Bintu batadawo gidannanba saida aka haifi Amatullah, nikuma har sannan ban haihuba agidan Malam Abubakar.
Bintu tacigaba damin aiki, wajen kallon kowanne shigi da fici agidannan, batareda sanin kowaba, duk sun d'auketa amatsayin 'Yar raino.
Tafiya tayi tafiya bintu tazomin da labarin hajia laurah tashiga wata k'ungiya, kuma khaltum ce tasakata, itama la6ewa tayi taji hirarsu wata rana. Sannan k'ungiyar tanada had'ari, safarar yara mata sukeyi zuwa wasu k'asashen duniya, ana sakasu karuwanci.
Wannan labari yata6a zuciyata, nasan laurah zatayi abinda yafima haka, saboda tanada son kud'in tsiya.
Ancigaba da shurawa khaleel nata girma dawayo, lokacin yanada k'anne, Dan Bilkeesu ta haifi Rufa'i sultan mujahedeen, Amatullah, Ramadan, abinda yabani mamaki da laurah batayi yunk'urin kashe wad'annan yaranba, kokuma sacesu, wani tunanine yazomin, nafahimci laurah tabar khaleel ne danya zame mata wata Katanga nan gaba, tunda shine namiji babba.
Ganin hakan ne yasakani amfani datawa basirar domin yin wasa da hankalin laurah nima.
Bayan haihuwar Zunnurain da Mufeedah nasamo Saudah, k'awa ga k'anwata, Lokacin saudah tafara aiki, dan lauyace mai zaman kanta, narok'eta arzik'i akan ta auri Alhaji Abdallah, tunda dama tasanshi, yayanta abokinsane, , dafarko tak'i amincewa, saida Na zauna Na warware mata komai akan abinda ke faruwa, Na burin laurah dason tarwatsa gidan Alhaji Abdallah, dukda zai har sannan bansan kwakwkwaran dalilin laurah ba Na aikata hakan kaitsaye.
Jin haka Saudah ta amince, akasha biki kuwa, kundai gane wanake nufi (Ummie Amarya๐)..............โ๐ฟโ
๐คฐ๐ป
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{๐ชwuk'a bata hudashi๐ก}_
*_Bilyn Abdul ce๐ค๐ป_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of experts & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyu๐)_
_gaisuwa agareku dafatan Alkairi, Ummu Ameer (comment naki Na k'ayatar dani) Maman Uswan (Ngd da k'yauna), fadeelah Ummu Amal (nagode kwarai da gaske da ziyarar daki kawomin hargida, ina alfahari dake), miss Maryam maintain (sak'onki ya iso gareni, thanks dear) mom of 12 (comment naki Na kasheni dear), Zarah maigari (keta dabance araina), Leemat (ngd sosai dear, ALLAH k'ara miki haske akan naki rubutun), Maman Aysha (ina k'aunarki sosai), fati tage (bilyn Abdul Na alfahari dake sosai wlhy) , Nana yakaku (comment naki nasakani Nishad'i da k'aunarki), Esha qadeer (ina k'aunarki wlhy), alkairin ALLAH yakaimuku aduk inda kuke, bilyn Abdul nayinku wlhy._
Kuna dayawa wlhy, amma insha ALLAH ahankali zakuga sunayenku๐๐๐๐๐๐โคโคโคโคโคโคโค๐๐คธ๐ปโโ.
4โฃ0โฃ
"Mama da saninki kenan aka kaini karuwanci?".
Gaba d'aya falon kowa juyowa yayi yana kallonta, Aysha ce tsaye abakin k'ofa, sai Khausar dake rik'e da ita, doctor Abraham kuma yana bayansu, kallo d'aya zaka mata tabaka tausayi, saboda rama datayi, sai uban haske da tsayi, idanu jajur saboda wahala.
Aleeya Ce tak'arasa garesu da sauri takama hannun Aysha, saman kujera takawota ta zaunar.
Doctor Abraham kuma yak'araso inda Ammah take, domin bata taimakon gaggawa.
Da k'yar tayarda aka mata allurar rage rad'ad'i, dantace babu mai mata allurar barci yahanata jin *Sabon al'amaree*, saida baffa dasu taheer sukaita lalla6ata sannan.
Ya khaleel kam nazaune tamkar wani hoto, shidai binsu kawai yakeyi da rinannun idanunsa, amma ko motsin kirki bayayi.
Dukda Aysha taji tundaga farkon labarin hakan baihanata tsare mama da kallon tuhumaba, tarasa yadda zata fassara abubuwan.
Ummi amarya tad'ora dafad'in........
............Hakane Aysha, dasaninmu kikaje islands UK, ammafa bada nufin turaki karuwanciba.
Bayan shigowata gidannan nacigaba dabin diddik'in hajia laura batareda sanintaba, saidai bangane komaiba saboda k'arfin rik'e sirrin k'ungiyarsu dasukeyi, babu wata kafa dasuka bari dawani zai samu shiga al'amuransu.
Nayi iyayina nagaji.
Saida Na zauna nayi dogon nazari sannan nagane yakamata ace munsami yarinyar dazataje anufin hajarsu, tawannan hanyarne kawai zamu ringa samun bayanan sirri.
Nasamu Yaya fad'ima da bintu dawannan batun.
Tashin farko bintu tace musamo yarinya daga k'auye.
Yaya fad'ima tace a'a, bazai yuwu mu tsare 'ya'yanmuba mu tozarta nawasu, inhar bazamu iya saka 'ya'yanmu awannan had'arinba, to babu d'an dazamu saka aciki, mudaije musake nazari.
Mun amince da maganarta kam.
Kafin muyi zama Na biyu Alhaji yasakani binsa Saudia yin Umrah, Dan lokacin inacikin hutun aiki Na k'arshen shrkarah.
A Wannan tafiyace ALLAH yahad'ani dawata matashiyar budurwa, masaukinta Na kusada namu, saiyazam kullum tare muke zuwa massalaci. Abinda nalura dashi ga wanan budurwa shine yawan kuka datakeyi dafad'in ALLAH ya canja mata rayuwarta, Dan ba'a son ranta takeyiba.
Banta6a tambayartaba, sai ana jibi zamukomo gida, nadai kasa hak'uri Na tambayeta, dafarko tayi kamar bazata fad'aminba, saida naita lallashinta sannan takwashe labarinta kaf tasanarmin.
Na tausayama yarinyar sosai, har hawaye nazubar mata, sannan kuma nayi farincikin jin tanada alak'a da k'ungiya mai tambarin๐ฆ.
Bayan dawowarmu saudiya muka iske tashin hankalin rasuwar Rufa'i, lokacin kwana d'aya tak, rasuwarnan ta girgiza Yaya Bilkisu da khaleel ainun, hakama dukkan jama'ar gidanan.
Babu dad'ewa kuma sai mijin Yaya fad'ima ma yarasu.
Bayan lafawar wad'annan rasuwa mai ta6a zukata nasake dawoma Yaya fad'ima da zancen baya, harma da labarin matashiyar budurwa nan damuka had'u a saudia.
Lokacin kwanakin mijinta 5 kacal da rasuwa, gaisuwama naje mata.
Atake anan Yaya fad'ima tacemin muyi amfani da Aysha d'iyarta kawai.
Wannan magana bak'aramin razanani tayiba, nacema Yaya fad'ima hakan bazai yuwuba, yaza'ayi musaka rayuwar Aysha ahad'ari, tunda bamuda tabbas akan zata iya baro wajennan ba'a 6ata rayuwartaba.
Bud'ar bakin Yaya fad'ima saitace hakane, kuma tayarda da zancena, amma ita bazata saka rayuwar d'an kowa ahad'ariba, itakuma nata 'ya'yan a killace, ta sadaukar da Aysha danta ceto rayuwar yara masu d'unbin yawa daga gararin rayuwa, inhar rayuwar Aysha ta lalace awajennan tad'auki hakan amatsayin k'addara, amma tana rok'on ALLAH yama tsare mata ita, kodan darajar maraicinta dakuma sadaukarwa datayi amatsayinta Na uwa agareta.
Hummm Na jinjinama k'ok'rin Yaya fad'ima awannan lokacin, Dan masu irin zuciyarta k'alilanne aduniya, bakowane keda irin wannan k'yak'yk'yawar zuciyarba, kuma duk akan kishiya, wadda mutane dayawa suke d'auka amatsayin abin k'yama, (wlhy hakan datayi yakuma sakama zuciyata salama akan wani Abu waishi kishin banza, tabbas kishin taimakon juna shine kishi, ba kishin hauka Na wannan zamaninba), awannan lokacin naji araina ina addu'ar son dawowar Yaya fad'ima d'akinta Na asali.
Haka nadawo Abuja cikeda al'ajabin jarumtar mace irin Yaya fad'ima.
Kwanakina biyu da dawowa kacal saiga bintu d'ukeda Aysha kuwa.
Aysha bata sanniba, saboda duk sanda zanje gidansu saida nik'af nake zuwa, ko Ummah abokiyar zaman Yaya fad'ima bazata ta6a shaida fuskataba bare yaran gidan, bama koyaushe nake zuwa gidanba, saidai Yaya fad'ima tafito muhad'u awani waje.
Hummm wani al'amarin ubangiji hajia laurah naganin Aysha kuwa saita tanka, dama nasan dawuya hakan bata faruba, saboda Aysha tanada k'yau da tsarin halitta irinta mata, dukda alokacin yarinyace ita k'arama.
Wannan tankawa datayi kuwa bintu ta sallama mata bisa yanda muka tsara.
Hajia laurah suka d'auki mak'udan kud'i suka bama bintu, duk Na kar6ar Aysha.
Dukda yarinyar tana bani tausayi, amma haka muka kauda kai nida bintu aka tafi da ita, da taimakon wata mai dillacin yara muka samu akabama kubrah Aysha kamar yanda muka tsara, ita kuma waccan mai dillacin ba 'Yar k'ungiyar baceba, suna amfani da itane batareda tasaniba, saisu sakata samo yara daga k'auye amatsayin za'a sakasu aikatau, data basu shikenan sai'a rarrabasu k'asashen duniya batareda sanin iyayenauba da ita kanta wannan mata.
Alhmdllh Aysha taje islands UK, inda matashiyar budurwar nan take, kuma ana kaita ta ganeta, Dan nasanar mata komai akanta ta waya.
Hummm kuyi hak'uri, bakowa baceba budurwa nan face meerah!!...
"Yes lil sholyna haka zancen yake".
Meerah tafad'a daga k'ofar part d'in Ummu amarya.
Kowa saida yajuya ya kalli meerah dake takowa cikin falon inda kowa yake.
" lil sholyna kiyi hak'uri, kuma kimin afuwa, banida za6in d'aya wuce hakan, saboda ceton d'inbin yara mata dake fuskantar mulkin mallaka irinnan k'ungiyar su hajia laurah, wadda akema lak'abi da saunan *('ya'yan kunama)*, tabbas sud'in 'ya'yan kunamane masu amsa sunan 'ya'yan sharri, Dan adalilinsu ALLAH kad'ai yasan yara nawa suka salwanta da matasanmu. Nadad'e ina neman hanyar ku6tar da 'yan uwana, amma babu mai taimakona, sai had'uwata da wanan baiwar ALLAH hajia saudah, itace ta k'arfafamin guywa da yak'inin zamu iya tarwatsa wanan k'ungiya da ire-irenta, amma saida k'arfin addu'a da taimakon juna.
Aysha shugowarki rayuwata itace mataki nabiyu danagane ubangijina ya amshi addu'ata danakeyi adare darana, akan ALLAH ya canjamin rayuwa, dukda sanadin kwad'ayin mahaufiyata Na tsinci kaina, tabbas kece kika canjani, dukda kasancewarki k'aramar yarinyar akaina.
Aysha nina shiga nafita nasamu aka sakaki makaranta, saboda ALLAH ya taimakeni john yanuna yana sonki, nasan kuma hakan daga ALLAH ne kawai, (maybi ALLAH yadubi sadaukarwar mahaifiyarkine, kokuma maraicinki, dakuma yawan ibadarki) yacusa soyayyarki a zuciyar john, harya kasa keta miki mutunci aranar daya fara ganinki, bayan kuma hakan baita6a faruwaba, Dan tunda nake banta6a ganin john yad'agama wata yarinyar da'aka kawo k'afaba komin k'ank'antarta kuwa, amma ke sai ubangiji yahanashi cutar dake.
Nasarar dana samu tasilar abokinsa kika shiga makaranta shine yazama matakin nasararmu tafarko akan k'ok'arin mahaifiyarki da kuma hajia saudah.
Alhmdllh saikema kika maida hankalinki, gakuma kwazo da ALLAH yabaki.
Ya Naufal shine mutum na biyu damuka k'ara samun ha6akar nasarori ta silarshi.
Dukda naso fahimtar kamar akan aiki yake bibiyarmu, amma yata 6oyemin hakan, nima saina tattara Na hak'ura saboda nakasa gano komai.
ALLAH sarki Aysha aranar da kad'an yarage john ya keta miki mutunci bakiyi mamakin zuwan period d'inkiba?.
Bata jira amsar ayshaba tacigaba dafad'in, nina baki magani dasafe saboda jininki yazo, nayi hakanne dalilin jin firar glory da kubrah awannan daren, suna labarin washe gari kema john zai d'and'anaki, hankalina yatashi ainun Aysha, adaren ranar saida Na nemo maganinan da k'yar, saboda komai Na turai akwai tsari da k'a'idoji.
Hankalina yatashi sosai ganin har John yazo gidan banga alamar jininki yazoba, alokacin haka naita kuka, danna sadak'ar john zaici galaba akanmu, amma alhmdllh Shi ubangiji baya barci, kuma yanjin kukan bayinsa da taimakonsu, saiga jininki yazo, Wanda hakanne matakin nasara Na uku, john bai keta haddin mutuncin marainiyar ALLAH ba, wadda tafito daga tsatson uwa mai tsarkakakkiyar zuciya.
ALLAH gafurun rahimun yabama ya Naufal damar ku6tar damu, bayan Na tattaro mafi yawa daga cikin sirrin k'ungiyar su hajia laurah, batareda yayi la'akari damu suwayeba.
Mijina ngd sosai akan rawar daka taka arayuwarmu.
Murmushi ya Naufal yayi, ya ida takowa ahankali zuwa cikin falon.
Hajia babba da hajia khaltum dai jikinsu yagama yin sanyi dajin wannan gagarumin k'ulli Na Mama, wanda zasu iya kiransa kai tsaye da suna (takun sauro, mai kwana inda ake nemansa๐คช)
Maganar ya Naufal ce tasaka kowa maida hanakali kansa, yace.
Nima an d'orani akan aikine, gaban ya khaleel yaje yay salute nashi tareda k'amewa, sannan yaja da baya.
Bisa umarnin khaleel Na bibiyeku, har ALLAH ya k'addara soyayya tsakanina da Ameerah, Ashe 'Yar uwatace ma.
Kamar yanda kowa yasani khaleel oganane awajen aiki, dukda nawa reshen aikin Na k'asar Canada, sannan kuma abokineshi tun Na yarinta.
Yasamenine akan yanason namasa aikin bibiyar wata yarinya da'aka tura karatu islands UK, shi yana tsoron asamu akasi ta lalace a zamanta Na turai, kuma yagamsu da tarbiyyar yarinyar 100%, alokacin nayi dariya, harna dinga damunsa akan kodai budurwarsace, amma saiya nunamin bahaka baneba, k'anwarsace, sukda bawai Na gamsu dashi baneba, amma Na kar6i aikin nahad'a dawani na office.
Tabbas nadad'e ina bibiyar rayuwarku keda Aysha batareda kunsaniba, abinda ya tada hankalina shine ganin irin rayuwar dakuke ciki, kuma nafahimci ko kad'an khaleel baisan da wanannba, shi duk azatonsa karatu Aysha takeyi, saboda dawanan akai amfani wajen yimata visa, banyi yunk'urin sanar masaba, Na duk'ufa addu'a dabin dukkan hanyoyin daya dace naku6tar damu daga wannan gur6a tacciyar rayuwa, Alhmdllh nasamu nasarar yin hakan, kukanku yakamata kuyi mamakin yanda nasamu visa d'in fiddaku awannan k'asar mai matakan tsaron tsiya cikin sauk'i.
Gabda zaku baro UK khaleel yabani wani sak'one nabama Aysha๐, dukda bansan minene cikiba, bankuma dubaba, harna tabbatar sak'on ya iso gareta ta hanyar Ariana k'awarki ta school, wadda nine nahad'ata da Aysha batareda Aysha tasaniba, nayi hakane danta taimaka mata ta hanyar karatunta.
Har ALLAH yasa muka dawo Canada da zama, khaleel ne yacigaba da d'aukar nauyin karatun Aysha, kuma har sanan bansan manufarsa akan ayshaba, Dan baita6a nunamin wani abuba dake tsakaninsa da ita face dangan takar k'anwa da Yaya.
Ban fahimci akwai alak'ar soyayyaba sai lokacin da meerah ta nunamin wani ring da tambayata yawan kud'insa, takuma tabbatarmin Aysha aka kawomawa cikin wani sak'o๐.
To daga wannan lokacinne zuciyata tafara hasashen Kodai khaleel son Aysha yakeyi?.
Ban gaskataba sai alokacin dayazo Canada wani aiki, yabuk'aci ganin Aysha, dukda dama yakanzo ganinta lokaci-lokaci, amma baya yarda suhad'u, ko alokacin dakuke UK yazo sau d'aya, saidai makarantarku kawai yaje yaganki batareda kin saniba yajuya yatafi.
Amma a Canada yazo kusan 3times.
Ahad'uwarku ta k'arshene kika masa rashin kunya๐.
Alhmdllh nasamu damar maidoku cikin ahalinku, bisa umarnin Khaleel, tareda iyayena.
Wannan shine abinda nasani kawai.
Aysha dai kanta yagama d'aukar charge, raba idanu kawai takeyi wajen kallon ya khaleel da Naufal, amma har yanzun khaleel Kansa Na a duk'e, bai iya koda d'ago ido ya kalletaba bare sauran mutamene dake falon, shikad'ai yasan cikin irin azabar rud'anin dayake aciki a yau d'inan
Umme amarya tace, masha ALLAH, tabbas aikinmu yatafi cikin nasarori akan turbar taimakon ubangiji, Dan bayanan da meerah tasamu damar kwaso mana daga wajensu glory, da kuma wasu sirrika dasuka Sani itada ayshane suka cigaba da taimakonmu, saikuma kaifin basira da hazak'a Na Aysha, Wanda daga baya duksai muka zama 'yan kallo nida bintu da Yaya fad'ima.
Dalilina nafad'in haka kuwa shine yanda Aysha tatashi da ak'idar tarwatsa k'arfin k'ungiyarsu hajia laurah, gata k'aramar yarinya amma sai kwazo da baiwar ilhama daga ubangiji.
Dukda mund'an taimaketa batareda tasaniba, amma gaskiya itace k'arfin aikin nan.
Aysha tanemi had'in kan meerah wajen bama khaleel bayanan sirri akan k'ungiyar su hajia laurah, saboda samuwar salwantar da yara dasukeyi, Wanda k'ank'antar Aysha da k'arancin shekarunta bai hanata son jagorantar taimakoba.
Aysha tabi hanyoyi dayawa naganin tasamu damar sanarma khaleel amma bata samuba, nina ringa amfani da hankalinta bisa ilimin aikina Na lauya, Na 6oye number tareda nuna mata wasu hanyoyi masu sauk'i, sune internet, yanar gizo, Alhmdllh kuma Aysha ta amince dani, nasan hakan yanada nasaba da k'arancin shekarunta, har alokacin akwai wautar k'uruciya tareda ita, Dan datafi haka girma kaitsaye baidace ta yarda daniba, tunda zan iya kasancewa cikin criminals, nayi amfani da hankalinta Na zumrata rami.
To saikuma ALLAH yadubi k'yak'yk'yawar zuciyarta yabata basira.
Dakanta tasamo wani masanin computer, yataimaka mata wajen bama khaleel bayanan sirri.
Ganin aikin yamata yawane muka sakko Aleeya aciki, Dan bamu ta6a tunanin aure zai shiga tsakanin khaleel d'in da Aysha ba, Dan wannan aure nasu kawai daga ALLAH ne, wata ayace ubangiji ya saukar akan hakan, ba wayonmu baneba, bakuma tsarinmu baneba, Dan babu hakan acikin tsare-tsarenmu kam.
Afarkoma somukayi Aleeya ta auri khaleel, Dan tabbas munda yak'inin inhar mukayi yunk'urin nunama khaleel asalin mahaifiyarsa to tabbas dolene laurah tayi yunk'urin salwantar da rayuwarsa, ilai kuwa hakance ta faru, Dan karo uku laura Na harin rayuwar khaleel, ALLAH ne kawai ya k'addara kwanakinsa agaba shida Aysha.
Yunk'urin kashe Aysha Na farko a kwanaki ukun farko datayi ad'akin mijinta khaleel,
Showing 123001 words to 126000 words out of 181849 words
Bintu tacigaba damin aiki, wajen kallon kowanne shigi da fici agidannan, batareda sanin kowaba, duk sun d'auketa amatsayin 'Yar raino.
Tafiya tayi tafiya bintu tazomin da labarin hajia laurah tashiga wata k'ungiya, kuma khaltum ce tasakata, itama la6ewa tayi taji hirarsu wata rana. Sannan k'ungiyar tanada had'ari, safarar yara mata sukeyi zuwa wasu k'asashen duniya, ana sakasu karuwanci.
Wannan labari yata6a zuciyata, nasan laurah zatayi abinda yafima haka, saboda tanada son kud'in tsiya.
Ancigaba da shurawa khaleel nata girma dawayo, lokacin yanada k'anne, Dan Bilkeesu ta haifi Rufa'i sultan mujahedeen, Amatullah, Ramadan, abinda yabani mamaki da laurah batayi yunk'urin kashe wad'annan yaranba, kokuma sacesu, wani tunanine yazomin, nafahimci laurah tabar khaleel ne danya zame mata wata Katanga nan gaba, tunda shine namiji babba.
Ganin hakan ne yasakani amfani datawa basirar domin yin wasa da hankalin laurah nima.
Bayan haihuwar Zunnurain da Mufeedah nasamo Saudah, k'awa ga k'anwata, Lokacin saudah tafara aiki, dan lauyace mai zaman kanta, narok'eta arzik'i akan ta auri Alhaji Abdallah, tunda dama tasanshi, yayanta abokinsane, , dafarko tak'i amincewa, saida Na zauna Na warware mata komai akan abinda ke faruwa, Na burin laurah dason tarwatsa gidan Alhaji Abdallah, dukda zai har sannan bansan kwakwkwaran dalilin laurah ba Na aikata hakan kaitsaye.
Jin haka Saudah ta amince, akasha biki kuwa, kundai gane wanake nufi (Ummie Amarya๐)..............โ๐ฟโ
Kaina yafara ciwo, amin afuwa muhad'u tomorrow insha ALLAH, danjin aikin mama, (Maman aysha๐)
๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ
Ayya my sweet Dota Aneeluv ALLAH yabaki lafiya, fans kuma Aneesa A rimi addu'a batada lafiya wlhy sosai, kuhad'o da kayan dubiyafa๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ๐๐๐๐
๐๐๐๐๐โคโคโคโคโคโคโคโค*_Typing๐ฒ_*
๐คฐ๐ป
*_CIKI DA GASKIYA!!......._*
_{๐ชwuk'a bata hudashi๐ก}_
*_Bilyn Abdul ce๐ค๐ป_*
*_HASKE WRITERS ASSO......_*
_(Home of experts & perfect writer's)_
*_part 2_*
_(littafi na biyu๐)_
_gaisuwa agareku dafatan Alkairi, Ummu Ameer (comment naki Na k'ayatar dani) Maman Uswan (Ngd da k'yauna), fadeelah Ummu Amal (nagode kwarai da gaske da ziyarar daki kawomin hargida, ina alfahari dake), miss Maryam maintain (sak'onki ya iso gareni, thanks dear) mom of 12 (comment naki Na kasheni dear), Zarah maigari (keta dabance araina), Leemat (ngd sosai dear, ALLAH k'ara miki haske akan naki rubutun), Maman Aysha (ina k'aunarki sosai), fati tage (bilyn Abdul Na alfahari dake sosai wlhy) , Nana yakaku (comment naki nasakani Nishad'i da k'aunarki), Esha qadeer (ina k'aunarki wlhy), alkairin ALLAH yakaimuku aduk inda kuke, bilyn Abdul nayinku wlhy._
Kuna dayawa wlhy, amma insha ALLAH ahankali zakuga sunayenku๐๐๐๐๐๐โคโคโคโคโคโคโค๐๐คธ๐ปโโ.
4โฃ0โฃ
"Mama da saninki kenan aka kaini karuwanci?".
Gaba d'aya falon kowa juyowa yayi yana kallonta, Aysha ce tsaye abakin k'ofa, sai Khausar dake rik'e da ita, doctor Abraham kuma yana bayansu, kallo d'aya zaka mata tabaka tausayi, saboda rama datayi, sai uban haske da tsayi, idanu jajur saboda wahala.
Aleeya Ce tak'arasa garesu da sauri takama hannun Aysha, saman kujera takawota ta zaunar.
Doctor Abraham kuma yak'araso inda Ammah take, domin bata taimakon gaggawa.
Da k'yar tayarda aka mata allurar rage rad'ad'i, dantace babu mai mata allurar barci yahanata jin *Sabon al'amaree*, saida baffa dasu taheer sukaita lalla6ata sannan.
Ya khaleel kam nazaune tamkar wani hoto, shidai binsu kawai yakeyi da rinannun idanunsa, amma ko motsin kirki bayayi.
Dukda Aysha taji tundaga farkon labarin hakan baihanata tsare mama da kallon tuhumaba, tarasa yadda zata fassara abubuwan.
Ummi amarya tad'ora dafad'in........
............Hakane Aysha, dasaninmu kikaje islands UK, ammafa bada nufin turaki karuwanciba.
Bayan shigowata gidannan nacigaba dabin diddik'in hajia laura batareda sanintaba, saidai bangane komaiba saboda k'arfin rik'e sirrin k'ungiyarsu dasukeyi, babu wata kafa dasuka bari dawani zai samu shiga al'amuransu.
Nayi iyayina nagaji.
Saida Na zauna nayi dogon nazari sannan nagane yakamata ace munsami yarinyar dazataje anufin hajarsu, tawannan hanyarne kawai zamu ringa samun bayanan sirri.
Nasamu Yaya fad'ima da bintu dawannan batun.
Tashin farko bintu tace musamo yarinya daga k'auye.
Yaya fad'ima tace a'a, bazai yuwu mu tsare 'ya'yanmuba mu tozarta nawasu, inhar bazamu iya saka 'ya'yanmu awannan had'arinba, to babu d'an dazamu saka aciki, mudaije musake nazari.
Mun amince da maganarta kam.
Kafin muyi zama Na biyu Alhaji yasakani binsa Saudia yin Umrah, Dan lokacin inacikin hutun aiki Na k'arshen shrkarah.
A Wannan tafiyace ALLAH yahad'ani dawata matashiyar budurwa, masaukinta Na kusada namu, saiyazam kullum tare muke zuwa massalaci. Abinda nalura dashi ga wanan budurwa shine yawan kuka datakeyi dafad'in ALLAH ya canja mata rayuwarta, Dan ba'a son ranta takeyiba.
Banta6a tambayartaba, sai ana jibi zamukomo gida, nadai kasa hak'uri Na tambayeta, dafarko tayi kamar bazata fad'aminba, saida naita lallashinta sannan takwashe labarinta kaf tasanarmin.
Na tausayama yarinyar sosai, har hawaye nazubar mata, sannan kuma nayi farincikin jin tanada alak'a da k'ungiya mai tambarin๐ฆ.
Bayan dawowarmu saudiya muka iske tashin hankalin rasuwar Rufa'i, lokacin kwana d'aya tak, rasuwarnan ta girgiza Yaya Bilkisu da khaleel ainun, hakama dukkan jama'ar gidanan.
Babu dad'ewa kuma sai mijin Yaya fad'ima ma yarasu.
Bayan lafawar wad'annan rasuwa mai ta6a zukata nasake dawoma Yaya fad'ima da zancen baya, harma da labarin matashiyar budurwa nan damuka had'u a saudia.
Lokacin kwanakin mijinta 5 kacal da rasuwa, gaisuwama naje mata.
Atake anan Yaya fad'ima tacemin muyi amfani da Aysha d'iyarta kawai.
Wannan magana bak'aramin razanani tayiba, nacema Yaya fad'ima hakan bazai yuwuba, yaza'ayi musaka rayuwar Aysha ahad'ari, tunda bamuda tabbas akan zata iya baro wajennan ba'a 6ata rayuwartaba.
Bud'ar bakin Yaya fad'ima saitace hakane, kuma tayarda da zancena, amma ita bazata saka rayuwar d'an kowa ahad'ariba, itakuma nata 'ya'yan a killace, ta sadaukar da Aysha danta ceto rayuwar yara masu d'unbin yawa daga gararin rayuwa, inhar rayuwar Aysha ta lalace awajennan tad'auki hakan amatsayin k'addara, amma tana rok'on ALLAH yama tsare mata ita, kodan darajar maraicinta dakuma sadaukarwa datayi amatsayinta Na uwa agareta.
Hummm Na jinjinama k'ok'rin Yaya fad'ima awannan lokacin, Dan masu irin zuciyarta k'alilanne aduniya, bakowane keda irin wannan k'yak'yk'yawar zuciyarba, kuma duk akan kishiya, wadda mutane dayawa suke d'auka amatsayin abin k'yama, (wlhy hakan datayi yakuma sakama zuciyata salama akan wani Abu waishi kishin banza, tabbas kishin taimakon juna shine kishi, ba kishin hauka Na wannan zamaninba), awannan lokacin naji araina ina addu'ar son dawowar Yaya fad'ima d'akinta Na asali.
Haka nadawo Abuja cikeda al'ajabin jarumtar mace irin Yaya fad'ima.
Kwanakina biyu da dawowa kacal saiga bintu d'ukeda Aysha kuwa.
Aysha bata sanniba, saboda duk sanda zanje gidansu saida nik'af nake zuwa, ko Ummah abokiyar zaman Yaya fad'ima bazata ta6a shaida fuskataba bare yaran gidan, bama koyaushe nake zuwa gidanba, saidai Yaya fad'ima tafito muhad'u awani waje.
Hummm wani al'amarin ubangiji hajia laurah naganin Aysha kuwa saita tanka, dama nasan dawuya hakan bata faruba, saboda Aysha tanada k'yau da tsarin halitta irinta mata, dukda alokacin yarinyace ita k'arama.
Wannan tankawa datayi kuwa bintu ta sallama mata bisa yanda muka tsara.
Hajia laurah suka d'auki mak'udan kud'i suka bama bintu, duk Na kar6ar Aysha.
Dukda yarinyar tana bani tausayi, amma haka muka kauda kai nida bintu aka tafi da ita, da taimakon wata mai dillacin yara muka samu akabama kubrah Aysha kamar yanda muka tsara, ita kuma waccan mai dillacin ba 'Yar k'ungiyar baceba, suna amfani da itane batareda tasaniba, saisu sakata samo yara daga k'auye amatsayin za'a sakasu aikatau, data basu shikenan sai'a rarrabasu k'asashen duniya batareda sanin iyayenauba da ita kanta wannan mata.
Alhmdllh Aysha taje islands UK, inda matashiyar budurwar nan take, kuma ana kaita ta ganeta, Dan nasanar mata komai akanta ta waya.
Hummm kuyi hak'uri, bakowa baceba budurwa nan face meerah!!...
Arazane Aysha tamik'e cikin dafe k'irji, tace, "Ummu amarya kina nufin Anty meerah ta?."
"Yes lil sholyna haka zancen yake".
Meerah tafad'a daga k'ofar part d'in Ummu amarya.
Kowa saida yajuya ya kalli meerah dake takowa cikin falon inda kowa yake.
" lil sholyna kiyi hak'uri, kuma kimin afuwa, banida za6in d'aya wuce hakan, saboda ceton d'inbin yara mata dake fuskantar mulkin mallaka irinnan k'ungiyar su hajia laurah, wadda akema lak'abi da saunan *('ya'yan kunama)*, tabbas sud'in 'ya'yan kunamane masu amsa sunan 'ya'yan sharri, Dan adalilinsu ALLAH kad'ai yasan yara nawa suka salwanta da matasanmu. Nadad'e ina neman hanyar ku6tar da 'yan uwana, amma babu mai taimakona, sai had'uwata da wanan baiwar ALLAH hajia saudah, itace ta k'arfafamin guywa da yak'inin zamu iya tarwatsa wanan k'ungiya da ire-irenta, amma saida k'arfin addu'a da taimakon juna.
Aysha shugowarki rayuwata itace mataki nabiyu danagane ubangijina ya amshi addu'ata danakeyi adare darana, akan ALLAH ya canjamin rayuwa, dukda sanadin kwad'ayin mahaufiyata Na tsinci kaina, tabbas kece kika canjani, dukda kasancewarki k'aramar yarinyar akaina.
Aysha nina shiga nafita nasamu aka sakaki makaranta, saboda ALLAH ya taimakeni john yanuna yana sonki, nasan kuma hakan daga ALLAH ne kawai, (maybi ALLAH yadubi sadaukarwar mahaifiyarkine, kokuma maraicinki, dakuma yawan ibadarki) yacusa soyayyarki a zuciyar john, harya kasa keta miki mutunci aranar daya fara ganinki, bayan kuma hakan baita6a faruwaba, Dan tunda nake banta6a ganin john yad'agama wata yarinyar da'aka kawo k'afaba komin k'ank'antarta kuwa, amma ke sai ubangiji yahanashi cutar dake.
Nasarar dana samu tasilar abokinsa kika shiga makaranta shine yazama matakin nasararmu tafarko akan k'ok'arin mahaifiyarki da kuma hajia saudah.
Alhmdllh saikema kika maida hankalinki, gakuma kwazo da ALLAH yabaki.
Ya Naufal shine mutum na biyu damuka k'ara samun ha6akar nasarori ta silarshi.
Dukda naso fahimtar kamar akan aiki yake bibiyarmu, amma yata 6oyemin hakan, nima saina tattara Na hak'ura saboda nakasa gano komai.
ALLAH sarki Aysha aranar da kad'an yarage john ya keta miki mutunci bakiyi mamakin zuwan period d'inkiba?.
Bata jira amsar ayshaba tacigaba dafad'in, nina baki magani dasafe saboda jininki yazo, nayi hakanne dalilin jin firar glory da kubrah awannan daren, suna labarin washe gari kema john zai d'and'anaki, hankalina yatashi ainun Aysha, adaren ranar saida Na nemo maganinan da k'yar, saboda komai Na turai akwai tsari da k'a'idoji.
Hankalina yatashi sosai ganin har John yazo gidan banga alamar jininki yazoba, alokacin haka naita kuka, danna sadak'ar john zaici galaba akanmu, amma alhmdllh Shi ubangiji baya barci, kuma yanjin kukan bayinsa da taimakonsu, saiga jininki yazo, Wanda hakanne matakin nasara Na uku, john bai keta haddin mutuncin marainiyar ALLAH ba, wadda tafito daga tsatson uwa mai tsarkakakkiyar zuciya.
ALLAH gafurun rahimun yabama ya Naufal damar ku6tar damu, bayan Na tattaro mafi yawa daga cikin sirrin k'ungiyar su hajia laurah, batareda yayi la'akari damu suwayeba.
Mijina ngd sosai akan rawar daka taka arayuwarmu.
Murmushi ya Naufal yayi, ya ida takowa ahankali zuwa cikin falon.
Hajia babba da hajia khaltum dai jikinsu yagama yin sanyi dajin wannan gagarumin k'ulli Na Mama, wanda zasu iya kiransa kai tsaye da suna (takun sauro, mai kwana inda ake nemansa๐คช)
Maganar ya Naufal ce tasaka kowa maida hanakali kansa, yace.
Nima an d'orani akan aikine, gaban ya khaleel yaje yay salute nashi tareda k'amewa, sannan yaja da baya.
Bisa umarnin khaleel Na bibiyeku, har ALLAH ya k'addara soyayya tsakanina da Ameerah, Ashe 'Yar uwatace ma.
Kamar yanda kowa yasani khaleel oganane awajen aiki, dukda nawa reshen aikin Na k'asar Canada, sannan kuma abokineshi tun Na yarinta.
Yasamenine akan yanason namasa aikin bibiyar wata yarinya da'aka tura karatu islands UK, shi yana tsoron asamu akasi ta lalace a zamanta Na turai, kuma yagamsu da tarbiyyar yarinyar 100%, alokacin nayi dariya, harna dinga damunsa akan kodai budurwarsace, amma saiya nunamin bahaka baneba, k'anwarsace, sukda bawai Na gamsu dashi baneba, amma Na kar6i aikin nahad'a dawani na office.
Tabbas nadad'e ina bibiyar rayuwarku keda Aysha batareda kunsaniba, abinda ya tada hankalina shine ganin irin rayuwar dakuke ciki, kuma nafahimci ko kad'an khaleel baisan da wanannba, shi duk azatonsa karatu Aysha takeyi, saboda dawanan akai amfani wajen yimata visa, banyi yunk'urin sanar masaba, Na duk'ufa addu'a dabin dukkan hanyoyin daya dace naku6tar damu daga wannan gur6a tacciyar rayuwa, Alhmdllh nasamu nasarar yin hakan, kukanku yakamata kuyi mamakin yanda nasamu visa d'in fiddaku awannan k'asar mai matakan tsaron tsiya cikin sauk'i.
Gabda zaku baro UK khaleel yabani wani sak'one nabama Aysha๐, dukda bansan minene cikiba, bankuma dubaba, harna tabbatar sak'on ya iso gareta ta hanyar Ariana k'awarki ta school, wadda nine nahad'ata da Aysha batareda Aysha tasaniba, nayi hakane danta taimaka mata ta hanyar karatunta.
Har ALLAH yasa muka dawo Canada da zama, khaleel ne yacigaba da d'aukar nauyin karatun Aysha, kuma har sanan bansan manufarsa akan ayshaba, Dan baita6a nunamin wani abuba dake tsakaninsa da ita face dangan takar k'anwa da Yaya.
Ban fahimci akwai alak'ar soyayyaba sai lokacin da meerah ta nunamin wani ring da tambayata yawan kud'insa, takuma tabbatarmin Aysha aka kawomawa cikin wani sak'o๐.
To daga wannan lokacinne zuciyata tafara hasashen Kodai khaleel son Aysha yakeyi?.
Ban gaskataba sai alokacin dayazo Canada wani aiki, yabuk'aci ganin Aysha, dukda dama yakanzo ganinta lokaci-lokaci, amma baya yarda suhad'u, ko alokacin dakuke UK yazo sau d'aya, saidai makarantarku kawai yaje yaganki batareda kin saniba yajuya yatafi.
Amma a Canada yazo kusan 3times.
Ahad'uwarku ta k'arshene kika masa rashin kunya๐.
Alhmdllh nasamu damar maidoku cikin ahalinku, bisa umarnin Khaleel, tareda iyayena.
Wannan shine abinda nasani kawai.
Aysha dai kanta yagama d'aukar charge, raba idanu kawai takeyi wajen kallon ya khaleel da Naufal, amma har yanzun khaleel Kansa Na a duk'e, bai iya koda d'ago ido ya kalletaba bare sauran mutamene dake falon, shikad'ai yasan cikin irin azabar rud'anin dayake aciki a yau d'inan
Umme amarya tace, masha ALLAH, tabbas aikinmu yatafi cikin nasarori akan turbar taimakon ubangiji, Dan bayanan da meerah tasamu damar kwaso mana daga wajensu glory, da kuma wasu sirrika dasuka Sani itada ayshane suka cigaba da taimakonmu, saikuma kaifin basira da hazak'a Na Aysha, Wanda daga baya duksai muka zama 'yan kallo nida bintu da Yaya fad'ima.
Dalilina nafad'in haka kuwa shine yanda Aysha tatashi da ak'idar tarwatsa k'arfin k'ungiyarsu hajia laurah, gata k'aramar yarinya amma sai kwazo da baiwar ilhama daga ubangiji.
Dukda mund'an taimaketa batareda tasaniba, amma gaskiya itace k'arfin aikin nan.
Aysha tanemi had'in kan meerah wajen bama khaleel bayanan sirri akan k'ungiyar su hajia laurah, saboda samuwar salwantar da yara dasukeyi, Wanda k'ank'antar Aysha da k'arancin shekarunta bai hanata son jagorantar taimakoba.
Aysha tabi hanyoyi dayawa naganin tasamu damar sanarma khaleel amma bata samuba, nina ringa amfani da hankalinta bisa ilimin aikina Na lauya, Na 6oye number tareda nuna mata wasu hanyoyi masu sauk'i, sune internet, yanar gizo, Alhmdllh kuma Aysha ta amince dani, nasan hakan yanada nasaba da k'arancin shekarunta, har alokacin akwai wautar k'uruciya tareda ita, Dan datafi haka girma kaitsaye baidace ta yarda daniba, tunda zan iya kasancewa cikin criminals, nayi amfani da hankalinta Na zumrata rami.
To saikuma ALLAH yadubi k'yak'yk'yawar zuciyarta yabata basira.
Dakanta tasamo wani masanin computer, yataimaka mata wajen bama khaleel bayanan sirri.
Ganin aikin yamata yawane muka sakko Aleeya aciki, Dan bamu ta6a tunanin aure zai shiga tsakanin khaleel d'in da Aysha ba, Dan wannan aure nasu kawai daga ALLAH ne, wata ayace ubangiji ya saukar akan hakan, ba wayonmu baneba, bakuma tsarinmu baneba, Dan babu hakan acikin tsare-tsarenmu kam.
Afarkoma somukayi Aleeya ta auri khaleel, Dan tabbas munda yak'inin inhar mukayi yunk'urin nunama khaleel asalin mahaifiyarsa to tabbas dolene laurah tayi yunk'urin salwantar da rayuwarsa, ilai kuwa hakance ta faru, Dan karo uku laura Na harin rayuwar khaleel, ALLAH ne kawai ya k'addara kwanakinsa agaba shida Aysha.
Yunk'urin kashe Aysha Na farko a kwanaki ukun farko datayi ad'akin mijinta khaleel,
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42 Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61