wajajen, duk wanda akayi karo dashi kuwa cikin dabarar aiki suke gamawa dashi, basuda mafitar data wuce kashesu, saboda suma suna samunsu kashesun zasuyi tunda akwai nakamai a hannunsu.
Bawai k'aramar k'ungiya baceba, k'ungiyace data tara manyan mutane, masu muk'amai kala-kala, ga dukiya sun tara, saboda business kala-kala dake gudana cikin k'ungiyar, kuma Na manyan kud'i.
Karya wuyan wani da khaleel yayi bayan nannad'e kansa aleda yasakani rintse idanu, sosai tsoro yashigeni, danganin yanda zukatansu khaleel suka gama bushewa, basajin komai wajen kisan garatan nan.
Matsalar da aka samu shine cctv camera dake aiki acikin d'akin taron, wadda su khaleel basusan da itaba.
Wad'anda suke kulada cctv camera d'inne suka ankarar da 'yan k'ungiyar.
Tashin hankali kenan, wai Wanda ba'a saka masa rana, kusan shekaru 29 k'ungiyar Na aikinta. Amma basu ta6a gamo da makamancin tashin hankalinnanba, saidai amusu tsinci d'ai-d'ai badai gaba-da gababa, don ko kad'an basu aminta wani yafidda sirrinsuba, komai cikin ilimi ake yinsa.
Hargitsewa hall d'in yayi, masu makamai suka fara d'ana kunamin bindugu, irinsu Momy kam sai neman wajen 6uya.
Musayar wutane yafara gudana a tsakaninsu, bakajin komai sai k'arar harbe-harbe.
'Yan jarida kam dasu khaleel sukazo dasu sai d'auka sukeyi, lamarin kaikace film ne wlhy.
Shirin ma'aikaci da d'an ta'adda bazaizo d'ayaba, dukda gawurtar k'ungiyar su hajia babba takai taringa bama matasa training saboda gudun zuwan rana irin wannan ta kota kwana.
Tiyagas su khaleel suka fara jefawa cikin hall d'in, dama su sun d'auki matakan kare kai, dandanan wajen yakacame da tari da atshawa, gashi hayak'in yana saka hawaye, masu ciwon asma kuwa saidai addu'a kawai.
Jefa tiyagas yaba su khaleel damar shiga hall d'in, dukda haka akwai masu taurin zuciya dake harbi har yanzun.
Amma haka su khaleel sunata samun nasarar cafke wasu, Dan k'ungiyar ta tara maza da matane, harda wad'anda tunaninka bazai ta6a kawo maka ganinsuba awajen, saboda Girman milki ko dukiya.
Akwai k'ofofin fita da dama acikin hall d'in, wannan ne yabama wasu dama sulalewa, amma ina, wannan shine angudu ba'a tsiraba, dankuwa cikinsu khaleel wasu sun bisu.
Acikin masu guduwa kuwa harda hajia khaltum da hajia babba.
Lamarifa yaci tura, komai yagama hargitsewa, acikinsu khaleel dayawa sun sami harbi, 'yan k'ungiyar kam ba'a magana, bayan wad'anda aka antaya barzahu akwai masu harbi a sassa daban-daban.
Kusan awanni 3 aka d'auka ana Abu d'aya, lamarin kamarma bazai k'areba, kowa yafita hayyacinsa, Dan babu Wanda baiji jikiba, ansami cafke mafi yawa acikinsu, wad'anda suka samu raunuka akafiddosu waje, gawawwakinma haka duk an fiddosu, wad'anda suke k'alau kuwa handcuff aka saka musu, duk aka fito dasu waje, 'yan jarida sunata aikinsu.
Ya khaleel yafara bin ma'aikatansu yana dubawa, Dan a tantance wad'anda suka mutu, dakuma rauni, duk a wahalce suke.
Khalee yace, "amma akwai wad'anda babu acikinmu?".
''yes Sir! Wasu sunyi yunk'urin guduwane, shine suka bisu".
"OK!, yakamata azuba wad'annan amotocin da aka kawo, suma akirasu aji?".
" OK sir".
Wad'anda basa wajen aka shiga kira, wasu suce sun kamasu, wasukuma suce sunadai binsu binsu abaya har yanzu, amma suna buk'atar k'arin ma'aikata.
Taheer dai cayayi ahad'ashi da khaleel.
Faruk yamik'ama khaleel wayan cikin girmamawa.
A kunne yakara batareda yayi maganaba, daga can Taheer yace, "sorry sir idan bazaka damuba kazo da kanka, wasu mutane hud'u sun shiga gidanka, bazai yuwu mushiga babu izininkaba".
" gidana kuma Taheer?".
"Yes sir?".
''OK ina zuwa, kubani k'ank'anin lokaci".
Saida khaleel ya tabbatar anzuba sauran a mota, wad'anda suke buk'atar k'arin ma'aikata aka tura musu, wasu kuma suka tafi da motocin wad'anda aka kama, ma'aikatasu kam tuni anyi gaba dasu Dan basu taimakon gaggawa.
Ya khaleel kansa yasamu raunuka, amma bai damu da kansaba, Na k'asa dashi kawai yake son abama kulawa.
Key d'in mashin yakar6a ahannun wani ma'aikacinsu, yanufi gida zuciyarsa Na dukan 100-100 saboda fargabar abinda zai Tatar, kenan zarginsa yazama gaskiya, acikin gidansu akwai mai mu'amullah da k'ungiyar? jiyake tamkar zuciyarsa Zata kama da wuta saboda bak'in ciki da fargabar wanda zai tarar amazaunin d'an k'ungiyar.
Ak'ofar gida yay gamo dasu Taheer dake tsaitsaye, basu shiga gidanba, saboda girmama ogansu.
Bai tsaya garesuba, horn kawai yayi d'an gwari yabud'e masa gate yashige da mashin d'in, suna su Taheer duk sai suka shiga.
Tunda su hajia babba suka sami nasarar baro hall d'in kaitsaye nan gida suka nufo afirgice, sunyi imani da cewar idan anan gidan suka fake khaleel bazai ta6a kawosu aransaba, tunda bai gansuba, amma hajia babba da idanunta taga khaleel.
Babu Wanda yasan sun shigo gidan, sai mutane kh'alilan, gaba d'ayansu arud'e suke, hajia babba kuka takeyi da idanunta, takasa zaune takasa tsaye, khaltum kam ba'a magana, dama kunsanta afagen tsoro, sai mutum biyu dasuka gudo tare, suma duk matane, d'ayama budurwace, d'ayar kam zata iya zama sa'ar khaleel.
Ko kafe mashin d'in baiyiba yasakeshi anan, sai cikinsu Taheer ne wani yagyara farking d'in mashin d'in.
Taheer ya nuna masa motar dasu hajia babba sukazo, khaleel baisan motarba, Dan bata gidan baceba, saikace mayunwacin zaki haka yanufi d'an gwari datun shigowar su khaleel yake arud'e, Dan yasan tabbas babu lfy yau agidannan, cikin daka tsawa khaleel ke tambayarsa waye yashigo da motarnan gidannan?!!.
Hargowar khaleel ce tafara jawo hankalin mutanenen gida, suka fara fitowa d'ai-d'ai.
Jikin d'an gwari rawa yakamayi, Dan yasan yau babu wargi ga khaleel, dama can bawasa yakeyi dawani acikinsuba, har taune harshe yakeyi wajen magana saboda tsoro, yace, "wasune, amma suna can ciki".
Shigewa khaleel yayi cikin babban falon gidan, Wanda zai iya sadaka dakowanne part Na masu gidan, hankalin kowa yatashi agidan, Dan sunsan yau khaleel amatsayin ma'aikaci yazo musu ba d'an gidaba.
Kowa yafito amma banda Momy, yagama binsu d'aya bayan d'aya da kallo, kad'anne daga cikinsu babu, kuma yarane, yace, " suwaye suka shigo gidannan awa 1:30 dasuka wuce?!!".
Yanda yay maganar dolene katsorata komin kusancinka dashi.
Hafiz ne yay namijin k'ok'arin fad'in driver yad'akko su Adeel daga school, sannan nima da ya muhseen yanzu muka shigo".
"Saiwa kuma!!?".
Umme Amarya tace, " nima bandad'e da shigiwaba, kusan tare kuma muka shigo da hajia babba".
Arikice ya kalli ummi amarya, "umme acikinku wanene mai farar mota?".
" hajia babba ce sukazo da ita, inaga motar bak'intace".
Wani irin huci mai azabar zafi khaleel yafesar, kansafa yafara juyawa, akid'ime yanufi part d'in Momy, dak'afa yadaki k'ofar, amma yajita a kulle, kuma dukanta yayi, nanma ko gezau.
Dukan k'ofarne ya farkar dasu Momy halin da ake ciki, hajia khaltum tace shikenan laura, dabararki bataciba, matsiyacin yaronnan yabiyomu.
Dukda baffah hankalinsa atashe yake, baihana dakatar da khaleel ba daga dukan k'ofar, 6angarensa Yakoma yad'akko wani key d'in yabashi, Khaleel yakar6a yabud'e k'ofar.
A tsaitsaye yatadda su Momy, yana shigowa Momy ta nunasa da bindiga, wlhy Ibraheem kana matsowa saina harbeka.
Mutuwar tsaye khaleel yayi, kallon Momy kawai yakeyi abirkice, kansa yafara juya masa, Dan harya fara ganinsu dishi-dishi, tafiya yarink'ayi da baya-baya yana hawaye, harya fito babban falo inda kowa yake atsaye, harsu Taheer.
Kowa zare idanu yayi danganin Momy nabin khaleel dake tafiya da baya-baya da bindiga.
Atsawace tace, "ka ajiye bindigar hannunka kona harbeka".
Sakin bindigar khaleel yayi yana hawaye, sannan yana nuna Momy da d'anyatsa d'aya, bakinsa yakasa furta komai, dukda d'unbin magana dake cikinsa.
Ammah tafara sallalami tana tafa hannaye, laure!! Dama ke 'Yar fashi da makamice? Yo inba d'an fashiba wake rik'e bindiga shiba ma'aikacib..........
Ammah batakai k'arshen maganarba sukaji k'arar harbi da ihun Ammah lokaci d'aya.
Momy ta harbeta ak'afa, tana fad'in "bara Na tabbatar miki hakan tsohuwar banza, aiduk kece sanadin komai".
Tsoro kama kowa yayi afalon, amma banda baffah, khaleel kam akid'ime yake, kwakwalwarsa tsaye take cak ta daina aiki, bashida maraba da gunkin tsakkiyar hanya.
Tabaya Aleeya ta daki k'afar Momy, saigata tazube ak'asa, bindigar tafad'i gefe, Auwal yay saurin d'auka.
Kallon mamaki kowa kema Aleeya, Dan basuyi zatoba, itako ko'a jikinta.
Ita kanta momyn baki bud'e take kallon Aleeya, dukda azabar zugi da k'arta keyi, cikin rawar baki tace, " Aleeya! Nikika daka? Ina matsayin wadda zaki auri d'anta".
Wani murmishin k'asaita Aleeya tasaki, tafara tafa hannaye tana zagaye momy.
"Hajia laurah, hajia laurah!, Aleeya bata shigo gidannan domin auren d'ankiba, nashigo gidannan domin yin aiki, aztonki kinsamo wadda zata taimaka miki wajen tarwatsa rayuwar Wanda kikeyin amfani dashi dason tara abin duniya, nasan bakisan darajar khaleel ba, tunda bakece kikayi wahalar rainon cikinsaba da nak'udarsa, shiyyasa kikaita yunk'urin kasheshi da wahalar da rayuwarsa........
Kowa afalon idonsa awaje yake, wasu tuni ruwansu yakai 180 saboda rud'ewar furicin Aleeya.....
Ammah dake zaune mama Na rik'e da ita, sai zufa takeyi saboda harbinta da Momy tayi ak'afa, cikin karfin hali tace, ''ke 'yarnan mikike son fad'ane haka?".
Murmishi Aleeya tayi tana kallon mama, hajia fad'ima lokaci yayi dazaki fasa kawai, lokaci yayi dakowa zaisan sirrin 6oye, lokaci yayi da khaleel zaisan mahaifiyarsa ta asali agidannan, lokaci yayi baffah zaisan komai, 6oye-6oye yak'are, dama burinmu bai wuce khaleel yakama Hajia laurah dumu-dumu da laifiba, to Alhmdllh, dakon shekaru 37 dakikayi kina rik'e wannan sirrin yakamata ayau ki fesar dashi kowa yasani, kodan khaleel yasan kansa shima, yakuma samu farin ciki irinna kowanne d'a aduniya.
Kowa afalon kallonsa yadawo kan mama, dake k'ok'arin kwantar da Ammah, "a'a fad'ima barni azaune, aini abinda kefaruwama yahanani jin zafin yanzun".
Kai jama'a, dakyarfa Ammah ke magana wlhy, amma bakinta yak'i mutuwa😂.
Mik'ewa Mama tayi tana takawa ahankali cikin falon, gaban Anty Mamie taje tatsaya, ta had'e hannayenta waje d'aya alamar rok'o, Bilkeesu ki gafarceni, kikuma fahimceni, batajira amsartaba takoma gaban baffah, kaima kamin gafara Alhaji, kakuma fahimceni, banida za6i sainayin hakan, shima bata jira cewarsaba takoma inda khaleel yake uwa butun butumi, hannunsa takamo tarik'e, idonsa akanta, itama kallonsa takeyi, kayi hak'uri yarona, nayi hakane saboda nema maka kariya, idan bahakan nayiba nasan kasheka zasuyi, shiyyasa naza6i rik'e maganar araina har takawo yanzun, amma ban bartaba saida Na tabbatar kana zagaye daduk wani kulawata, had'eda kwakwkwaran bincike domin tabbatar da gaskiya yanda kowa zai fahimceni aranar dazan bankad'a komai".
Ya khaleel bai iya cemata komaiba, saidai kwayoyin razanannun idanunsa masu kamada Na jan gauta daya zuba mata, badamuba taja da baya gaban Momy da hajia khaltum da'aka gurfanar ak'asa, bayan Taheer duk yasaka musu handcuff ahannu.
Kukuma inason Ku maida tunaninku baya, shekaru 37 zuwa baya dasuka wuce".
Harara hajia khaltum tazubama mama, momy kam rok'on mama tafarayi, please fad'ima kibar zancennan, narok'eki, zan biyaki konawa kike buk'ata, bank'i kowanne sirrina yafitoba amma banda wannan sirrin......
Baki isaba laurah, bakida kud'in dazaki biyani, ko a baya ba tsoronkine yasakani shiruba, bakuma biyana kukayiba, nayi hakane saboda yak'inin Ibrahim zai kwato mana 'yancinmu agurinki wata rana, Dan nasan ubangiji bazai ta6a barin azzalumi nasaraba, nasan CIKI DA GASKIYA, wuk'a bata hudashi.
*_WANI LOKACI MAI NISAN ZANGO😢_*
Bayan aurena da Alhaji Abdallah rashin zaman lafiyarmune nida laurah yasakashi auro Bilkisu, dukda kasancewar Bilkeesu k'arama acikinmu hakan bai canja komaiba, saima dad'a hargitsewa da komai yayi.
Cikina yazube har karo biyu dukmun d'auka tsautsayine, hankalina bai fara karkata akan hajia laurah ba sai lokacin dasuka haihu tareda Bilkeesu, ALLAH ya jarabcesu da nak'uda rana d'aya, amma laurah tariga Bilkisu.
Kuma tarigatama haihuwa, saidai k'in fad'a mana abinda laura ta haifa k'awarta khaltum tayi gatanan da ranta, har saida Bilkisu ta haihu.
Kafin afad'a mana abinda Bilkeesu ta haifa doctor yabuk'aci kayan haihuwa, da ruwa dawasu magunguna daza'a sakama Bilkeesu.
Ammah idan baki mantaba, kekad'ai muka bari, Alhaji yatafi d'aukar kaya damuka manto, nikuma natafi pharmacy d'in cikin asibitin, rabon inzo inga abinda ke faruwa Na yarda 'Yar takardar da doctor yabani, dawo nayi ina dubawa har k'ofar d'akin, ammah tarigada tajuyama d'akin baya shiyyasa bazata san mike faruwaba, naduk'a Na d'auki 'Yar takardar dana gani, d'ogowar dazanyi sainaga doctor shida wata nurse da khaltum sunfito da baby daga d'akin da Bilkisu ta haihu, suka shiga d'akin da laura take, da sauri Na afka d'akin, babu baby gaban Bilkeesu, itakuma tanata barcima, ina niyyar fita na fad'ama Ammah saiga nurse d'innan tadawo da da babyn ta kwantar gaban Bilkisu, jinayi hankalina bai kwantaba, amma nakasa cewa komai, gudun karyazam zargi nayi.
Fita nayi ina sak'e-sak'e harna Sayo maganin nadawo, natarar Alhaji yadawo, yana rungume da jaririya yana hawaye.
Tambayarsa nayi miya faru?, shine ya sashaidamin babyn Bilkisu batazo daraiba, hajia laurah kuma tahaifi namiji.
Tun anan nasan tabbas zargina gaskiyane, su laurah sun canja yaranne.
Amma bance komaiba har muka dawo gida, yaro yak'i shan nonon laurah, daga k'arshema da'aka matsa sai nononta yakoma fidda yellow ruwa maimakon milk, anyi-anyi kuma tak'i yarda Bilkisu ta shayar dashi, ga jariri nata azabar kuka.
Saida Ammah Tamata tatas sannan tayarda, Bilkisu sarkin hak'uri kuma tayarda zata shayar dashi, dukda rashin k'auna da laurah ke nuna mana, ana bashi nonon Bilkisu yakar6a kuwa.
Alokacinne naje hard'aki nama hajia laurah magana, nakuma fad'a mata subama Bilkisu d'anta kokuma Na fallasasu, ga laurah nan da ranta, itada khaltum sukaimin barazana da mutuwa, kuma sukace inhar maganar tafito wlhy saisun kashe jaririn da ita kanta Bilkisu, acewarta ita bata haifi namijiba wata shegiya acikinmu bazata haifaba.
Ba tsoron kurarinsu najiba, tausayin Bilkisu naji, dakuma kashe jariri dasukace zasuyi, danhaka nayi shiru inata addu'a daneman mafitar yanda zan ku6tar da jariri Ibraheem wanda yaci sunan mahaifin Bilkeesu, (yamata alk'awarin idan ta haihu namiji zai sakama yaron sunan mahaifinta), dakuma aka samu akasin haka tunda basusan miya faruba, sai yacanja zai saka sunan mahaifin laurah, ni naita rok'onsa da lallashi har ya amince yasaka sunan mahaifin Bilkeesu kamar yanda yay niyya, Na nuna masa hakan zai ragema Bilkisu rad'ad'in rashin tata jaririyar, bamuwani kai ruwa ranaba ya amince, aikam ansha rashin hankali aranar, tamkar za'a k'ona gidanan, Dan saida laurah ta hargitsa kowa, Alhaji kuma yaburgeni yace babu canji.
Ban fasa gayama ubangiji ba wajen Neman mafitar hanyar maidama Bilkisu d'anta, amma saiwata k'addara ta giftamin alokacin, nayi 6arin cikina, a sibiti kuma sukace magani nasha, dama shinake sha duk lokacin da cikina yazube, sun rufamin asirine kawai, kuma Alhaji yasamu maganin zuwabar daciki ad'akina, da wannan damar hajia laurah tace nice nayi yunk'urin zubda cikin Bilkisu abaya kuma, Alhaji Abdallah yanason yara, batareda binciken komaiba yasakeni alokacin.
Abu d'ayane yasakani bak'inciki da sakin nan shine sanin laurah ce ta k'ullamin, ga wulak'aci da Alhaji yamin lokacin saboda 6acin rai dayake ciki.
Natafi ina tausayin Bilkisu, dannasan zatasha wahala agidannan.
Tunda nakoma Kano aketamin barazana da rayuwa, kuma nasan laurah ce ta sanya, Dan akwai lokacin da'aka saceni, aka 6oyeni kusan wata 1, hankalin iyayena yatashi sosai, har aka sanya malamai addu'a sosai lokacin, ciki harda tsohon mijina Malam Abubakar.
Cikin ikon ALLAH nasamu ku6ta kuwa, munje yima Malam Abubakar godiya nida yayata ananne yaganni, yakumace yanaso.
Babu wani 6ata lokaci akasha biki, badan inasonsaba, amma kyawawan halayensa yasaka cikin kwanaki kad'an ya mantar dani Alhaji Abdallah, dukda har lokacin ban hak'uraba wajen son ku6tar da khaleel da mahaifiyarsa.
Mafita d'aya nasamu lokacin itace bintu, k'anwar mijina, dukda kowa yasan bintu jarababbiyace, nima tana nunamin halinta, sannan kuma tagogu da zaman bariki, ahankali naja bintu ajikina, wajen k'yautata mata, saida naga tasaki jiki sosai dani sannan nafad'a mata buk'atata nason zuwa tanemi aiki agidannan.
Babu musu ta amince, saboda itadama 'yarson hutuce, babu wanda yasan mike tsakanina da bintu saboda Na nuna mata karta wani nuna hakan, saboda aikin sirrine tsakanina da ita.
Showing 120001 words to 123000 words out of 181849 words
Bawai k'aramar k'ungiya baceba, k'ungiyace data tara manyan mutane, masu muk'amai kala-kala, ga dukiya sun tara, saboda business kala-kala dake gudana cikin k'ungiyar, kuma Na manyan kud'i.
Karya wuyan wani da khaleel yayi bayan nannad'e kansa aleda yasakani rintse idanu, sosai tsoro yashigeni, danganin yanda zukatansu khaleel suka gama bushewa, basajin komai wajen kisan garatan nan.
Matsalar da aka samu shine cctv camera dake aiki acikin d'akin taron, wadda su khaleel basusan da itaba.
Wad'anda suke kulada cctv camera d'inne suka ankarar da 'yan k'ungiyar.
Tashin hankali kenan, wai Wanda ba'a saka masa rana, kusan shekaru 29 k'ungiyar Na aikinta. Amma basu ta6a gamo da makamancin tashin hankalinnanba, saidai amusu tsinci d'ai-d'ai badai gaba-da gababa, don ko kad'an basu aminta wani yafidda sirrinsuba, komai cikin ilimi ake yinsa.
Hargitsewa hall d'in yayi, masu makamai suka fara d'ana kunamin bindugu, irinsu Momy kam sai neman wajen 6uya.
Musayar wutane yafara gudana a tsakaninsu, bakajin komai sai k'arar harbe-harbe.
'Yan jarida kam dasu khaleel sukazo dasu sai d'auka sukeyi, lamarin kaikace film ne wlhy.
Shirin ma'aikaci da d'an ta'adda bazaizo d'ayaba, dukda gawurtar k'ungiyar su hajia babba takai taringa bama matasa training saboda gudun zuwan rana irin wannan ta kota kwana.
Tiyagas su khaleel suka fara jefawa cikin hall d'in, dama su sun d'auki matakan kare kai, dandanan wajen yakacame da tari da atshawa, gashi hayak'in yana saka hawaye, masu ciwon asma kuwa saidai addu'a kawai.
Jefa tiyagas yaba su khaleel damar shiga hall d'in, dukda haka akwai masu taurin zuciya dake harbi har yanzun.
Amma haka su khaleel sunata samun nasarar cafke wasu, Dan k'ungiyar ta tara maza da matane, harda wad'anda tunaninka bazai ta6a kawo maka ganinsuba awajen, saboda Girman milki ko dukiya.
Akwai k'ofofin fita da dama acikin hall d'in, wannan ne yabama wasu dama sulalewa, amma ina, wannan shine angudu ba'a tsiraba, dankuwa cikinsu khaleel wasu sun bisu.
Acikin masu guduwa kuwa harda hajia khaltum da hajia babba.
Lamarifa yaci tura, komai yagama hargitsewa, acikinsu khaleel dayawa sun sami harbi, 'yan k'ungiyar kam ba'a magana, bayan wad'anda aka antaya barzahu akwai masu harbi a sassa daban-daban.
Kusan awanni 3 aka d'auka ana Abu d'aya, lamarin kamarma bazai k'areba, kowa yafita hayyacinsa, Dan babu Wanda baiji jikiba, ansami cafke mafi yawa acikinsu, wad'anda suka samu raunuka akafiddosu waje, gawawwakinma haka duk an fiddosu, wad'anda suke k'alau kuwa handcuff aka saka musu, duk aka fito dasu waje, 'yan jarida sunata aikinsu.
Ya khaleel yafara bin ma'aikatansu yana dubawa, Dan a tantance wad'anda suka mutu, dakuma rauni, duk a wahalce suke.
Khalee yace, "amma akwai wad'anda babu acikinmu?".
''yes Sir! Wasu sunyi yunk'urin guduwane, shine suka bisu".
"OK!, yakamata azuba wad'annan amotocin da aka kawo, suma akirasu aji?".
" OK sir".
Wad'anda basa wajen aka shiga kira, wasu suce sun kamasu, wasukuma suce sunadai binsu binsu abaya har yanzu, amma suna buk'atar k'arin ma'aikata.
Taheer dai cayayi ahad'ashi da khaleel.
Faruk yamik'ama khaleel wayan cikin girmamawa.
A kunne yakara batareda yayi maganaba, daga can Taheer yace, "sorry sir idan bazaka damuba kazo da kanka, wasu mutane hud'u sun shiga gidanka, bazai yuwu mushiga babu izininkaba".
" gidana kuma Taheer?".
"Yes sir?".
''OK ina zuwa, kubani k'ank'anin lokaci".
Saida khaleel ya tabbatar anzuba sauran a mota, wad'anda suke buk'atar k'arin ma'aikata aka tura musu, wasu kuma suka tafi da motocin wad'anda aka kama, ma'aikatasu kam tuni anyi gaba dasu Dan basu taimakon gaggawa.
Ya khaleel kansa yasamu raunuka, amma bai damu da kansaba, Na k'asa dashi kawai yake son abama kulawa.
Key d'in mashin yakar6a ahannun wani ma'aikacinsu, yanufi gida zuciyarsa Na dukan 100-100 saboda fargabar abinda zai Tatar, kenan zarginsa yazama gaskiya, acikin gidansu akwai mai mu'amullah da k'ungiyar? jiyake tamkar zuciyarsa Zata kama da wuta saboda bak'in ciki da fargabar wanda zai tarar amazaunin d'an k'ungiyar.
Ak'ofar gida yay gamo dasu Taheer dake tsaitsaye, basu shiga gidanba, saboda girmama ogansu.
Bai tsaya garesuba, horn kawai yayi d'an gwari yabud'e masa gate yashige da mashin d'in, suna su Taheer duk sai suka shiga.
Tunda su hajia babba suka sami nasarar baro hall d'in kaitsaye nan gida suka nufo afirgice, sunyi imani da cewar idan anan gidan suka fake khaleel bazai ta6a kawosu aransaba, tunda bai gansuba, amma hajia babba da idanunta taga khaleel.
Babu Wanda yasan sun shigo gidan, sai mutane kh'alilan, gaba d'ayansu arud'e suke, hajia babba kuka takeyi da idanunta, takasa zaune takasa tsaye, khaltum kam ba'a magana, dama kunsanta afagen tsoro, sai mutum biyu dasuka gudo tare, suma duk matane, d'ayama budurwace, d'ayar kam zata iya zama sa'ar khaleel.
Ko kafe mashin d'in baiyiba yasakeshi anan, sai cikinsu Taheer ne wani yagyara farking d'in mashin d'in.
Taheer ya nuna masa motar dasu hajia babba sukazo, khaleel baisan motarba, Dan bata gidan baceba, saikace mayunwacin zaki haka yanufi d'an gwari datun shigowar su khaleel yake arud'e, Dan yasan tabbas babu lfy yau agidannan, cikin daka tsawa khaleel ke tambayarsa waye yashigo da motarnan gidannan?!!.
Hargowar khaleel ce tafara jawo hankalin mutanenen gida, suka fara fitowa d'ai-d'ai.
Jikin d'an gwari rawa yakamayi, Dan yasan yau babu wargi ga khaleel, dama can bawasa yakeyi dawani acikinsuba, har taune harshe yakeyi wajen magana saboda tsoro, yace, "wasune, amma suna can ciki".
Shigewa khaleel yayi cikin babban falon gidan, Wanda zai iya sadaka dakowanne part Na masu gidan, hankalin kowa yatashi agidan, Dan sunsan yau khaleel amatsayin ma'aikaci yazo musu ba d'an gidaba.
Kowa yafito amma banda Momy, yagama binsu d'aya bayan d'aya da kallo, kad'anne daga cikinsu babu, kuma yarane, yace, " suwaye suka shigo gidannan awa 1:30 dasuka wuce?!!".
Yanda yay maganar dolene katsorata komin kusancinka dashi.
Hafiz ne yay namijin k'ok'arin fad'in driver yad'akko su Adeel daga school, sannan nima da ya muhseen yanzu muka shigo".
"Saiwa kuma!!?".
Umme Amarya tace, " nima bandad'e da shigiwaba, kusan tare kuma muka shigo da hajia babba".
Arikice ya kalli ummi amarya, "umme acikinku wanene mai farar mota?".
" hajia babba ce sukazo da ita, inaga motar bak'intace".
Wani irin huci mai azabar zafi khaleel yafesar, kansafa yafara juyawa, akid'ime yanufi part d'in Momy, dak'afa yadaki k'ofar, amma yajita a kulle, kuma dukanta yayi, nanma ko gezau.
Dukan k'ofarne ya farkar dasu Momy halin da ake ciki, hajia khaltum tace shikenan laura, dabararki bataciba, matsiyacin yaronnan yabiyomu.
Dukda baffah hankalinsa atashe yake, baihana dakatar da khaleel ba daga dukan k'ofar, 6angarensa Yakoma yad'akko wani key d'in yabashi, Khaleel yakar6a yabud'e k'ofar.
A tsaitsaye yatadda su Momy, yana shigowa Momy ta nunasa da bindiga, wlhy Ibraheem kana matsowa saina harbeka.
Mutuwar tsaye khaleel yayi, kallon Momy kawai yakeyi abirkice, kansa yafara juya masa, Dan harya fara ganinsu dishi-dishi, tafiya yarink'ayi da baya-baya yana hawaye, harya fito babban falo inda kowa yake atsaye, harsu Taheer.
Kowa zare idanu yayi danganin Momy nabin khaleel dake tafiya da baya-baya da bindiga.
Atsawace tace, "ka ajiye bindigar hannunka kona harbeka".
Sakin bindigar khaleel yayi yana hawaye, sannan yana nuna Momy da d'anyatsa d'aya, bakinsa yakasa furta komai, dukda d'unbin magana dake cikinsa.
Ammah tafara sallalami tana tafa hannaye, laure!! Dama ke 'Yar fashi da makamice? Yo inba d'an fashiba wake rik'e bindiga shiba ma'aikacib..........
Ammah batakai k'arshen maganarba sukaji k'arar harbi da ihun Ammah lokaci d'aya.
Momy ta harbeta ak'afa, tana fad'in "bara Na tabbatar miki hakan tsohuwar banza, aiduk kece sanadin komai".
Tsoro kama kowa yayi afalon, amma banda baffah, khaleel kam akid'ime yake, kwakwalwarsa tsaye take cak ta daina aiki, bashida maraba da gunkin tsakkiyar hanya.
Tabaya Aleeya ta daki k'afar Momy, saigata tazube ak'asa, bindigar tafad'i gefe, Auwal yay saurin d'auka.
Kallon mamaki kowa kema Aleeya, Dan basuyi zatoba, itako ko'a jikinta.
Ita kanta momyn baki bud'e take kallon Aleeya, dukda azabar zugi da k'arta keyi, cikin rawar baki tace, " Aleeya! Nikika daka? Ina matsayin wadda zaki auri d'anta".
Wani murmishin k'asaita Aleeya tasaki, tafara tafa hannaye tana zagaye momy.
"Hajia laurah, hajia laurah!, Aleeya bata shigo gidannan domin auren d'ankiba, nashigo gidannan domin yin aiki, aztonki kinsamo wadda zata taimaka miki wajen tarwatsa rayuwar Wanda kikeyin amfani dashi dason tara abin duniya, nasan bakisan darajar khaleel ba, tunda bakece kikayi wahalar rainon cikinsaba da nak'udarsa, shiyyasa kikaita yunk'urin kasheshi da wahalar da rayuwarsa........
Kowa afalon idonsa awaje yake, wasu tuni ruwansu yakai 180 saboda rud'ewar furicin Aleeya.....
Ammah dake zaune mama Na rik'e da ita, sai zufa takeyi saboda harbinta da Momy tayi ak'afa, cikin karfin hali tace, ''ke 'yarnan mikike son fad'ane haka?".
Murmishi Aleeya tayi tana kallon mama, hajia fad'ima lokaci yayi dazaki fasa kawai, lokaci yayi dakowa zaisan sirrin 6oye, lokaci yayi da khaleel zaisan mahaifiyarsa ta asali agidannan, lokaci yayi baffah zaisan komai, 6oye-6oye yak'are, dama burinmu bai wuce khaleel yakama Hajia laurah dumu-dumu da laifiba, to Alhmdllh, dakon shekaru 37 dakikayi kina rik'e wannan sirrin yakamata ayau ki fesar dashi kowa yasani, kodan khaleel yasan kansa shima, yakuma samu farin ciki irinna kowanne d'a aduniya.
Kowa afalon kallonsa yadawo kan mama, dake k'ok'arin kwantar da Ammah, "a'a fad'ima barni azaune, aini abinda kefaruwama yahanani jin zafin yanzun".
Kai jama'a, dakyarfa Ammah ke magana wlhy, amma bakinta yak'i mutuwa😂.
Mik'ewa Mama tayi tana takawa ahankali cikin falon, gaban Anty Mamie taje tatsaya, ta had'e hannayenta waje d'aya alamar rok'o, Bilkeesu ki gafarceni, kikuma fahimceni, batajira amsartaba takoma gaban baffah, kaima kamin gafara Alhaji, kakuma fahimceni, banida za6i sainayin hakan, shima bata jira cewarsaba takoma inda khaleel yake uwa butun butumi, hannunsa takamo tarik'e, idonsa akanta, itama kallonsa takeyi, kayi hak'uri yarona, nayi hakane saboda nema maka kariya, idan bahakan nayiba nasan kasheka zasuyi, shiyyasa naza6i rik'e maganar araina har takawo yanzun, amma ban bartaba saida Na tabbatar kana zagaye daduk wani kulawata, had'eda kwakwkwaran bincike domin tabbatar da gaskiya yanda kowa zai fahimceni aranar dazan bankad'a komai".
Ya khaleel bai iya cemata komaiba, saidai kwayoyin razanannun idanunsa masu kamada Na jan gauta daya zuba mata, badamuba taja da baya gaban Momy da hajia khaltum da'aka gurfanar ak'asa, bayan Taheer duk yasaka musu handcuff ahannu.
Kukuma inason Ku maida tunaninku baya, shekaru 37 zuwa baya dasuka wuce".
Harara hajia khaltum tazubama mama, momy kam rok'on mama tafarayi, please fad'ima kibar zancennan, narok'eki, zan biyaki konawa kike buk'ata, bank'i kowanne sirrina yafitoba amma banda wannan sirrin......
Baki isaba laurah, bakida kud'in dazaki biyani, ko a baya ba tsoronkine yasakani shiruba, bakuma biyana kukayiba, nayi hakane saboda yak'inin Ibrahim zai kwato mana 'yancinmu agurinki wata rana, Dan nasan ubangiji bazai ta6a barin azzalumi nasaraba, nasan CIKI DA GASKIYA, wuk'a bata hudashi.
*_WANI LOKACI MAI NISAN ZANGO😢_*
Bayan aurena da Alhaji Abdallah rashin zaman lafiyarmune nida laurah yasakashi auro Bilkisu, dukda kasancewar Bilkeesu k'arama acikinmu hakan bai canja komaiba, saima dad'a hargitsewa da komai yayi.
Cikina yazube har karo biyu dukmun d'auka tsautsayine, hankalina bai fara karkata akan hajia laurah ba sai lokacin dasuka haihu tareda Bilkeesu, ALLAH ya jarabcesu da nak'uda rana d'aya, amma laurah tariga Bilkisu.
Kuma tarigatama haihuwa, saidai k'in fad'a mana abinda laura ta haifa k'awarta khaltum tayi gatanan da ranta, har saida Bilkisu ta haihu.
Kafin afad'a mana abinda Bilkeesu ta haifa doctor yabuk'aci kayan haihuwa, da ruwa dawasu magunguna daza'a sakama Bilkeesu.
Ammah idan baki mantaba, kekad'ai muka bari, Alhaji yatafi d'aukar kaya damuka manto, nikuma natafi pharmacy d'in cikin asibitin, rabon inzo inga abinda ke faruwa Na yarda 'Yar takardar da doctor yabani, dawo nayi ina dubawa har k'ofar d'akin, ammah tarigada tajuyama d'akin baya shiyyasa bazata san mike faruwaba, naduk'a Na d'auki 'Yar takardar dana gani, d'ogowar dazanyi sainaga doctor shida wata nurse da khaltum sunfito da baby daga d'akin da Bilkisu ta haihu, suka shiga d'akin da laura take, da sauri Na afka d'akin, babu baby gaban Bilkeesu, itakuma tanata barcima, ina niyyar fita na fad'ama Ammah saiga nurse d'innan tadawo da da babyn ta kwantar gaban Bilkisu, jinayi hankalina bai kwantaba, amma nakasa cewa komai, gudun karyazam zargi nayi.
Fita nayi ina sak'e-sak'e harna Sayo maganin nadawo, natarar Alhaji yadawo, yana rungume da jaririya yana hawaye.
Tambayarsa nayi miya faru?, shine ya sashaidamin babyn Bilkisu batazo daraiba, hajia laurah kuma tahaifi namiji.
Tun anan nasan tabbas zargina gaskiyane, su laurah sun canja yaranne.
Amma bance komaiba har muka dawo gida, yaro yak'i shan nonon laurah, daga k'arshema da'aka matsa sai nononta yakoma fidda yellow ruwa maimakon milk, anyi-anyi kuma tak'i yarda Bilkisu ta shayar dashi, ga jariri nata azabar kuka.
Saida Ammah Tamata tatas sannan tayarda, Bilkisu sarkin hak'uri kuma tayarda zata shayar dashi, dukda rashin k'auna da laurah ke nuna mana, ana bashi nonon Bilkisu yakar6a kuwa.
Alokacinne naje hard'aki nama hajia laurah magana, nakuma fad'a mata subama Bilkisu d'anta kokuma Na fallasasu, ga laurah nan da ranta, itada khaltum sukaimin barazana da mutuwa, kuma sukace inhar maganar tafito wlhy saisun kashe jaririn da ita kanta Bilkisu, acewarta ita bata haifi namijiba wata shegiya acikinmu bazata haifaba.
Ba tsoron kurarinsu najiba, tausayin Bilkisu naji, dakuma kashe jariri dasukace zasuyi, danhaka nayi shiru inata addu'a daneman mafitar yanda zan ku6tar da jariri Ibraheem wanda yaci sunan mahaifin Bilkeesu, (yamata alk'awarin idan ta haihu namiji zai sakama yaron sunan mahaifinta), dakuma aka samu akasin haka tunda basusan miya faruba, sai yacanja zai saka sunan mahaifin laurah, ni naita rok'onsa da lallashi har ya amince yasaka sunan mahaifin Bilkeesu kamar yanda yay niyya, Na nuna masa hakan zai ragema Bilkisu rad'ad'in rashin tata jaririyar, bamuwani kai ruwa ranaba ya amince, aikam ansha rashin hankali aranar, tamkar za'a k'ona gidanan, Dan saida laurah ta hargitsa kowa, Alhaji kuma yaburgeni yace babu canji.
Ban fasa gayama ubangiji ba wajen Neman mafitar hanyar maidama Bilkisu d'anta, amma saiwata k'addara ta giftamin alokacin, nayi 6arin cikina, a sibiti kuma sukace magani nasha, dama shinake sha duk lokacin da cikina yazube, sun rufamin asirine kawai, kuma Alhaji yasamu maganin zuwabar daciki ad'akina, da wannan damar hajia laurah tace nice nayi yunk'urin zubda cikin Bilkisu abaya kuma, Alhaji Abdallah yanason yara, batareda binciken komaiba yasakeni alokacin.
Abu d'ayane yasakani bak'inciki da sakin nan shine sanin laurah ce ta k'ullamin, ga wulak'aci da Alhaji yamin lokacin saboda 6acin rai dayake ciki.
Natafi ina tausayin Bilkisu, dannasan zatasha wahala agidannan.
Tunda nakoma Kano aketamin barazana da rayuwa, kuma nasan laurah ce ta sanya, Dan akwai lokacin da'aka saceni, aka 6oyeni kusan wata 1, hankalin iyayena yatashi sosai, har aka sanya malamai addu'a sosai lokacin, ciki harda tsohon mijina Malam Abubakar.
Cikin ikon ALLAH nasamu ku6ta kuwa, munje yima Malam Abubakar godiya nida yayata ananne yaganni, yakumace yanaso.
Babu wani 6ata lokaci akasha biki, badan inasonsaba, amma kyawawan halayensa yasaka cikin kwanaki kad'an ya mantar dani Alhaji Abdallah, dukda har lokacin ban hak'uraba wajen son ku6tar da khaleel da mahaifiyarsa.
Mafita d'aya nasamu lokacin itace bintu, k'anwar mijina, dukda kowa yasan bintu jarababbiyace, nima tana nunamin halinta, sannan kuma tagogu da zaman bariki, ahankali naja bintu ajikina, wajen k'yautata mata, saida naga tasaki jiki sosai dani sannan nafad'a mata buk'atata nason zuwa tanemi aiki agidannan.
Babu musu ta amince, saboda itadama 'yarson hutuce, babu wanda yasan mike tsakanina da bintu saboda Na nuna mata karta wani nuna hakan, saboda aikin sirrine tsakanina da ita.
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41 Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61