Taitama Ammah da baffah godiya acikin waya, harda kukanta akan baffah ya yafe mata, hakan bazai sake faruwaba.
Amma dukda haka bawai tanason Aysha baneba, haka kawaidai batason mahaifinta tayi fushi da itane.
__________________________
Biki bidiri bired'e, gidafa Alhmdllh yacika da al'ummar Annabi, dangi tako ina sun cika gida, yo kikam harfa 'ya'yan mutum hud'u, momy zata aurar da mufeedah, Anty Mamie, Ramadan, zunnuarain, Amal. Ummie amarya, Shahudah, sai matar uncle ma'aruff k'anin baffah, Naseeba da Hamdiyya, (Dan itama nangidan tadawo za'a had'u waje d'aya ayi kawai.
Aikam gida dai ba'a magana, mama ma dabazata aurar dakowaba danginta dank'am da gida, su Yaya fadeelah, hafsat, Ummah, Anty nasarah matar ya Qaseem duk suna nan, harda matan kawu bilyamin, da babbar 'yarsa, saikuma Rufaidah da Safiya amare, kowacce da cikinta, su Rufaidah anata zubar da yayu.
Aiko Aysha tatasosu gaba da dariyar mugunta, wai daga yin aure harsun sami ciki.
Yaya Hafsat tayi dariya tana kallon ayshan, tace, "hummm Aysha kema wannan k'yawun naki aii inkaji gangami da labari, kinga yanda kika k'ara 'Yar k'iba kuwa, harda wasu hips na musamman, gawani bala'in k'yau dakikayi, anya ya khaleel Na kallonki kuwa?.
Kwa6e fuska Aysha tayi, tatashi daga d'akin mama tafice, dama anan suke hirar, tun isowar mutanen kanon da safe Aysha tadawo tsakkiyarsu anatashan hira, tayi kewarsu sosai.
Maganar Yaya Hafsat tasakata fita, danta Sosa mata inda yake mata k'aik'ayi, tun jiya yakamata ya khaleel yadawo gidan, amma shiru, har tayata su maleeka sukayi tagyara 6angarenta, suna shirya masa abinci. Amma har dare babu labarinsa, tasha kuka kuwa da daddare, da safennanma haka tatashi cikin bak'in rai, zuwansu yaya fadeelah nema yasakata d'an sakin jikinta.
Tunani yatafi da hankalinta wata duniyar baki d'aya, jitayi anyi sama da ita kawai.
Zaro idanu tayi waje, cikin matuk'ar firgita, wanene ya d'auketa, jikinta sai 6ari yakeyi takai dubanta kansa.
Wata wawuyar ajiyar zuciya tasaki, ''sadauki! Yaushe kadawo?".
Kashe mata ido d'aya tayi, yana wani k'asaitaccen murmushi, saida yatura k'ofar 6angarensu yashiga sannan yabata amsa.
"Yanzunnan nadawo".
Shiru tayi bata tankaba, saima hawaye data kamayi.
Harsuka isa 6angarensu tana kuka, shikuma baice mata komaiba, tana rik'e a hannunsa yasaka key d'in yabud'e k'ofar falonsu.
Bai ajiyeta a faloba yanufi d'akinsa kai tsaye da ita, yasan yayi laifi dolene yayi lallashi.
Ko ina tsaf yanata tashin k'amshi, saboda gyaran dasukayi masa jiya, kuma yauma batareda sanin Aysha ba Anty Mamie ta turo tasleem takuma gyara Inda k'ura ta sauka.
Saman gadonsa kawai ya d'ireta, takara k'arfin kukanta tana bubuga k'afafu yanda yara sukeyi Idan ansakasu kuka.
Bai kulataba nanma, yaje ya kulle k'ofar yahau cire kaya, Aysha kam bata gajiba tacigaba da ta6arartaπ.
Toilet yashiga, kusan 20minute yafito d'aure da towel, alamar wanka yayi, jikinsa kawai ya goge yad'an fesa turare yasaka boxer ya haye gadon.
Jawo Aysha mai kukan shagwa6a yayi jikinsa, tanata tureshi itakuma alamar karya ta6ata.
Cikin sigar tsokana yace, "o, Sholyn sadaukinta bagani nadawoba to, kema kinsan aikina aii, sai kinamin uzuri, haka Nike kullum tamkar kud'i, koda yaushe acikin yawo nake".
" amma inda bakada mata kake wannan yawon, aii yanzun saika tuna Kannada ita ko......
"Umh hakane kuma, yakatseta da Sauri, zata k'ara magana ya d'ora bakinsa akan nataπ€«...
πββπββ.
__________________________
Biki kam dai ba'a cewa komai, gida yagama. rikicewa, baka ganin kowa ba'a ganinka, duk son d'aukar rahotona Na tsiya dole Na hak'ura, nakoma gefe nazuba idanu.
Karfe 10am aka d'auro auren Zunnurain da Amaryarsa Maryam, sannan aka d'unguma misali 11am aka d'auro Na zunnurain da amaryarsa Samha.
Tom angwaye saimuce ALLAH ya sanya alkairiπππ.
Misalin 1:30pm bayan idar sallar Azhur aka d'aura auren mufeedah & Ameenudden, sai Hamdiyya & Abdul-Hakem, Amal & Adams, Shahudah & Anwar, Naseeba & Najeeb, ubangiji ALLAH ya sanya alkairi amare da angwaye, su babban Yaya ya khaleel sai baza babbar Riga akeyi, angwaye kam aii ba'a cewa komai, su Adams da ya Ramadan baki kamar ya yageπ, hakama amare sunsha k'yau acikin gida, kamar zasuje gasar sarauniya k'yau.lol.
komai yana cigaba da gudana cikin tsari, acikin gidama mata nata shigi da fici da shagalinsu.
Amma banda Aysha da zazza6i yarufe, su Rufaidah na 6angarenta tun jiya, a can suka kwana, hirar family d'insu sukeyi, dauriya kawai Aysha dake kwance a 2seat takeyi tana jefa magana a first tasu, Sadiya ce ta fahimci kamar ayshan batada lfy.
Tace, "Aysha lfy kike kuwa?".
" eh mana sadiya mikika ganine?".
"Naga sai hura hanci kikeyi, kamar kuma a wahalce kike magana?".
''A'a wlhy, kawai gajiyar aikice".
Hararta Sadiya tayi, tace, " aikinmi kikayi agidannan Aysha?, tun d'azun kina like da ya khaleel a d'aki, sai 9 kuka fito, kijimin 'Yar rainin senses ".
Dariya duk sukayi. Amma banda Aysha data harareta itama, to gwaggo mai tsari, sokike nabarsa shikad'ine? Ke haka kikema mijinki da har kika k'unso ciki?".
Hhhhhh mi kowa zaiyi ba dariyaba, dama Aysha da sadiya inhar suka had'u sai anyi tsiya, kamar sakone da sako aii (like nida Anty Ruk'ayya maikan gorubaπππ€).
Abinci suketaci, Aysha na kwance tana kallonsu, babu abinda ke bata sha'awa a abincin, sai wani kallonsu takeyi a yatsine kamar taga gotta.
"K dallah malama kidaina mana wannan yatsine-yatsinen, idan bazakici bane babu dole, ki d'auke kanki mana". 'Rufaidah tayi maganar tana harar Aysha'.
Baki Aysha ta ta6e, ta kauda kanta daga kallonsu, tajuya kwanciyarta tama basu baya.
Babu Wanda yasakebi takan Aysha, sukaita shagalinsu da abinci. Ita daga nanma barcine ya kwasheta.
An idar da sallar la'asar ya khaleel yashigo gidan, bayan yasamu mutane sund'an lafa musu, saidai cikin gidan dank'am yake da mata, har 6angarensu dayake anan 'yammatan amare suke, 6angaren ya sultan, danshi yad'anfi sauk'in kai, mujahedeen ma halinsa d'aya da ya khaleel, shiyyasa basu cika sakewa a wajensaba, balle yau yana gida.
Babu wacce ta isheshi kallo yashige 6angarensa, su Rufaidah suna bedroom d'in Aysha, wasu na sallah wasu na gyara kwalliyarsu.
Aysha na falo tana barci, Dan basu tada itaba, tunda sunga tanajin dad'in barcin.
Harya wuce zai shiga d'akinsa ya hango Aysha na Neman fad'owa daga kujera.
Da sauri yak'araso cikin falon, ahankali ya d'auketa gudun karya tada ita, yana jiyo hayaniyarsu maleekah ad'akin Aysha, saikawai yawuce d'akinsa da ita, ya shinfid'e agado yana mai kallon face nata, mamakin irin kyawu da farin da ayshan tak'ara yakeyi, yakai hannu yana shafa sumar kanta ahankali, gashin gaban goshinta kwance luf-luf, cikin tsanaki yakebin dukkan illahirin jikinta da kallo, shi saiyagama kamar tad'an k'ara k'iba, ga fatarta harwani k'yalli takeyi, gashi gazar-gazar duksun fito taciki k'ofofi dasuka k'awata shek'in fatarta.
"Sholyna wane irin k'yawune haka?, ga jikinki akwai d'umi kamar bakida lafiya". 'yay maganar yana sumbatar goshinta'.
Kusan mintuna 12 ya lalata wajen k'arema Aysha kallo, sannan yamik'e ya canja kayansa zuwa k'ananun kaya, wani d'an aiki yakeson fita shi kad'ai.
Harya gama kimtsawa yafice tanata barcinta.
Sai wajen 5 Aysha ta farka, sai zubama su Rufaidah masifa takeyi wai basu tasheta tayi sallah ba.
" yo aii bamu kad'ai zakiyima jarabarba, saiki bari ya khaleel ma yadawo ki had'a dashi, tunda shiyya d'aukeki daga falon yamaida bedroom, amma bai tadakiba, kujimin yarinya kai, kodanmu kin gama rainamune?".
Banza Aysha tama sadiyan, tasan inta biye mata bazata huta da surutuba.
____
Zuwa 9pm duk angama kai amare d'akunansu, ankawo nasu Ramadan 6angarenda su ya khaleel suke, suma anan aka musu gininsu.
Babu inda Aysha taje, Dan ya khaleel yahana, yana gida yakasa ya tsare, dole ta hak'ura, Dan itama batajinma dad'in jikinta sosai.
*_ABINDA KA SHUKA........._*
(sabon buk d'ina mai zuwa insha ALLAH)π.
Masu iya magana kance abinda ka shuka shizaka girba.
(Wannan batu haka yake)
Asafiyar litinin misalin 11:30am bak'i wasu duksun tafima, wasu kuma na haramar tafiya kamardai mutanen Kano, dake shirin tafiya amma amai da Aysha tawayi gari tana shek'awa yasakasu dakatawa.
Ana tararrabin ciwon na Aysha wadda yasaka ya khaleel rikicewa saiga mufeedah da 'yan rakkiya har mutum uku, tana rusarkuka.
Cirko-cirko kowa yayi, a tsakar gidan, Dan ya khaleel ne d'aukeda Aysha zai saka amota zasu tafi asibiti, yunk'urin amai datakeyine yasakashi sauketa k'asa, yana rik'e da ita tana tsaka da kwara a man m
ne motar 'yan rakiyar mufeedah tashigo gidan, ananne wasu suka raba hankalinsu biyu lokacinda akaga mufeedah tafito a motar tana sharar kwallaπ€...................β
*_"yaro bari murnar karenka Yakama zaki"._*ππ»π π±
π€°π»
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{πͺwuk'a bata hudashiπ‘}_
*_Bilyn Abdul ceπ€π»_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of experts & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyuπ)_
_hummm kunata yad'a jita-jita feedohm tarasu, inaga wataran sai wata tace agabanta aka saka gawar wata writer a kabari, to da ranta, haka kawai kudinga jamata bala'i, wai tayi had'arin mota, please mana, haka babu k'yau, duk masoyinka Na kwarai bazai gizganya masifa a kankaba, mutuwa dolece, kokun fad'a kobaku fad'aba zamu mutu aii, amma adaina jamana masifa please._
*duk wadda ta rubuta kuma ALLAH ya shiryeta, ammafa jakace wlhy tunda ta d'auki alhakin mutane, mtsoow.*
3β£0β£
Ya khaleel baisan hidimar da akeyiba, shi gaba d'aya hankalinsa nakan Aysha, ya kar6i ruwan da Anty Amatullah ke basa ya wankema Aysha baki, duk jikinta ya saki, sai langa6e masa ajiki takeyi, (kunsan dai yanda amai ke saurin galabaitar da mutum), bare Aysha datakeyi tunda daddare.
Anty Mamie ce tayi azamar k'arasawa garesu, ''hajia Atine lfy dai ko? Naga d'iyata Na kuka?".
"Hajia Bilkisu mudai shiga daga ciki wajen Alhaji Abdallah, lfy naganku waje tsaitsaye?".
" wlhy Aysha ce matar babana khaleel babu lfy, shine zamuje asibiti, amma kumuje ciki, alhajin yana nan aii".
Wajen Ammah datun d'azun itama idonta nakan mufeedar Anty Mamie ta k'arasa, saida ta rissina sannan tasanar mata sunzo wajen baffane.
Ammah ta ta6e baki, ''to Bilkeesu, kiyi musu iso, nasandai lalatacciyar nan ta tafka halin uwartane gidan mutane".
Anty Mamie dai batace komaiba, tamusu jagoranci zuwa 6angaren baffah. Saida tafara Shiga ta sanar masa sannan tabasu izini suma.
Dukda daga baya ya khaleel yaga mufeedah amma bai maida hankalinsa kantaba, yashige mota da matarsa Na jikinsa, Hafez nagaba zai tuk'asu. Harya tada motar mama tak'araso wajen.
"Babanmu inaga kabar su Amatullah saisuje da Ayshan asibiti, kaga ga mufeedah dabak'i, ba'asan mike faruwaba, nasan kuma dolene anemeka amatsayinka Na babba".
Marairaicema mama fuska yayi, please mama kibarmu mutafi, wlhy Aysha ta galabaita, aii su Sultan suna nan, kuma uncle ma'aruff ma yana nan, mama Dan ALLAH jikinta k'ara zafi yakeyi".
Tamkar mama tayi dariya, amma saita danne, tace, " shikenan, kuje, amma idan kaga da sauk'i kudawo gida".
"To mama".
Hafiz yaja mota suka fice, Amatullah na agaba, shikuma yana baya rungume da Aysha.
Anty shukurah ma batabi takan abinda yadawo da mufeedah ba tashiga mota itada Ramadan sukabi bayansu.
Duk rugund'imin da akeyi agidan akan ciwon Aysha hajia babba naji amma kota kula, sunatama shan hirarsu da sauran bak'inta, hakama Anty zuwairah tanaji amma tayi kunnen uwar shegu, saima k'ok'arin had'a sauran kayan mufeedah takeyi wai su najwa suje su kaimata. Fitowar su Najwa zasuje gidan mufeedah ne sukaji k'ananun magana Na tashi akan dawowar mufeedar, dasauri suka koma suka gayarama hajia babba.
Da Sauri tamik'e tana fad'in, " ke shashasha mikike fad'ane?".
Baki najwa ta zun6uro gaba, "Niba shashasha baceba, kajimin momynnan, bajinayi ana gulmaba awaje, wai tana 6angaren baffah Anty mufeeyn".
Da sauri Momy da zuwairah suka nufi 6angaren baffa, kotakan jama'ar tsakar gidan basubiba.
Mufeedah Na k'asa, 'yan rakiyarta da baffa da ammah Na zaune.
Wayace a hannun baffa yana kiran Ameenudden, Dan yafison ayi komai a gabanshi.
Babu dad'ewa ameenudden yad'aga, cikin ladabi ya gaida baffa. Baffah ma ya amsa cikin kulawa, yace, " yarona Ameenu kana inane?".
"Baffah ina gida".
''gidanka konan gidanku?".
" a'a gidana".
"Idan ban takurakaba kazo INA nemanka".
" to baffah inazuwa".
Dama ashirye Ameenu yake, yasan dolenen anemeshi, tunda mahaifiyarsa da yayyensa biyu kawai sukasan miya faru, wad'anda suka raka Mufeedah kuwa Yayar babansace da k'anwar mamansa.
Babu dad'ewa saiga aminudden.
Cikin girmamawa ya gaida kowa dake falon, Yakoma kusada mufeeda k'ad'an ya zauna.
Baffah ya kalli Anty Mamie, "Bilkeesu ina Mu'azzam da Sultan?".
" babana yatafi kai Aysha asibiti, saboda tanata amai, saidai akira Sultan d'in".
''Ya salam, shine ba'a sanar daniba, yaushe abin yafaru".
"Kayi hak'uri baffansu, wlhy dukmun rud'ene".
''To ALLAH yabata lfy, bara agama da wannan matsalar saimu bisu, kiramin sultan da Mujahedeen awaya........
Shigowar hajia babbane yasaka kowa waigawa ya kalleta, mufeeda tatafi da gudu tafad'a jikinta tana kuka.
Tsawa baffa yadakama mufeedah, ''Dan ubanki dawo ki zauna, kafin Na sassa6a miki kamanni".
" tofa zaka raba 'ya da uwane?".
Banza baffah yayma Momy, kuma babu Wanda yasake tankawa, dukda surutai da Momy ke saki marasa dad'i, wai ba'a kirataba, amma ancika mak'iyanta da falo sun saka mata 'ya tsakkiya.
Cik'in 'yan rakkiyar mufeeda hajia Altine tace a lallai, Ashe da dalili shiyyasa matarka babu tarbiyya Aminu?".
Kowa dai yay shiru ba'ace komaiba, harsu ya Sultan suka shigo.
Ananne baffah yay gyaran murya, tareda sallama, yace, "aminuddin mike faruwane?".
Kafin yayi magana hajia babba ta kar6e, wlhy bazai yuwuba, saidai kowa yafice yafad'a dagani saikai da mufeeda, amma baza'a fad'i komai gaban kishiyoyinaba".
Tsaki baffa yayi, yad'auki waya yakira mama da umme amarya, yace suzo yana nemansu.
Cikin k'uluwa hajia babba tafara zuba jaraba.
Amman Ce ta taka mata birki, Laure wlhy inbakiyi shiruba yanzu zakibar falonnan, kokuma nasaki nadama.
Saida Momy ta gatsina baki sannan tayi shiru, tasandai wacece ammah, bata d'aukar raini.
Su mama suna isowa kowa ya zauna, sannan baffah yasake maimaitawa Aminu tambayar.
Kan aminuddin ak'asa yace, "baffa ka gafarceni da abinda zan fad'a, nasan wannan ba tarbiyyar gidanka baceba, Dan kamalarka data yaran gidannan yasakani kwad'ayin auren mufeeda, wlhy koda hakan ya bayyana ban zargekaba, shiyyasama namik'a zancen ga magabatana".
"Tunda aka kai mufeeda gidana ranar asabar da zazza6i taje jikinta, ni duk Na d'auka gajiyar bikice tasakata zazza6in, haka muka kwana babu dad'i dai har safiyar jiya lahadi, shine nakira family doctor namu ya dubata, yay mata text yace zaije ya bincika yau zai kawo mana sakamako, ganin yanda takejin jiki sosai ajiyan, kuma maganin da doctor yabata zazza6in yak'i sauka,
Showing 84001 words to 87000 words out of 181849 words
Amma dukda haka bawai tanason Aysha baneba, haka kawaidai batason mahaifinta tayi fushi da itane.
__________________________
Biki bidiri bired'e, gidafa Alhmdllh yacika da al'ummar Annabi, dangi tako ina sun cika gida, yo kikam harfa 'ya'yan mutum hud'u, momy zata aurar da mufeedah, Anty Mamie, Ramadan, zunnuarain, Amal. Ummie amarya, Shahudah, sai matar uncle ma'aruff k'anin baffah, Naseeba da Hamdiyya, (Dan itama nangidan tadawo za'a had'u waje d'aya ayi kawai.
Aikam gida dai ba'a magana, mama ma dabazata aurar dakowaba danginta dank'am da gida, su Yaya fadeelah, hafsat, Ummah, Anty nasarah matar ya Qaseem duk suna nan, harda matan kawu bilyamin, da babbar 'yarsa, saikuma Rufaidah da Safiya amare, kowacce da cikinta, su Rufaidah anata zubar da yayu.
Aiko Aysha tatasosu gaba da dariyar mugunta, wai daga yin aure harsun sami ciki.
Yaya Hafsat tayi dariya tana kallon ayshan, tace, "hummm Aysha kema wannan k'yawun naki aii inkaji gangami da labari, kinga yanda kika k'ara 'Yar k'iba kuwa, harda wasu hips na musamman, gawani bala'in k'yau dakikayi, anya ya khaleel Na kallonki kuwa?.
Kwa6e fuska Aysha tayi, tatashi daga d'akin mama tafice, dama anan suke hirar, tun isowar mutanen kanon da safe Aysha tadawo tsakkiyarsu anatashan hira, tayi kewarsu sosai.
Maganar Yaya Hafsat tasakata fita, danta Sosa mata inda yake mata k'aik'ayi, tun jiya yakamata ya khaleel yadawo gidan, amma shiru, har tayata su maleeka sukayi tagyara 6angarenta, suna shirya masa abinci. Amma har dare babu labarinsa, tasha kuka kuwa da daddare, da safennanma haka tatashi cikin bak'in rai, zuwansu yaya fadeelah nema yasakata d'an sakin jikinta.
Tunani yatafi da hankalinta wata duniyar baki d'aya, jitayi anyi sama da ita kawai.
Zaro idanu tayi waje, cikin matuk'ar firgita, wanene ya d'auketa, jikinta sai 6ari yakeyi takai dubanta kansa.
Wata wawuyar ajiyar zuciya tasaki, ''sadauki! Yaushe kadawo?".
Kashe mata ido d'aya tayi, yana wani k'asaitaccen murmushi, saida yatura k'ofar 6angarensu yashiga sannan yabata amsa.
"Yanzunnan nadawo".
Shiru tayi bata tankaba, saima hawaye data kamayi.
Harsuka isa 6angarensu tana kuka, shikuma baice mata komaiba, tana rik'e a hannunsa yasaka key d'in yabud'e k'ofar falonsu.
Bai ajiyeta a faloba yanufi d'akinsa kai tsaye da ita, yasan yayi laifi dolene yayi lallashi.
Ko ina tsaf yanata tashin k'amshi, saboda gyaran dasukayi masa jiya, kuma yauma batareda sanin Aysha ba Anty Mamie ta turo tasleem takuma gyara Inda k'ura ta sauka.
Saman gadonsa kawai ya d'ireta, takara k'arfin kukanta tana bubuga k'afafu yanda yara sukeyi Idan ansakasu kuka.
Bai kulataba nanma, yaje ya kulle k'ofar yahau cire kaya, Aysha kam bata gajiba tacigaba da ta6arartaπ.
Toilet yashiga, kusan 20minute yafito d'aure da towel, alamar wanka yayi, jikinsa kawai ya goge yad'an fesa turare yasaka boxer ya haye gadon.
Jawo Aysha mai kukan shagwa6a yayi jikinsa, tanata tureshi itakuma alamar karya ta6ata.
Cikin sigar tsokana yace, "o, Sholyn sadaukinta bagani nadawoba to, kema kinsan aikina aii, sai kinamin uzuri, haka Nike kullum tamkar kud'i, koda yaushe acikin yawo nake".
" amma inda bakada mata kake wannan yawon, aii yanzun saika tuna Kannada ita ko......
"Umh hakane kuma, yakatseta da Sauri, zata k'ara magana ya d'ora bakinsa akan nataπ€«...
πββπββ.
__________________________
Biki kam dai ba'a cewa komai, gida yagama. rikicewa, baka ganin kowa ba'a ganinka, duk son d'aukar rahotona Na tsiya dole Na hak'ura, nakoma gefe nazuba idanu.
Karfe 10am aka d'auro auren Zunnurain da Amaryarsa Maryam, sannan aka d'unguma misali 11am aka d'auro Na zunnurain da amaryarsa Samha.
Tom angwaye saimuce ALLAH ya sanya alkairiπππ.
Misalin 1:30pm bayan idar sallar Azhur aka d'aura auren mufeedah & Ameenudden, sai Hamdiyya & Abdul-Hakem, Amal & Adams, Shahudah & Anwar, Naseeba & Najeeb, ubangiji ALLAH ya sanya alkairi amare da angwaye, su babban Yaya ya khaleel sai baza babbar Riga akeyi, angwaye kam aii ba'a cewa komai, su Adams da ya Ramadan baki kamar ya yageπ, hakama amare sunsha k'yau acikin gida, kamar zasuje gasar sarauniya k'yau.lol.
komai yana cigaba da gudana cikin tsari, acikin gidama mata nata shigi da fici da shagalinsu.
Amma banda Aysha da zazza6i yarufe, su Rufaidah na 6angarenta tun jiya, a can suka kwana, hirar family d'insu sukeyi, dauriya kawai Aysha dake kwance a 2seat takeyi tana jefa magana a first tasu, Sadiya ce ta fahimci kamar ayshan batada lfy.
Tace, "Aysha lfy kike kuwa?".
" eh mana sadiya mikika ganine?".
"Naga sai hura hanci kikeyi, kamar kuma a wahalce kike magana?".
''A'a wlhy, kawai gajiyar aikice".
Hararta Sadiya tayi, tace, " aikinmi kikayi agidannan Aysha?, tun d'azun kina like da ya khaleel a d'aki, sai 9 kuka fito, kijimin 'Yar rainin senses ".
Dariya duk sukayi. Amma banda Aysha data harareta itama, to gwaggo mai tsari, sokike nabarsa shikad'ine? Ke haka kikema mijinki da har kika k'unso ciki?".
Hhhhhh mi kowa zaiyi ba dariyaba, dama Aysha da sadiya inhar suka had'u sai anyi tsiya, kamar sakone da sako aii (like nida Anty Ruk'ayya maikan gorubaπππ€).
Abinci suketaci, Aysha na kwance tana kallonsu, babu abinda ke bata sha'awa a abincin, sai wani kallonsu takeyi a yatsine kamar taga gotta.
"K dallah malama kidaina mana wannan yatsine-yatsinen, idan bazakici bane babu dole, ki d'auke kanki mana". 'Rufaidah tayi maganar tana harar Aysha'.
Baki Aysha ta ta6e, ta kauda kanta daga kallonsu, tajuya kwanciyarta tama basu baya.
Babu Wanda yasakebi takan Aysha, sukaita shagalinsu da abinci. Ita daga nanma barcine ya kwasheta.
An idar da sallar la'asar ya khaleel yashigo gidan, bayan yasamu mutane sund'an lafa musu, saidai cikin gidan dank'am yake da mata, har 6angarensu dayake anan 'yammatan amare suke, 6angaren ya sultan, danshi yad'anfi sauk'in kai, mujahedeen ma halinsa d'aya da ya khaleel, shiyyasa basu cika sakewa a wajensaba, balle yau yana gida.
Babu wacce ta isheshi kallo yashige 6angarensa, su Rufaidah suna bedroom d'in Aysha, wasu na sallah wasu na gyara kwalliyarsu.
Aysha na falo tana barci, Dan basu tada itaba, tunda sunga tanajin dad'in barcin.
Harya wuce zai shiga d'akinsa ya hango Aysha na Neman fad'owa daga kujera.
Da sauri yak'araso cikin falon, ahankali ya d'auketa gudun karya tada ita, yana jiyo hayaniyarsu maleekah ad'akin Aysha, saikawai yawuce d'akinsa da ita, ya shinfid'e agado yana mai kallon face nata, mamakin irin kyawu da farin da ayshan tak'ara yakeyi, yakai hannu yana shafa sumar kanta ahankali, gashin gaban goshinta kwance luf-luf, cikin tsanaki yakebin dukkan illahirin jikinta da kallo, shi saiyagama kamar tad'an k'ara k'iba, ga fatarta harwani k'yalli takeyi, gashi gazar-gazar duksun fito taciki k'ofofi dasuka k'awata shek'in fatarta.
"Sholyna wane irin k'yawune haka?, ga jikinki akwai d'umi kamar bakida lafiya". 'yay maganar yana sumbatar goshinta'.
Kusan mintuna 12 ya lalata wajen k'arema Aysha kallo, sannan yamik'e ya canja kayansa zuwa k'ananun kaya, wani d'an aiki yakeson fita shi kad'ai.
Harya gama kimtsawa yafice tanata barcinta.
Sai wajen 5 Aysha ta farka, sai zubama su Rufaidah masifa takeyi wai basu tasheta tayi sallah ba.
" yo aii bamu kad'ai zakiyima jarabarba, saiki bari ya khaleel ma yadawo ki had'a dashi, tunda shiyya d'aukeki daga falon yamaida bedroom, amma bai tadakiba, kujimin yarinya kai, kodanmu kin gama rainamune?".
Banza Aysha tama sadiyan, tasan inta biye mata bazata huta da surutuba.
____
Zuwa 9pm duk angama kai amare d'akunansu, ankawo nasu Ramadan 6angarenda su ya khaleel suke, suma anan aka musu gininsu.
Babu inda Aysha taje, Dan ya khaleel yahana, yana gida yakasa ya tsare, dole ta hak'ura, Dan itama batajinma dad'in jikinta sosai.
*_ABINDA KA SHUKA........._*
(sabon buk d'ina mai zuwa insha ALLAH)π.
Masu iya magana kance abinda ka shuka shizaka girba.
(Wannan batu haka yake)
Asafiyar litinin misalin 11:30am bak'i wasu duksun tafima, wasu kuma na haramar tafiya kamardai mutanen Kano, dake shirin tafiya amma amai da Aysha tawayi gari tana shek'awa yasakasu dakatawa.
Ana tararrabin ciwon na Aysha wadda yasaka ya khaleel rikicewa saiga mufeedah da 'yan rakkiya har mutum uku, tana rusarkuka.
Cirko-cirko kowa yayi, a tsakar gidan, Dan ya khaleel ne d'aukeda Aysha zai saka amota zasu tafi asibiti, yunk'urin amai datakeyine yasakashi sauketa k'asa, yana rik'e da ita tana tsaka da kwara a man m
ne motar 'yan rakiyar mufeedah tashigo gidan, ananne wasu suka raba hankalinsu biyu lokacinda akaga mufeedah tafito a motar tana sharar kwallaπ€...................β
*_"yaro bari murnar karenka Yakama zaki"._*ππ»π π±
πππππππππππππππππππππππ
[10/1, 1:34 PM] βͺ+234 909 304 4460β¬: *_Typingπ²_*
π€°π»
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{πͺwuk'a bata hudashiπ‘}_
*_Bilyn Abdul ceπ€π»_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of experts & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyuπ)_
_hummm kunata yad'a jita-jita feedohm tarasu, inaga wataran sai wata tace agabanta aka saka gawar wata writer a kabari, to da ranta, haka kawai kudinga jamata bala'i, wai tayi had'arin mota, please mana, haka babu k'yau, duk masoyinka Na kwarai bazai gizganya masifa a kankaba, mutuwa dolece, kokun fad'a kobaku fad'aba zamu mutu aii, amma adaina jamana masifa please._
*duk wadda ta rubuta kuma ALLAH ya shiryeta, ammafa jakace wlhy tunda ta d'auki alhakin mutane, mtsoow.*
3β£0β£
Ya khaleel baisan hidimar da akeyiba, shi gaba d'aya hankalinsa nakan Aysha, ya kar6i ruwan da Anty Amatullah ke basa ya wankema Aysha baki, duk jikinta ya saki, sai langa6e masa ajiki takeyi, (kunsan dai yanda amai ke saurin galabaitar da mutum), bare Aysha datakeyi tunda daddare.
Anty Mamie ce tayi azamar k'arasawa garesu, ''hajia Atine lfy dai ko? Naga d'iyata Na kuka?".
"Hajia Bilkisu mudai shiga daga ciki wajen Alhaji Abdallah, lfy naganku waje tsaitsaye?".
" wlhy Aysha ce matar babana khaleel babu lfy, shine zamuje asibiti, amma kumuje ciki, alhajin yana nan aii".
Wajen Ammah datun d'azun itama idonta nakan mufeedar Anty Mamie ta k'arasa, saida ta rissina sannan tasanar mata sunzo wajen baffane.
Ammah ta ta6e baki, ''to Bilkeesu, kiyi musu iso, nasandai lalatacciyar nan ta tafka halin uwartane gidan mutane".
Anty Mamie dai batace komaiba, tamusu jagoranci zuwa 6angaren baffah. Saida tafara Shiga ta sanar masa sannan tabasu izini suma.
Dukda daga baya ya khaleel yaga mufeedah amma bai maida hankalinsa kantaba, yashige mota da matarsa Na jikinsa, Hafez nagaba zai tuk'asu. Harya tada motar mama tak'araso wajen.
"Babanmu inaga kabar su Amatullah saisuje da Ayshan asibiti, kaga ga mufeedah dabak'i, ba'asan mike faruwaba, nasan kuma dolene anemeka amatsayinka Na babba".
Marairaicema mama fuska yayi, please mama kibarmu mutafi, wlhy Aysha ta galabaita, aii su Sultan suna nan, kuma uncle ma'aruff ma yana nan, mama Dan ALLAH jikinta k'ara zafi yakeyi".
Tamkar mama tayi dariya, amma saita danne, tace, " shikenan, kuje, amma idan kaga da sauk'i kudawo gida".
"To mama".
Hafiz yaja mota suka fice, Amatullah na agaba, shikuma yana baya rungume da Aysha.
Anty shukurah ma batabi takan abinda yadawo da mufeedah ba tashiga mota itada Ramadan sukabi bayansu.
Duk rugund'imin da akeyi agidan akan ciwon Aysha hajia babba naji amma kota kula, sunatama shan hirarsu da sauran bak'inta, hakama Anty zuwairah tanaji amma tayi kunnen uwar shegu, saima k'ok'arin had'a sauran kayan mufeedah takeyi wai su najwa suje su kaimata. Fitowar su Najwa zasuje gidan mufeedah ne sukaji k'ananun magana Na tashi akan dawowar mufeedar, dasauri suka koma suka gayarama hajia babba.
Da Sauri tamik'e tana fad'in, " ke shashasha mikike fad'ane?".
Baki najwa ta zun6uro gaba, "Niba shashasha baceba, kajimin momynnan, bajinayi ana gulmaba awaje, wai tana 6angaren baffah Anty mufeeyn".
Da sauri Momy da zuwairah suka nufi 6angaren baffa, kotakan jama'ar tsakar gidan basubiba.
Mufeedah Na k'asa, 'yan rakiyarta da baffa da ammah Na zaune.
Wayace a hannun baffa yana kiran Ameenudden, Dan yafison ayi komai a gabanshi.
Babu dad'ewa ameenudden yad'aga, cikin ladabi ya gaida baffa. Baffah ma ya amsa cikin kulawa, yace, " yarona Ameenu kana inane?".
"Baffah ina gida".
''gidanka konan gidanku?".
" a'a gidana".
"Idan ban takurakaba kazo INA nemanka".
" to baffah inazuwa".
Dama ashirye Ameenu yake, yasan dolenen anemeshi, tunda mahaifiyarsa da yayyensa biyu kawai sukasan miya faru, wad'anda suka raka Mufeedah kuwa Yayar babansace da k'anwar mamansa.
Babu dad'ewa saiga aminudden.
Cikin girmamawa ya gaida kowa dake falon, Yakoma kusada mufeeda k'ad'an ya zauna.
Baffah ya kalli Anty Mamie, "Bilkeesu ina Mu'azzam da Sultan?".
" babana yatafi kai Aysha asibiti, saboda tanata amai, saidai akira Sultan d'in".
''Ya salam, shine ba'a sanar daniba, yaushe abin yafaru".
"Kayi hak'uri baffansu, wlhy dukmun rud'ene".
''To ALLAH yabata lfy, bara agama da wannan matsalar saimu bisu, kiramin sultan da Mujahedeen awaya........
Shigowar hajia babbane yasaka kowa waigawa ya kalleta, mufeeda tatafi da gudu tafad'a jikinta tana kuka.
Tsawa baffa yadakama mufeedah, ''Dan ubanki dawo ki zauna, kafin Na sassa6a miki kamanni".
" tofa zaka raba 'ya da uwane?".
Banza baffah yayma Momy, kuma babu Wanda yasake tankawa, dukda surutai da Momy ke saki marasa dad'i, wai ba'a kirataba, amma ancika mak'iyanta da falo sun saka mata 'ya tsakkiya.
Cik'in 'yan rakkiyar mufeeda hajia Altine tace a lallai, Ashe da dalili shiyyasa matarka babu tarbiyya Aminu?".
Kowa dai yay shiru ba'ace komaiba, harsu ya Sultan suka shigo.
Ananne baffah yay gyaran murya, tareda sallama, yace, "aminuddin mike faruwane?".
Kafin yayi magana hajia babba ta kar6e, wlhy bazai yuwuba, saidai kowa yafice yafad'a dagani saikai da mufeeda, amma baza'a fad'i komai gaban kishiyoyinaba".
Tsaki baffa yayi, yad'auki waya yakira mama da umme amarya, yace suzo yana nemansu.
Cikin k'uluwa hajia babba tafara zuba jaraba.
Amman Ce ta taka mata birki, Laure wlhy inbakiyi shiruba yanzu zakibar falonnan, kokuma nasaki nadama.
Saida Momy ta gatsina baki sannan tayi shiru, tasandai wacece ammah, bata d'aukar raini.
Su mama suna isowa kowa ya zauna, sannan baffah yasake maimaitawa Aminu tambayar.
Kan aminuddin ak'asa yace, "baffa ka gafarceni da abinda zan fad'a, nasan wannan ba tarbiyyar gidanka baceba, Dan kamalarka data yaran gidannan yasakani kwad'ayin auren mufeeda, wlhy koda hakan ya bayyana ban zargekaba, shiyyasama namik'a zancen ga magabatana".
"Tunda aka kai mufeeda gidana ranar asabar da zazza6i taje jikinta, ni duk Na d'auka gajiyar bikice tasakata zazza6in, haka muka kwana babu dad'i dai har safiyar jiya lahadi, shine nakira family doctor namu ya dubata, yay mata text yace zaije ya bincika yau zai kawo mana sakamako, ganin yanda takejin jiki sosai ajiyan, kuma maganin da doctor yabata zazza6in yak'i sauka,
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29 Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61