanta ke ciwo ta kwanta, Anty Mamie tana d'aki itama."
Batareda yace komaiba yanufi d'akin Anty Mamie, saida yay knocking tabashi izinin Shiga sannan yatura k'ofar yashiga da sallama.
Da Aysha yafara cin karo zaune kusada Anty Mamie tana bata dambu abaki.
Suduka idonsu nakansa, duk suka masa sannu da zuwa.
A sanyaye ya amsa yanamaijin k'aunar mahaifiyarsa har cikin ransa. K'arasowa yayi ya zauna d'ayan gefen Anty Mamie shima.
"Babana andawo?".
Kansa ya jinjina mata, ya d'ora kan nasa agefen kafad'arta yana kallon Aysha, yace, " Mamie kidaina shagwa6a yarinyarnan, jiyafa ta6ara taitamin iri-iri."
Aysha tad'an murgud'a masa baki, tana fad'in "jealousy kawai".
Anty Mamie kam 'Yar dariya tayi, " babana aidolene Na shagwa6ata, bakaga ba ita kad'ai baceba, yanzu hakama abinci taci tayi amansa, shine matar zunnurain tayi dambu takawo mata, inad'an lalla6atane tanaci".
Rankwashi khaleel yamata agefen kanta, takuwa kware baki ta zabga k'ara tareda dafe kanta.
Da sauri Anty Mamie ta rungumota jikinta, shima tamasa rankwashi biyu akansa.
Dafe wajen yayi yana fad'in "uchhhh, dazafi wlhy Mamie".
" oooh kasan dazafin amma kama yarinyata? duk wata mugunta ka iyata babana salo-salo ko?".
"ALLAH Anty Mamie yarinyarnan batada kunya, kigafa murgud'en takemin harda gwalo? kibarni kawai Na caskalata".
Cikin 'Yar dariya Anty Mamie tamik'e daga tsakkiyarsu, ''kunga kutashi kuje 6angarenku, bazan iyaba dawannan rikicin, kuje wajan Ammah Tamuku shari'a".
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54 Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61