wannan *bashin gaba* haka, kawai gani akayi yamik'e, ya tafa hannayensa saiga Adams yashigo, Kansa aduk'e yace, "Adams kowa yafita, Ammah da baffah da Anty Mamie, mama, ummi amarya, Aysha sausu Mujahedeen kad'ai nake buk'ata".
"OK sir".
Adams yafitada su Tasleem, su hasnah, da 'yan uku, matansu ya sultan.
Ahankali khaleel yatako har gaban Ammah, kowa kallonsa yakeyi da tunanin abinda zaiyi, gashi yayi k'asa da Kansa yak'i kallon kowa awajen.
Hannun Ammah Yakama yaje har gaban hajia babba da ita, sannan yakoma bayan Ammah yatsaya, yakamo hannayenta yad'ora saman bindigar hannunsa, kaitsaye hajia babba ya saita, nanfa kowa ya rikice, baffah namasa magana amma bai sauraresaba, ita kanta Ammah jikinta rawa akeyi, azatonta khaleel zaisata takashe hajia babba ne, innah jummai kuwa kuka da kururuwar ihu tafasa akan ataimaketa zasu kashe mata d'iya.
Dirimmm!! Sukaji fitar harbi da ihun hajia babba lokaci d'aya, khaleel yasaka Ammah rama harbinta a k'afar hajia babba kamar yanda itama ta harbi Ammah ranar.😂👍🏻
Hajia babba Na kwallah k'ara khaleel yamatsa daga kusada Ammah, yabatta da bindiga a hannu, yajuya yafita yana hawaye, duk binsa da kallon tausayawa sukayi, inkacire hajia babba dake ihun azabar shigar bullet cikin k'ashin k'afarta, saikuma innah jummai dataje tarik'eta tana salati.
Tarine ya sark'e hajia babba, tafara yinsa babuji babu gani, saiga jini nafitowa, amatuk'ar tsorace ta kwallah k'ara tana kallon hannunta cikin zare idanu waje.
Adams ya kar6i bindigar hannun Ammah, sannan yayi waya akazo aka d'auki hajia babba data fara galabaita, ga aman jini, ga jini nazuba ta k'afarta, sai aminiyarta khaltum daduk ta tsure da tsoron Khaleel, tunda har ya iya aikata haka ga hajia babba air kowama saiya shafama Kansa lafiya, tunda yakasa sauraren tsawatarwa da mahaifinsa kemasa akan karyabharbi hajia babba.
Dole suma suka fito, duk suka Shiga motoci bisa umarnin Adams.
Khaleel kam office d'insa yashige ya kulle kansa yana kuka tamkar mace.
Haka aka maidasu gida jikin kowa a sanyaye, babu mai iya koda tari acikin motocin.............✍🏻
_wayyo, ALLAH nagaji, nak'agara nagama, kuhuta nima Na huta yasin😢._
*_ALLAH ka gafarma mahaifanmu baki d'aya._*😭
*_I miss you so much baba, nakasa hak'uri da rashinka wlhy, ALLAH ya kai rahama makwancinka._*
🤚🏻✋🏻😭😭😭😭😭?😍*_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdul ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of experts & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyu📘)_
*_Bilyn Abdul bata manta dakuba, kunan acikin ranta zaune daram wlhy. Ina k'aunarku fiyeda tunanin mai hasashe._*
Dole likitoci suka rufu kan hajia babba, dukda ba'a bama wani criminal kulawa kamar haka, saidai inhar suna buk'atar wasu bayanai awajensa, amma darajar khaleel Taheer yace abama hajia babba kulawa, Dan lamarin yawuce k'aramin Abu, Amman jini taketa zazzagawa. Innah jummai sai kuka takeyi. Kusan awanni biyu likitoci natareda momy, bayan wasu 'yan mintuna saigasu sun fito, kowa yana yarce gumi.
Sai hura hanci sukeyi.
Taheerne ya tambayesu abinda ke faruwa?.
Dr Abraham yace sir, akwai matsala, zuciyar matarnan ce tabuga gaskiya, shine dalilin aman jinin datakeyi, saidai munsami nasarar ceto rayuwarta, yanzu hakama tana barci, maganar gaskiya kuma, bamuda tabbacin tashinta normal.
"Miyafaru da itane?".
" uhm, inagafa tasamu paralysis, 6arinta Na dama munga duk jijiyoyin sun saki".
" Ya salam!". 'Taheer yafad'a yana shafa kansa da huro iska abakinsa".
Gaba Dr Abraham yayi abinsa.
Nidai bilynku nace magana ta girma😱.
_________________________________
Tunda khaleel yashiga office saiya kulle kansa, inda kujeru suke agefen office d'in yaje ya kwanta, Dan anhad'a wajenne tamkar falo.
Idonsa alumshe suke, amma hawaye Na zurara.
Yabani tausayi ainun, domin bansan mike k'ona zuciyarsa hakaba harta kaisa ga yawan kuka.😢
Haka yayta zama cikin office d'in, saidai yatashi daga nan Yakoma nan, saikuma sallan data zame masa tilas, komin knocking d'in da akamasa k'in bud'ewa yakeyi, su Taheer basusan yana nanaba, duk zatonsu yatafi gida.
___________________
Hankalin Aysha yafara tashi, ganin har 10 Na dare babu koda alamun ya khaleel, takira wayarsa yafi sau ashirin yak'i d'agawa, daga k'arshema idan takira saitaji switch up, duk motsinta nakan idon Anty Mamie ne, Dan tunda suka dawo ayshan bata koma 6angarensu ba, tana nan cikin gida, lokacin dazatayi barcine tadawo d'ankin Anty Mamie ta kwanta, ganin kuma bai dawoba tayi zamanta tana jiransa.
Anty Mamie ta ajiye bowl d'in hannunta a saman dirowar gefen gadon, ta kalli Aysha dake kwance a gadon rik'eda waya tana hawaye, girgiza kanta tayi, sannan tace, "Aysha miyake faruwane?".
Kokad'an Aysha batasan Anty Mamie tashigo d'akinba, da sauri tad'ago ido tana kallonta, saikuma tatashi zaune, komawa tayi jikin Anty Mamie takuma fashewa da kuka, cikin kukan tace " Mamie ya khaleel haryanzu bai dawoba, nakira wayarsa yafi sau ashirin yak'i ya d'auka, daga k'arshema wayan switch up".
Ajiyar zuciya Anty Mamie ta sauke, ita kanta dukkan hankalinta Na kansa tun d'azun, daurewa kawai takeyi, lallashin Aysha tashigayi, da kwantar mata da hankali, saida taga Ayshan ta tsagaita da kukan sannan tad'akko bowl d'in data ajiye tamik'ama Aysha, fruit ne datace zatasha d'azun, saikuma tayi barci.
Kar6a ayshan tayi Tanama Anty mamaie godiya.
Shiru sukayi suduka, Aysha nashan fruit amma hankalinta nakan khaleel, kad'an-kad'an saita kalli agogo, saikuma gwada number sa takeyi.
Anty Mamie dai tayi shiru, tausayin Aysha da k'aunarta nakuma ratsa zuciyarta da ruhinta. ganin har 11:30pm Anty Mamie tad'auka waya takira Sultan.
Shi harma ya kwanta yaji kiran wayar, matarsa tamik'o masa wayan yakar6a yana fad'in waye a wannan lokacin?....
Ganin Anty Mamie yasakashi mik'ewa zaune da Sauri, bai d'aga wayarba ya d'auki jallabiya yasaka yafito da sauri.
Aysha data gama shan fruit tamik'e tashiga toilet.
Anty Mamie tabita da kallo, har ranta tana k'aunar yarinyar, tun a ranarda tafara ganinta da gwaggo bintu tazo da'ita, Ashe Aysha alkairice acikin rayuwarta, shiyyasa tana kallonta gabanta yafad'i.......
Shigowar ya sultan a hanzarce ya katsema Anty Mamie tunaninta, tad'ago ido tana kallon yanda yashigo d'akin a birkice.
Shima turus yayi yana kallon Anty Mamie, soyake yagamike damuntane?.
Fahimtar hakan da Anty Mamie tayi yasakata fad'in "kwantar da hankalinka, yayankune bai dawo gidaba har yanzun, kuma anata kiran wayarsa yak'i d'auka, daga bayama saiya kashe wayar, to munata tunanin ko lafiya? Gashi matarsa dukta tayar da hankalinta, nikaina hankalina a tashe yake wlhy".
" Kina nufin bai dawoba har yanzun Anty Mamie? to kodai aikine yamasa yawa a office?".
.....bana tunanin haka, sultan, kasan zuciyar babana, kuma hankalinsa atashe yake yanzun, nafi tunanin badai lafiyaba gaskiya".
''Bara muga nakira Adams naji".
Wayar Adams sultan yakira, ko gaisawa basuyiba yace, ''Adams ya khaleel fa?".
Cikin muryar barci Adams yace, "bayana gidaba ya sultan? nazata tare kuka tafi d'azu da safe aii?".
" A'a, kasan yama rigamu barin hall d'in".
Babu shiri Adams ya janye Amal dake jikinsa tana barci yatashi zaune."
"Ya sultan kana nufin baya gida?, barato naje office na duba, amma idan har Oga ba aikine dashiba bayakai wannan time d'in a office gaskiya."
"OK nima ganinan zanzo, muhad'u a can, dukda nasan bazasu barni na shigaba".
" A'a kajirani amota idan kaje, idankuma narigaka zuwa shikenan".
"OK".
Bayan ya Yanke wayar ya kalli Anty Mamie da Aysha dake tsaye tafito daga toilet, taji dukkan abinda yafaru, wannan yasakata cigaba da zubar da kwallah, tana addu'ar ALLAH ya tsare mata mijinta aduk inda yake.
"Anty Mamie bara naje office Na duba, zamu had'uda Adams a can, Dan bazasu barni nashigaba idan nikad'aine".
" hakan yayi, amma kira mujahedeen kuje tare, Dan dare yayi, har 12 takusa".
"Anty Mamie da'an barsa, k'ilama yayi barci yanzu, zan iya tafiya nikad'ai babu damuwa".
"Shikenan, amma dai daka duba ko Muslim ne kuntafi tare".
"to bara Na duba idan baiyi barciba, saimun dawo".
Addu'a Anty Mamie tamasa yafita yana amsawa, ta maido kallonta ga Aysha da har yanzu take a tsaye.
" k'araso kiyi sallan kinji Aysha, insha ALLAH yana nan lfy, ki kwantar da hankalinki".
Jin jina kai Aysha tayi, tak'araso tad'auki hijjab ta kabbara sallar isha'i dabatayiba tana barci.
*******
6angaren su muslim ya sultan yashiga, a falo ya iske Muslim yana kallon kwallo, cikin mamaki Muslim yace, ''ya sultan lfy kuwa a wannan time d'in?".
"Da dai sauk'i Muslim, ya khaleel ne bai dawo gidaba har yanzu, shine zamuje office mu duba".
Da Sauri Muslim ya mik'e yana fad'in "ya salam, mujeto ya sultan."
_____________
A k'ofar gate suka iske Adams yana jiransu, yarigasu isowa.
Fitowa yayi yashiga motarsu sannan suka k'arasa gaban gate d'in, dukda sun gane Adams hakan bai hanasu bincikensuba, saida suka tabbatar babu komai ajikinsu sannan aka barsu suka shiga.
Kai tsaye office d'in ya khaleel sukaje, sunyi knocking yafi sau goma amma basuji ko motsiba.
Komawa tacan baya Adams yayi yalek'a ta window, office d'in dind'um da duhu, ya kunna fitilar wayarsa ya haska, can ya hango khaleel zaune a kujerarsa ya kifa kansa bisa table d'in gaban kujerar, ajiyar zuciya Adams ya sauke, yazagayo wajen k'ofar indasu Sultan ke tsaye suna knocking har yanzu.
Dukkuma knocking d'in dasukeyi khaleel najinsu, amma ko motsawa baiyiba barema yay tunanin tashi ya bud'e musu.
Adams yace, "ya sultan yana ciki, amma nasan bazai bud'eba, bara nagani kozan samu Oga Victor Na nan asamo wani key d'in."
"To Adams, ALLAH yasa adace".
Kusan mintuna 40 saiga Adams yadawo da keys d'in, saida yagwada kusan 4 sannan aka dace k'ofar ta bud'u.
Kunna fitilar office d'in Musleem yayi, haske ya gauraye ko ina, har alokacin khaleel bai d'agoba, kuma duk yanajin motsin shigowar tasu.
Da sauri Sultan yak'arasa gareshi, " ya khaleel mike faruwane haka? kasaka hankalin kowa yatashi agida, Aysha sai kuka takeyi tun d'azun, hakama Anty Mamie hankalinta atashe yake".
"Please ya khaleel katashi muje gida Dan ALLAH. kayi hak'uri ya khaleel?".
Da k'yar khaleel yad'ago manyan idanunsa dasukayi matuk'ar jajur, ya zubasu akan sultan, sannan yamaida ya lumshe.
" please mana ya khaleel ".
Girgiza kai khaleel yayi, yamusu Alama da hannu alamar sutafi su barsa.
" A'a ya khaleel, yazamu tafi mubarka a wannan halin, bayan hankalin kowa nacan atashe, kayi hak'uri dai mudafi gidan kawai". 'Musleem nevyay maganar muryarsa nazuga alamar tahowar kuka'.
Adams yamatso kusada Sultan, murya k'asa-k'asa yace, "ya sultan inaga yakamata kakira Anty Mamie kawai, k'ila idan itace tamasa magana ya yarda yabimu, amma inhar damon mune bazaijeba".
Cikin na'am da zancen Adams sultan yace shawararka tayi.
Anty Mamie Na zaune akan sofa, Aysha ta kwanta ta d'ora kanta bisa cinyarta, barci 6arawo ya saceta batareda ta shiryaba, wayar Anty Mamie Ce tafara ring, ganin sultan ne tad'aga da hanzari.
" Anty Mamie please kimasa magana da kanki, mudai yak'i saurarenmu, gashinan a office ya kulle kansa, dak'yar Adams yasamo wani key d'in aka bud'esa".
"Bashi wayar".
A Hans free sultan yasaka wayar, Dan yasan ya khaleel bazai kar6aba.
Lallashi da ban magana Anty Mamie taitayima khaleel, saida k'yar ya amince zaizo gidan, sultan ya yanke wayar sannan suka taimaka masa yatashi suka fito, bayan musleem ya tattaro dukkan wayoyinsa da laptop d'insa, Adams ya kulle office d'in suka taho.
" Adams kawuce gida kawai, Dan dare yayi".
"Bara Na rakaku kawai ya sultan".
" A'a kaje Kawai, saida safe".
_____________
Gidan shiru kowa yayi barci, dama babu Wanda yasan sun fitama.
Har khaleel zai nufi 6angarensu Sultan yace, ''aii Ayshan tana wajen Anty Mamie ".
Baice komaiba yajuya yashiga babban falon, sukuma suka bishi abaya, zaune suka tadda Mamie Aysha kuma tayi barci ajikinta.
Ahankali Anty Mamie tafurta Alhmdllh.
K'arasowa khaleel yayi yazauna gaban Anty Mamie, shima d'ora Kansa yayi bisa cinyarta kusada kan Aysha.
Ahankali Anty Mamie Takawo d'ayan hannunta saman kansa tana shafawa kamar yanda take shafa Na aysha.
Jin hannun mahaifiyarsa bisa kansa sai yaji wasu hawaye masu zafi Na ziraro masa, ahankali suka ringa sauka bisa cinyar Anty Mamie.
Rintse idanunta Anty Mamie tayi, domin jin saukar hawayen khaleel ajikinta, itama saiga NATA hawayen suna kwarara, jikin sultan da Muslim yayi sanyi k'alau, sultan KASA daurewa yayi yajuya yafita kawai, shima idonsa cikeda hawaye.
Musleem kam jingina yayi da bango yana kuka shima, hakannne yak'ara k'arfin kukan Anty Mamie, da sauri musleem yafice ad'akin, Dan bazai iya sauraren kukan mahaifiyar tasuba.
Har kusan 12:43pm suna nan zaune ahaka, babudai Wanda yace uffan, jin shirun yayi yawa yasaka Anty Mamie lek'a fuskar khaleel, murmushi Anty Mamie tayi, ta duk'o ahankali ta sumbaci kan Aysha, shima sumbatar kansa tayi sannan ahankali tace, "babana".
Bud'e idanunsa yayi dasuka koma k'anan saboda barci, ya kalli Anty Mamie.
Tashi kaga nasamo maka wani abun kaci, saika d'auki Aysha kuje Ku kwanta, dare yayi.
Kansa ya girgiza mata alamar ya k'oshi.
" ban yardaba, tashi kaidai".
Bamusu yajanye kansa daga cinyarta, cikin dabara tajanye Ayshama ta maida mata kanta bisa filo.
Maida kallonsa yayi kan Aysha, tausayinta yakamashi, ganin fuskarta duk jirwayen hawaye.
Matsawa yayi yad'ora hannunsa akan
Showing 147001 words to 150000 words out of 181849 words
"OK sir".
Adams yafitada su Tasleem, su hasnah, da 'yan uku, matansu ya sultan.
Ahankali khaleel yatako har gaban Ammah, kowa kallonsa yakeyi da tunanin abinda zaiyi, gashi yayi k'asa da Kansa yak'i kallon kowa awajen.
Hannun Ammah Yakama yaje har gaban hajia babba da ita, sannan yakoma bayan Ammah yatsaya, yakamo hannayenta yad'ora saman bindigar hannunsa, kaitsaye hajia babba ya saita, nanfa kowa ya rikice, baffah namasa magana amma bai sauraresaba, ita kanta Ammah jikinta rawa akeyi, azatonta khaleel zaisata takashe hajia babba ne, innah jummai kuwa kuka da kururuwar ihu tafasa akan ataimaketa zasu kashe mata d'iya.
Dirimmm!! Sukaji fitar harbi da ihun hajia babba lokaci d'aya, khaleel yasaka Ammah rama harbinta a k'afar hajia babba kamar yanda itama ta harbi Ammah ranar.😂👍🏻
Hajia babba Na kwallah k'ara khaleel yamatsa daga kusada Ammah, yabatta da bindiga a hannu, yajuya yafita yana hawaye, duk binsa da kallon tausayawa sukayi, inkacire hajia babba dake ihun azabar shigar bullet cikin k'ashin k'afarta, saikuma innah jummai dataje tarik'eta tana salati.
Tarine ya sark'e hajia babba, tafara yinsa babuji babu gani, saiga jini nafitowa, amatuk'ar tsorace ta kwallah k'ara tana kallon hannunta cikin zare idanu waje.
Adams ya kar6i bindigar hannun Ammah, sannan yayi waya akazo aka d'auki hajia babba data fara galabaita, ga aman jini, ga jini nazuba ta k'afarta, sai aminiyarta khaltum daduk ta tsure da tsoron Khaleel, tunda har ya iya aikata haka ga hajia babba air kowama saiya shafama Kansa lafiya, tunda yakasa sauraren tsawatarwa da mahaifinsa kemasa akan karyabharbi hajia babba.
Dole suma suka fito, duk suka Shiga motoci bisa umarnin Adams.
Khaleel kam office d'insa yashige ya kulle kansa yana kuka tamkar mace.
Haka aka maidasu gida jikin kowa a sanyaye, babu mai iya koda tari acikin motocin.............✍🏻
_wayyo, ALLAH nagaji, nak'agara nagama, kuhuta nima Na huta yasin😢._
*_ALLAH ka gafarma mahaifanmu baki d'aya._*😭
*_I miss you so much baba, nakasa hak'uri da rashinka wlhy, ALLAH ya kai rahama makwancinka._*
🤚🏻✋🏻😭😭😭😭😭?😍*_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdul ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of experts & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyu📘)_
*_Bilyn Abdul bata manta dakuba, kunan acikin ranta zaune daram wlhy. Ina k'aunarku fiyeda tunanin mai hasashe._*
Bilkisu saddiku shona, Asmeey*Jibreen, Zee*Matorh, haleemerh💖, Aysha*Bose, Sakinat Baba Didi, Hafsat I kari, halima, Shahida ibrahim, Khady fulani🐄, Sumee qasarawa, Saddiqa Dahiru. Zaynab, Maman Umar, Aysha Maman ta, Maman HAIDAR, Maryam Adam, abdullahi 002. Marcy bintu Muhammad Maman waleed maman shaheed. Ameera, Samina sulaiman lambu. Mmyn xahra. Ramlart ma'aruf.. Binta garba sakawa. Rukkyh Rky . Mrs uthman. Ummi haidar. Ummu Mahmud. Balkisu sulaiman . rashidart Abubarkar sultan. Khairat. Mom ismart, Rumanatobbr, Zainab Atiku, Auta nijar, Sameeran gaya, Hanan yusuf, Mardiya, Jamila sule, Zahra eabrahim, Farida ridwan, Mmn walida, Pherteemah, Maman islam, Anuty, Momy, Fancy honey, Khadeeja dantsoho, Hafsat wali, Aysha wali, Hussaina idiris maman amira. naima nura. hauwa umar. abubakar. nafisa yunusa
saratu k, Muhammad habiba khaleel, Maryam, umar musa, Jamila Muhammad Adam, Zainab, Maman khalifa, Maman sudais, Ummu, abudull, Maman sajida, Farida gamco, Firdausi kabir, Momin Abdul malik, Momy zuwaira, Rukaiyya aliyu, Aysha m bello, Rahila abba, asiyya muregi, Fatima garba sule, Ummu ihisan, Ummu salma.
_Na gaisheku ababen alfaharina😂👍🏻❤❤😍😍😍😍😍._
4⃣6⃣
Dole likitoci suka rufu kan hajia babba, dukda ba'a bama wani criminal kulawa kamar haka, saidai inhar suna buk'atar wasu bayanai awajensa, amma darajar khaleel Taheer yace abama hajia babba kulawa, Dan lamarin yawuce k'aramin Abu, Amman jini taketa zazzagawa. Innah jummai sai kuka takeyi. Kusan awanni biyu likitoci natareda momy, bayan wasu 'yan mintuna saigasu sun fito, kowa yana yarce gumi.
Sai hura hanci sukeyi.
Taheerne ya tambayesu abinda ke faruwa?.
Dr Abraham yace sir, akwai matsala, zuciyar matarnan ce tabuga gaskiya, shine dalilin aman jinin datakeyi, saidai munsami nasarar ceto rayuwarta, yanzu hakama tana barci, maganar gaskiya kuma, bamuda tabbacin tashinta normal.
"Miyafaru da itane?".
" uhm, inagafa tasamu paralysis, 6arinta Na dama munga duk jijiyoyin sun saki".
" Ya salam!". 'Taheer yafad'a yana shafa kansa da huro iska abakinsa".
Gaba Dr Abraham yayi abinsa.
Nidai bilynku nace magana ta girma😱.
_________________________________
Tunda khaleel yashiga office saiya kulle kansa, inda kujeru suke agefen office d'in yaje ya kwanta, Dan anhad'a wajenne tamkar falo.
Idonsa alumshe suke, amma hawaye Na zurara.
Yabani tausayi ainun, domin bansan mike k'ona zuciyarsa hakaba harta kaisa ga yawan kuka.😢
Haka yayta zama cikin office d'in, saidai yatashi daga nan Yakoma nan, saikuma sallan data zame masa tilas, komin knocking d'in da akamasa k'in bud'ewa yakeyi, su Taheer basusan yana nanaba, duk zatonsu yatafi gida.
___________________
Hankalin Aysha yafara tashi, ganin har 10 Na dare babu koda alamun ya khaleel, takira wayarsa yafi sau ashirin yak'i d'agawa, daga k'arshema idan takira saitaji switch up, duk motsinta nakan idon Anty Mamie ne, Dan tunda suka dawo ayshan bata koma 6angarensu ba, tana nan cikin gida, lokacin dazatayi barcine tadawo d'ankin Anty Mamie ta kwanta, ganin kuma bai dawoba tayi zamanta tana jiransa.
Anty Mamie ta ajiye bowl d'in hannunta a saman dirowar gefen gadon, ta kalli Aysha dake kwance a gadon rik'eda waya tana hawaye, girgiza kanta tayi, sannan tace, "Aysha miyake faruwane?".
Kokad'an Aysha batasan Anty Mamie tashigo d'akinba, da sauri tad'ago ido tana kallonta, saikuma tatashi zaune, komawa tayi jikin Anty Mamie takuma fashewa da kuka, cikin kukan tace " Mamie ya khaleel haryanzu bai dawoba, nakira wayarsa yafi sau ashirin yak'i ya d'auka, daga k'arshema wayan switch up".
Ajiyar zuciya Anty Mamie ta sauke, ita kanta dukkan hankalinta Na kansa tun d'azun, daurewa kawai takeyi, lallashin Aysha tashigayi, da kwantar mata da hankali, saida taga Ayshan ta tsagaita da kukan sannan tad'akko bowl d'in data ajiye tamik'ama Aysha, fruit ne datace zatasha d'azun, saikuma tayi barci.
Kar6a ayshan tayi Tanama Anty mamaie godiya.
Shiru sukayi suduka, Aysha nashan fruit amma hankalinta nakan khaleel, kad'an-kad'an saita kalli agogo, saikuma gwada number sa takeyi.
Anty Mamie dai tayi shiru, tausayin Aysha da k'aunarta nakuma ratsa zuciyarta da ruhinta. ganin har 11:30pm Anty Mamie tad'auka waya takira Sultan.
Shi harma ya kwanta yaji kiran wayar, matarsa tamik'o masa wayan yakar6a yana fad'in waye a wannan lokacin?....
Ganin Anty Mamie yasakashi mik'ewa zaune da Sauri, bai d'aga wayarba ya d'auki jallabiya yasaka yafito da sauri.
Aysha data gama shan fruit tamik'e tashiga toilet.
Anty Mamie tabita da kallo, har ranta tana k'aunar yarinyar, tun a ranarda tafara ganinta da gwaggo bintu tazo da'ita, Ashe Aysha alkairice acikin rayuwarta, shiyyasa tana kallonta gabanta yafad'i.......
Shigowar ya sultan a hanzarce ya katsema Anty Mamie tunaninta, tad'ago ido tana kallon yanda yashigo d'akin a birkice.
Shima turus yayi yana kallon Anty Mamie, soyake yagamike damuntane?.
Fahimtar hakan da Anty Mamie tayi yasakata fad'in "kwantar da hankalinka, yayankune bai dawo gidaba har yanzun, kuma anata kiran wayarsa yak'i d'auka, daga bayama saiya kashe wayar, to munata tunanin ko lafiya? Gashi matarsa dukta tayar da hankalinta, nikaina hankalina a tashe yake wlhy".
" Kina nufin bai dawoba har yanzun Anty Mamie? to kodai aikine yamasa yawa a office?".
.....bana tunanin haka, sultan, kasan zuciyar babana, kuma hankalinsa atashe yake yanzun, nafi tunanin badai lafiyaba gaskiya".
''Bara muga nakira Adams naji".
Wayar Adams sultan yakira, ko gaisawa basuyiba yace, ''Adams ya khaleel fa?".
Cikin muryar barci Adams yace, "bayana gidaba ya sultan? nazata tare kuka tafi d'azu da safe aii?".
" A'a, kasan yama rigamu barin hall d'in".
Babu shiri Adams ya janye Amal dake jikinsa tana barci yatashi zaune."
"Ya sultan kana nufin baya gida?, barato naje office na duba, amma idan har Oga ba aikine dashiba bayakai wannan time d'in a office gaskiya."
"OK nima ganinan zanzo, muhad'u a can, dukda nasan bazasu barni na shigaba".
" A'a kajirani amota idan kaje, idankuma narigaka zuwa shikenan".
"OK".
Bayan ya Yanke wayar ya kalli Anty Mamie da Aysha dake tsaye tafito daga toilet, taji dukkan abinda yafaru, wannan yasakata cigaba da zubar da kwallah, tana addu'ar ALLAH ya tsare mata mijinta aduk inda yake.
"Anty Mamie bara naje office Na duba, zamu had'uda Adams a can, Dan bazasu barni nashigaba idan nikad'aine".
" hakan yayi, amma kira mujahedeen kuje tare, Dan dare yayi, har 12 takusa".
"Anty Mamie da'an barsa, k'ilama yayi barci yanzu, zan iya tafiya nikad'ai babu damuwa".
"Shikenan, amma dai daka duba ko Muslim ne kuntafi tare".
"to bara Na duba idan baiyi barciba, saimun dawo".
Addu'a Anty Mamie tamasa yafita yana amsawa, ta maido kallonta ga Aysha da har yanzu take a tsaye.
" k'araso kiyi sallan kinji Aysha, insha ALLAH yana nan lfy, ki kwantar da hankalinki".
Jin jina kai Aysha tayi, tak'araso tad'auki hijjab ta kabbara sallar isha'i dabatayiba tana barci.
*******
6angaren su muslim ya sultan yashiga, a falo ya iske Muslim yana kallon kwallo, cikin mamaki Muslim yace, ''ya sultan lfy kuwa a wannan time d'in?".
"Da dai sauk'i Muslim, ya khaleel ne bai dawo gidaba har yanzu, shine zamuje office mu duba".
Da Sauri Muslim ya mik'e yana fad'in "ya salam, mujeto ya sultan."
_____________
A k'ofar gate suka iske Adams yana jiransu, yarigasu isowa.
Fitowa yayi yashiga motarsu sannan suka k'arasa gaban gate d'in, dukda sun gane Adams hakan bai hanasu bincikensuba, saida suka tabbatar babu komai ajikinsu sannan aka barsu suka shiga.
Kai tsaye office d'in ya khaleel sukaje, sunyi knocking yafi sau goma amma basuji ko motsiba.
Komawa tacan baya Adams yayi yalek'a ta window, office d'in dind'um da duhu, ya kunna fitilar wayarsa ya haska, can ya hango khaleel zaune a kujerarsa ya kifa kansa bisa table d'in gaban kujerar, ajiyar zuciya Adams ya sauke, yazagayo wajen k'ofar indasu Sultan ke tsaye suna knocking har yanzu.
Dukkuma knocking d'in dasukeyi khaleel najinsu, amma ko motsawa baiyiba barema yay tunanin tashi ya bud'e musu.
Adams yace, "ya sultan yana ciki, amma nasan bazai bud'eba, bara nagani kozan samu Oga Victor Na nan asamo wani key d'in."
"To Adams, ALLAH yasa adace".
Kusan mintuna 40 saiga Adams yadawo da keys d'in, saida yagwada kusan 4 sannan aka dace k'ofar ta bud'u.
Kunna fitilar office d'in Musleem yayi, haske ya gauraye ko ina, har alokacin khaleel bai d'agoba, kuma duk yanajin motsin shigowar tasu.
Da sauri Sultan yak'arasa gareshi, " ya khaleel mike faruwane haka? kasaka hankalin kowa yatashi agida, Aysha sai kuka takeyi tun d'azun, hakama Anty Mamie hankalinta atashe yake".
"Please ya khaleel katashi muje gida Dan ALLAH. kayi hak'uri ya khaleel?".
Da k'yar khaleel yad'ago manyan idanunsa dasukayi matuk'ar jajur, ya zubasu akan sultan, sannan yamaida ya lumshe.
" please mana ya khaleel ".
Girgiza kai khaleel yayi, yamusu Alama da hannu alamar sutafi su barsa.
" A'a ya khaleel, yazamu tafi mubarka a wannan halin, bayan hankalin kowa nacan atashe, kayi hak'uri dai mudafi gidan kawai". 'Musleem nevyay maganar muryarsa nazuga alamar tahowar kuka'.
Adams yamatso kusada Sultan, murya k'asa-k'asa yace, "ya sultan inaga yakamata kakira Anty Mamie kawai, k'ila idan itace tamasa magana ya yarda yabimu, amma inhar damon mune bazaijeba".
Cikin na'am da zancen Adams sultan yace shawararka tayi.
Anty Mamie Na zaune akan sofa, Aysha ta kwanta ta d'ora kanta bisa cinyarta, barci 6arawo ya saceta batareda ta shiryaba, wayar Anty Mamie Ce tafara ring, ganin sultan ne tad'aga da hanzari.
" Anty Mamie please kimasa magana da kanki, mudai yak'i saurarenmu, gashinan a office ya kulle kansa, dak'yar Adams yasamo wani key d'in aka bud'esa".
"Bashi wayar".
A Hans free sultan yasaka wayar, Dan yasan ya khaleel bazai kar6aba.
Lallashi da ban magana Anty Mamie taitayima khaleel, saida k'yar ya amince zaizo gidan, sultan ya yanke wayar sannan suka taimaka masa yatashi suka fito, bayan musleem ya tattaro dukkan wayoyinsa da laptop d'insa, Adams ya kulle office d'in suka taho.
" Adams kawuce gida kawai, Dan dare yayi".
"Bara Na rakaku kawai ya sultan".
" A'a kaje Kawai, saida safe".
_____________
Gidan shiru kowa yayi barci, dama babu Wanda yasan sun fitama.
Har khaleel zai nufi 6angarensu Sultan yace, ''aii Ayshan tana wajen Anty Mamie ".
Baice komaiba yajuya yashiga babban falon, sukuma suka bishi abaya, zaune suka tadda Mamie Aysha kuma tayi barci ajikinta.
Ahankali Anty Mamie tafurta Alhmdllh.
K'arasowa khaleel yayi yazauna gaban Anty Mamie, shima d'ora Kansa yayi bisa cinyarta kusada kan Aysha.
Ahankali Anty Mamie Takawo d'ayan hannunta saman kansa tana shafawa kamar yanda take shafa Na aysha.
Jin hannun mahaifiyarsa bisa kansa sai yaji wasu hawaye masu zafi Na ziraro masa, ahankali suka ringa sauka bisa cinyar Anty Mamie.
Rintse idanunta Anty Mamie tayi, domin jin saukar hawayen khaleel ajikinta, itama saiga NATA hawayen suna kwarara, jikin sultan da Muslim yayi sanyi k'alau, sultan KASA daurewa yayi yajuya yafita kawai, shima idonsa cikeda hawaye.
Musleem kam jingina yayi da bango yana kuka shima, hakannne yak'ara k'arfin kukan Anty Mamie, da sauri musleem yafice ad'akin, Dan bazai iya sauraren kukan mahaifiyar tasuba.
Har kusan 12:43pm suna nan zaune ahaka, babudai Wanda yace uffan, jin shirun yayi yawa yasaka Anty Mamie lek'a fuskar khaleel, murmushi Anty Mamie tayi, ta duk'o ahankali ta sumbaci kan Aysha, shima sumbatar kansa tayi sannan ahankali tace, "babana".
Bud'e idanunsa yayi dasuka koma k'anan saboda barci, ya kalli Anty Mamie.
Tashi kaga nasamo maka wani abun kaci, saika d'auki Aysha kuje Ku kwanta, dare yayi.
Kansa ya girgiza mata alamar ya k'oshi.
" ban yardaba, tashi kaidai".
Bamusu yajanye kansa daga cinyarta, cikin dabara tajanye Ayshama ta maida mata kanta bisa filo.
Maida kallonsa yayi kan Aysha, tausayinta yakamashi, ganin fuskarta duk jirwayen hawaye.
Matsawa yayi yad'ora hannunsa akan
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50 Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61