ya yarda,ko kiƙi yarda ko kowa yaƙi amincewa,keɗin kece surukata kuma matar ɗan gidan na farko,wanda shine magajin dukkan komai. Uwa uba kuma gashi hadda ɗa,wanda shine jika na farko a wannan generation ɗin. Dan haka a matsayinki na mahaifiyar jikana,kuma matar ɗana zan faɗamiki mai yake faruwa a ahalinnan tun daga farko har ƙarshe a taƙaice.
Barina je banɗaki na dawo,ki shirya kwana a zaune yau"
To kuma zaku kwana a zaunen mu fara,kokuma zakuyi bacci inyaso gobe sai mu cigaba.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida
You can check pic👇for the soap reviews🥰
Soap price:4k
maiso yy mgn
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook: mg's skincare
Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki
Small 14k
Babba 16k
Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free
Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏
*BOOK 2*
...20...
Sunana Maryam A.M Abubakar Rimi,ni kaɗaice ɗiya tall a wajen mahaifina mace,sai ƙannena maza guda biyu.
Duk da yanda na faɗamiki wannan muƙami da mahaifina keda shi,amma sam mu a wajenmu tamkar da babu yakene,domin bamuda yawan haula na dangi,ga mahaifiyarmu ta rasu a haihuwar Mujaheed ƙanin Taheer,tun bayan rasuwarta abbanmu bai ƙara aureba,haka ya zauna dagamu saishi sai kuma Wata mai kuladamu Anty Mommy.
Cikin kaɗaici muka tashi da rashin iyaye,domin abbammu baya zama a gida,saboda babban muƙamin daya samu a ƙarancin shekaru,sannan aikine na sojoji,shiyasa baya zaman gida sosai. Domin wani lokacin sai yayi sati uku ma baya ƙasar.
Rigima irinta yara duk bamuyi shi ba,koyaushe daga makaranta sai makaranta,in kinganmu a gida to da daddarene.
Ta inda Allah ta taimakemu shine da muka samu nanny mai mutunci da kuma tausayi a garemu.
A haka kwanci tashi cikin wanann halin har nayi graduation a secondry,lokacinne kuma aka kai Taheer makarantar sojoji bayan ya gama juniour school,shikuma Mujaheed yana jss one.
Kasancewar inada ilimi sosai mashaallah,kuma dama tsawon zamannawa a gidannamu karatu kawai nakeyi har na girma nayi wayo.
Saina roƙi abbanmu akan yabarni na tafi law school,bai hanani ba,hasalima yaji daɗin hakan sosai.
Cikin ƙanƙanin lokaci aka shiryamin komai da komai na tafiya law school a nan abuja.
Kasancewar abbah baya zama sosai,kuma yanzu na tafi makaranta,kuladani zayyiwa anty mommy wuya,sai abban mu ya tamƙa kulawata a hannun Gen Hammah,wanda shine mataimakin abbanmu,duk da cewar yafi abbanmu a shekaru,kaman yanda na faɗamiki ɗaukaka ce tasameshi a ƙarancin shekaru.
Abbah Hamma a lokacin yanada ƴaƴa guda biyar,akwai Muhammad,sai Aliyu sai Aina'u,sai Mariyah da Zainab.
Muhammad shine babba,kuma ɗan hajiyah Fatima,ƙanwarsa ɗayace Zainab.
Saikum Aliyu shine mai ƙanne biyu,Aina'u da Mariyah,su kuma ƴaƴan hajiyah Mammah ne,kuma itace amarya a wajen Abba Hamman.
Zaman lafiyar dana gani a gidan farkon shigata da kuma yanda yaran suka tashi abune da zai burge duk wanda yagani,musamman ma irina da sukayi rayuwa da ƙaɗaici da rashin iyaye.
Bayan shekara Biyu da fara makaranta ta,abbanmu ya ɗebe Taheer da Mujaheed suka koma England da zama,babu yanda banyi ba akan ya tafi dani,amma firr yaƙi,a cewar sa ina mace bai kamata na bishi ba musamman da lokacin karatuna yafara ɗan nisa.
Haka dole inaji ina gani na hakura suka tafi,wanda kuma nasan bazai wuce da saka hannun Hajiya Mammah ba,don lokacin dana fara zuwa gidan ta jani a jiki sosai,amma ni ban fiya shiga sashenta ba,saboda bama shiri da Aina'u,nafi shiri da zainab. Ita kuma mariya lokacin ƙarama ce.
Kayana na tattara daga hostel na koma gidan Abbah Hamma da zama,hajiyah Mammah taso na zauna a sashenta amma naƙi,badan komai ba saidan abu biyu,. Na farko Banason faɗan da muke da Aina'u,duk tsiya ita gidansu ne,bai kamata ace nazo ina faɗa da ƴar masu gida ba kullum,sai kuma magana ta biyu Aliyu yana sona,nikuma har sannan ban bashi amsa ba gaskiya,bazance bana sonsa ba,bazan kuma ce ina sonsa ba,irindai kaji mutum yana burgeka amma ba so ba.
Saidai shikuma a nashi bangaren soyayya yake nuna min a gaban kowa,hakan sai ya fara takurani,shiyasa na sauƙa a sashen hajiyah Fatima dana dawo gidan da zama.
A tsawon dawowata gidan bamu haɗu da Muhammad ba,saboda shi yana England wajen abbanmu a can yake aiki a wajensa,yawanci mutane ma cewa suke shine mai gadon abbanmu a wajen aiki,domin yasha cewa Abbah Hamma ya bashi shi,saidai kawai yayi dariyah.
Bayan shekara huɗu da fara makaranta ta Allah ya kawomu gamawa,a lokacinne na roƙi abba yazo shida ƙannena dukka.
Duk da cewar dama yana xuwa wani lokacin,kokuma in anyi hutu nina je,amma hakan baikai a ce dominni zasuzo ba.
Tareda dukka gidan aka haɗu ana tayani murna da kuma shirye shiyen gamawar tawa.
Zuwa lokacin na zama ƴar gida sosai,tun inajina tamkar ba ɗaya daga cikinsu ba,har yazamto yanzu in ba mutum yasani ba bazaice niba ƴar gidan bace.
Sauri nake hadda gudu gudu na nufi Wajen Zainab,saboda ance min ta karbo mana dinkinmu da zamu saka.
Jinayi na bugu da mutum,ɗagowa nayi muka haɗa ido da Muhammad,ƙifta ido nayi shine kuwa,kuma fah shine.
To ko su Abbah yabiyo shima domin zuwa murnar gama makaranta ta kai,kai anya kuwa.
Mutum ne shi mai sauƙin kai da kuma mutunci,amma fah akwai miskilanci dayin sha'aninsa daya shafeshi,bai fiya shiga harkar mutum ba in bawai an tsoma shi ba.
"Ahh yah Muhammad tare kuka......."
Tun kafin na gama maganar ya ɗagamin kai yana murmushi,nasan ba lallai yabani amsa ba,murmushin shine amsar,kai mutuminnan yana bani a jikina,duk sanda na ganshi rasa nutsuwata nakeyi da kuma guntun hankalina. Duk da ma saina ɗaga ido nagano shi,saboda yanada tsawo,nikuma ga ƙanƙantar jiki kaman ruwan aski.
Daƙyar na janyo ganina daga kansa na rabashi na wuce zuwa wajen abba nah da ƙannena,nabar batun ɗinki tunda naji ance sun iso.
Da tsalle na faɗa kan abban ina kuka,wanda kowa yasan na farincikin ganinsa ne,a tsaye suka a ƙofar gidan da Abbah Hamma,ina jinsa yanamin dariya sai sakaliya,nidai shuru nayi,Allah yaga ai ina ƙoƙari,ace mutum yana rayuwa wai kuma ƴan uwanshi suna wani wajen daban.
Gaisawa mukayi da sauran ƴan uwannawa, kafin daga bisani muka shiga ciki anata murna.
Mun zo shiga cikin gidan naji zainab taja hannuna zuwa garden,tambayar ta nake mai yake faruwa amma sai jana take tana dariyah.
Bayan mun isa sakinta nayi tareda buɗe baki saboda mamakin abinda nagani. Da balloo akayi amfani wajen haɗa sunana da kuma murnar gama makaranta ta..
Abin ya burgeni matuƙa,har bansan lokacin da yah Aliyu yazo inda nake ba.
"Ina miki murnar gama karatunki maryam,sannan kuma dan Allah a yau ɗin ki karbi so........."
Tun kafin yagama naji mai zaice zainab tazo akan wai ana kirana a cikin gida,da alama sun gama shirya walimar kenan.
Haka na juya batareda naji mai zaice ba nabi bayanta.
Riga ta da aka ɗinka saboda ranar,babu taron mutane sosai,amma wajen yayi kyau babu magana,a dai irin dai zamaninmmu kam abin ya ƙayatar.
Bayan an gama komai magana abba nah ya farayi,ganin yanada muhimmanci sosai yasa dukka kowa yayi shuru domin muji mai zaice.
Bayani akan murna da kuma farincikin gama makaranta ta,sannan ya miƙa gaisuwa ga Abbah Hamma,bisa rikeni dayayi amana har zuwa lokacin.
Bayan nan kuma hannun Abbah Hamma ya riƙe kaman mai shirin roƙonsa wani abun,abinda ya faɗane yasaka dukkan mutanen wajen zare ido,bama kamanni da kuma zainab da Aliyu.
"Abokina komai dana roƙeka kayimin harda wanda banyi zato ba,samun amini irinka sai an tona,nagode nagode da karamcinka a gareni."
"Haba Abbakar miye kakeyi hakane,a tunanina kaman mun wuce wannan abin an zama ɗayah."
"Ehh to in hakane,ina neman alfarmar kabawa ɗana ƴar taka mana aure"
Abbana yafaɗa yana nunani da kuma Muhammad.
Dukka wajen kowa shuru yayi cikeda mamaki,amma babu wanda yace komai ana jira aji ta bakin Abba Hamma.
"Indai hakane babu matsala na bawa Muhammad ƴa ta Maryam,Allah ya sanya alkhairi a aurensu ya basu zuri'ah ɗayyaba. Kenan itama zaka janyeta can wajenka koh"
Dariyah abba nah yayi tareda cewa,
"Ba komai saina bar maka Taheer anan ai,dama shine mai son yin aiki anan"
To shikenan abu yayi kyau Allah ya ƙara haɗa kanmu dana ƴaƴan mu."
Haka taron ya ƙare,wasu yayi musu ɗaɗi,wani yayi musu bazata,yayinda Aliyu shida hajiyah Mammah da ƙannensa duniyar tayi musu duhu,yazamana gani suke tamkar an ware sune a rayuwar gidan. Amma banda Aliyu,shi abinda yasakashi cikin wani yanayi ganin yanda soyayyarsa ta subcene akan idonsa,kuma hakanma ba mallakin kowa nake shirin komawa ba sai dan uwansa na jini.
A bangaren hajiyah Fatima itama taso ƙin amincewa,saboda ta kulada Aliyu yana sona,amma kuma batada ikon hakan musamman ma da su Abbah sun riga sun yanke hukunci,nima kuma a lokacin naso kaina,ban kulada halinda Aliyu zai shigaba,nabi zabin zuciyata wato Muhammad ɗin.
A ƙurarren lokaci aka saka bikin,sai murna nake zan koma kusada mahaifina da zama,shikuwa Muhammad da akayi masa zancen babu yabo ba fallasa ya amince.
Shirye shiryen biki aka fara,inda a ranar wata juma'a aka ɗaura aurenmu nida Muhammad. Aliyu bayanan aka ɗaura auren,a cewarsa an turashi aikine ƙasar spain,amma a zahiri kuma shine da kansa ya cika neman aikin saboda yayi nesa da gida,a lokacin danaji ance zai tafi ana gobe ɗaurin aurenmu naji tausayinsa sosai,saboda ni shaida ce irin son dayakemin. Amma kuma bazan iya tsaidashi ɗin ba saboda banada abinda zan bashi,kai na kokuma wata soyayyar,babu mai yiwuwa a ciki.
Wanda suka san soyayyar da Aliyu yakeyimin haka suka manta,aka cigaba da hidimar bikina.
Bayan an ɗaura auren bamu tafiba sai a washagari tukunna..
A lokacin nafara kunyar hajiyah Fatima da kuma Mammah,ganin da gaske fah matsayina ya sauya a gidan,nazama surukarsu.
A daren mun ɗau lokaci da tsawo muna kuka nida zainab,ganin da gaske fah rabuwa zamuyi na tafi.
Kyauta mai tsoka matan gidan sukayimin,harda Abbah Hamma ma. Tareda Mujaheed muka tafi,aka bar Taheer anan.
Shikuma Abbah da mijinnawa jiya suka tafi,akan za'amin cuku cukun wajen aiki da kuma cigaba da karatu.
(Ba anan gizon yake saƙaba,nan hasken dana samu a rayuwata kenan kafin duhu ya lullubeni wanda bai yaye ba daga duniya ya har yau)
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
*BOOK 2*
...21...
Kinsan mai na tarar bayan naje ƙasar england,Muhammad yanada mata,juliat amma ta musulunta ta koma Amina,saboda soyayyarsa yasa ta zama ɗaya daga cikinmu,shikuma ya aureta ne yasaka ta a ƙarƙashinsa gudun kada ta sake komawa gidan jiya..
Baƙar fatace ƴar garin benue,karatu ya kaita can ta haɗu da Muhammad,anan ta ƙwadaitu da musulunci amma saidai in zai aureta yazama tana ƙarƙashin ikonsa,saboda iyayenta bazasu karbeta ba.
Daya zo wa abbanmu da zancen bai ja ba ya amince masa,ganin niyyarsa na inganta rayuwarta.
Lokacin danaje naga part biyu a gidan tana ɗaya naji tsoron zama da itah,kuma nayi mamakin yanada aure ba'a sani ba,ashe mu yaran gidanne kawai bamu sani ba.
Bayan sati ɗaya na zuwannawa na saki raina ,ganin tanada mutunci sosai,sabon addinin nata kawai tasaka a gaba sai kuma karatunta na medicine da takeyi.
Nima a makarantar da take na samu gurbin yin masters wato oxfort.
Muhammad ne yake ajiyemu a makarantar kana ya wuce wajen aiki.
Zamane mukeyinsa na mutunta juna,kowa yana harkar gabansa,a bangaren mijinmu kuma muna samun soyayyar sa fiyeda tunanin mai tunani,domin shiɗin mutum ne da sai an bincika kafin a samu tamkarsa wajen bawa mutum haƙƙinsa.
Kwanci tashi har munyi shekara guda da aure,ita kuma amina tayi shekara biyu.
A lokacinne kuma aka zo auren zainab,murna ta komawa ciki tayi,saboda a lokacin ba dama naje ina project na gamawa ta.
Sai Muhammad ya tafi shida Amina,dama tunda tayi aure bataje ba.
Satinsu ɗaya suka dawo,zainab har kuka tayimin akan banje ba,amma sai haƙuri na bata.
Tare suka dawo da hajiya Mammah akan zatazo taga ɗakinmu. Itakam daman hajiya Fatima bazata zo ba tana kunyar dan fari irinna fulani.
A ranar da suka dawo na tashi da zazzabi, dan ma Muhammad na ɗakina,domin nasha wahala sosai da daddare,amai ga zafin jiki.
Washagari da safe ya kaini asibiti,Amina Da hajiya Mammah basu sani ba suna sashen Aminan.
Gwajin farko aka cemin inada ciki na wata uku,nayi murna sosai musamman dana shafe shekara guda daman babu komai..
Shima Muhammad yayi farinciki fiyeda ni,ganin bayan shekara biyu da aure zai samu ɗa ko ƴa.
Da safen Muhammad ya tashi su hajiyah Mammah ya faɗamusu,itakam Amina ana faɗamata a take ta rungumeni tana lelleƙani,har ta bani tausayi,saboda ni kaina shaidace akan son yaranta,don abinda take karanta ma kenan a bangaren karatunta.
Itama hajiyah Mammah kabbara tayi tareda ɗaga hannu sama.
Waya Muhammad ya ciro akan zai ƙira gida,amma hajiyah Mammah ta hanashi,a cewarta ya barta takai wanann albishir ɗin gida.
Da farincikinsa ya amince da maganar ta.
Tun daga wannan lokacin nafara ganin gata a wajen Muhammad,Amina kuwa ko ban nuna alamar komai ba saita gwadani. Satin hajiyah Mammah daya ta tafi gida.
A haka nikuma na cigaba da rainon a cikina,akan cewar idan cikina yazo haihuwa zan koma gida na haihu. Naji daɗin hakan sosai lokacin danaji Muhammad ya faɗa.
A ranar dana shiga wata na tara muka kamo hanyar dawowa gida,murna a wajena bazata boyu ba.
Bayan mun sauƙa mun kai kaman minti biyar ba motar datazo daukarmu,nikamma harna gaji,saida suka samamin kujera na zauna,Amina sai sannu takeyimin.
Munan nan zaune wata mota ta zo baƙa,wani mutum haka gajere ya fito daga motar, wannan kuma wanene,bansanshi a gidan ba ko sabon driver ne.
Nidai tun kafin su ɗakko kayanmu na ja jiki zuwa cikin motar,dama na gaji.
Tafiya muke amma maimakon hanyar gida sai naga suna wani waje daban,Muhammad ne ya fara ƙoƙarin yiwa drivern magana,amma sai ya shaqa masa abu a hanci.
Ganin haka yasa muka saka ihu nida Amina,domin abin ba ƙaramin razana mu yayi ba.
Duhune ya fara lullube ganinmu,yayinda hankalin mu yake neman hanyar fita daga cikin kanmu.
Kafin idona ya ƙarisa rufewa naga drivern ya saka facemask,yana kuma magana da wani ko wata a waya.
Ruwa aka watsamana,shine sanadiyyar buɗe idanummu muka ganmu a cikin wani cell.
Wajen kaman kango yake,amma a rufe kirif domin badan hasken da aka kunna na za'a samu duhu a wajen..
Jijjiga ƙarfen bakin ƙofar nake ina kuka tareda ƙiran Muhammad da zainab,a zatona basa wajen,sai can bayan wani ɗan lokaci tukunna naji tarin Amina,ƙiran sunanta nafarayi sai can ta amsamin a galabaice,mai suka mata? Ina Muhammad yake shi.
Kafin na samu mai bani amsa naji takun sawun mace yana tahowa.
Wata mata ce ta rufe kanta da baƙin ƙyalle,bana gane wanne irin kallo takemin saboda bana ganin fuskarta sosai..
Batayi min magana ba,sai bada umarni da tayi da yatsun hannunta.
Kaman abin tsafi haka naji ihun muryar Amina da kuma Muhammad..
Zare ido nayi tareda fara jijjiga ƙarfen wajen,wayyo wacece ita mai takeyi musu da hannunta?.
Maganar data gefenta tayi yafi komai ɗagamin hankali.
"Ranki ya daɗe sun ƙarisa mutuwa a yanzu"
"Ku sakata a wajen ajiyar gawa,shikuma ku kaishi bakin hanya daidai inda za'a ganshi"
Mutuwa mai take nufi,kashesu tayi kenan meyasa??
Ƙara na sake mai cikeda firgici,wanda sanadiyyar hakan ya haifar min da yankowar ruwa ta ƙasa na,nishi na fara cikin kukan,wanda bazan iya tsaidashi ba..
Jin kalar nishin danake fitarwa ne yasakata itada matar juyo da hankalin su gareni.
Nan ma kaman abin tsafi ƙofar cell ɗin danake ciki ta buɗe,jan hannuna mataimakiyar tata tayi zuwa wani ɗakin daban,duk da halin danake ciki amma sai duka nake kaimata zan ƙwace,shikenan sun kashemin mutane biyu kenan danake rayuwa dasu,shikenan bazan sake ganinsu ba. Wayyo mijina,zan haihu batareda yana wajen ba,dukkuwa tsananin muradinsa na son ganin gudan jininsa.
Saboda tashin hankalin danake ciki hankalinnawa ya gushe lokacin da jaririn ya faɗo daga jikina.
Ihun sane ya dawo dani cikin hayyacina..
Duk halin da nake ciki hannuna na rawa na miƙa hannun zan dauke,amma haka naga wani hannun dayafi nawa hanzari ya ɗauke.
Binta nayi da ido ganin yanda ta riƙe a jaririn a hannunta tana jijjiga shi da jininsa da komai.
Hanyar fita daga ɗakin naga ta nufah,da gudu na bita a baya har ina faɗuwa saboda rashin ƙarfin jiki,domin a zatona kasheshi zatayi kaman yanda ta kashemin mijina.
Inda ta kawoni nagani,babban falone amma ba komai ne a cikinsa ba banda wata kujera,wazan gani a kai matar nan ce mai hula wacce ta kashemin miji.
Baƙin ciki naji da fargaba lokacin danaga matar tasaka mata yarona akan hannunta,bai kamata zuwansa duniya kenan ya hau kan hannun waɗannan azzalumanba.
"Maryam"
Naji ta ƙira sunana,muryar tayimin kaman nasan wacece,amma kuma mai zai kawota nan wajen,mata kamilah mai ɗumbin ilimi.
"Nasan kin gane muryarta,kina shakkane kawai da tunanin nice kokuma ba nice bace,to niɗin ce dai wacce ƙwaƙwalwarki ta baki"
Saka hannun tayi ta zare hular kanta,"hajiyah Mammah" shine abinda na faɗa cikin mamaki da ƙarfi.
Dariya ta sheƙe dashi tareda cewa.
"Karkiyi mamakin hakan,komai ya faru ke kika jawo ba kowa ba,san kanki ne dana mahaifinki ya jawo komai.
Ɗana ya nuna miki so,nima na nuna miki so amma haka kika tsallake kika tafi taki rayuwar,shi kika barshi a cikin duhu. Duk wanda zan nuna wa kulawa da so ƙarshe wajen fatima yake komawa,ni a barni dagani sai ƴaƴana,shikansa Hamma ko ƙafarsa zan tsugunna na lasa haka zai take harshena ya tafi wajenta. Dan haka wannan ya ƙare, duk sainaga bayan kowa amma bandake ke kaɗai.
Kinsan meyasa? Saboda kece soyayyar Aliyu ta farko,amma akan idonsa yarasata aka bawa Muhammad saboda son kai,kukayi ta murnar biki da shagali,nikuwa babu wanda ya kulada ni da ƴaƴana,ina ji ina gani yabar gida amma babu wanda ya tsaida shi bare yayi masa abinda yake so.
Har lokacin da kikayi aure inada yaƙinin kashe aurenku,ba yanda banyi ba abu yaƙi yiyuwa,ƙarshe ma wai harda ciki gareki. Hakanne yasa nayi muku gabaɗaya,yanzu dolene ki auri Aliyu tunda Muhammad ya mutu"
"Bazan aure shi ɗin ba,badai kisane aikinki ba to ki kasheni nima amma bazan aure shin ba"
Dariya tasake tuntsirewa da itah.
"Mai kike nufi,dama nasan ai zaki ce haka,zan baki zabi guda biyu.
Ko kiƙi amincewa
Showing 33001 words to 36000 words out of 62659 words
Barina je banɗaki na dawo,ki shirya kwana a zaune yau"
To kuma zaku kwana a zaunen mu fara,kokuma zakuyi bacci inyaso gobe sai mu cigaba.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida
You can check pic👇for the soap reviews🥰
Soap price:4k
maiso yy mgn
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook: mg's skincare
Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki
Small 14k
Babba 16k
Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free
Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏
*BOOK 2*
...20...
Sunana Maryam A.M Abubakar Rimi,ni kaɗaice ɗiya tall a wajen mahaifina mace,sai ƙannena maza guda biyu.
Duk da yanda na faɗamiki wannan muƙami da mahaifina keda shi,amma sam mu a wajenmu tamkar da babu yakene,domin bamuda yawan haula na dangi,ga mahaifiyarmu ta rasu a haihuwar Mujaheed ƙanin Taheer,tun bayan rasuwarta abbanmu bai ƙara aureba,haka ya zauna dagamu saishi sai kuma Wata mai kuladamu Anty Mommy.
Cikin kaɗaici muka tashi da rashin iyaye,domin abbammu baya zama a gida,saboda babban muƙamin daya samu a ƙarancin shekaru,sannan aikine na sojoji,shiyasa baya zaman gida sosai. Domin wani lokacin sai yayi sati uku ma baya ƙasar.
Rigima irinta yara duk bamuyi shi ba,koyaushe daga makaranta sai makaranta,in kinganmu a gida to da daddarene.
Ta inda Allah ta taimakemu shine da muka samu nanny mai mutunci da kuma tausayi a garemu.
A haka kwanci tashi cikin wanann halin har nayi graduation a secondry,lokacinne kuma aka kai Taheer makarantar sojoji bayan ya gama juniour school,shikuma Mujaheed yana jss one.
Kasancewar inada ilimi sosai mashaallah,kuma dama tsawon zamannawa a gidannamu karatu kawai nakeyi har na girma nayi wayo.
Saina roƙi abbanmu akan yabarni na tafi law school,bai hanani ba,hasalima yaji daɗin hakan sosai.
Cikin ƙanƙanin lokaci aka shiryamin komai da komai na tafiya law school a nan abuja.
Kasancewar abbah baya zama sosai,kuma yanzu na tafi makaranta,kuladani zayyiwa anty mommy wuya,sai abban mu ya tamƙa kulawata a hannun Gen Hammah,wanda shine mataimakin abbanmu,duk da cewar yafi abbanmu a shekaru,kaman yanda na faɗamiki ɗaukaka ce tasameshi a ƙarancin shekaru.
Abbah Hamma a lokacin yanada ƴaƴa guda biyar,akwai Muhammad,sai Aliyu sai Aina'u,sai Mariyah da Zainab.
Muhammad shine babba,kuma ɗan hajiyah Fatima,ƙanwarsa ɗayace Zainab.
Saikum Aliyu shine mai ƙanne biyu,Aina'u da Mariyah,su kuma ƴaƴan hajiyah Mammah ne,kuma itace amarya a wajen Abba Hamman.
Zaman lafiyar dana gani a gidan farkon shigata da kuma yanda yaran suka tashi abune da zai burge duk wanda yagani,musamman ma irina da sukayi rayuwa da ƙaɗaici da rashin iyaye.
Bayan shekara Biyu da fara makaranta ta,abbanmu ya ɗebe Taheer da Mujaheed suka koma England da zama,babu yanda banyi ba akan ya tafi dani,amma firr yaƙi,a cewar sa ina mace bai kamata na bishi ba musamman da lokacin karatuna yafara ɗan nisa.
Haka dole inaji ina gani na hakura suka tafi,wanda kuma nasan bazai wuce da saka hannun Hajiya Mammah ba,don lokacin dana fara zuwa gidan ta jani a jiki sosai,amma ni ban fiya shiga sashenta ba,saboda bama shiri da Aina'u,nafi shiri da zainab. Ita kuma mariya lokacin ƙarama ce.
Kayana na tattara daga hostel na koma gidan Abbah Hamma da zama,hajiyah Mammah taso na zauna a sashenta amma naƙi,badan komai ba saidan abu biyu,. Na farko Banason faɗan da muke da Aina'u,duk tsiya ita gidansu ne,bai kamata ace nazo ina faɗa da ƴar masu gida ba kullum,sai kuma magana ta biyu Aliyu yana sona,nikuma har sannan ban bashi amsa ba gaskiya,bazance bana sonsa ba,bazan kuma ce ina sonsa ba,irindai kaji mutum yana burgeka amma ba so ba.
Saidai shikuma a nashi bangaren soyayya yake nuna min a gaban kowa,hakan sai ya fara takurani,shiyasa na sauƙa a sashen hajiyah Fatima dana dawo gidan da zama.
A tsawon dawowata gidan bamu haɗu da Muhammad ba,saboda shi yana England wajen abbanmu a can yake aiki a wajensa,yawanci mutane ma cewa suke shine mai gadon abbanmu a wajen aiki,domin yasha cewa Abbah Hamma ya bashi shi,saidai kawai yayi dariyah.
Bayan shekara huɗu da fara makaranta ta Allah ya kawomu gamawa,a lokacinne na roƙi abba yazo shida ƙannena dukka.
Duk da cewar dama yana xuwa wani lokacin,kokuma in anyi hutu nina je,amma hakan baikai a ce dominni zasuzo ba.
Tareda dukka gidan aka haɗu ana tayani murna da kuma shirye shiyen gamawar tawa.
Zuwa lokacin na zama ƴar gida sosai,tun inajina tamkar ba ɗaya daga cikinsu ba,har yazamto yanzu in ba mutum yasani ba bazaice niba ƴar gidan bace.
Sauri nake hadda gudu gudu na nufi Wajen Zainab,saboda ance min ta karbo mana dinkinmu da zamu saka.
Jinayi na bugu da mutum,ɗagowa nayi muka haɗa ido da Muhammad,ƙifta ido nayi shine kuwa,kuma fah shine.
To ko su Abbah yabiyo shima domin zuwa murnar gama makaranta ta kai,kai anya kuwa.
Mutum ne shi mai sauƙin kai da kuma mutunci,amma fah akwai miskilanci dayin sha'aninsa daya shafeshi,bai fiya shiga harkar mutum ba in bawai an tsoma shi ba.
"Ahh yah Muhammad tare kuka......."
Tun kafin na gama maganar ya ɗagamin kai yana murmushi,nasan ba lallai yabani amsa ba,murmushin shine amsar,kai mutuminnan yana bani a jikina,duk sanda na ganshi rasa nutsuwata nakeyi da kuma guntun hankalina. Duk da ma saina ɗaga ido nagano shi,saboda yanada tsawo,nikuma ga ƙanƙantar jiki kaman ruwan aski.
Daƙyar na janyo ganina daga kansa na rabashi na wuce zuwa wajen abba nah da ƙannena,nabar batun ɗinki tunda naji ance sun iso.
Da tsalle na faɗa kan abban ina kuka,wanda kowa yasan na farincikin ganinsa ne,a tsaye suka a ƙofar gidan da Abbah Hamma,ina jinsa yanamin dariya sai sakaliya,nidai shuru nayi,Allah yaga ai ina ƙoƙari,ace mutum yana rayuwa wai kuma ƴan uwanshi suna wani wajen daban.
Gaisawa mukayi da sauran ƴan uwannawa, kafin daga bisani muka shiga ciki anata murna.
Mun zo shiga cikin gidan naji zainab taja hannuna zuwa garden,tambayar ta nake mai yake faruwa amma sai jana take tana dariyah.
Bayan mun isa sakinta nayi tareda buɗe baki saboda mamakin abinda nagani. Da balloo akayi amfani wajen haɗa sunana da kuma murnar gama makaranta ta..
Abin ya burgeni matuƙa,har bansan lokacin da yah Aliyu yazo inda nake ba.
"Ina miki murnar gama karatunki maryam,sannan kuma dan Allah a yau ɗin ki karbi so........."
Tun kafin yagama naji mai zaice zainab tazo akan wai ana kirana a cikin gida,da alama sun gama shirya walimar kenan.
Haka na juya batareda naji mai zaice ba nabi bayanta.
Riga ta da aka ɗinka saboda ranar,babu taron mutane sosai,amma wajen yayi kyau babu magana,a dai irin dai zamaninmmu kam abin ya ƙayatar.
Bayan an gama komai magana abba nah ya farayi,ganin yanada muhimmanci sosai yasa dukka kowa yayi shuru domin muji mai zaice.
Bayani akan murna da kuma farincikin gama makaranta ta,sannan ya miƙa gaisuwa ga Abbah Hamma,bisa rikeni dayayi amana har zuwa lokacin.
Bayan nan kuma hannun Abbah Hamma ya riƙe kaman mai shirin roƙonsa wani abun,abinda ya faɗane yasaka dukkan mutanen wajen zare ido,bama kamanni da kuma zainab da Aliyu.
"Abokina komai dana roƙeka kayimin harda wanda banyi zato ba,samun amini irinka sai an tona,nagode nagode da karamcinka a gareni."
"Haba Abbakar miye kakeyi hakane,a tunanina kaman mun wuce wannan abin an zama ɗayah."
"Ehh to in hakane,ina neman alfarmar kabawa ɗana ƴar taka mana aure"
Abbana yafaɗa yana nunani da kuma Muhammad.
Dukka wajen kowa shuru yayi cikeda mamaki,amma babu wanda yace komai ana jira aji ta bakin Abba Hamma.
"Indai hakane babu matsala na bawa Muhammad ƴa ta Maryam,Allah ya sanya alkhairi a aurensu ya basu zuri'ah ɗayyaba. Kenan itama zaka janyeta can wajenka koh"
Dariyah abba nah yayi tareda cewa,
"Ba komai saina bar maka Taheer anan ai,dama shine mai son yin aiki anan"
To shikenan abu yayi kyau Allah ya ƙara haɗa kanmu dana ƴaƴan mu."
Haka taron ya ƙare,wasu yayi musu ɗaɗi,wani yayi musu bazata,yayinda Aliyu shida hajiyah Mammah da ƙannensa duniyar tayi musu duhu,yazamana gani suke tamkar an ware sune a rayuwar gidan. Amma banda Aliyu,shi abinda yasakashi cikin wani yanayi ganin yanda soyayyarsa ta subcene akan idonsa,kuma hakanma ba mallakin kowa nake shirin komawa ba sai dan uwansa na jini.
A bangaren hajiyah Fatima itama taso ƙin amincewa,saboda ta kulada Aliyu yana sona,amma kuma batada ikon hakan musamman ma da su Abbah sun riga sun yanke hukunci,nima kuma a lokacin naso kaina,ban kulada halinda Aliyu zai shigaba,nabi zabin zuciyata wato Muhammad ɗin.
A ƙurarren lokaci aka saka bikin,sai murna nake zan koma kusada mahaifina da zama,shikuwa Muhammad da akayi masa zancen babu yabo ba fallasa ya amince.
Shirye shiryen biki aka fara,inda a ranar wata juma'a aka ɗaura aurenmu nida Muhammad. Aliyu bayanan aka ɗaura auren,a cewarsa an turashi aikine ƙasar spain,amma a zahiri kuma shine da kansa ya cika neman aikin saboda yayi nesa da gida,a lokacin danaji ance zai tafi ana gobe ɗaurin aurenmu naji tausayinsa sosai,saboda ni shaida ce irin son dayakemin. Amma kuma bazan iya tsaidashi ɗin ba saboda banada abinda zan bashi,kai na kokuma wata soyayyar,babu mai yiwuwa a ciki.
Wanda suka san soyayyar da Aliyu yakeyimin haka suka manta,aka cigaba da hidimar bikina.
Bayan an ɗaura auren bamu tafiba sai a washagari tukunna..
A lokacin nafara kunyar hajiyah Fatima da kuma Mammah,ganin da gaske fah matsayina ya sauya a gidan,nazama surukarsu.
A daren mun ɗau lokaci da tsawo muna kuka nida zainab,ganin da gaske fah rabuwa zamuyi na tafi.
Kyauta mai tsoka matan gidan sukayimin,harda Abbah Hamma ma. Tareda Mujaheed muka tafi,aka bar Taheer anan.
Shikuma Abbah da mijinnawa jiya suka tafi,akan za'amin cuku cukun wajen aiki da kuma cigaba da karatu.
(Ba anan gizon yake saƙaba,nan hasken dana samu a rayuwata kenan kafin duhu ya lullubeni wanda bai yaye ba daga duniya ya har yau)
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
*BOOK 2*
...21...
Kinsan mai na tarar bayan naje ƙasar england,Muhammad yanada mata,juliat amma ta musulunta ta koma Amina,saboda soyayyarsa yasa ta zama ɗaya daga cikinmu,shikuma ya aureta ne yasaka ta a ƙarƙashinsa gudun kada ta sake komawa gidan jiya..
Baƙar fatace ƴar garin benue,karatu ya kaita can ta haɗu da Muhammad,anan ta ƙwadaitu da musulunci amma saidai in zai aureta yazama tana ƙarƙashin ikonsa,saboda iyayenta bazasu karbeta ba.
Daya zo wa abbanmu da zancen bai ja ba ya amince masa,ganin niyyarsa na inganta rayuwarta.
Lokacin danaje naga part biyu a gidan tana ɗaya naji tsoron zama da itah,kuma nayi mamakin yanada aure ba'a sani ba,ashe mu yaran gidanne kawai bamu sani ba.
Bayan sati ɗaya na zuwannawa na saki raina ,ganin tanada mutunci sosai,sabon addinin nata kawai tasaka a gaba sai kuma karatunta na medicine da takeyi.
Nima a makarantar da take na samu gurbin yin masters wato oxfort.
Muhammad ne yake ajiyemu a makarantar kana ya wuce wajen aiki.
Zamane mukeyinsa na mutunta juna,kowa yana harkar gabansa,a bangaren mijinmu kuma muna samun soyayyar sa fiyeda tunanin mai tunani,domin shiɗin mutum ne da sai an bincika kafin a samu tamkarsa wajen bawa mutum haƙƙinsa.
Kwanci tashi har munyi shekara guda da aure,ita kuma amina tayi shekara biyu.
A lokacinne kuma aka zo auren zainab,murna ta komawa ciki tayi,saboda a lokacin ba dama naje ina project na gamawa ta.
Sai Muhammad ya tafi shida Amina,dama tunda tayi aure bataje ba.
Satinsu ɗaya suka dawo,zainab har kuka tayimin akan banje ba,amma sai haƙuri na bata.
Tare suka dawo da hajiya Mammah akan zatazo taga ɗakinmu. Itakam daman hajiya Fatima bazata zo ba tana kunyar dan fari irinna fulani.
A ranar da suka dawo na tashi da zazzabi, dan ma Muhammad na ɗakina,domin nasha wahala sosai da daddare,amai ga zafin jiki.
Washagari da safe ya kaini asibiti,Amina Da hajiya Mammah basu sani ba suna sashen Aminan.
Gwajin farko aka cemin inada ciki na wata uku,nayi murna sosai musamman dana shafe shekara guda daman babu komai..
Shima Muhammad yayi farinciki fiyeda ni,ganin bayan shekara biyu da aure zai samu ɗa ko ƴa.
Da safen Muhammad ya tashi su hajiyah Mammah ya faɗamusu,itakam Amina ana faɗamata a take ta rungumeni tana lelleƙani,har ta bani tausayi,saboda ni kaina shaidace akan son yaranta,don abinda take karanta ma kenan a bangaren karatunta.
Itama hajiyah Mammah kabbara tayi tareda ɗaga hannu sama.
Waya Muhammad ya ciro akan zai ƙira gida,amma hajiyah Mammah ta hanashi,a cewarta ya barta takai wanann albishir ɗin gida.
Da farincikinsa ya amince da maganar ta.
Tun daga wannan lokacin nafara ganin gata a wajen Muhammad,Amina kuwa ko ban nuna alamar komai ba saita gwadani. Satin hajiyah Mammah daya ta tafi gida.
A haka nikuma na cigaba da rainon a cikina,akan cewar idan cikina yazo haihuwa zan koma gida na haihu. Naji daɗin hakan sosai lokacin danaji Muhammad ya faɗa.
A ranar dana shiga wata na tara muka kamo hanyar dawowa gida,murna a wajena bazata boyu ba.
Bayan mun sauƙa mun kai kaman minti biyar ba motar datazo daukarmu,nikamma harna gaji,saida suka samamin kujera na zauna,Amina sai sannu takeyimin.
Munan nan zaune wata mota ta zo baƙa,wani mutum haka gajere ya fito daga motar, wannan kuma wanene,bansanshi a gidan ba ko sabon driver ne.
Nidai tun kafin su ɗakko kayanmu na ja jiki zuwa cikin motar,dama na gaji.
Tafiya muke amma maimakon hanyar gida sai naga suna wani waje daban,Muhammad ne ya fara ƙoƙarin yiwa drivern magana,amma sai ya shaqa masa abu a hanci.
Ganin haka yasa muka saka ihu nida Amina,domin abin ba ƙaramin razana mu yayi ba.
Duhune ya fara lullube ganinmu,yayinda hankalin mu yake neman hanyar fita daga cikin kanmu.
Kafin idona ya ƙarisa rufewa naga drivern ya saka facemask,yana kuma magana da wani ko wata a waya.
Ruwa aka watsamana,shine sanadiyyar buɗe idanummu muka ganmu a cikin wani cell.
Wajen kaman kango yake,amma a rufe kirif domin badan hasken da aka kunna na za'a samu duhu a wajen..
Jijjiga ƙarfen bakin ƙofar nake ina kuka tareda ƙiran Muhammad da zainab,a zatona basa wajen,sai can bayan wani ɗan lokaci tukunna naji tarin Amina,ƙiran sunanta nafarayi sai can ta amsamin a galabaice,mai suka mata? Ina Muhammad yake shi.
Kafin na samu mai bani amsa naji takun sawun mace yana tahowa.
Wata mata ce ta rufe kanta da baƙin ƙyalle,bana gane wanne irin kallo takemin saboda bana ganin fuskarta sosai..
Batayi min magana ba,sai bada umarni da tayi da yatsun hannunta.
Kaman abin tsafi haka naji ihun muryar Amina da kuma Muhammad..
Zare ido nayi tareda fara jijjiga ƙarfen wajen,wayyo wacece ita mai takeyi musu da hannunta?.
Maganar data gefenta tayi yafi komai ɗagamin hankali.
"Ranki ya daɗe sun ƙarisa mutuwa a yanzu"
"Ku sakata a wajen ajiyar gawa,shikuma ku kaishi bakin hanya daidai inda za'a ganshi"
Mutuwa mai take nufi,kashesu tayi kenan meyasa??
Ƙara na sake mai cikeda firgici,wanda sanadiyyar hakan ya haifar min da yankowar ruwa ta ƙasa na,nishi na fara cikin kukan,wanda bazan iya tsaidashi ba..
Jin kalar nishin danake fitarwa ne yasakata itada matar juyo da hankalin su gareni.
Nan ma kaman abin tsafi ƙofar cell ɗin danake ciki ta buɗe,jan hannuna mataimakiyar tata tayi zuwa wani ɗakin daban,duk da halin danake ciki amma sai duka nake kaimata zan ƙwace,shikenan sun kashemin mutane biyu kenan danake rayuwa dasu,shikenan bazan sake ganinsu ba. Wayyo mijina,zan haihu batareda yana wajen ba,dukkuwa tsananin muradinsa na son ganin gudan jininsa.
Saboda tashin hankalin danake ciki hankalinnawa ya gushe lokacin da jaririn ya faɗo daga jikina.
Ihun sane ya dawo dani cikin hayyacina..
Duk halin da nake ciki hannuna na rawa na miƙa hannun zan dauke,amma haka naga wani hannun dayafi nawa hanzari ya ɗauke.
Binta nayi da ido ganin yanda ta riƙe a jaririn a hannunta tana jijjiga shi da jininsa da komai.
Hanyar fita daga ɗakin naga ta nufah,da gudu na bita a baya har ina faɗuwa saboda rashin ƙarfin jiki,domin a zatona kasheshi zatayi kaman yanda ta kashemin mijina.
Inda ta kawoni nagani,babban falone amma ba komai ne a cikinsa ba banda wata kujera,wazan gani a kai matar nan ce mai hula wacce ta kashemin miji.
Baƙin ciki naji da fargaba lokacin danaga matar tasaka mata yarona akan hannunta,bai kamata zuwansa duniya kenan ya hau kan hannun waɗannan azzalumanba.
"Maryam"
Naji ta ƙira sunana,muryar tayimin kaman nasan wacece,amma kuma mai zai kawota nan wajen,mata kamilah mai ɗumbin ilimi.
"Nasan kin gane muryarta,kina shakkane kawai da tunanin nice kokuma ba nice bace,to niɗin ce dai wacce ƙwaƙwalwarki ta baki"
Saka hannun tayi ta zare hular kanta,"hajiyah Mammah" shine abinda na faɗa cikin mamaki da ƙarfi.
Dariya ta sheƙe dashi tareda cewa.
"Karkiyi mamakin hakan,komai ya faru ke kika jawo ba kowa ba,san kanki ne dana mahaifinki ya jawo komai.
Ɗana ya nuna miki so,nima na nuna miki so amma haka kika tsallake kika tafi taki rayuwar,shi kika barshi a cikin duhu. Duk wanda zan nuna wa kulawa da so ƙarshe wajen fatima yake komawa,ni a barni dagani sai ƴaƴana,shikansa Hamma ko ƙafarsa zan tsugunna na lasa haka zai take harshena ya tafi wajenta. Dan haka wannan ya ƙare, duk sainaga bayan kowa amma bandake ke kaɗai.
Kinsan meyasa? Saboda kece soyayyar Aliyu ta farko,amma akan idonsa yarasata aka bawa Muhammad saboda son kai,kukayi ta murnar biki da shagali,nikuwa babu wanda ya kulada ni da ƴaƴana,ina ji ina gani yabar gida amma babu wanda ya tsaida shi bare yayi masa abinda yake so.
Har lokacin da kikayi aure inada yaƙinin kashe aurenku,ba yanda banyi ba abu yaƙi yiyuwa,ƙarshe ma wai harda ciki gareki. Hakanne yasa nayi muku gabaɗaya,yanzu dolene ki auri Aliyu tunda Muhammad ya mutu"
"Bazan aure shi ɗin ba,badai kisane aikinki ba to ki kasheni nima amma bazan aure shin ba"
Dariya tasake tuntsirewa da itah.
"Mai kike nufi,dama nasan ai zaki ce haka,zan baki zabi guda biyu.
Ko kiƙi amincewa
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12 Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21