dani, ina jin yana lalubata amma na ma kasa daga hannu balle in maida mishi Martani, ina ji yayi kuta tare da furta bashi naci kafin ya janyo ni jikinshi. Aikuwa sai daya biya bashin nan da asubahi har sai daya kara min da alakoro.
Kwananmu biyu a can muka harhada namu ya namu muka wuce Najeriya cike da kewar Aminu da muka saba dashi sosai, shi ya zama idanun mu a can duk da cewa ba wasu yawace-yawace ne muka yi a can ba na azo a gani.
Saukar dare muka yi don haka muna yin Sallah sai barci, washegari aka yi ta zuwa sannu da zuwa da ganin gidan Amarya da wasu basu zo sun gani ba. Tsawon kwanaki uku ana ta shiga da fita kafin kafa ta daga, na tunkari Abbu da zancen ina so in je gida in ga su Daddy, idanu ya kura min a nutse lokacin kwanan shi daya a gidana, kamar ba zai yi magana ba can kuma yace “yaushe kike son zuwa?" nace “idan ka tafi gidan Anty Mubeenah gobe sai in tafi in dawo jibi" idanu ya xubo min sosai yana kallona kamar wadda notin kanta ya kunce dinnan, “haba Nafeesah! Kwana kuma? A'ah sam ban yarda ba gaskiya, za dai kije ki yini a can wannan kam na yarda amma ban da kwana" na turo baki gaba, “haba don Allah ka bar ni, yaushe rabon da in gansu har na manta fa, kuma ma sai fa nayi ziyarce-ziyarce idan naje can" yace “gaskiya ba zan iya ba Baby, kawai kije ki yini sai ki dawo" tashi nayi ina dira kafafu ni ban yarda ba nayi fushi na fada daki, ya bini da kallo yana dan murmushi.
Da yake dare ne mun gama cin abinci already, wanka na shiga nayi na shafa lotion mai kamshi sosai na aloe Vera, na shafa wani Arabian perfume mai kamshi sosai na fito dakin daure da towel a kirjina, Abbu yana zaune a gefen gado cikin pyjamas ya rungume hannuwa a kirji yana kallona, dauke kai nayi naje na bude wardrobe na fara binciken kayan barci, ban ji lokacin daya tashi daga kan gadon ba sai ji nayi an daga ni sama cak! Na dan saki kara cikin tsoro tare da kara rukunkume shi, kan gado ya dora ni tare da biyo bayana. Na fara mirginawa zan sauka yayi saurin janyo ni tare da pinning dina akan gadon ta hanyar rike min hannuwa. Kallon juna muka tsaya muna yi, a hankali ya saukar da bakinshi kan nawa ya fara tsotsa a hankali, da fari mutsu-mutsu na fara amma daga baya, wadannan effects da charming na Abbu a duk lokacin da fatar shi ta hadu da tawa suka sa na manta da zancen fushi na biye mishi...
A hankali yace “kiyi hakuri" nace “umh?" cikin daukewar hankali don bansan akan abinda yake ba da hakuri akai ba, yace “maganar xuwan ki gida, please ki daure kije ki musu yini kawai kinji Baby, please?" nayi shiru ina sauraren bugun da zuciyar shi take yi a hankali, numfashi naja nace to shikenan! Ya kara jana cikin jikinshi sosai, “oh Nafeesah! Shi yasa nake kara sonki a cikin raina kullum. Jibi zaki tafi da safe sai ki dawo da yamma ya miki?" na gyada mishi kai tare da kara shigewa cikin jikin shi.
Ranar Assabar muka dauki hanya ni dashi sai Kaduna. Misalin karfe Goma muna cikin gidanmu, kasa bari nayi mu shiga tare, na bazama da gudu nayi cikin gidan ina kwalawa su Daddy kira, a kofar falo muka ci karo dasu, nan na hada su duka su biyun na rungume a jikina, sai lokacin nasan ashe ba karamar kewar su nayi ba, har da yan guntun hawaye na. Sai da muka gama murnar ganin juna sannan muka karasa cikin falo, Daddy ya fita suka gaisa da Abbu wanda yace xai je ya dawo da yamma mu tafi, ya tafi bayan ya sauke tulin tsaraba da nayo musu daga sassa-sassa na garuruwan da muka da muka je.....
~Hii there my Lovie Dovie Fans!! Ya kuke? Miss Me?? Yeah, I can smell that. Kar ku damu, me too I miss you bhohhot kwarai da gaske. So I just steal some time ne haka na dan yi typing not that mun gama exams, har yanzu muna yi addu'o'inku are still needed., ina fata kun ji dadin chapter din ta yau??. And Wattpadians!! Ehh, naga comments da Votes suna kasa ne ya dae?? Yau dai ga chapter nan, I need to see bunches of ur Votes ta haka ne zaku nuna min how happy u guys are. Please comment line by line saboda ta haka ne nake sanin what is in u guys minds, and hu knows? Kila zuwa nan da ranar Talata ku sake ganin wata chapter, deal???
Shafin yau dungurungum naku ne mutanen Fikrah!!! Kungiya mai ban mamaki da ban Al'ajabi...., Allah ya albarkaci Alkalumanku da sauran marubuta baki daya......
*55*
Yinin ranar dungurungum a tsakiyar Mommy da Daddy nayi shi, sai bayan Azuhur ne naje gidan Anty Uwani, daga gidan Anty Uwani na lelleka gidajen kawaye na da abokan Mommy muka gaggaisa, bayan La'asar na koma gida inda muka sake dasa wata hirar dasu Dad, har wajen karfe biyar da rabi sannan Abbu ya dawo daukana. Gabadaya ji nayi yinin ranar yayi min saurin karewa, nan nayi narai narai da idanuna kamar zan saki kuka, Mommy taja hannuna muka shiga daki muka bar su Abbu da Daddy suna hira. Mommy ta saka ni a gaba tana bani shawarwari da tambayana game da rayuwar aurena, Daddy ya leko yace in tashi mu tafi, Mommy ta ciro ingantattun turaruka da magunguna ta bani a cikin leda tace sauran bayani zata kira ni. Haka muka yi sallama dasu Daddy kamar kar mu rabu dasu, muka shiga mota suna daga mana hannu muka tafi. Sai gab da Isha'i muka karasa gida kuwa....
*Washegari.....!*
“Yauwa, datz good.... Oya, juya shi a hankali mu karya kwanar can....." a nutse, hankalina gabadaya a kanshi nake bin instructions din da yake bani. Wai mota ce yake koya min duk da cewa dai dama ko a gida Daddy ya fara koya min motar dama, ban dai maida hankali bane wajen koyon kawai. A haka yana bani instructions har na maida mu gida, bayan maigadi ya bude mana gate mun shiga, na yi parking tare da kashe motar na juya ina kallon Abbu da yake kallona yana grinning ear to ear, thumbs up ya min nayi giggling, ya kamo hannuna yayi kissing bayan hannun yace “you are really a fast learner Amour, da alamu gobe da kan ki zaki je ki dawo" murmushi nayi na shafa bayan hannunshi dake rike da hannuna tsam nace “ai dama fa kaine kaki yarda, amma tuni na kware, n yes, I'm a very fast learner, always smart!" ya wani yamutse fuska tare da scrunching hanci, “anya?? Akwai abinda na koya miki amma har yau kin kasa kwarewa" baki na daga zan yi musu kafin na tuna abinda yake nufi, da sauri na bude murfin motar na fita a kunyace, bayana ya biyo yana “tsaya mana baby" amma ban tsaya ba sai a cikin daki, ya shigo yana er dariya kasa-kasa, baki na turo ina kallonshi, ya tsaya a gefena tare da kamo fuskana ya rike, “fushi kika yi koh? Ai gaskiya na fada ko karya nayi?" na ciza lebena na kasa, “haka kace koh? Ni kuwa sai na baka mamaki" gira ya dage sama alamun yana challenging dina, “oh really? Bring it on then" murmushin mugunta na saki tare da matsawa gaban shi seductively ina kallon fuskar shi, ga kunya ina ji amma I don't want to lose don haka na jefa kunyar a cikin kwandon shara na rufe for the time being, in yaso daga baya na dauko ta sai in wanke...
Bayan kamar awa daya na fito daga bayi ina goge jikakken gashina da towel, yana zaune a gefen gadona yana kallona cikin murmushi. Naja kujera na zauna tare da jona dryer ina kafe gashin kaina, yayi gyaran murya, “I admit" na juya na kalleshi tare da yin murmushi cike da kunya, “na fada maka ai!" yayi er dariya “yes Babe, shi fa dayan?" idanu na zaro sosai, ya daga min gira yana er dariya, wani dan tuntu mai kama da soso na dauka na jefa mishi, ya cafe tare da komawa kan gadon rigingine ya kwanta, na girgiza kai tare da cigaba da goge gashina.
Cikin kwana biyu kuwa na kware sosai, yau da kaina na kai shi gidan Anty Mubeenah da yake ranar girki yake komawa hannunta, bata nan ma lokacin da muka je sai yaran, bayan mun gaisa da Harira na dauki yaran muka je gidan Anty Rahina data sha zazzabi kwana biyu muka duba ta, daga can muka wuce gidan Ni'imah dake ta laulayi, muka karasa gidan Anty Ameenah, a takaice sai da yamma na maida su gida har lokacin kuma Anty Mubeenah bata dawo ba. Na musu sallama na wuce gidana inda na tarda Zainab tana jirana.
**** ****
Bayan sati daya muka koma makaranta, da kaina nake tuka kaina zuwa lectures wata rana kuma Abbu ne yake kaini. Yanxu en class dinmu duk sun san wanda na aura, na share kwanaki kafin su daina tsokana, shakiyanci da taya ni murnar aure, a haka dai muka ci gaba da karatun mu.
Yau Abbu zai yi wata tafiya zuwa birnin Ikko taron karawa juna sani, daga wannan taron ne muke fata za a bashi matsayin Professor idan ya dawo. Da yake kwana na ne ranar ni na taya shi hada kayan shi wadanda zai bukata. Tafiyar kwanaki shida ce zai yi. Ni na raka shi har airport, sai da naga tashin jirgin su sannan na koma gida cike da kewar Abbu na, har yau na kasa sabawa da rashin shi a kusa dani.
Kasancewar muna waya dashi, chatting, sometimes ma har video call, shi yasa ban ga tsayin kwanakin da yayi ba, kwanaki shidan na cika kuwa ya dawo, zai karasa kwana daya a gidana kafin ya koma gidan Anty Mubeenah. Na tare shi da murnata da tarin delicious abinci dana hada mishi kafin muka dire a gado inda muka nunawa juna tsananin kewar juna da muka yi. Washegari ya koma gidan Anty Mubeenah.
*****
Muna gama lectures da misalin karfe biyar na ranar Alhamis, na fito daga class din a dan gajiye na nufi parking lot inda nayi parking Vibe dita, na bude murfin motar kenan zan shiga naji an kira sunana, “Malama Nafeesah??" na juya ina kallon matashin saurayin daya kira sunana cikin mamaki da alamun tambaya, nace “na'am, lafiya??" Wata envelope brown ya miko min, “sako ne?" na kalleshi “sako? Daga wa??" ya girgiza kai, “I was just asked to pass it to you" na jijjiga kai, hannu nasa na amshi envelope din tare da mishi godiya, “ok thanks" yayi nodding kan shi kawai ya juya ya tafi. Na bishi da kallo kafin na gyada kaina kawai na bude motar na shiga tare da mata key bayan na jefa envelope din a bayan motar, ina kokarin yin kwana na juya na dan kalli gefe na na dama kadan kafin na wuce.
Koda na isa gida wanka na fara yi tare da dora abinci naci, Abbu yana gidan Anty Mubeenah Zainab kuma taje gida da yake yanzu na saba da zama ni kadai. Da dare Abbu ya leko ya min sai da safe kafin ya tafi da yake sai washegari ne zai dawo gidana. Yana tafiya na kashe wutar gidan naje na kwanta. Haka kawai envelope din da aka bani ta fado min a rai, na tsinci gabana da faduwa sosai. A raina na raya sai washegari zan duba. Washegari Abbu ya dawo, da yake sai karfe goma nake da class bayan mun karya ya wuce dani makaranta. Da aka tashi sai na biyo adaidaita ya dawo dani gida don shi Abbu ya wuce masallaci.
Zan wuce ta gaban motar idanuna ya sauka a bayan motar na hangi envelope din nan, motar na bude na dauki envelope din na shige cikin gida, abincin rana na daura bayan na gama nayi wanka na kimtsa jikina na zauna jiran Abbu. Out of frustration na jira, na janyo envelope dinnan na bude. Hotuna suka fado daga ciki lokacin dana bude ta, na dauki hoto daya na bude. Abbu ne sanye da kayan dana gane su riga shirt brown mai bakaken lines da wando trouser baki, suna daga cikin kayan dana hada mishi lokacin da zai tafi Lagos. Yana zaune a wani waje kamar na shakatawa suna magana da what? Wata Mace ce amma ta juya bayan ta don haka babu fuska, na dan yamutse fuska tare da bude wani hoton, su dinne dai a waje guda amma a tsaye da alamu zasu tafi, na bude wani, ido na zaro ganin matar nan a jikin Abbuna!! Ya dora hannunshi akan kafadar ta, cikin rawar hannu na bude wani hoton... Da sauri na runtse idona ina jin ana min wani lugude a kirjina, Abbu shi da wata kwance a kan gado babu riga a jikin su, Abbu shi da wata kwance akan gado wata Watsattsiya tana shafa shi da filthy hannuwanta, Abbu na!! Abbu na.... Abbu dai mijina shi da wata akan gado.... Gado dai a kwance wata banzar bazara ta dora filthy mouth dinta akan precious and luscious lips din Abbu na!! Innalillaahi Wa Inna Ilaihi Raji'un..... Na kwala ihu tare da yin watsi da hotunan suka zube a tsakiyar dakin ko wanne yayi nashi wurin, wasu zafafan hawaye suka shiga zubo min a kan kumatuna..., does that mean Abbu has been lying to me?? Haba, biri yayi kama da mutum, sau tari na kan tambayi kaina taya Abbu mutum mai matsananciyar sha'awa yake iya rike kanshi daga matan banza bayan baya samun yadda yake so daga wajen matar shi?? Na yarda dashi, nayi amanna dashi, nayi zaton cewa idanun shi suna ga halalin sa ne, Ashe......!!
Ghen! Ghenn!! Ghennn!!! Toh fa!! Ga wata sabuwa inji en caca!! Me kuke tunanin zai faru da wannan hargitsi da rikici daya danno kai cikin rayuwar Auren su??
Wai shin! Me Nafeesah ya kamata tayi ne yanzu? Please comment so I'll know ur opinions....
Soooo, wattpadians!! Da alamu sakona ya iso gare ku, shi yasa nima na cika alkawari na ture karatun exam din gobe na muku typing, tunda ance kyan alkawari cikawa, so keep it up.... In shaa Allah Friday ok???
#TeamAbnaf
#OneLove
#AnaTare
_Soooo guys!! Alhamdulillah na gama exams dina lafiya.. Na gode sosai da addu‘o‘in ku a gare ni. Duk da haka I still have some things to take care of, saboda haka ba lallai ne ku dinga ganin posting dina kullum ba duk da cewa zan dinga iyaka kokari na ganin cewa kun samu posting akai-akai, so with this being said, can we continue??
*56*
Lokacin da aka kira sallar La'asar lokacin ne hankalina ya dawo cikin jikina, na tashi da kyar da bin bango ina jin jiri na shiga toilet nayi alwala na fito nayi sallah, akan abin sallah naci gaba da zama na kurawa hotunan dake watse a tsakiyar dakin idanu gabadaya kwalwata ta kasa nema min mafita akan abinda ya kamata inyi.
Nayi tunanin in jira Abbun ya dawo in kwashi hotunan in watsa mishi a fuska, wata zuciyar tace shake shi zan yi har sai ya gaya min gaskiyar abinda ya faru, wata tace kawai in tashi in bar mishi gidan shi bai kamata in ci gaba da zama da maha'inci ba, tunanika barkatai har ta kai ga bana fahimtar abinda zuciyoyina suke kullawa da warwarewa. Cikin wannan halin na jiyo karar mota alamun dawowar Abbu daga masallaci, na tashi da kyar naje bakin kofa na tsaya ina hangen shi yana fitowa daga cikin mota hannunshi dauke da leda, agogo na duba. Awowi uku da suka wuce ya kamata ace ya dawo gidan, ina ya tsaya? Na samu zuciyata da saka tunanika marasa dadi, ina kallon shi ya taho da waya makale a kunnenshi, at the last step da zai hada shi da kofar falon, wani tunani ya dar su a cikin raina. Abbu na ne fa? Abbu na dai the gentle and good man dana sani ba wani ba, mutumin dana zauna a gidan shi na tsayin watanni shida ba tare daya taba rike yatsan Hannuna
Showing 108001 words to 111000 words out of 122880 words
Kwananmu biyu a can muka harhada namu ya namu muka wuce Najeriya cike da kewar Aminu da muka saba dashi sosai, shi ya zama idanun mu a can duk da cewa ba wasu yawace-yawace ne muka yi a can ba na azo a gani.
Saukar dare muka yi don haka muna yin Sallah sai barci, washegari aka yi ta zuwa sannu da zuwa da ganin gidan Amarya da wasu basu zo sun gani ba. Tsawon kwanaki uku ana ta shiga da fita kafin kafa ta daga, na tunkari Abbu da zancen ina so in je gida in ga su Daddy, idanu ya kura min a nutse lokacin kwanan shi daya a gidana, kamar ba zai yi magana ba can kuma yace “yaushe kike son zuwa?" nace “idan ka tafi gidan Anty Mubeenah gobe sai in tafi in dawo jibi" idanu ya xubo min sosai yana kallona kamar wadda notin kanta ya kunce dinnan, “haba Nafeesah! Kwana kuma? A'ah sam ban yarda ba gaskiya, za dai kije ki yini a can wannan kam na yarda amma ban da kwana" na turo baki gaba, “haba don Allah ka bar ni, yaushe rabon da in gansu har na manta fa, kuma ma sai fa nayi ziyarce-ziyarce idan naje can" yace “gaskiya ba zan iya ba Baby, kawai kije ki yini sai ki dawo" tashi nayi ina dira kafafu ni ban yarda ba nayi fushi na fada daki, ya bini da kallo yana dan murmushi.
Da yake dare ne mun gama cin abinci already, wanka na shiga nayi na shafa lotion mai kamshi sosai na aloe Vera, na shafa wani Arabian perfume mai kamshi sosai na fito dakin daure da towel a kirjina, Abbu yana zaune a gefen gado cikin pyjamas ya rungume hannuwa a kirji yana kallona, dauke kai nayi naje na bude wardrobe na fara binciken kayan barci, ban ji lokacin daya tashi daga kan gadon ba sai ji nayi an daga ni sama cak! Na dan saki kara cikin tsoro tare da kara rukunkume shi, kan gado ya dora ni tare da biyo bayana. Na fara mirginawa zan sauka yayi saurin janyo ni tare da pinning dina akan gadon ta hanyar rike min hannuwa. Kallon juna muka tsaya muna yi, a hankali ya saukar da bakinshi kan nawa ya fara tsotsa a hankali, da fari mutsu-mutsu na fara amma daga baya, wadannan effects da charming na Abbu a duk lokacin da fatar shi ta hadu da tawa suka sa na manta da zancen fushi na biye mishi...
A hankali yace “kiyi hakuri" nace “umh?" cikin daukewar hankali don bansan akan abinda yake ba da hakuri akai ba, yace “maganar xuwan ki gida, please ki daure kije ki musu yini kawai kinji Baby, please?" nayi shiru ina sauraren bugun da zuciyar shi take yi a hankali, numfashi naja nace to shikenan! Ya kara jana cikin jikinshi sosai, “oh Nafeesah! Shi yasa nake kara sonki a cikin raina kullum. Jibi zaki tafi da safe sai ki dawo da yamma ya miki?" na gyada mishi kai tare da kara shigewa cikin jikin shi.
Ranar Assabar muka dauki hanya ni dashi sai Kaduna. Misalin karfe Goma muna cikin gidanmu, kasa bari nayi mu shiga tare, na bazama da gudu nayi cikin gidan ina kwalawa su Daddy kira, a kofar falo muka ci karo dasu, nan na hada su duka su biyun na rungume a jikina, sai lokacin nasan ashe ba karamar kewar su nayi ba, har da yan guntun hawaye na. Sai da muka gama murnar ganin juna sannan muka karasa cikin falo, Daddy ya fita suka gaisa da Abbu wanda yace xai je ya dawo da yamma mu tafi, ya tafi bayan ya sauke tulin tsaraba da nayo musu daga sassa-sassa na garuruwan da muka da muka je.....
~Hii there my Lovie Dovie Fans!! Ya kuke? Miss Me?? Yeah, I can smell that. Kar ku damu, me too I miss you bhohhot kwarai da gaske. So I just steal some time ne haka na dan yi typing not that mun gama exams, har yanzu muna yi addu'o'inku are still needed., ina fata kun ji dadin chapter din ta yau??. And Wattpadians!! Ehh, naga comments da Votes suna kasa ne ya dae?? Yau dai ga chapter nan, I need to see bunches of ur Votes ta haka ne zaku nuna min how happy u guys are. Please comment line by line saboda ta haka ne nake sanin what is in u guys minds, and hu knows? Kila zuwa nan da ranar Talata ku sake ganin wata chapter, deal???
#TeanAbnaf
#AnaTare
#OneLove
*♡Jeedderh♡*
*NI DA ABOKIN BABA NA....!*
*©°•Jeedderh Lawals•°*
*®°•Fikrah Writers Association°•*🖋
Shafin yau dungurungum naku ne mutanen Fikrah!!! Kungiya mai ban mamaki da ban Al'ajabi...., Allah ya albarkaci Alkalumanku da sauran marubuta baki daya......
*55*
Yinin ranar dungurungum a tsakiyar Mommy da Daddy nayi shi, sai bayan Azuhur ne naje gidan Anty Uwani, daga gidan Anty Uwani na lelleka gidajen kawaye na da abokan Mommy muka gaggaisa, bayan La'asar na koma gida inda muka sake dasa wata hirar dasu Dad, har wajen karfe biyar da rabi sannan Abbu ya dawo daukana. Gabadaya ji nayi yinin ranar yayi min saurin karewa, nan nayi narai narai da idanuna kamar zan saki kuka, Mommy taja hannuna muka shiga daki muka bar su Abbu da Daddy suna hira. Mommy ta saka ni a gaba tana bani shawarwari da tambayana game da rayuwar aurena, Daddy ya leko yace in tashi mu tafi, Mommy ta ciro ingantattun turaruka da magunguna ta bani a cikin leda tace sauran bayani zata kira ni. Haka muka yi sallama dasu Daddy kamar kar mu rabu dasu, muka shiga mota suna daga mana hannu muka tafi. Sai gab da Isha'i muka karasa gida kuwa....
*Washegari.....!*
“Yauwa, datz good.... Oya, juya shi a hankali mu karya kwanar can....." a nutse, hankalina gabadaya a kanshi nake bin instructions din da yake bani. Wai mota ce yake koya min duk da cewa dai dama ko a gida Daddy ya fara koya min motar dama, ban dai maida hankali bane wajen koyon kawai. A haka yana bani instructions har na maida mu gida, bayan maigadi ya bude mana gate mun shiga, na yi parking tare da kashe motar na juya ina kallon Abbu da yake kallona yana grinning ear to ear, thumbs up ya min nayi giggling, ya kamo hannuna yayi kissing bayan hannun yace “you are really a fast learner Amour, da alamu gobe da kan ki zaki je ki dawo" murmushi nayi na shafa bayan hannunshi dake rike da hannuna tsam nace “ai dama fa kaine kaki yarda, amma tuni na kware, n yes, I'm a very fast learner, always smart!" ya wani yamutse fuska tare da scrunching hanci, “anya?? Akwai abinda na koya miki amma har yau kin kasa kwarewa" baki na daga zan yi musu kafin na tuna abinda yake nufi, da sauri na bude murfin motar na fita a kunyace, bayana ya biyo yana “tsaya mana baby" amma ban tsaya ba sai a cikin daki, ya shigo yana er dariya kasa-kasa, baki na turo ina kallonshi, ya tsaya a gefena tare da kamo fuskana ya rike, “fushi kika yi koh? Ai gaskiya na fada ko karya nayi?" na ciza lebena na kasa, “haka kace koh? Ni kuwa sai na baka mamaki" gira ya dage sama alamun yana challenging dina, “oh really? Bring it on then" murmushin mugunta na saki tare da matsawa gaban shi seductively ina kallon fuskar shi, ga kunya ina ji amma I don't want to lose don haka na jefa kunyar a cikin kwandon shara na rufe for the time being, in yaso daga baya na dauko ta sai in wanke...
Bayan kamar awa daya na fito daga bayi ina goge jikakken gashina da towel, yana zaune a gefen gadona yana kallona cikin murmushi. Naja kujera na zauna tare da jona dryer ina kafe gashin kaina, yayi gyaran murya, “I admit" na juya na kalleshi tare da yin murmushi cike da kunya, “na fada maka ai!" yayi er dariya “yes Babe, shi fa dayan?" idanu na zaro sosai, ya daga min gira yana er dariya, wani dan tuntu mai kama da soso na dauka na jefa mishi, ya cafe tare da komawa kan gadon rigingine ya kwanta, na girgiza kai tare da cigaba da goge gashina.
Cikin kwana biyu kuwa na kware sosai, yau da kaina na kai shi gidan Anty Mubeenah da yake ranar girki yake komawa hannunta, bata nan ma lokacin da muka je sai yaran, bayan mun gaisa da Harira na dauki yaran muka je gidan Anty Rahina data sha zazzabi kwana biyu muka duba ta, daga can muka wuce gidan Ni'imah dake ta laulayi, muka karasa gidan Anty Ameenah, a takaice sai da yamma na maida su gida har lokacin kuma Anty Mubeenah bata dawo ba. Na musu sallama na wuce gidana inda na tarda Zainab tana jirana.
**** ****
Bayan sati daya muka koma makaranta, da kaina nake tuka kaina zuwa lectures wata rana kuma Abbu ne yake kaini. Yanxu en class dinmu duk sun san wanda na aura, na share kwanaki kafin su daina tsokana, shakiyanci da taya ni murnar aure, a haka dai muka ci gaba da karatun mu.
Yau Abbu zai yi wata tafiya zuwa birnin Ikko taron karawa juna sani, daga wannan taron ne muke fata za a bashi matsayin Professor idan ya dawo. Da yake kwana na ne ranar ni na taya shi hada kayan shi wadanda zai bukata. Tafiyar kwanaki shida ce zai yi. Ni na raka shi har airport, sai da naga tashin jirgin su sannan na koma gida cike da kewar Abbu na, har yau na kasa sabawa da rashin shi a kusa dani.
Kasancewar muna waya dashi, chatting, sometimes ma har video call, shi yasa ban ga tsayin kwanakin da yayi ba, kwanaki shidan na cika kuwa ya dawo, zai karasa kwana daya a gidana kafin ya koma gidan Anty Mubeenah. Na tare shi da murnata da tarin delicious abinci dana hada mishi kafin muka dire a gado inda muka nunawa juna tsananin kewar juna da muka yi. Washegari ya koma gidan Anty Mubeenah.
*****
Muna gama lectures da misalin karfe biyar na ranar Alhamis, na fito daga class din a dan gajiye na nufi parking lot inda nayi parking Vibe dita, na bude murfin motar kenan zan shiga naji an kira sunana, “Malama Nafeesah??" na juya ina kallon matashin saurayin daya kira sunana cikin mamaki da alamun tambaya, nace “na'am, lafiya??" Wata envelope brown ya miko min, “sako ne?" na kalleshi “sako? Daga wa??" ya girgiza kai, “I was just asked to pass it to you" na jijjiga kai, hannu nasa na amshi envelope din tare da mishi godiya, “ok thanks" yayi nodding kan shi kawai ya juya ya tafi. Na bishi da kallo kafin na gyada kaina kawai na bude motar na shiga tare da mata key bayan na jefa envelope din a bayan motar, ina kokarin yin kwana na juya na dan kalli gefe na na dama kadan kafin na wuce.
Koda na isa gida wanka na fara yi tare da dora abinci naci, Abbu yana gidan Anty Mubeenah Zainab kuma taje gida da yake yanzu na saba da zama ni kadai. Da dare Abbu ya leko ya min sai da safe kafin ya tafi da yake sai washegari ne zai dawo gidana. Yana tafiya na kashe wutar gidan naje na kwanta. Haka kawai envelope din da aka bani ta fado min a rai, na tsinci gabana da faduwa sosai. A raina na raya sai washegari zan duba. Washegari Abbu ya dawo, da yake sai karfe goma nake da class bayan mun karya ya wuce dani makaranta. Da aka tashi sai na biyo adaidaita ya dawo dani gida don shi Abbu ya wuce masallaci.
Zan wuce ta gaban motar idanuna ya sauka a bayan motar na hangi envelope din nan, motar na bude na dauki envelope din na shige cikin gida, abincin rana na daura bayan na gama nayi wanka na kimtsa jikina na zauna jiran Abbu. Out of frustration na jira, na janyo envelope dinnan na bude. Hotuna suka fado daga ciki lokacin dana bude ta, na dauki hoto daya na bude. Abbu ne sanye da kayan dana gane su riga shirt brown mai bakaken lines da wando trouser baki, suna daga cikin kayan dana hada mishi lokacin da zai tafi Lagos. Yana zaune a wani waje kamar na shakatawa suna magana da what? Wata Mace ce amma ta juya bayan ta don haka babu fuska, na dan yamutse fuska tare da bude wani hoton, su dinne dai a waje guda amma a tsaye da alamu zasu tafi, na bude wani, ido na zaro ganin matar nan a jikin Abbuna!! Ya dora hannunshi akan kafadar ta, cikin rawar hannu na bude wani hoton... Da sauri na runtse idona ina jin ana min wani lugude a kirjina, Abbu shi da wata kwance a kan gado babu riga a jikin su, Abbu shi da wata kwance akan gado wata Watsattsiya tana shafa shi da filthy hannuwanta, Abbu na!! Abbu na.... Abbu dai mijina shi da wata akan gado.... Gado dai a kwance wata banzar bazara ta dora filthy mouth dinta akan precious and luscious lips din Abbu na!! Innalillaahi Wa Inna Ilaihi Raji'un..... Na kwala ihu tare da yin watsi da hotunan suka zube a tsakiyar dakin ko wanne yayi nashi wurin, wasu zafafan hawaye suka shiga zubo min a kan kumatuna..., does that mean Abbu has been lying to me?? Haba, biri yayi kama da mutum, sau tari na kan tambayi kaina taya Abbu mutum mai matsananciyar sha'awa yake iya rike kanshi daga matan banza bayan baya samun yadda yake so daga wajen matar shi?? Na yarda dashi, nayi amanna dashi, nayi zaton cewa idanun shi suna ga halalin sa ne, Ashe......!!
Ghen! Ghenn!! Ghennn!!! Toh fa!! Ga wata sabuwa inji en caca!! Me kuke tunanin zai faru da wannan hargitsi da rikici daya danno kai cikin rayuwar Auren su??
Wai shin! Me Nafeesah ya kamata tayi ne yanzu? Please comment so I'll know ur opinions....
Soooo, wattpadians!! Da alamu sakona ya iso gare ku, shi yasa nima na cika alkawari na ture karatun exam din gobe na muku typing, tunda ance kyan alkawari cikawa, so keep it up.... In shaa Allah Friday ok???
#TeamAbnaf
#OneLove
#AnaTare
*♡Jeedderh♡*
NI DA ABOKIN BABA NA....!!!
©•°jeedderh Lawals°•
®°•Fikrah Writers Association•°🖊🖊
_Soooo guys!! Alhamdulillah na gama exams dina lafiya.. Na gode sosai da addu‘o‘in ku a gare ni. Duk da haka I still have some things to take care of, saboda haka ba lallai ne ku dinga ganin posting dina kullum ba duk da cewa zan dinga iyaka kokari na ganin cewa kun samu posting akai-akai, so with this being said, can we continue??
*56*
Lokacin da aka kira sallar La'asar lokacin ne hankalina ya dawo cikin jikina, na tashi da kyar da bin bango ina jin jiri na shiga toilet nayi alwala na fito nayi sallah, akan abin sallah naci gaba da zama na kurawa hotunan dake watse a tsakiyar dakin idanu gabadaya kwalwata ta kasa nema min mafita akan abinda ya kamata inyi.
Nayi tunanin in jira Abbun ya dawo in kwashi hotunan in watsa mishi a fuska, wata zuciyar tace shake shi zan yi har sai ya gaya min gaskiyar abinda ya faru, wata tace kawai in tashi in bar mishi gidan shi bai kamata in ci gaba da zama da maha'inci ba, tunanika barkatai har ta kai ga bana fahimtar abinda zuciyoyina suke kullawa da warwarewa. Cikin wannan halin na jiyo karar mota alamun dawowar Abbu daga masallaci, na tashi da kyar naje bakin kofa na tsaya ina hangen shi yana fitowa daga cikin mota hannunshi dauke da leda, agogo na duba. Awowi uku da suka wuce ya kamata ace ya dawo gidan, ina ya tsaya? Na samu zuciyata da saka tunanika marasa dadi, ina kallon shi ya taho da waya makale a kunnenshi, at the last step da zai hada shi da kofar falon, wani tunani ya dar su a cikin raina. Abbu na ne fa? Abbu na dai the gentle and good man dana sani ba wani ba, mutumin dana zauna a gidan shi na tsayin watanni shida ba tare daya taba rike yatsan Hannuna
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37 Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41