hira kinji?"
"To shikenan hajiyah ba matsala nagode"
Daga haka na ra'beta na wuce,ina mamakin halinta,inaga to itah su Saleem suka iyo rashin wulaƙanta mutanen.
A lambu na zauna na tsirawa wani waje ido,inda ruwa yake bi abin sha'awa,a zahiri mutum zai ɗauka wajen nake kallo,amma a ciki tunanin abinda naji Mulaifah tana faɗa nakeyi.
Zabura nayi tareda juyawa jin wani abu a jikina,ɗaga ido nayi naga ashe fulawa ya wullomin kan cinyata.
"Sarkin tunani mai kikeyi haka,ko duk damuwar ubanginnnakine kai?"
"Uhm ya jikinnasa ciwon ya lafah,yasha maganin,tea ɗin fah shima yasha?"
Cikeda zumuɗin son sanin ya yake har ban kulaba na fara zayyano wannan tambayoyin,sai bayan na gama furtasu danaga yanamin kallon mamaki kafinna juyar dakai ina wayancewa.
"Shin miyasa kika damu jinyarsa kaman haka,tsakaninku bayamin kamada iya mai aiki da ubangidanta"
Shuru nayi domin banida amsar dazan bashi a wannan maganar.
Shima ganin ban amsa ba yasa ya sauya maganar.
"Karki damu zai samu sauƙi idan har ya kiyaye. Ya taba samun raunine a cikinsa kuma da alama ba'a kulada wajen yanda ya kamata ba,makamin da aka soka masa kuma yanada dadi,duk da an karya ƙarfinsa amma ya tabashi sosai,to sanadiyyar haka yasa hanjin wajen bashida ƙarfi,dole sai yana cin abinci akan kari kuma marar nauyi sosai,saboda karya motse dayawa kuma kar ya ɗame da yawa"
"Wajen da yaji ciwo na cikinsa shekara biyu baya kake nufi,haba daman nasan bazai tsaya iya haka,ace wai ya warke shikenan,ciwon akwai zurfi sosai"
Magana nake nayi zaton a azuciyatane,ashe Saleem ya kafeni da ido cikeda mamaki,saida na gama yayimin tambaya.
"Ya akayi kikasan ciwon shekara biyu baya ya jishi,kuma yanada zurfi sosai?"
"Uhmm am labarin naji a gidannan,kuma um......na taba ganin tabon a cikinsa"
Runtse ido nayi lokacin dana faɗi hakan,Allah ya taimakeni ma shi mutum ne da baya bin ƙwaƙwaf.
"To amma taya kake ganin za'a sakashi ya dunga cin abinci akai dan gudun faruwar haka. Mai zai hana a dungayi masa girki a sashensa tunda bayason na gidannnan"
Murmushi yayi tareda gyaɗa kai.
"Ehh hakan yayi,saidai bana tunanin zai yarda"
"Zai yarda,kawai bai saniba a saka kayan abinci a kitchen ɗin"
"Waye zai dunga girka masa toh,iyah gyaran sashensa ne aikinki,bai kamata ki ɗaurawa kanki wani abinba daban"
"Karka damu dr,indai har hakan zayyi amfani a shirye nake dayi,yanzu zan iya ganinsa?"
Ohh Allah yasa yace ehh.
"Ehh to ni bansani ba,tsakaninku,tunda kince zakiyi kimin lissafin komai da komai da akeda buƙata saiki bani,Inshaallah za'a kawo"
"Nagode sosai"
Daga haka na tashi na tafi,sashenmu na shiga nayi sallah na taba abinci sama sama,kafin na fito na nufi wajen ogan ƴan tsarin.
Kaina tsaye na shige ɗakinnasa,yana kwance akan gado,daga ganin kwanciyar bacci yake..
Gaban gadon naje na zauna tareda tsareshi da ido.
Nafi minti goma a haka ina kallonsa ko ƙiftawa banayi,tun ina kallon fuskarsa da take gabana harna fara hasasho goje nah,mai sona da kuma ƙaunar farincikina,nayi kewarsa sosai.
"Lafiya kikazo gaba kika kafeni da ido kaman zaki cinyeni,hadda wani kuka kaman wanda aka ce na mutu?"
Dawowa nayi daga duniyar tunanin ina kallonsa,kama da gangar jiki suka haɗa,amma wannan sam ba goje nah bane.
Shafa kumatuna nayi sai a sannnan naji ruwan hawayen dayake magana akai.
"Niba kai nake yiwa kuka ba,nasan ai baccin kake ba mutuwa kayi ba,kayi sallah kazo kaci abinci kasake shan magani"
"Yaushe kika fara bani umarni,wani kekam banace kada ki sake dawowa sashennna ba"
"Ka faɗa amma na dawo,yanzu babu wani zancen kora,domin ba'a matsayin ƴar aikinka na dawo ba,ƴar aikin mai roƙarka inka koreta to ta tafi,wannan nice amma da banbanci da wancan"
"Mai kike nufi,ana yiwa mutum aiki dolene,nace na koreki"
"Naji ai ka koreni kuma bance maka ban koruba,in ma na kuɗin aikin daza'a vani wanda zan taimakawa rayuwar ɗana da kuma da ƙanwata da innata kakemin buƙulun samu to naji na gani. Amma yanzu ka sani ba'a matsayin mai aikinka nake ba,a matsayin wacce zata taimakeka nadawo. Ruwanka ka karba kokuma akasin haka,amma ni zan taimaka maka saboda hakan..........(jan hanci nayi tareda saita muryata da take rawa)......buƙata ta ɗaya ka yarda dani,banida nufin cutarwa a gareka,in ka amince kayi sallah kafito kafinnnan na gama abinci"
Inagama faɗamasa hakan na fito daga ɗakin na nufi kitchen,na ɗauko kayan abinci daga kitchen ɗin gidan,wanda zan dafa kafin dr Saleem ya kawo kayan abincin kaman yanda yace.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida
You can check pic👇for the soap reviews🥰
Soap price:4k
maiso yy mgn
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook: mg's skincare
Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki
Small 14k
Babba 16k
Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free
Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏
*BOOK 2*
...14...
Jallof ɗin taliya nayi da ice fish,saina markaɗa ayah nayi kunun ayah mai kauri.
Abinda yasa nayi na kula ko lokacin da yana goje yanason a sarrafa masa taliyah..
Ina yin abincin amma gabaɗaya tunanina ya rabu gida biyu,shin zai ci kokuma ahah,idan bai ci ba yazanyi?.
Na sauƙe abincin kenan ina sakawa kunun ayan ƙanƙara naji motsinsa falo..
Leƙowa nayi a hankali kaman munafuka,a zaune yake a akan kujera yana kallon wani labarai a bbc.
Komawa nayi da baya ina kallon kwanukan abincin dana shirya.
Ta maza nayi tareda yin shahada na ɗauki tiren nafito zuwa falon.
Har na ajiye akan center table bai kalleni ba,nima kuma ban fasa ba. A flate na zuba masa sai ƙamshi takeyi,dan murmushi nayi ganin yanda ya haɗiyi yawu ta gefen idona.
Tura masa nayi gabansa bayan na saka fork akai,shima kunun ayan na zuba a kofi na miƙa masa.
"Bismillah gashinan na gama,kaci koda kaɗanne saboda yanayin da kake ciki,barina tafi idan kagama zanzo na ɗauke"
Yajini sarai amma bai kalleni ba sai kace gunki,a raina nace wannan inaga da a gidan sarauta aka haifeshi bazaiyi magana ba ma.
Tashi nayi daga durkushen danake nafita daga sashen.
A bakin ƙofa na haɗu da Saleem zai shigo.
"Ahah Sumaimah ya mutuminnaki ne?"
Ƴar dariya nayi kafin nace.
"Ehh to bazance komai ba,nayi masa abinci dai,amma har na fito bai yimin magana ba"
"Iyee kafin kayan abincin suzo harkin fara girkin,toh nima cikinnawa bai ɗauka ba,barina shiga na tayashi. Am yawwa naje na kaimusu list ɗin abinda kike buƙata,zasu kawo a motar shagonnasu in anjima zuwa yamma"
Jagayeni nayi ya shige ciki hana murza hannu,hakan da yayi sai ya bani dariya. Shikam babu ruwansa kaman ba ɗan gidan ba. Sashenmu na nufa,inyaso in an kawo kayan na dawo. Ina can inata kulada shi ashe ni banci abinci ba tun safe. Cikina sai ƙiran ciroma yakeyi.
Ina shiga akan kwanon abincin na dura babu tsayawa.
"Kina can kina aikin da ba'a sakaki ba,saida kika ɗebo yunwa kafin kikasan da nan koh,nayi zaton ai kinci abincin a can"
Ummi ce tayi maganar tana fitowa daga banɗakinmu,fuskarta da ruwa,da alama alwalar la'asar tayi.
"Kinci abinci ne?"
"Meyasa kika tambaya,mai zan jira?"
"Saboda naga ranar dana daɗe ban dawo ba bakisan natafi siyayya da umaru driver ba kinyi zaton bata nayi,ko abinci baki ci ba"
"Waye yace miki,ni ban nemeki ba kawai dai banajin yunwa ne,yanzun tun ɗazu a ina kike,nasan dai a kin daɗe kikai Azahar"
Tana maganar ne bayan ta saka hijabi tana shimfiɗa sallaya.
Kallonta nake da mamakin halinta,a yanzu in wani ya ganta zaice tafi kowa tsanata,amma allah ne kaɗai yasan tunani da tayi da bana nan.
Fuskar damuwa na ɗora akan fuskata bayan na rufe kwanon abincin na turashi gefe..
"Hmmm bashida lafiya ne,ni bansani ba saida dr Saleem ya faɗamin ashe ciwon yayi tsanani sosai,matuƙar bazai dunga cin abinci akan kari ba to ciwon zai tashi. Gashi wai bayacin abincin gidannan"
"To miye naki a ciki,ƙaramin yarone da sai an faɗamasa lokacin da zaici abinci saboda kada yayi masa illah? To yanzu da kike faɗamin mai zakiyi akai,sufah masu kuɗinnan duk da suna burgeni to kuma suna bani haushi"
Kallonta nake yanda ta zage tana ta masifah,nayi zaton bataganin laifin masu kuɗi sai talakawa ko ƴan ƙyauye,to ashe ba haka bane,kowama bata barshi ba,duk da cikin zuciyarta ba hakan bane.
"Na yanke shawarar zan dungayimasa girki a sashensa,dan haka bazan dunga dawowa da wuri ba"
"A nawa zaki dunga yimasa kuma"
"Wannan ba zancen kuɗi bane,nice na saka kaina bashi yace nayi ba"
"Tabɗi kyauta kuma,ina kanki ya shiga,ko kema sonsa kike kaman sauran wanda sukayi masa aiki a baya kai?"
"Ahah ba haka bane,bazaki gane bane ummi amma......"
"Kinga bazan gane ba,ba kuma saina gane ɗin ba,dan haka karki takurawa kanki wajen yin bayani,barikiga nayi sallah kar lokaci ya ƙuremin. Ohh yawwa nama manta,in kingama aikin saka kan kada ki manta hajiyah Maryam na nemanki,yau baki gyara mata side ɗin ta ba,bayan kuma kinshiga sa safen"
Dumm gabana ya buga,sai yanzu na tuna abinda ya faru,tabbas na shiga kaman zanyi aiki,amma sainayi bincikena kawai na fito.
Runtse ido nayi tareda jijjiga shi,Allah gani gareka.
Ahmad (POV)
A hankali ɗabi'unta sai sanjawa suke,abin mamaki kuma na gaza cireta a rayuwata kaman sauran mutane idan naga basuda amfani a gareni,kallon kawai idan tayimin saina tsinci kaina da masa yimata abinda nayi niyya.
Ɗazu da baccin wahala ya ɗaukeni ban taba tsammanin zan tashi naganta a gefena ba,nayi zaton kaman ko yaushene lokacin danake yaro,bana samun kowa a gefena a duk sanda nake buƙatar taimako. Dana ganta a gefennawa abin sabo yazame min,kuma saina tsinci kaina da jin daɗin hakan.
Amma kuma abin tambayar mai take anan wajen,yaushe ƴar aiki zatazo kawai ta zauna da wanda takewa aiki dan bashida lafiya. Abinda yake haɗani da ita shine bata riƙe mutuncinta a matsayinta na mace,amma kuma nafara kula ni kaɗai takewa hakan,ko Saleem da suke magana bata bari suzo daf da juna,ko yaushe tana gefe idan suna magana,kuma ta takure jikinta. Amma ni kaman ɗakin iyayenta haka take shigomin ɗaki,yanzu harda banɗaki ma.
Har nazo shiga banɗaki maganganun da take suka tsaida ni cakk da sake ƙara ɗaga ƙafata.
Shin mai ya haɗa rayuwata da tata da ta damu saita taimakamin,kuma hakan ma wai ba'a matsayin mai aiki ba,har tana roqon na yarda da itah,wanda kafin ta faɗa ma na tsinci zuciyata da fara hakan.
Maganar ta ƙarshe ta sakani jin babu daɗi,a tunanin ta baƙin cikin abinda za'a bata a albashi wai nake? Akan meyasa toh. Wata zuciyar tacemin saboda ka koreta mana,kaman yanda kakewa sauran masu aiki a lokacin baya,shin kasan mai suke shiga idan kayi sanadiyyar barin aikinsu? Amma ai ba laifina bane,sune suke abinda bai dace ba.
Abinda ya ban mamaki kuma wai tana da ɗa. Kenan tanada aure ko ta taba aure?.
Koma dai menene zan bata dama nagani.
Lokacin dana fito kafin nayi wani tunanin ƙamshin abinci ya buɗemin hanci,ohh tun lokacin dana dawo ƙasar nan Abbah yabani sashennan ban tabajin ƙamshin abinci a cikinsa ba sai yanxu. Sai kuma naji kamar duk tsawon lokacinnan sai yanzu yayi numfashi ya zama rayayye,a da tamkar matacce haka yake.
Ina nan zaune kallo kawai nake amma hankalina yana kan son sanin wanne irin abinci take. Dayake tunanina yana kan kirchen ɗin ina ganin leƙowarta kafin ta koma ta fito da abincin.
Ɗan murmushi nayi,tanada yarinta saidai daga gani batasan tanada itaba. Bayan takawo abincin ta ajiye magana take yi,ina jinta amma narasa mai zance da itah,kalmomin bakina dukka sun gudu sun buya. Nasan zataji babu daɗi ganin har ta gama maganar ta zuba abincin ta fita bance mata komai ba.
Runtse ido nayi tareda jan ƴar ƙaramar tsuka,tayimin abubuwa dayawa yau ɗinnan,ko nuna damuwarta ma da tayi akaina abune ta ban fiya samunsa ba,atleast ta cancanci godiya.
Na ɗau fork ɗin kenan nayi loma ɗaya,idon rufe inajin danɗanon yana ratsani naji takun samun Saleem ya shigo. Shikenan yazo bazai bari naci a salama ba.
Bai tsaya tambayar komai ba yaja na kular kagabansa yafara ci.
Da mamaki nake kallonsa.
"Daga zuwa ba'a maka tayi ba saika fara cin abinci?"
"Nima fah kaman kai yunwar nakeji,sakacin rashin kulada lafiyarka tasa ban zauna ba,waccar mai aikinnaka tasakani a gaba da ido cikeda hawaye. Sannan a yanda ka rufe idonnan kana karbar saƙon girki bakada alamar yimin tayi nan kusa,ballantana ma mai abincin tace naci ai. Shiyasa na bawa kaina kafin a bani. Wow to ya gaji abincin yamda yayi wani ɗanɗano?"
"Uhm ba laifi kam yayi daɗi,nafada ina sake kaiwa wata lomar"
Dariyar danaji ya sheqe da ita yasakani saurin kallonsa.
"Yadai kake dariya kamar zararre,wai yaushe mutane suka fara sakewa dani ne har suke kawomin shirme"
"Easy bro ba zarewa nayi ba,da kake faɗin haka kaima ai ka sauya sosai ba kaman da ba"
"To meyasa kake wannan dariyar?"
"Uhmm naga ka zage sai loma kake ne,mai cewa baya iyacin plate na abinci gashi yana shirin tashi dashi"
"Ohh nima nayi mamakin hakan,maybe yanada nasaba da rashin cin abinci a gidane saboda abinda ya faru, cin abinci a waje kuma ba wani sonsa nake ba,idan nayi take away kuma ina isowa gida sainaji na kasa ci"
"Ehh lallai ina Sumaimah tazo taga yanda target ɗinta ashe zai kamaka,har take damuwa da tunanin ba zayyi aiki ba"
"Wane target,wani abu kuke shiryawa?"
"Ahah ba komai bane,kawai nayimin magana ne akan nasa a kawo kayan abinci nan sashennaka,wai dama ta daɗe da gyarashi. Shine nace to tayi list ɗin abinda take buƙata,ina can ta turamin ta message na faɗawa plazar,yanzu hakama nasan suna hanyar kawowa"
Cikeda mamaki nake kallon Saleem kaman nasamu hoto,yaushe sukayi wannan maganar duk ban saniba
"Yanzun kana nufin kace masu kawo abinci suna zuwa,meyasa baku faɗamin ba to kafin ku aikata,yaushe na zama ƙaramin yaron da zaku dunga juya rayuwarsa da muhallinsa?".
"Yah Ahmad bafah dan mun rainaka bane,hasalima ni bani na kawo shawarar nan ba,itace tace zatayi da kanta,saboda jikinka yafi buƙatar abinci marar nauyi,sannnan kuma akai akai. In mutum yanada case da abincin irin haka na siya bazayimasa,kaikuma bakacin abinci a gida. Shiyasa tace tunda da kitchen a sashenka a kawo komai da komai nan zata tunga yi maka.
Yah Ahmad serious bansan mai yake cikin zuciyar Sumaimah ba,amma nuna damuwa da kulawar da take akanka baya min kamada wai so kaɗai,kuma wai kana matsayin ubangidanta,akwai wani abun bayan haka. Bugu da ƙari abinda tafaɗa ɗazu yabani mamaki"
"Mai tace?"
"Danayi mata maganar bakada lafiya,saboda ciwon dayake cikinka kafin nace komai tace wai,wannan ciwon dakaji shekaru biyu baya,dama tasan dole zai jawo matsala saboda yanada zurfi. Nayi mamakin a ina tasani.
Dana tambayeta a ina tasani sai tacemin a gidan taji,ban yarda da amsarta ba amma koma menene da alama bataso a sani. Na zargeta da sanin wani abu akan ka,amma a raina ina kyautata zaton batada mungun nufi akan ka. Shiyasa nayi tunanin ka barta tayi aikin,koba komai zamanta kusanka zaisa ka sake gane wani abun."
"Hmmm inaga tanada labarin abinda ya faru dani,Allah yasa itama ba yarinyar hajiyah maryam bace kaman sauran,shikenan zan barta tayi aikin domin na gano mai tasani gameda ni,sannan waye ya faɗamata"
Muna cikin maganar ƙira yashigo wayar Saleem ya tashi ya fita,naji yana cewa su shigo gidan ta wajen sashena ƙofar baya,da alama masu kayan abincinne.
Kaman yanda ya faɗa na yarda da bayaninsa,duk da ina ƙi amma rayuwata sai sanjawa take,tana shigomin da wasu mutanen da banyi tsammanin shigowarsu ba.
Saleem ne ya shigo da bandir a hannunsa,bayan ya ajiye ya sake komawa.
Nima binsa nayi na fara ɗaukowa daga cikin motar.
"Bakada wani ishashshen lafiya,da ka bari ma zan shigar dasu dukka"
"Uhm ba matsala naji sauƙi ma,waye ya siyo kayan,a matsayin na gida ka karbo kokuma kaine ka siya?"
"Bro kabar wannan zancen,idan so kake ka siya menene na sauri,ina wanne waje zaka siyo inka ja girki"
Na tambayane kawai,nasan shine ya siyo kuma bazai faɗamin shiɗin bane. Kaff a gidannamu daga shi sai Mammah su kaɗaine muke zama muyi maganar kirki,Maimuna ma wani lokacin muka yi hirar bincike idan mun haɗu,ita ɗin ma jefi jefi ne,saboda batada doguwar magana kamarni.
Kallon kayan abincin nayi sun cika kitchen ɗin.
"Yanzu wannan taya zasu zauna a nan wajen?"
"Zuba ido kaga idan tazo yanda zata shiryashi,bakaji akace wani kayan sai amale ba,Aikin wani kuma wasan wani"
Ehh to hakanne nan ɗin tamkar fadarsu ce,su sukasan yanda zasu shirya komai.
Ohh ko wacce irin rayuwa zamuyi?"
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida
You can check pic👇for the soap reviews🥰
Soap price:4k
maiso yy mgn
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook: mg's skincare
Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki
Small 14k
Babba 16k
Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free
Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏
*BOOK 2*
...15...
Sumaimah (POV)
"Tambayar ki nake,meyasa yau baki yimin aikiba,kuma ance kin shigo,to me kikayi bayan shigowar?"
Shuru nayi ina kallonta,daga baya na sunkuyar dakai,shin mai zan ce mata ne ma,ni dai ba nace na shigo nayi mata bincike ba. Ohh wayyo Allah nah.
"Uhm Hajiyah nashigo amma kafin na fara aikin sai nace barina fara yiwa Yallabai tukunna,to kuma danaje bashida lafiya saina manta ban dawo ba. Kiyi haƙuri hajiyah"
Tunda na fara maganar kafeni tayi da ido,da alama bata yarda da abinda nake faɗa ba sam.
"Yaushe kika zama mahaifiyarsa da
Showing 21001 words to 24000 words out of 62659 words
"To shikenan hajiyah ba matsala nagode"
Daga haka na ra'beta na wuce,ina mamakin halinta,inaga to itah su Saleem suka iyo rashin wulaƙanta mutanen.
A lambu na zauna na tsirawa wani waje ido,inda ruwa yake bi abin sha'awa,a zahiri mutum zai ɗauka wajen nake kallo,amma a ciki tunanin abinda naji Mulaifah tana faɗa nakeyi.
Zabura nayi tareda juyawa jin wani abu a jikina,ɗaga ido nayi naga ashe fulawa ya wullomin kan cinyata.
"Sarkin tunani mai kikeyi haka,ko duk damuwar ubanginnnakine kai?"
"Uhm ya jikinnasa ciwon ya lafah,yasha maganin,tea ɗin fah shima yasha?"
Cikeda zumuɗin son sanin ya yake har ban kulaba na fara zayyano wannan tambayoyin,sai bayan na gama furtasu danaga yanamin kallon mamaki kafinna juyar dakai ina wayancewa.
"Shin miyasa kika damu jinyarsa kaman haka,tsakaninku bayamin kamada iya mai aiki da ubangidanta"
Shuru nayi domin banida amsar dazan bashi a wannan maganar.
Shima ganin ban amsa ba yasa ya sauya maganar.
"Karki damu zai samu sauƙi idan har ya kiyaye. Ya taba samun raunine a cikinsa kuma da alama ba'a kulada wajen yanda ya kamata ba,makamin da aka soka masa kuma yanada dadi,duk da an karya ƙarfinsa amma ya tabashi sosai,to sanadiyyar haka yasa hanjin wajen bashida ƙarfi,dole sai yana cin abinci akan kari kuma marar nauyi sosai,saboda karya motse dayawa kuma kar ya ɗame da yawa"
"Wajen da yaji ciwo na cikinsa shekara biyu baya kake nufi,haba daman nasan bazai tsaya iya haka,ace wai ya warke shikenan,ciwon akwai zurfi sosai"
Magana nake nayi zaton a azuciyatane,ashe Saleem ya kafeni da ido cikeda mamaki,saida na gama yayimin tambaya.
"Ya akayi kikasan ciwon shekara biyu baya ya jishi,kuma yanada zurfi sosai?"
"Uhmm am labarin naji a gidannan,kuma um......na taba ganin tabon a cikinsa"
Runtse ido nayi lokacin dana faɗi hakan,Allah ya taimakeni ma shi mutum ne da baya bin ƙwaƙwaf.
"To amma taya kake ganin za'a sakashi ya dunga cin abinci akai dan gudun faruwar haka. Mai zai hana a dungayi masa girki a sashensa tunda bayason na gidannnan"
Murmushi yayi tareda gyaɗa kai.
"Ehh hakan yayi,saidai bana tunanin zai yarda"
"Zai yarda,kawai bai saniba a saka kayan abinci a kitchen ɗin"
"Waye zai dunga girka masa toh,iyah gyaran sashensa ne aikinki,bai kamata ki ɗaurawa kanki wani abinba daban"
"Karka damu dr,indai har hakan zayyi amfani a shirye nake dayi,yanzu zan iya ganinsa?"
Ohh Allah yasa yace ehh.
"Ehh to ni bansani ba,tsakaninku,tunda kince zakiyi kimin lissafin komai da komai da akeda buƙata saiki bani,Inshaallah za'a kawo"
"Nagode sosai"
Daga haka na tashi na tafi,sashenmu na shiga nayi sallah na taba abinci sama sama,kafin na fito na nufi wajen ogan ƴan tsarin.
Kaina tsaye na shige ɗakinnasa,yana kwance akan gado,daga ganin kwanciyar bacci yake..
Gaban gadon naje na zauna tareda tsareshi da ido.
Nafi minti goma a haka ina kallonsa ko ƙiftawa banayi,tun ina kallon fuskarsa da take gabana harna fara hasasho goje nah,mai sona da kuma ƙaunar farincikina,nayi kewarsa sosai.
"Lafiya kikazo gaba kika kafeni da ido kaman zaki cinyeni,hadda wani kuka kaman wanda aka ce na mutu?"
Dawowa nayi daga duniyar tunanin ina kallonsa,kama da gangar jiki suka haɗa,amma wannan sam ba goje nah bane.
Shafa kumatuna nayi sai a sannnan naji ruwan hawayen dayake magana akai.
"Niba kai nake yiwa kuka ba,nasan ai baccin kake ba mutuwa kayi ba,kayi sallah kazo kaci abinci kasake shan magani"
"Yaushe kika fara bani umarni,wani kekam banace kada ki sake dawowa sashennna ba"
"Ka faɗa amma na dawo,yanzu babu wani zancen kora,domin ba'a matsayin ƴar aikinka na dawo ba,ƴar aikin mai roƙarka inka koreta to ta tafi,wannan nice amma da banbanci da wancan"
"Mai kike nufi,ana yiwa mutum aiki dolene,nace na koreki"
"Naji ai ka koreni kuma bance maka ban koruba,in ma na kuɗin aikin daza'a vani wanda zan taimakawa rayuwar ɗana da kuma da ƙanwata da innata kakemin buƙulun samu to naji na gani. Amma yanzu ka sani ba'a matsayin mai aikinka nake ba,a matsayin wacce zata taimakeka nadawo. Ruwanka ka karba kokuma akasin haka,amma ni zan taimaka maka saboda hakan..........(jan hanci nayi tareda saita muryata da take rawa)......buƙata ta ɗaya ka yarda dani,banida nufin cutarwa a gareka,in ka amince kayi sallah kafito kafinnnan na gama abinci"
Inagama faɗamasa hakan na fito daga ɗakin na nufi kitchen,na ɗauko kayan abinci daga kitchen ɗin gidan,wanda zan dafa kafin dr Saleem ya kawo kayan abincin kaman yanda yace.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida
You can check pic👇for the soap reviews🥰
Soap price:4k
maiso yy mgn
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook: mg's skincare
Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki
Small 14k
Babba 16k
Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free
Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏
*BOOK 2*
...14...
Jallof ɗin taliya nayi da ice fish,saina markaɗa ayah nayi kunun ayah mai kauri.
Abinda yasa nayi na kula ko lokacin da yana goje yanason a sarrafa masa taliyah..
Ina yin abincin amma gabaɗaya tunanina ya rabu gida biyu,shin zai ci kokuma ahah,idan bai ci ba yazanyi?.
Na sauƙe abincin kenan ina sakawa kunun ayan ƙanƙara naji motsinsa falo..
Leƙowa nayi a hankali kaman munafuka,a zaune yake a akan kujera yana kallon wani labarai a bbc.
Komawa nayi da baya ina kallon kwanukan abincin dana shirya.
Ta maza nayi tareda yin shahada na ɗauki tiren nafito zuwa falon.
Har na ajiye akan center table bai kalleni ba,nima kuma ban fasa ba. A flate na zuba masa sai ƙamshi takeyi,dan murmushi nayi ganin yanda ya haɗiyi yawu ta gefen idona.
Tura masa nayi gabansa bayan na saka fork akai,shima kunun ayan na zuba a kofi na miƙa masa.
"Bismillah gashinan na gama,kaci koda kaɗanne saboda yanayin da kake ciki,barina tafi idan kagama zanzo na ɗauke"
Yajini sarai amma bai kalleni ba sai kace gunki,a raina nace wannan inaga da a gidan sarauta aka haifeshi bazaiyi magana ba ma.
Tashi nayi daga durkushen danake nafita daga sashen.
A bakin ƙofa na haɗu da Saleem zai shigo.
"Ahah Sumaimah ya mutuminnaki ne?"
Ƴar dariya nayi kafin nace.
"Ehh to bazance komai ba,nayi masa abinci dai,amma har na fito bai yimin magana ba"
"Iyee kafin kayan abincin suzo harkin fara girkin,toh nima cikinnawa bai ɗauka ba,barina shiga na tayashi. Am yawwa naje na kaimusu list ɗin abinda kike buƙata,zasu kawo a motar shagonnasu in anjima zuwa yamma"
Jagayeni nayi ya shige ciki hana murza hannu,hakan da yayi sai ya bani dariya. Shikam babu ruwansa kaman ba ɗan gidan ba. Sashenmu na nufa,inyaso in an kawo kayan na dawo. Ina can inata kulada shi ashe ni banci abinci ba tun safe. Cikina sai ƙiran ciroma yakeyi.
Ina shiga akan kwanon abincin na dura babu tsayawa.
"Kina can kina aikin da ba'a sakaki ba,saida kika ɗebo yunwa kafin kikasan da nan koh,nayi zaton ai kinci abincin a can"
Ummi ce tayi maganar tana fitowa daga banɗakinmu,fuskarta da ruwa,da alama alwalar la'asar tayi.
"Kinci abinci ne?"
"Meyasa kika tambaya,mai zan jira?"
"Saboda naga ranar dana daɗe ban dawo ba bakisan natafi siyayya da umaru driver ba kinyi zaton bata nayi,ko abinci baki ci ba"
"Waye yace miki,ni ban nemeki ba kawai dai banajin yunwa ne,yanzun tun ɗazu a ina kike,nasan dai a kin daɗe kikai Azahar"
Tana maganar ne bayan ta saka hijabi tana shimfiɗa sallaya.
Kallonta nake da mamakin halinta,a yanzu in wani ya ganta zaice tafi kowa tsanata,amma allah ne kaɗai yasan tunani da tayi da bana nan.
Fuskar damuwa na ɗora akan fuskata bayan na rufe kwanon abincin na turashi gefe..
"Hmmm bashida lafiya ne,ni bansani ba saida dr Saleem ya faɗamin ashe ciwon yayi tsanani sosai,matuƙar bazai dunga cin abinci akan kari ba to ciwon zai tashi. Gashi wai bayacin abincin gidannan"
"To miye naki a ciki,ƙaramin yarone da sai an faɗamasa lokacin da zaici abinci saboda kada yayi masa illah? To yanzu da kike faɗamin mai zakiyi akai,sufah masu kuɗinnan duk da suna burgeni to kuma suna bani haushi"
Kallonta nake yanda ta zage tana ta masifah,nayi zaton bataganin laifin masu kuɗi sai talakawa ko ƴan ƙyauye,to ashe ba haka bane,kowama bata barshi ba,duk da cikin zuciyarta ba hakan bane.
"Na yanke shawarar zan dungayimasa girki a sashensa,dan haka bazan dunga dawowa da wuri ba"
"A nawa zaki dunga yimasa kuma"
"Wannan ba zancen kuɗi bane,nice na saka kaina bashi yace nayi ba"
"Tabɗi kyauta kuma,ina kanki ya shiga,ko kema sonsa kike kaman sauran wanda sukayi masa aiki a baya kai?"
"Ahah ba haka bane,bazaki gane bane ummi amma......"
"Kinga bazan gane ba,ba kuma saina gane ɗin ba,dan haka karki takurawa kanki wajen yin bayani,barikiga nayi sallah kar lokaci ya ƙuremin. Ohh yawwa nama manta,in kingama aikin saka kan kada ki manta hajiyah Maryam na nemanki,yau baki gyara mata side ɗin ta ba,bayan kuma kinshiga sa safen"
Dumm gabana ya buga,sai yanzu na tuna abinda ya faru,tabbas na shiga kaman zanyi aiki,amma sainayi bincikena kawai na fito.
Runtse ido nayi tareda jijjiga shi,Allah gani gareka.
Ahmad (POV)
A hankali ɗabi'unta sai sanjawa suke,abin mamaki kuma na gaza cireta a rayuwata kaman sauran mutane idan naga basuda amfani a gareni,kallon kawai idan tayimin saina tsinci kaina da masa yimata abinda nayi niyya.
Ɗazu da baccin wahala ya ɗaukeni ban taba tsammanin zan tashi naganta a gefena ba,nayi zaton kaman ko yaushene lokacin danake yaro,bana samun kowa a gefena a duk sanda nake buƙatar taimako. Dana ganta a gefennawa abin sabo yazame min,kuma saina tsinci kaina da jin daɗin hakan.
Amma kuma abin tambayar mai take anan wajen,yaushe ƴar aiki zatazo kawai ta zauna da wanda takewa aiki dan bashida lafiya. Abinda yake haɗani da ita shine bata riƙe mutuncinta a matsayinta na mace,amma kuma nafara kula ni kaɗai takewa hakan,ko Saleem da suke magana bata bari suzo daf da juna,ko yaushe tana gefe idan suna magana,kuma ta takure jikinta. Amma ni kaman ɗakin iyayenta haka take shigomin ɗaki,yanzu harda banɗaki ma.
Har nazo shiga banɗaki maganganun da take suka tsaida ni cakk da sake ƙara ɗaga ƙafata.
Shin mai ya haɗa rayuwata da tata da ta damu saita taimakamin,kuma hakan ma wai ba'a matsayin mai aiki ba,har tana roqon na yarda da itah,wanda kafin ta faɗa ma na tsinci zuciyata da fara hakan.
Maganar ta ƙarshe ta sakani jin babu daɗi,a tunanin ta baƙin cikin abinda za'a bata a albashi wai nake? Akan meyasa toh. Wata zuciyar tacemin saboda ka koreta mana,kaman yanda kakewa sauran masu aiki a lokacin baya,shin kasan mai suke shiga idan kayi sanadiyyar barin aikinsu? Amma ai ba laifina bane,sune suke abinda bai dace ba.
Abinda ya ban mamaki kuma wai tana da ɗa. Kenan tanada aure ko ta taba aure?.
Koma dai menene zan bata dama nagani.
Lokacin dana fito kafin nayi wani tunanin ƙamshin abinci ya buɗemin hanci,ohh tun lokacin dana dawo ƙasar nan Abbah yabani sashennan ban tabajin ƙamshin abinci a cikinsa ba sai yanxu. Sai kuma naji kamar duk tsawon lokacinnan sai yanzu yayi numfashi ya zama rayayye,a da tamkar matacce haka yake.
Ina nan zaune kallo kawai nake amma hankalina yana kan son sanin wanne irin abinci take. Dayake tunanina yana kan kirchen ɗin ina ganin leƙowarta kafin ta koma ta fito da abincin.
Ɗan murmushi nayi,tanada yarinta saidai daga gani batasan tanada itaba. Bayan takawo abincin ta ajiye magana take yi,ina jinta amma narasa mai zance da itah,kalmomin bakina dukka sun gudu sun buya. Nasan zataji babu daɗi ganin har ta gama maganar ta zuba abincin ta fita bance mata komai ba.
Runtse ido nayi tareda jan ƴar ƙaramar tsuka,tayimin abubuwa dayawa yau ɗinnan,ko nuna damuwarta ma da tayi akaina abune ta ban fiya samunsa ba,atleast ta cancanci godiya.
Na ɗau fork ɗin kenan nayi loma ɗaya,idon rufe inajin danɗanon yana ratsani naji takun samun Saleem ya shigo. Shikenan yazo bazai bari naci a salama ba.
Bai tsaya tambayar komai ba yaja na kular kagabansa yafara ci.
Da mamaki nake kallonsa.
"Daga zuwa ba'a maka tayi ba saika fara cin abinci?"
"Nima fah kaman kai yunwar nakeji,sakacin rashin kulada lafiyarka tasa ban zauna ba,waccar mai aikinnaka tasakani a gaba da ido cikeda hawaye. Sannan a yanda ka rufe idonnan kana karbar saƙon girki bakada alamar yimin tayi nan kusa,ballantana ma mai abincin tace naci ai. Shiyasa na bawa kaina kafin a bani. Wow to ya gaji abincin yamda yayi wani ɗanɗano?"
"Uhm ba laifi kam yayi daɗi,nafada ina sake kaiwa wata lomar"
Dariyar danaji ya sheqe da ita yasakani saurin kallonsa.
"Yadai kake dariya kamar zararre,wai yaushe mutane suka fara sakewa dani ne har suke kawomin shirme"
"Easy bro ba zarewa nayi ba,da kake faɗin haka kaima ai ka sauya sosai ba kaman da ba"
"To meyasa kake wannan dariyar?"
"Uhmm naga ka zage sai loma kake ne,mai cewa baya iyacin plate na abinci gashi yana shirin tashi dashi"
"Ohh nima nayi mamakin hakan,maybe yanada nasaba da rashin cin abinci a gidane saboda abinda ya faru, cin abinci a waje kuma ba wani sonsa nake ba,idan nayi take away kuma ina isowa gida sainaji na kasa ci"
"Ehh lallai ina Sumaimah tazo taga yanda target ɗinta ashe zai kamaka,har take damuwa da tunanin ba zayyi aiki ba"
"Wane target,wani abu kuke shiryawa?"
"Ahah ba komai bane,kawai nayimin magana ne akan nasa a kawo kayan abinci nan sashennaka,wai dama ta daɗe da gyarashi. Shine nace to tayi list ɗin abinda take buƙata,ina can ta turamin ta message na faɗawa plazar,yanzu hakama nasan suna hanyar kawowa"
Cikeda mamaki nake kallon Saleem kaman nasamu hoto,yaushe sukayi wannan maganar duk ban saniba
"Yanzun kana nufin kace masu kawo abinci suna zuwa,meyasa baku faɗamin ba to kafin ku aikata,yaushe na zama ƙaramin yaron da zaku dunga juya rayuwarsa da muhallinsa?".
"Yah Ahmad bafah dan mun rainaka bane,hasalima ni bani na kawo shawarar nan ba,itace tace zatayi da kanta,saboda jikinka yafi buƙatar abinci marar nauyi,sannnan kuma akai akai. In mutum yanada case da abincin irin haka na siya bazayimasa,kaikuma bakacin abinci a gida. Shiyasa tace tunda da kitchen a sashenka a kawo komai da komai nan zata tunga yi maka.
Yah Ahmad serious bansan mai yake cikin zuciyar Sumaimah ba,amma nuna damuwa da kulawar da take akanka baya min kamada wai so kaɗai,kuma wai kana matsayin ubangidanta,akwai wani abun bayan haka. Bugu da ƙari abinda tafaɗa ɗazu yabani mamaki"
"Mai tace?"
"Danayi mata maganar bakada lafiya,saboda ciwon dayake cikinka kafin nace komai tace wai,wannan ciwon dakaji shekaru biyu baya,dama tasan dole zai jawo matsala saboda yanada zurfi. Nayi mamakin a ina tasani.
Dana tambayeta a ina tasani sai tacemin a gidan taji,ban yarda da amsarta ba amma koma menene da alama bataso a sani. Na zargeta da sanin wani abu akan ka,amma a raina ina kyautata zaton batada mungun nufi akan ka. Shiyasa nayi tunanin ka barta tayi aikin,koba komai zamanta kusanka zaisa ka sake gane wani abun."
"Hmmm inaga tanada labarin abinda ya faru dani,Allah yasa itama ba yarinyar hajiyah maryam bace kaman sauran,shikenan zan barta tayi aikin domin na gano mai tasani gameda ni,sannan waye ya faɗamata"
Muna cikin maganar ƙira yashigo wayar Saleem ya tashi ya fita,naji yana cewa su shigo gidan ta wajen sashena ƙofar baya,da alama masu kayan abincinne.
Kaman yanda ya faɗa na yarda da bayaninsa,duk da ina ƙi amma rayuwata sai sanjawa take,tana shigomin da wasu mutanen da banyi tsammanin shigowarsu ba.
Saleem ne ya shigo da bandir a hannunsa,bayan ya ajiye ya sake komawa.
Nima binsa nayi na fara ɗaukowa daga cikin motar.
"Bakada wani ishashshen lafiya,da ka bari ma zan shigar dasu dukka"
"Uhm ba matsala naji sauƙi ma,waye ya siyo kayan,a matsayin na gida ka karbo kokuma kaine ka siya?"
"Bro kabar wannan zancen,idan so kake ka siya menene na sauri,ina wanne waje zaka siyo inka ja girki"
Na tambayane kawai,nasan shine ya siyo kuma bazai faɗamin shiɗin bane. Kaff a gidannamu daga shi sai Mammah su kaɗaine muke zama muyi maganar kirki,Maimuna ma wani lokacin muka yi hirar bincike idan mun haɗu,ita ɗin ma jefi jefi ne,saboda batada doguwar magana kamarni.
Kallon kayan abincin nayi sun cika kitchen ɗin.
"Yanzu wannan taya zasu zauna a nan wajen?"
"Zuba ido kaga idan tazo yanda zata shiryashi,bakaji akace wani kayan sai amale ba,Aikin wani kuma wasan wani"
Ehh to hakanne nan ɗin tamkar fadarsu ce,su sukasan yanda zasu shirya komai.
Ohh ko wacce irin rayuwa zamuyi?"
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida
You can check pic👇for the soap reviews🥰
Soap price:4k
maiso yy mgn
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook: mg's skincare
Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki
Small 14k
Babba 16k
Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free
Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏
*BOOK 2*
...15...
Sumaimah (POV)
"Tambayar ki nake,meyasa yau baki yimin aikiba,kuma ance kin shigo,to me kikayi bayan shigowar?"
Shuru nayi ina kallonta,daga baya na sunkuyar dakai,shin mai zan ce mata ne ma,ni dai ba nace na shigo nayi mata bincike ba. Ohh wayyo Allah nah.
"Uhm Hajiyah nashigo amma kafin na fara aikin sai nace barina fara yiwa Yallabai tukunna,to kuma danaje bashida lafiya saina manta ban dawo ba. Kiyi haƙuri hajiyah"
Tunda na fara maganar kafeni tayi da ido,da alama bata yarda da abinda nake faɗa ba sam.
"Yaushe kika zama mahaifiyarsa da
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8 Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21