idan bashida lafiya bazakiyi wani aikin ba uhm?"
"Uhm kiyi haƙuri hajiyah,dan Allah za'a iya bani iya aikin sashensa kawai,in yaso a ragemin albashina sai a ɗau wata"
Banida zabi daya wuce na faɗi hakan,duk da nasan hakan kasada ce,tunda banyi aikin da nazo yi ba,shi ya riga ya koreni banida albashinsa,iyah na hajiyah maryam ne,to ita kuma idan na haɗa da aikinta bazan samu damar kulada sashensa ba sosai.
"Meyasa kikace haka? A tunanina iya shara da goge goge kike yimasa,a kaf ma'aikatan gidannan ke kaɗaice mai aiki kaɗan,amma a hakane zaki rasa time na yimin aiki,lokacin da kikazo fuskarki ya nuna buƙatar kuɗin aikin ki muraran,amma yanzu kina cewa kin yarda a rage kuɗin aikinki saboda aiki a bangare ɗaya?.
Ɗazu ance kin haɗu da hajiyah Mammah har tayimiki magana,alamu ya nuna ta yaba da hankalin ki. Koda kin bar yimin aiki to inaso na sakaki a sashenta,zaki dunga yimata goge goge da shara,zan sauya mai aikinta"
Meyasa zata sauya mai aikinta ta sakani,nace banason nayi mata kuma tasake turani wani wajen?.
"Amma hajiyah....?"
"Kince bazaki yimin aiki ba na yarda toh,amma wannan ba wai turasasaki zanyi ba,ahah ina roƙonki ne kiyimin wannan aikin,saboda dake kaɗai na yarda a kaf cikin gidannan. So nake kiyi mata aiki amma ki zama idona da kuma kunnena a sashen. Amma idan kinje karki sake ki nuna nina kawoki kokuma kinada alaqa dani, idan hakan ya fito kina cikin hatsari. Ki kuma yi taka tsantsan da komai,kije inada abinyi yanzu,gobe zaki fara yimata aiki"
Tana gama faɗin hakan ta shige banɗaki,jan numfashi nayi tareda kallon hnayar da tabi ɗin,wannan matar mai take nufi,kota kula nayi mata bincikene shiyasa take ƙoƙarin turani wajen waccar dattijuwar kai.
To amma meyasa naga tarin damuwa a idonta lokacin da take roqona,babu wannan jiji da kan da kuma ɗaga kai,tayimin kama da wacce takeso ta kare wani abu nata.
Ƙarar shigowar message nagani a wayata,da bazan duba bama,domin a zatona mtn ne zasuyimin tujarar bashin danaci.
Ba sunan mtn nagani ba,wata number ce babu suna,hakan yasa na tsaya na buɗe.
_zama dashi yasa kin fara mantawa da halin da kike ciki da kuma shi,ki kusa dashi amma kiyi taka tsantsan,sannan duk rintsi karki bayyana masa matsayinki a wajensa,yin hakan a yanzu hatsari ne gareki da kuma ɗanki_
Zaro ido nayi tareda maimaita saƙon akai akai har bansan adadi ba..
Waye yasan wacece ni,waye yasanni a gidannan bayan inna ladiyo ita kuwa batada waya bare ta turomin saƙo,ba kuma Saleem bane,domin shima bai san wacece ni ba.
Shin na yarda da gargaɗin kokuma na watsar,idan da gaskene nima na fara zargin Ahmad yana cikin hatsari a gidannasu,to amma waye yake haddasa komai,ina zargin hajiyah Maryam,amma kuma a raina ina jin kamar ba ita kaɗai bace akwai wata.
Ajiyar numfashi na sake tareda wucewa sashenmu,naso zuwa sashensa a yanzun nayi masa abincin dare,bashshi kawai sai gobe naje.
........
Tana maganar dama daƙyar takeyi,saboda wani abu da takeji yana taso mata a zuciya,shiyasa tun kafin ta sallameta tayi saurin barin ɗakin ta shiga banɗaki..
Kai tsaye bakin sink ɗin ta nufah tareda fara sheqa aman jini mai kauri harda guda guda,ta daɗe tanayi kafin ya tsagaita mata kaɗan.
Komawa tayi ta zauna akan bahon wankan dayake banɗakin,haki takeyi numfashinta yana sama sama,riƙe ƙirjinta tayi tana runtse ido.
Ta daɗe a hakan kafin ta miƙe cikin dauriya ta fito daga banɗakin.
Wayarta ta ɗauka akan gado ta danna ƙira,bata ce komai ba har wacce ta ɗauki ƙiran ta gaji ta kashe.
Zama tayi a bakin gadon har sannan hannunta yana kan ƙirjinta.
Banko ƙofar akayi da sauri,Neelah ce amma cikin tashin hankali ta shigo ɗakin.
Gaban hajiyah maryam ɗin taje ta tsugunnawa,idon ya cika ta ƙwallah,ganin yanda hajiyah maryam ɗin tayi fari soll kaman fatalwaa.
Cikin rawar murya da fara magana cikeda damuwa.
"Mmm....ommy har yaushe zaki cigaba da wannan abun,ya isa haka don Allah,kinsan muna buƙatarki bai kamata ki dunga bada rayuwarki ba,ya isa haka,kiga fah yanda jikinki yayi,muje kiƙara jinin inyaso saimu dawo idan ya ƙare"
"Ahah Neelah nagaji da wannan irin rayuwar,wahala da kuma gudura ne gareta,idan har ban tsayar da auren sa da kowacce mace ba hakanne zai cigaba da faruwa,nikuma na gaji da takurawa rayuwarsa Neelah,na cutar dashi da yawa,ya isa haka,sun tabbatar min idan har banyi wani abun ba to kona mutu bazasu tabamin ƴaƴa ba,dan haka Neelah zan ɗau komai a kaina na tafi. Koda na tafi don Allah kici gaba da.........."
"Ahah nikam,nikam dan Allah ki daina wannan maganar,bazan jita ba banason ma na jita,baki cancanci haka ba,su ya kamata su cutu bakeba,kin juri azabarsu tsawon shekara da shekaru,bai kamata kici gaba da jurarta ba har yanzu,dole ne muyi wani abun,karki damu zanji da komai. Zanyi iya ƙoƙarina wajen kin cika abinda suka ce ɗin,badai waccar shegiyar Mulaifan suke tunani ba,to Inshaallah bazai aureta ba,dama bata dace dashi ba ko kaɗan. Yanzu dai ki tashi muje asibitin nayiwa Dr Mus'ab magana yana jirnmu ma yanzu haka"
Tashi neela tayi tareda zan hannun hajiyah maryam ta tashi. Amma taƙi koda motsawa.
"Yanzu Neelah haka zan dunga zuqe jinin mutane a jikina yana ƙarewa,aikina kenan"
"Ahah ba iya aikinki ba kenan,kinyi abinda wasu ma bazasu taba iyawa ba,you deserve it"
Da ƙyara Neelah ta samu ta yani hajiyah Maryam ta tashi zasu fita,jikinta duk ya shiga kaman wacce tayi shekara tana jinya,numfashinta ma daƙyar yake fita.
Mayafinta ta yafa mata suka buɗe ƙofar baya,ta kusan sashen masu aiki ta baya.
Lokacin ana ta ƙiran magriba a masallatu.
Daidai fitowarsu zasu wuce sai a kan idon Sumaimah wacce ta kayan wankinta da tayi tun safe,ta manta bata debe ba.
Zaro ido tayi ganin Neelah ta riƙo hannnun hajiya Maryam suna tafiyah,yanda take takawar kaman matar data fito daga labour,yanzunnan fah ta rabu da itah kafin magriba?.
Kayan da ajiye a jikin ƙarfen fence ɗin lambu ta lallaba zuwa ta bayansu.
Hanyar wajen mota taga sun nufah,to amma in batada lafiya mai yasa suka fito ta ƙofar baya,hakan ma a boye saida kowa ya tafi sallah.
Jijjiga kai tayi da alama hankalin ta bai kwanta da wannan fitar ba..
Tsayawa daga sunyi,hakanne yasa ta bar tunanin ta tattara dukkan nuturwarta akan sanin mai zai faru ko yake faruwa.
Yunƙuri daga Hajiyah Maryam tanayi kaman mai shirin amayar da abin cikinta,zaro ido tayi ganin yanda maimakon amai ya zubo jini ne yake zubowa.
"Hasbunnallahu menene haka"
Sumaimah ta faɗa tana saka hannunta a baki.
Saurin ƙarisawa motar Neelah tayi da itah ta rufe ƙofar..
Dawowa tayi ta ɗau wani bokiti a wajen ta tari ruwa ta sheqa. Lalleƙawa tayi ko zataga wani yana binta,ganin babu kowa yasa ta shiga motar suka zasu.
Cije yatsa Sumaimah tayi,ranta cike fall da son sanin shi mai yake faruwa ne..
Ganin suna shirin fita daga gidan yasa ta tashi ta bisu a baya.
Neelah ce tafita ta buɗe get ɗin gidan,dayake mai remote,ana kunnawa yake buɗewa kuma kaman abin haɗin baki babu kowa a wajen.
Binsu tayi a baya ganin da gaske fita zasuyi.
Babu kowa a bakin titin sai napep kaɗan kaɗan da suke wucewa,ga motar su hajiyah maryam tana yin nisa.
"Hajiyah wani wajen zakije ne naga kin tsaya kina leqa hanya?"
Wani mai taxi ne yayi mata magana.
Kallon kayan jikinta tayi,doguwar rigace saita ɗaura dan kwalinta.
Sinceshi tayi tareda yimasa yafin gyale.
Ƙofar motar ta buɗe tareda faɗawa ciki.
"Waccar baƙar motar zaka bi don Allah,kayi sauri kada su bace dare yafara yi"
"To shikenan"
Tada motar yayi yabi bayan su Neelah.
"Mommy ki daure mun kusa isa"
Raba hankalin ta tayi biyu,ɗaya na kan hanya ɗaya kuma yana kan hajiyah Maryam wacce take nishi ɗaɗɗaya..
Ma'aikatarta ta marayu suka nufah,kasancewar babbace sosai akwai part na abubuwa kala kala a ciki,har asibiti.
A bakin wajen mai motar ya ajiye Sumaimah,anan gizo yake saƙar batada kuɗin mota.
"Hajiya kuɗinki ɗari biyar"
Wuri wuri tayi da ido,domin batasan ta inda zata samo kuɗin ba sam.
"Mallam kayi......."
Tun kafin ta gama maganar wata ta miƙama ɗari biyar.
Karba yayi yaja motarsa ya tafi.
Cikeda mamaki ta juya ta kalli matar data biyah kuɗin,wata dattijuwa ce amma ba sosai ba,murmushi tayiwa Sumaimah tareda cewa.
"Neelah ce tacemin akwai wacce ta biyosu naje na biya kuɗin taxi ɗin,tasan baki ɗakko kuɗi ba daga gida"
Sororo tayi tana kallonta,kenan dama sun san tana binsu,mai yasakata yin wannan garajen hakane,duk ta makance akan neman gaskiya,ji inda ta tsinci kanta da daren Allah.
"Mai kika tsaya yi,tace na shigo dake inda suke,suna bangaren asibiti na nan wajen,koba tare kuke ba kai?"
"Ahah ......uhmm tare muke"
"To biyoni na nuna miki,suna saurine shiyasa basu jiraki ba inaga,ciwon hajiyanne ya tashi,naga na yau ma yafi na kullum tsauri,Allah sarki tana shan wuya wannan baiwar Allah"
Cikeda tausayi tayi maganar,jin abinda ta faɗa yasa Sumaimah tambayarta..
"Batada lafiyane hajiyan?"
"Ohh baki sani ba? Ai kusan duk wata saita sha ledan jini,wani ciwo ne da ita yake zanye mata jini"
Hmmm ko basu san tana shigewa da bango bane,nasan yanzu haka shine yake zuqe mata jini.
Wacce na ganta da ita kuma yanzu haka wannan matar ce tasuka zo tare,dama ina yawan ganinta tashiga sashenta ta ƙofar baya. Gashi na biyosu sun ganni,sunsan ina bibiyarsu. Anya kuwa bazan gudu ba,kar naje na shiga a ɗau nawa jinin a saka mata . tunda suka biyamin kuɗin taxi zasu fanshe a jinina,koma mai sukamin nina jawowa kaina,tunda ƙafata ce ta kawo ni.
Wannan tunanin Sumaimah take tayi a cikin kanta sinka sinka,yayinda a zahiri kuma take ɗaga ƙafarta tana bin matar duk lungun data bi,kaman wanda aka ɗaura mata igiya akace saita je.
"To mun iso wajen,waccen ɗakin zaki shiga suna ciki,nasan an fara ɗaura mata jininma"
"To ki rakani mana meyasa zakice na shiga?"
Jijjiga kai tayi tareda cewa.
"Bana son ganinta a wannan yanayin,bama haka ba kuma ba'a son mutane da yawa wajennata harsai ta tashi tukunna"
"Nikuma an yarda na shiga?"
"Ehh Neelah tace ki shiga,domin cewa tace na taho dake idan na biya kuɗin taxi ɗin,sannan batace ki tsaya a waje ba,kinga kuwa tana nufin ki shiga kenan,sai anjima barinaje kar yaran danake kula dasu su nemeni"
Tana gama faɗin hakan ta bar wajen.
Aka bar Sumaimah ta tunanin ta tura ƙyauren ɗakin tashiga kokuma ta juyah.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida
You can check pic👇for the soap reviews🥰
Soap price:4k
maiso yy mgn
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook: mg's skincare
Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki
Small 14k
Babba 16k
Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free
Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏
*BOOK 2*
...16...
Tun zuwanta tab da bakin ƙofar kafin ta tura take jin nishin hajiyah maryam a cikin ɗakin.
Cire komai dayake ranta tayi ta afka cikin ɗakin,ma'aikaciyar jinya ce sanye da kayan likitoci,sai ɗayar kuma kayane haka a jikinta,sai kuma Neelah da take tsaye a wajen kan hajiyah Maryam,wacce take kwance tana lumshe ido sama sama.
Sumaimah tana shiga da Neelah suka haɗa,wacce kallo ɗaya tayi mata ta ɗauke kanta,domin hankalin ta yana kan hajiyah Maryam.
Kaman munafuka take takawa har taxo daidai tsakiyar ɗakin,daidai lokacin da hajiyah Maryam tayi wata ƙara mai cikeda firgici,fizge fizge tafarayi tana ƙoƙarin yage ƙarin jinin dayake shiga jikinta,yayinda suma suka ƙara ƙaimi wajen rirriqeta.
"Innalillahi kuyi wani abun zasu cire min zuciya,wannan karon kam da ita zasu tafi,kucewa ƴaƴana su yafemin wayyo Allah nah"
Mai sanye da kayan likitanne ta kalli Sumaimah da take tsaye, tayi suman tsaye.
"Baiwar Allah miƙomin allurar can nayi mata,da alama zafin ciwone yasakata....Neelah ki riƙeta sosai fah,karki bari ta cire igiyar"
"Ai ba igiya take ja bama,anty indo,da alama ƙirjinta takeson tabawa"
Neelah ta faɗa cikin tausayawa kaman zatayi kuka,daidai kuma lokacin da Sumaimah ta miƙawa matar allurar.
Ƙarba tayi da sauri ta zuba a jikin carnular,kafin tacigaba da shafa kanta.
Sun daɗe a hakan kafin ta daina jijjigar,jikinta ya shika baccin wahala ya ɗauketa.
Saketa sukayi sauran matan biyun suka bar ɗakin,yayinda itakuma Neelah har yanzu batayi motsiba tana nan a zaune gefen hajiyah maryam ɗin.
"Mai yake damunta haka?"
Sumaimah ce tayi maganar cikin kiɗima da kuma ɗaure kai,don abin duk wanda ya gani kam sai ya tausaya mata.
"Uhmm nima bansan sunan cutar ba ballantana nayimiki bayani akanta,yanda kika gani a yanzu haka nake gani nima tun tashi na. Nida hajiyah Maryam mun daɗe da sanin kina bibiyarmu da abinda muke,kece mutum ta farko data san abubuwan da su kansu ƴaƴan ta basu san dashi ba. Kaman yanda muma munsanki mun san wacece ke fiyeda yanda ƴan gidan suka sani"
Zaro ido Sumaimah tayi tareda kafe Neelah da kallo.
"Kina nufin......."
"Ehh nasan ke wacece,daga garinda kike,da ɗanki wanda yake ɗa a wajen Ahmad duk munsan komai,saidai shi mijinnaki bai san da hakan ba,wanda kuma hakan shine ya fi a wannan lokacin"
"Kece kika turomin wannan saƙon kenan,na karna faɗawa Ahmad wacece ni?"
"Uhm nice,amma hajiyah Maryam ce tace na turamiki,abinda kikeyi na bincike nasan kinayi ne domin kare wanda kikeso,amma ki sani zai kasance ɗayan biyune,ko kiyi nasarar kare wanda kike so,kokuma ki akasin haka,wanda sakamakonsa shine zaki cutar da masoyanki fiyeda yanda kike zato,zabi ya rage gareki wanne zaki zaba"
Dumm Sumaimah ta tsaya tana kallon Neelah,yayinda kunnunwanta suka buɗe suna jin abinda take faɗamata,kenan duk tsawon wannan lokacin sunsan wacece itah,da kuma abinda takeyi to amma meyasa basu koreta kokuma su cutar da ita ba,indai har da gaske hajiyah Maryam tana ƙin Ahmad to meyasa tasan tasirinta a rayiwarsa amma ta ƙyaleta,maimakon haka saima cewa da tayi karta bayyana ko ita wacece. Kai dole akwai wani abu ƙulalle dayake kai kawo a cikin wannan lamarin.
Buɗe bakinta tayi,wanda yayi mata nauyi kaman an ɗaura mata dutse a kansa.
"Kun san wacece ni,kuma kunsan na ganku a abubuwa da dama,to amma meyasa kuka rabu dani,yanzu ma kunsan ina biye daku amma maimakon ku gujemin saima biyamin taxi da kikayi,kikace a shigo dani a har ɗakinnan,menene dalilin hakan?"
Ɗan murmushi Neelah tayi na ƙarfin hali kafin tace.
"Sumaimah karki kuskura ki shaidi littafi daga bangonsa,ki bari saikin buɗe cikin kinga mai ya ƙunsa tukunna,idan kuma ki ƙi,a sanadiyyar hakan zakiyi nadama da tafi cikin kwando"
Kafin Sumaimah ta buɗe baki tace wani abu sukaji tarin hajiyah Maryam.
Dukkansu a tareda suka waiga inda take. Itama kallonsu take tareda ƙoƙarin tashi ta zauna.
"Sumaimah ke kuma menene dalilinki na bin mutum waje kawai dan kinga ya fita cikin dare,idan wajen halakane kenan haka zaki kai kanki ki cutu,miye amfanin hakan kenan?"
Duk da muryarta tana ɗan rawa saboda rashin ƙarfin jiki,amma cikin dakewa take yiwa Sumaimah magana.
"Kiyi haƙuri"
Shine abinda ta faɗa tana sunkuyar dakai.
"Uhm shikenan ya wuce,amma abinda Neelah ta faɗamiki gaskiya ne,kidaina jefa kanki cikin abu kai tsaye ba tareda ƙwaƙwƙwaran shiri ba,kada ki manta keɗin uwace sannan kuma kinda waɗanda suka damu dake. Neelah tashi ma mutafi gida dare Yayi sosai"
Tun kafin Neelah tace wani abun ta tashi daga kan gadom zata saƙƙo,tana miƙewa hajijiya tace jira nake,tayi taga taga kaman zata faɗi ƙasa,a tare Neelah da Sumaimah suka riƙeta.
"Mommy baki samu ƙarfin jiki ba har yanzu,bazayyiwu mu tafi gida ba,za'a iya zargin wani abun,ki baridai ko zuwa safiya"
Zaunarta sukayi a bakin gadon tana haki tareda riƙe ƙirjinta.
"To shikenan naji,amma ki maida Sumaimah gida kada a ga batanan,ke ma kuma kije ki huta,indo zata kulada ni"
"Ahah babu wanda zai nemeni,dama ni ƴar aiki ce,kawai zance na rakaki wani wajene zan riqemiki wani abun"
"Ni a wajena keba ƴar aiki bace,hasalima baki taba zama ƴar aikin a wajena ba,ko ita wacce ta turoki tasan bazan taba ganinki a mai aikiba,kuma tasan zan kulada ke shiyasa bata damu ba ta turoki gidannan,amma duk da haka akwai abinda bazan iya ba,dan haka kibi Neelah ta maidaki gida,sannan koba niba kada ki sake ganin anfita yin wani abun kisaka kanki a ciki batareda zurfin tunani ba"
Cikin faɗa take maganar,da alama tsoro da kuma fargaba sun kamata a lokaci guda,wanda hakan yasa suka haifar mata da yin faɗan da bata shirya ba.
Komawa tayi ta kwanta,alamar ta gama bayani kenan bazata sake jin abinda suke faɗaba.
Fitowa sukayi daga ɗakin,har suka shiga mota suka kamo hanya babu wanda yace kowa komai.
A bakin ƙofar gidan Neelah tayi burgi bata shiga ba,kallon Sumaimah tayi alamar ta fita. Hakan yasa ta tura ƙofar motar zata fita.
"Nasan kinason kisan gaskiyar mai yake faruwa,amma sanin hakan bazai miki komai ba sai sakaki a hatsari,amma in kinga zaki iya ji to ki tambayi hajiyah maryam da kanki,zata sanar dake komai"
Ɗaga kai kawai Sumaimah tayi,zata sake fita a motar.
"Kin yarda da itah?"
"Ahah koda na faɗa a cikin raina to hakan bazai zama gaskiya a raina ba,saidai kuma zarginta da nake na yanke kusan rabi a cikinsa. Ni zan shiga ciki nagode ki gaisheta Allah ya sawwaƙe"
Sumaimah (POV)
"Sumaimah yau ba baccin asuba ne,mai yake damunki naga ko da daddarema duk sanda na farka saina ganki kina juyi"
"Uhm ba komai ummi,ki koma baccinki kawai banajin yin baccinne yau"
Tashi nayi daga kan sallayar har rana ta fara fitowa saboda daɗewa da nayi a zaune. Hijabin na cire na yafa ƙaramin gyale akan rigar jikina na fita.
Gidan tsitt yake babu kowa, sai kukan tsintsaye a lambu.
Leƙawa nayi ruwa yana gangarawa wajen tsirran da suke gurin.. Haka kawai ban sani ba na tsinci kaina dayin murmushi, domin Allah yayini da son Yanayi(nature).
Zama nayi a kan dutsen danake yada zango ko yaushe idan naje wajen. Kasancewar da ɗan duhu ma bana ganin wajen sosai.
Jiya kam nayi wani abu waishi tunani,tareda neman mafita na lamarin danake ciki. Wani bangare na zuciyata nason yarda da hajiyah Maryam dakuma abinda nagani,yayinda wani bangaren kuma yana gargaɗina da yardar,duk abubuwan dana gani har yanzu saina cigaba da abinda hankali bazai ɗauka ba?.
Tunowa nayi da ashe an kawo kayan abinci a sashen Ahmad,bamma je nagani ba,ga kuma ƙarin aikin sashen hajiyah Mammah da zan dungayi,duk da ma shi ba mai yawa bane. Mariya ce in jisu da
Showing 24001 words to 27000 words out of 62659 words
"Uhm kiyi haƙuri hajiyah,dan Allah za'a iya bani iya aikin sashensa kawai,in yaso a ragemin albashina sai a ɗau wata"
Banida zabi daya wuce na faɗi hakan,duk da nasan hakan kasada ce,tunda banyi aikin da nazo yi ba,shi ya riga ya koreni banida albashinsa,iyah na hajiyah maryam ne,to ita kuma idan na haɗa da aikinta bazan samu damar kulada sashensa ba sosai.
"Meyasa kikace haka? A tunanina iya shara da goge goge kike yimasa,a kaf ma'aikatan gidannan ke kaɗaice mai aiki kaɗan,amma a hakane zaki rasa time na yimin aiki,lokacin da kikazo fuskarki ya nuna buƙatar kuɗin aikin ki muraran,amma yanzu kina cewa kin yarda a rage kuɗin aikinki saboda aiki a bangare ɗaya?.
Ɗazu ance kin haɗu da hajiyah Mammah har tayimiki magana,alamu ya nuna ta yaba da hankalin ki. Koda kin bar yimin aiki to inaso na sakaki a sashenta,zaki dunga yimata goge goge da shara,zan sauya mai aikinta"
Meyasa zata sauya mai aikinta ta sakani,nace banason nayi mata kuma tasake turani wani wajen?.
"Amma hajiyah....?"
"Kince bazaki yimin aiki ba na yarda toh,amma wannan ba wai turasasaki zanyi ba,ahah ina roƙonki ne kiyimin wannan aikin,saboda dake kaɗai na yarda a kaf cikin gidannan. So nake kiyi mata aiki amma ki zama idona da kuma kunnena a sashen. Amma idan kinje karki sake ki nuna nina kawoki kokuma kinada alaqa dani, idan hakan ya fito kina cikin hatsari. Ki kuma yi taka tsantsan da komai,kije inada abinyi yanzu,gobe zaki fara yimata aiki"
Tana gama faɗin hakan ta shige banɗaki,jan numfashi nayi tareda kallon hnayar da tabi ɗin,wannan matar mai take nufi,kota kula nayi mata bincikene shiyasa take ƙoƙarin turani wajen waccar dattijuwar kai.
To amma meyasa naga tarin damuwa a idonta lokacin da take roqona,babu wannan jiji da kan da kuma ɗaga kai,tayimin kama da wacce takeso ta kare wani abu nata.
Ƙarar shigowar message nagani a wayata,da bazan duba bama,domin a zatona mtn ne zasuyimin tujarar bashin danaci.
Ba sunan mtn nagani ba,wata number ce babu suna,hakan yasa na tsaya na buɗe.
_zama dashi yasa kin fara mantawa da halin da kike ciki da kuma shi,ki kusa dashi amma kiyi taka tsantsan,sannan duk rintsi karki bayyana masa matsayinki a wajensa,yin hakan a yanzu hatsari ne gareki da kuma ɗanki_
Zaro ido nayi tareda maimaita saƙon akai akai har bansan adadi ba..
Waye yasan wacece ni,waye yasanni a gidannan bayan inna ladiyo ita kuwa batada waya bare ta turomin saƙo,ba kuma Saleem bane,domin shima bai san wacece ni ba.
Shin na yarda da gargaɗin kokuma na watsar,idan da gaskene nima na fara zargin Ahmad yana cikin hatsari a gidannasu,to amma waye yake haddasa komai,ina zargin hajiyah Maryam,amma kuma a raina ina jin kamar ba ita kaɗai bace akwai wata.
Ajiyar numfashi na sake tareda wucewa sashenmu,naso zuwa sashensa a yanzun nayi masa abincin dare,bashshi kawai sai gobe naje.
........
Tana maganar dama daƙyar takeyi,saboda wani abu da takeji yana taso mata a zuciya,shiyasa tun kafin ta sallameta tayi saurin barin ɗakin ta shiga banɗaki..
Kai tsaye bakin sink ɗin ta nufah tareda fara sheqa aman jini mai kauri harda guda guda,ta daɗe tanayi kafin ya tsagaita mata kaɗan.
Komawa tayi ta zauna akan bahon wankan dayake banɗakin,haki takeyi numfashinta yana sama sama,riƙe ƙirjinta tayi tana runtse ido.
Ta daɗe a hakan kafin ta miƙe cikin dauriya ta fito daga banɗakin.
Wayarta ta ɗauka akan gado ta danna ƙira,bata ce komai ba har wacce ta ɗauki ƙiran ta gaji ta kashe.
Zama tayi a bakin gadon har sannan hannunta yana kan ƙirjinta.
Banko ƙofar akayi da sauri,Neelah ce amma cikin tashin hankali ta shigo ɗakin.
Gaban hajiyah maryam ɗin taje ta tsugunnawa,idon ya cika ta ƙwallah,ganin yanda hajiyah maryam ɗin tayi fari soll kaman fatalwaa.
Cikin rawar murya da fara magana cikeda damuwa.
"Mmm....ommy har yaushe zaki cigaba da wannan abun,ya isa haka don Allah,kinsan muna buƙatarki bai kamata ki dunga bada rayuwarki ba,ya isa haka,kiga fah yanda jikinki yayi,muje kiƙara jinin inyaso saimu dawo idan ya ƙare"
"Ahah Neelah nagaji da wannan irin rayuwar,wahala da kuma gudura ne gareta,idan har ban tsayar da auren sa da kowacce mace ba hakanne zai cigaba da faruwa,nikuma na gaji da takurawa rayuwarsa Neelah,na cutar dashi da yawa,ya isa haka,sun tabbatar min idan har banyi wani abun ba to kona mutu bazasu tabamin ƴaƴa ba,dan haka Neelah zan ɗau komai a kaina na tafi. Koda na tafi don Allah kici gaba da.........."
"Ahah nikam,nikam dan Allah ki daina wannan maganar,bazan jita ba banason ma na jita,baki cancanci haka ba,su ya kamata su cutu bakeba,kin juri azabarsu tsawon shekara da shekaru,bai kamata kici gaba da jurarta ba har yanzu,dole ne muyi wani abun,karki damu zanji da komai. Zanyi iya ƙoƙarina wajen kin cika abinda suka ce ɗin,badai waccar shegiyar Mulaifan suke tunani ba,to Inshaallah bazai aureta ba,dama bata dace dashi ba ko kaɗan. Yanzu dai ki tashi muje asibitin nayiwa Dr Mus'ab magana yana jirnmu ma yanzu haka"
Tashi neela tayi tareda zan hannun hajiyah maryam ta tashi. Amma taƙi koda motsawa.
"Yanzu Neelah haka zan dunga zuqe jinin mutane a jikina yana ƙarewa,aikina kenan"
"Ahah ba iya aikinki ba kenan,kinyi abinda wasu ma bazasu taba iyawa ba,you deserve it"
Da ƙyara Neelah ta samu ta yani hajiyah Maryam ta tashi zasu fita,jikinta duk ya shiga kaman wacce tayi shekara tana jinya,numfashinta ma daƙyar yake fita.
Mayafinta ta yafa mata suka buɗe ƙofar baya,ta kusan sashen masu aiki ta baya.
Lokacin ana ta ƙiran magriba a masallatu.
Daidai fitowarsu zasu wuce sai a kan idon Sumaimah wacce ta kayan wankinta da tayi tun safe,ta manta bata debe ba.
Zaro ido tayi ganin Neelah ta riƙo hannnun hajiya Maryam suna tafiyah,yanda take takawar kaman matar data fito daga labour,yanzunnan fah ta rabu da itah kafin magriba?.
Kayan da ajiye a jikin ƙarfen fence ɗin lambu ta lallaba zuwa ta bayansu.
Hanyar wajen mota taga sun nufah,to amma in batada lafiya mai yasa suka fito ta ƙofar baya,hakan ma a boye saida kowa ya tafi sallah.
Jijjiga kai tayi da alama hankalin ta bai kwanta da wannan fitar ba..
Tsayawa daga sunyi,hakanne yasa ta bar tunanin ta tattara dukkan nuturwarta akan sanin mai zai faru ko yake faruwa.
Yunƙuri daga Hajiyah Maryam tanayi kaman mai shirin amayar da abin cikinta,zaro ido tayi ganin yanda maimakon amai ya zubo jini ne yake zubowa.
"Hasbunnallahu menene haka"
Sumaimah ta faɗa tana saka hannunta a baki.
Saurin ƙarisawa motar Neelah tayi da itah ta rufe ƙofar..
Dawowa tayi ta ɗau wani bokiti a wajen ta tari ruwa ta sheqa. Lalleƙawa tayi ko zataga wani yana binta,ganin babu kowa yasa ta shiga motar suka zasu.
Cije yatsa Sumaimah tayi,ranta cike fall da son sanin shi mai yake faruwa ne..
Ganin suna shirin fita daga gidan yasa ta tashi ta bisu a baya.
Neelah ce tafita ta buɗe get ɗin gidan,dayake mai remote,ana kunnawa yake buɗewa kuma kaman abin haɗin baki babu kowa a wajen.
Binsu tayi a baya ganin da gaske fita zasuyi.
Babu kowa a bakin titin sai napep kaɗan kaɗan da suke wucewa,ga motar su hajiyah maryam tana yin nisa.
"Hajiyah wani wajen zakije ne naga kin tsaya kina leqa hanya?"
Wani mai taxi ne yayi mata magana.
Kallon kayan jikinta tayi,doguwar rigace saita ɗaura dan kwalinta.
Sinceshi tayi tareda yimasa yafin gyale.
Ƙofar motar ta buɗe tareda faɗawa ciki.
"Waccar baƙar motar zaka bi don Allah,kayi sauri kada su bace dare yafara yi"
"To shikenan"
Tada motar yayi yabi bayan su Neelah.
"Mommy ki daure mun kusa isa"
Raba hankalin ta tayi biyu,ɗaya na kan hanya ɗaya kuma yana kan hajiyah Maryam wacce take nishi ɗaɗɗaya..
Ma'aikatarta ta marayu suka nufah,kasancewar babbace sosai akwai part na abubuwa kala kala a ciki,har asibiti.
A bakin wajen mai motar ya ajiye Sumaimah,anan gizo yake saƙar batada kuɗin mota.
"Hajiya kuɗinki ɗari biyar"
Wuri wuri tayi da ido,domin batasan ta inda zata samo kuɗin ba sam.
"Mallam kayi......."
Tun kafin ta gama maganar wata ta miƙama ɗari biyar.
Karba yayi yaja motarsa ya tafi.
Cikeda mamaki ta juya ta kalli matar data biyah kuɗin,wata dattijuwa ce amma ba sosai ba,murmushi tayiwa Sumaimah tareda cewa.
"Neelah ce tacemin akwai wacce ta biyosu naje na biya kuɗin taxi ɗin,tasan baki ɗakko kuɗi ba daga gida"
Sororo tayi tana kallonta,kenan dama sun san tana binsu,mai yasakata yin wannan garajen hakane,duk ta makance akan neman gaskiya,ji inda ta tsinci kanta da daren Allah.
"Mai kika tsaya yi,tace na shigo dake inda suke,suna bangaren asibiti na nan wajen,koba tare kuke ba kai?"
"Ahah ......uhmm tare muke"
"To biyoni na nuna miki,suna saurine shiyasa basu jiraki ba inaga,ciwon hajiyanne ya tashi,naga na yau ma yafi na kullum tsauri,Allah sarki tana shan wuya wannan baiwar Allah"
Cikeda tausayi tayi maganar,jin abinda ta faɗa yasa Sumaimah tambayarta..
"Batada lafiyane hajiyan?"
"Ohh baki sani ba? Ai kusan duk wata saita sha ledan jini,wani ciwo ne da ita yake zanye mata jini"
Hmmm ko basu san tana shigewa da bango bane,nasan yanzu haka shine yake zuqe mata jini.
Wacce na ganta da ita kuma yanzu haka wannan matar ce tasuka zo tare,dama ina yawan ganinta tashiga sashenta ta ƙofar baya. Gashi na biyosu sun ganni,sunsan ina bibiyarsu. Anya kuwa bazan gudu ba,kar naje na shiga a ɗau nawa jinin a saka mata . tunda suka biyamin kuɗin taxi zasu fanshe a jinina,koma mai sukamin nina jawowa kaina,tunda ƙafata ce ta kawo ni.
Wannan tunanin Sumaimah take tayi a cikin kanta sinka sinka,yayinda a zahiri kuma take ɗaga ƙafarta tana bin matar duk lungun data bi,kaman wanda aka ɗaura mata igiya akace saita je.
"To mun iso wajen,waccen ɗakin zaki shiga suna ciki,nasan an fara ɗaura mata jininma"
"To ki rakani mana meyasa zakice na shiga?"
Jijjiga kai tayi tareda cewa.
"Bana son ganinta a wannan yanayin,bama haka ba kuma ba'a son mutane da yawa wajennata harsai ta tashi tukunna"
"Nikuma an yarda na shiga?"
"Ehh Neelah tace ki shiga,domin cewa tace na taho dake idan na biya kuɗin taxi ɗin,sannan batace ki tsaya a waje ba,kinga kuwa tana nufin ki shiga kenan,sai anjima barinaje kar yaran danake kula dasu su nemeni"
Tana gama faɗin hakan ta bar wajen.
Aka bar Sumaimah ta tunanin ta tura ƙyauren ɗakin tashiga kokuma ta juyah.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida
You can check pic👇for the soap reviews🥰
Soap price:4k
maiso yy mgn
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook: mg's skincare
Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki
Small 14k
Babba 16k
Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free
Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏
*BOOK 2*
...16...
Tun zuwanta tab da bakin ƙofar kafin ta tura take jin nishin hajiyah maryam a cikin ɗakin.
Cire komai dayake ranta tayi ta afka cikin ɗakin,ma'aikaciyar jinya ce sanye da kayan likitoci,sai ɗayar kuma kayane haka a jikinta,sai kuma Neelah da take tsaye a wajen kan hajiyah Maryam,wacce take kwance tana lumshe ido sama sama.
Sumaimah tana shiga da Neelah suka haɗa,wacce kallo ɗaya tayi mata ta ɗauke kanta,domin hankalin ta yana kan hajiyah Maryam.
Kaman munafuka take takawa har taxo daidai tsakiyar ɗakin,daidai lokacin da hajiyah Maryam tayi wata ƙara mai cikeda firgici,fizge fizge tafarayi tana ƙoƙarin yage ƙarin jinin dayake shiga jikinta,yayinda suma suka ƙara ƙaimi wajen rirriqeta.
"Innalillahi kuyi wani abun zasu cire min zuciya,wannan karon kam da ita zasu tafi,kucewa ƴaƴana su yafemin wayyo Allah nah"
Mai sanye da kayan likitanne ta kalli Sumaimah da take tsaye, tayi suman tsaye.
"Baiwar Allah miƙomin allurar can nayi mata,da alama zafin ciwone yasakata....Neelah ki riƙeta sosai fah,karki bari ta cire igiyar"
"Ai ba igiya take ja bama,anty indo,da alama ƙirjinta takeson tabawa"
Neelah ta faɗa cikin tausayawa kaman zatayi kuka,daidai kuma lokacin da Sumaimah ta miƙawa matar allurar.
Ƙarba tayi da sauri ta zuba a jikin carnular,kafin tacigaba da shafa kanta.
Sun daɗe a hakan kafin ta daina jijjigar,jikinta ya shika baccin wahala ya ɗauketa.
Saketa sukayi sauran matan biyun suka bar ɗakin,yayinda itakuma Neelah har yanzu batayi motsiba tana nan a zaune gefen hajiyah maryam ɗin.
"Mai yake damunta haka?"
Sumaimah ce tayi maganar cikin kiɗima da kuma ɗaure kai,don abin duk wanda ya gani kam sai ya tausaya mata.
"Uhmm nima bansan sunan cutar ba ballantana nayimiki bayani akanta,yanda kika gani a yanzu haka nake gani nima tun tashi na. Nida hajiyah Maryam mun daɗe da sanin kina bibiyarmu da abinda muke,kece mutum ta farko data san abubuwan da su kansu ƴaƴan ta basu san dashi ba. Kaman yanda muma munsanki mun san wacece ke fiyeda yanda ƴan gidan suka sani"
Zaro ido Sumaimah tayi tareda kafe Neelah da kallo.
"Kina nufin......."
"Ehh nasan ke wacece,daga garinda kike,da ɗanki wanda yake ɗa a wajen Ahmad duk munsan komai,saidai shi mijinnaki bai san da hakan ba,wanda kuma hakan shine ya fi a wannan lokacin"
"Kece kika turomin wannan saƙon kenan,na karna faɗawa Ahmad wacece ni?"
"Uhm nice,amma hajiyah Maryam ce tace na turamiki,abinda kikeyi na bincike nasan kinayi ne domin kare wanda kikeso,amma ki sani zai kasance ɗayan biyune,ko kiyi nasarar kare wanda kike so,kokuma ki akasin haka,wanda sakamakonsa shine zaki cutar da masoyanki fiyeda yanda kike zato,zabi ya rage gareki wanne zaki zaba"
Dumm Sumaimah ta tsaya tana kallon Neelah,yayinda kunnunwanta suka buɗe suna jin abinda take faɗamata,kenan duk tsawon wannan lokacin sunsan wacece itah,da kuma abinda takeyi to amma meyasa basu koreta kokuma su cutar da ita ba,indai har da gaske hajiyah Maryam tana ƙin Ahmad to meyasa tasan tasirinta a rayiwarsa amma ta ƙyaleta,maimakon haka saima cewa da tayi karta bayyana ko ita wacece. Kai dole akwai wani abu ƙulalle dayake kai kawo a cikin wannan lamarin.
Buɗe bakinta tayi,wanda yayi mata nauyi kaman an ɗaura mata dutse a kansa.
"Kun san wacece ni,kuma kunsan na ganku a abubuwa da dama,to amma meyasa kuka rabu dani,yanzu ma kunsan ina biye daku amma maimakon ku gujemin saima biyamin taxi da kikayi,kikace a shigo dani a har ɗakinnan,menene dalilin hakan?"
Ɗan murmushi Neelah tayi na ƙarfin hali kafin tace.
"Sumaimah karki kuskura ki shaidi littafi daga bangonsa,ki bari saikin buɗe cikin kinga mai ya ƙunsa tukunna,idan kuma ki ƙi,a sanadiyyar hakan zakiyi nadama da tafi cikin kwando"
Kafin Sumaimah ta buɗe baki tace wani abu sukaji tarin hajiyah Maryam.
Dukkansu a tareda suka waiga inda take. Itama kallonsu take tareda ƙoƙarin tashi ta zauna.
"Sumaimah ke kuma menene dalilinki na bin mutum waje kawai dan kinga ya fita cikin dare,idan wajen halakane kenan haka zaki kai kanki ki cutu,miye amfanin hakan kenan?"
Duk da muryarta tana ɗan rawa saboda rashin ƙarfin jiki,amma cikin dakewa take yiwa Sumaimah magana.
"Kiyi haƙuri"
Shine abinda ta faɗa tana sunkuyar dakai.
"Uhm shikenan ya wuce,amma abinda Neelah ta faɗamiki gaskiya ne,kidaina jefa kanki cikin abu kai tsaye ba tareda ƙwaƙwƙwaran shiri ba,kada ki manta keɗin uwace sannan kuma kinda waɗanda suka damu dake. Neelah tashi ma mutafi gida dare Yayi sosai"
Tun kafin Neelah tace wani abun ta tashi daga kan gadom zata saƙƙo,tana miƙewa hajijiya tace jira nake,tayi taga taga kaman zata faɗi ƙasa,a tare Neelah da Sumaimah suka riƙeta.
"Mommy baki samu ƙarfin jiki ba har yanzu,bazayyiwu mu tafi gida ba,za'a iya zargin wani abun,ki baridai ko zuwa safiya"
Zaunarta sukayi a bakin gadon tana haki tareda riƙe ƙirjinta.
"To shikenan naji,amma ki maida Sumaimah gida kada a ga batanan,ke ma kuma kije ki huta,indo zata kulada ni"
"Ahah babu wanda zai nemeni,dama ni ƴar aiki ce,kawai zance na rakaki wani wajene zan riqemiki wani abun"
"Ni a wajena keba ƴar aiki bace,hasalima baki taba zama ƴar aikin a wajena ba,ko ita wacce ta turoki tasan bazan taba ganinki a mai aikiba,kuma tasan zan kulada ke shiyasa bata damu ba ta turoki gidannan,amma duk da haka akwai abinda bazan iya ba,dan haka kibi Neelah ta maidaki gida,sannan koba niba kada ki sake ganin anfita yin wani abun kisaka kanki a ciki batareda zurfin tunani ba"
Cikin faɗa take maganar,da alama tsoro da kuma fargaba sun kamata a lokaci guda,wanda hakan yasa suka haifar mata da yin faɗan da bata shirya ba.
Komawa tayi ta kwanta,alamar ta gama bayani kenan bazata sake jin abinda suke faɗaba.
Fitowa sukayi daga ɗakin,har suka shiga mota suka kamo hanya babu wanda yace kowa komai.
A bakin ƙofar gidan Neelah tayi burgi bata shiga ba,kallon Sumaimah tayi alamar ta fita. Hakan yasa ta tura ƙofar motar zata fita.
"Nasan kinason kisan gaskiyar mai yake faruwa,amma sanin hakan bazai miki komai ba sai sakaki a hatsari,amma in kinga zaki iya ji to ki tambayi hajiyah maryam da kanki,zata sanar dake komai"
Ɗaga kai kawai Sumaimah tayi,zata sake fita a motar.
"Kin yarda da itah?"
"Ahah koda na faɗa a cikin raina to hakan bazai zama gaskiya a raina ba,saidai kuma zarginta da nake na yanke kusan rabi a cikinsa. Ni zan shiga ciki nagode ki gaisheta Allah ya sawwaƙe"
Sumaimah (POV)
"Sumaimah yau ba baccin asuba ne,mai yake damunki naga ko da daddarema duk sanda na farka saina ganki kina juyi"
"Uhm ba komai ummi,ki koma baccinki kawai banajin yin baccinne yau"
Tashi nayi daga kan sallayar har rana ta fara fitowa saboda daɗewa da nayi a zaune. Hijabin na cire na yafa ƙaramin gyale akan rigar jikina na fita.
Gidan tsitt yake babu kowa, sai kukan tsintsaye a lambu.
Leƙawa nayi ruwa yana gangarawa wajen tsirran da suke gurin.. Haka kawai ban sani ba na tsinci kaina dayin murmushi, domin Allah yayini da son Yanayi(nature).
Zama nayi a kan dutsen danake yada zango ko yaushe idan naje wajen. Kasancewar da ɗan duhu ma bana ganin wajen sosai.
Jiya kam nayi wani abu waishi tunani,tareda neman mafita na lamarin danake ciki. Wani bangare na zuciyata nason yarda da hajiyah Maryam dakuma abinda nagani,yayinda wani bangaren kuma yana gargaɗina da yardar,duk abubuwan dana gani har yanzu saina cigaba da abinda hankali bazai ɗauka ba?.
Tunowa nayi da ashe an kawo kayan abinci a sashen Ahmad,bamma je nagani ba,ga kuma ƙarin aikin sashen hajiyah Mammah da zan dungayi,duk da ma shi ba mai yawa bane. Mariya ce in jisu da
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9 Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21