wayar,zai dawo abuja? Kuma zai hanani aiki,idan bangama abinda zanyi a gidan kafin sannan fah,hajiyah maryam bazata iyah cigaba da yi ita kaɗai ba,don wannan jinyar da take ma ƙoƙarin taimakon Ahmad tayi ta hanyar bashi wasu bayanai akan mahaifinsa. Saboda har yafara zargin kansa a matsayin ɗan wacce ta kashe masa mahaifi. Wannan abin na kana ganin gaskiya kayi shuru yafi komai sosawa hajiyah Maryam zuciya. Dan a ranar da hajiyah Mammah ta zauna tamkar matar arziƙi tana zayyano masa labarin ƙaryar hajiyah Maryam kuka tayi ta rabza a ɗaki,musamman da taga halin da Ahmad ɗin ya shiga,da saida yayi yunƙurin nemo dangin Amina,injishi dangin mahaifiyarsa. Da ƙyara aka shawo kansa ya haƙura,shiMa bawai dukka ba,yabarine saboda case ɗin dayake handling.
"Ohh ya zanyi idan yah Musbahu yazo gidannan,komai fah zai iya wargajewa kenan."
Sashenmu na nufah domin na kwanta,dan yau bazanje sashen Ahmad ɗin bama sai yamma idan yakusa dawowa.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
*BOOK 2*
...24...
Hankalinta kwance ta haɗa komai a hankali,don tasan tunda yace bada wuri ba,wataƙila ma sai wajen magriba su ganshi.
Bayan ta gama komai jawowa sashen tayi amma bata kulle ba,tunda tasan babu mai shiga idan ba itaba kokuma wani inya gayyaceshi.
Tafiya take tana ƴar waƙa,tamkar babu abinda ya dameta,tana shiga sashensu banɗaki ta faɗa domin ta ɗauraye jikinta,don tun ranar farkon da Ahmad ya kamata tayi wanka a banɗakinsa bata sakeyi ba,tanaso ya yarda da itah,idan zatayi nasara to sai ta haɗa da kiyaye irin waɗannan abubuwan.
∆∆∆∆
A bangaren Mulaifah kuwa tun safe aka kawomata maganin da zatayi aikin dashi,(sildenafil viagra).
Tana tsugunne a garden taga shigewar Sumaimah ta dawo daga sashennasa,
Hakanne yabata damar itama shigewa sashen.
Bayan ta shiga kunkumi takama tareda yamutsa fuska jin yanda ƙamshin turare yakama falon sosai.
Takawa tayi zuwa kan dining inda Sumaimah ta jera kayan abinci,saida ta buɗe tagani kafin ta fito da maganin. Gorar ruwa ta buɗe ta zuba overdose,yanda zayyi aiki yanda yakamata,kuma ta sanshi sarai idan bai gusar masa da hankali ba to zai iya riƙe kansa..
Murmushin mugunta tayi tareda rufe komai kaman bata tababa ta juya ta tafi.
Tana fitowa daga falon ta ƙira padush tareda labarta mata.
Lokacin har an fito daga sallahr magriba.
∆∆∆
Bayan Sumaimah tayi sallahr magriba bata tashiba saita fara karatun ƙur'ani har akayi sallahr isha ta tashi tayi,tana nan zaune akan daddumar taji wayarta tayi ƙara,sunan Ahmad tagani,ya dawo kenan ta faɗa a ranta.
Ɗagawa tayi tareda yin sallama.
"Ka dawone ya hanya?"
"Lafiya ƙalau,shin kin rufe min drawer ne?"
"Ehh na rufe"
"Ina kika saka key ɗin,zan ɗauki wani document ne akwai abinda zan duba da darennan a ciki"
"Waii ai na taho da key ɗin a jikin wanda ka vani na sashenka,amma ina wanda yake wajenka"
"To na wajennawa ne yafaɗi ai banganshi ba,kuma ma yanzu zaki bani ki tafi,nasan daren yayi ai"
Daga haka ya kashe wayar tasa,kallo Sumaimah tabi da wayar tareda tashi daga kan sallayar,wato ya ɗebo gajiyarsa yanason hucewa akan ta.
Da hijabinta na sallah a jikinta ta ɗauki key ɗin ta nufi sashennasa.
Ta baya tabi bata shiga ta cikin gidanba,duk da ba komai zatayi ba amma kada su zargi wani abun.
Ƙwanƙwasa ƙofar tayi shuru,har tagaji ta buɗe ta shiga,a wajen dining ta ganshi,a gorar ruwa a hannunsa,a ƙasa kuma ya zubarda juice ɗin da ya haɗa.
Juyar da ido tayi tareda miƙa masa key ɗin,wani lokacin mamaki yake bata idan yana abu kamar yaro.
Ɗauke jug ɗin tayi a ƙasan ta rufeshi,hanyar kitchen ta nufah zata ɗauko mopa,maganar sa ce ta tsayar da itah.
"Mai zakiyi a kitchen yanxu?"
"Wannan wajen zan gyara mana kafin gobe ya bushe,kuma da alama sai iya shiga ƙasan kujera"
"Amma dare yayi ki gyara nan wajen kuma......"
"Karka damu yanzu zan gama na tafi"
Ɗaga mata kai yayi tareda shigewa ɗakinsa.
Bayan ta ɗauko mopar hijabinta ta cire ta ajiye akan kujera.
Tazo matsar da gorar ruwan dayasha sai taga abu ya taru a ƙasan robar,abinne ya bata Mamaki,mai ya kawo wani abu cikin gorar ruwa kuma.
Ɗagawa tayi tana jujjuyawa,kaman an ce takai idonta ƙasa saita hango ƙwayar magani a ƙasan table ɗin,tsugunnawa tayi da sauri ta ɗauka tana jujjuyata,tabbas ɗazu ta gyara wajennan bataga komai ba.
To kennan waye yashigo ya ajiyeta a wajen,da alama kuma irinta aka saka a cikin gorar ruwan,wani abin tashin hankalin wanda aka hara da koma mai nene yariga da yasha.
Hannayenta ne suka fara rawa kana da dukka ilahirin jikinta.
Saurin tashi tayi kaman an tsikareta tayi ɗakin Ahmad ɗin da gudu.
A bakin gado ta ganshi ya kifah kai,hannunsa kuma yana kan cikinsa ta ƙasa,babu riga a jikinsa daga shi sai gajeren wando.
Ga drawer ya buɗeta ga kuma kayansa a gefe..
Da gudu ta nufeshi tareda zama a gefensa.
"Wayyo dan Allah kada ka mutu ka tashi muje asibiti,wayyo Allah mai kayi musu zasu kasheka"
Riƙo hannunta yayi gam,hakan yasakata tsayawa da yin kukan ta kalleshi.
Shima itan yake kallo,idanunsa sunyi jawur tamkar garwashin wuta. Magana yakeson yi,amma fatar bakinsa rawa takeyi,kana gani kasan yaƙi yakeyi da wani abu dayake son tasowa a cikin jikinsa.
"Ki......kitafi.....ki rufe ƙofar kada ki kuskura ki dawo..."
"Meyasa mai kake nufi,wanine yasaka maka abu a cikin ruwa Kasha,kuma da alama mai illah ne,inaga ma guba ce tunda tasaka maka ciwon ciki,dan Allah ka tashi muje asibiti"
"Nace. ....kkkkitafii Sumaimah,meyasa bakyajin magana,Ko so kike na rasa tunanina na aikata miki abinda dukkanmu zamuyi danasani....."
Shuru tatsaya tana kallonsa,dan har yanzu bata gano mai yake faruwa ba,saida ya daka mata tsawa kafin ta tashi ta fita tana share hawaye.
Harta fita daga sashennasa sai kuma tagano alamar motsin mutum yana tahowa zuwa inda take.
Gabanta ne yafara bugawa,don a zatonta ko hajiyah Mammah ce zatayi siddabarunta.
Komawa tayi a hankali zuwa falon ta rufo ƙofah tana leƙowa ta glass ɗin ƙofar.
Saida ta matso kusa kafin taga Mulaifah ce,tana tafiya tana waiwayawa tamkar munafuka.
'To ita kuma mai haɗinta danan wajen zatazo goman dare.'
Shine tunanin da Sumaimah tayi wacce take kallonta ta glass ɗin ƙofah.
Ganin sashen Ahmad ta nufo zata shiga,hakan yasa Sumaimah tayi saurin saka key wanda yake hannunta,saboda kada ta shigo ta ganta a ciki itama da daddaren,amma kuma Ahmad yana buƙatar taimako. Kai amma ba a wajen wannan ba.
Murɗa ƙofar tayi ta jijjiga amma shuru,kaman zatayi kuka tayi,duk Sumaimah tana kallonta.
Wayarta ta ɗauko ta danna ƙira,can bayan an ɗauka tace.
"Padush ya rufe ƙofar bayan ma,tayi ta bugawa har mai gadi na yaci yaji,amma shi bai buɗe ba,kumafah bai daɗe da shiga ba,baici maganin ya fitar masa da hankalin sa ba zuwa yanzu,kuma hakanne ma zaisa ya buɗe da wuri ai.........ohh padush yazanyi ne,idan bai buɗe ba asirina zai tonu in aka gane inada ciki a gidannan..........najira menene,ni haƙurina ya ƙare,idan bai buɗe ba yakwana bayyi releasing ba maganinnnan zayyi masa illah,karnaje nayi silar hakan,kinsan ina sonsa..........wayyo nashiga uku,yanzu duk plan ɗin dana wuni ina haɗawa ya vaci,shiya sani yasan yadda zayyi,in wani abuma ya sameshi babu wanda zaisan nice"
Bayan ta kashe wayar juyawa tayi kaman zatayi kuka,duk abinda take kuma take cewa Sumaimah tana kallonta. Wani ƙululun baƙin cikine da kuma na tashin hankali suka haɗu mata a cikin ƙirjinta.
"Oh dama kece,kuma abinda kika saka masa kenan a cikin ruwansa,sai yanzu na kamo bakin zaren,wato so kike ya kwanta dake ba'a cikin hankalin sa ba,saboda ki laƙaba masa cikin da kika iyooo"
Hannu Sumaimah tasaka a ha'barta tana jinjina lamarin..
Ta ɗan daɗe a wajen,saida ta tabbatar Mulaifah ta tafi tukunna kafin itama ta murɗa zata fita.
Har ta saka ƙafarta a waje saikuma maganar Mulaifah ta dawo cikin kunnenta.
Cewar in ya kwana batareda mace ba ya samu matsala shiya sani.
Maida ƙofar tayi ta rufe bayan ta dawo cikin falon.
Safah da marwa tafara tana tunanin abinyi,itadai in tace zata samo makarin maganin dayasha a daren to tayi ƙarya,sannan shin wa zata nema yabata shawara akan ya zatayi.
Wayarta ta ɗata ta danna ƙorna Neelah.
Can kaman ringing biyu ta ɗaga,muryar tarau take da alama batayi bacci ba.
"Hello anty Neelah kina jina?"
"Ehh ina jinki,yadai jikin mommy ne ya tashi?"
"Ahah daman............"
Kaff ta zayyane mata abinda yake faruwa,ajiyar zuciya tasake bayan ta gama jin abinda yake faruwa.
"Kai amma wannan yarinya akwai shegiya,wai su bazasu barshi ya huta bane? Kinsan miye,yanda ta faɗa gaskiya ne zai iya yimasa illah,tunda tace overdose tabashi,sannan ni bana nan ina kaduna bare na samo masa maganin dazai karya wanda ya sha. Abinda za'ayi tunda ke matarsa ce dole kene zakiyi masa magani,kuma dama hakan haƙƙinki ne......saidai kiyi haƙuri zakiji jiki sosai tunda baya hayyacinsa....."
"Bakomai dama nayi tunanin hakan,na tambayi shawararki ne kar hakan yazama kuskure,musamman da rayuwarsa ke cikin hatsari"
"Shikenan kiyi haƙuri kikuma jure,komai zaizo da sauƙi Inshaallah"
Kashe wayar Sumaimah tayi tareda kasheta,hanyar ɗakinnasa ta nufah cikin sanyin jiki.
A hankali ta murɗa ƙofar ɗakin,yana nan a inda ta barshi,saidai yanzu daga inda take tana hango yanda jikinsa yake rawa.
Ƙarar maida ƙofar da tayine yasakashi ɗagowa ya kalleta,zuwa yanxu kam ya sanja kamanni.
Takawa take a hankali tana nufar inda yake,yayinda shikuma yake binta da wani mayen kallo mai cikeda fassara,gabanta dukan tara tara yake har ta zauna a bakin gadon.
Hannunta ta ɗaga zuwa kannasa hannun,wanda jijiyarsa suka fito raɗa raɗa,tausayinsa ne ya tsirga mata har cikin ranta,wanda hakan yasakata fashewa da kuka.
"Kayi haƙuri ka yafemin,nasan hukuncina bazayyi maka daɗi a gobe ba,amma kayi haƙuri dan Allah"
Tana gama faɗin hakan takai bakinta saitin nasa,kaman dama riƙewa yake,amma yanzun ƙarfinsa ya gaza control ɗin ƙishirwar da take cikin ransa,hakan yasaka mai makon yaji haƙurin da take bashi,saima sumbatarta daya farayi a zafafe.
Kuka take tana cize baki jin yanda yake yamutsata,tun tana jin da ɗan ƙarfi a cikin jikinta harta daina ji.
Ta daɗe tana ɗanɗanar azabar,har saida maganin yasakeshi jikinsa ya sake laraff baccci ya ɗaukeshi,kafin itama tasamu damar runtsawa.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
*BOOK 2*
...25...
Yaji dai kaman ya tasa kai da wani abu mai tudu,amma bayyi masa kamada pillow ba,buɗe idonsa yake a hankali saboda nauyin da yayi masa kafin ya sauƙe akan cikin Sumaimah.
Ɗaga kansa yayi sai a sannan yaga ashe kan ƙirjinta yasaka kansa,mai ya kawota ɗakinsa kuma kan gadonsa,sannan ba sutura a jikinsu.
Abinda yafaru jiyane Yafara kwaranyowa cikin ƙwaƙwalwarsa.
Saurin zabura yayi ya tashi zaune tareda ƙarewa yanayinnasu kallo,jini ya gani a bargon da wajen ƙasanta,wanda yasan ba shakka daga cikinta yake fitowa,saboda tsabar ƙarfin dayayi mata a jiyan..
Hannunsa dukka biyun wanda suke rawa yasaka a kansa ya dafe,domin ji yake kaman zai cire saboda tension ɗin dayake ciki,wani ihu ya fashe dashi na dana sani da kuma nadama.
Hakanne ya farkar da Sumaimah daga baccin da tayi a jiyan,wanda za'a iya ƙiranshi da ƙanin suma.
Iduwanta fulu fulu sukayi,badan fatar bakinta ta ƙasa inda ta cijeta tayi jawur.
Yunƙurawa tayi a hankali ta tashi zaune tana cicccize baki saboda tsamin da jikinta yake yimata.
Kallo tabi Ahmad dashi,wanda shiɗinma ita yake kallo tamkar gunki.
Zanin dayake gefenta ta jawo ta saka akan ƙirjinta,kana ta kama gashinta daya bake akan fuskarta ta ɗaure.
"Meyasa......meyasa......meyasa kika aikata haka,kinsan kuwa girma da kuma munin abinda kika sanya na........."
"Kana lafiyah,maganin yabar jikinka bazai cutar dakai ba?"
Shine abinda Sumaimah ta faɗa cikin dashashiyar murya.
"Naji Mulaifah tana cewa zai jawo maka babbar matsala idan ta zauna dashi a haka"
"Shine dalilin daya saka kika bada kanki,abinda yafi komai muhimmanci a wajenki,sannan kika saka na aikata abinda harna mutu bazan manta ba? Meyasa zakiyimin haka,bayan nace miki ki tafi mai ya dawo dake toh? Akan matsalata ki kalli abinda na aikata miki,yanzu ya zanyi kenan"
Maganar cikin nadama yake ambatarta kamar zayyi kuka.
Ɗan murmushin ƙarfin hali Sumaimah tayi kafin tace.
"Karka damu nidama ba budurwa bace bare kace na rasa budurcina,Sannan nayi niyyar tafiya kaman yanda kace,......."
"Wannan shine abinda yakamata muyi magana akai a yanzu?"
Daga haka ya tashi ya shiga banɗaki.
Binsa Sumaimah tabi da kallo tareda runtse ido. Shin wai yaushe zatayi tarayya da mijinta cikin salama ne,dan wannan ko kusa bazata ƙirata da kwanciya ba sam.
Ƙoƙarin tashi take amma abu ya gagara,ko ranar farkonta bataji wannan azabar ba,gaskiya bazata taba yafewa Mulaifah ba.
Jingina tayi da kunnen gadon,ganin duk yanda tayi bazata iya tashi daga kan gadon ba.
Jin motsin takunsa ne yasakata buɗe idanuwanta,jallabiya ce a jikinsa ruwan toka,sai ruwa daya ke fitowa daga sumar kansa,alamar ya tsabtace jikinsa. Daren farkonsu ne ya faɗo mata a ranta,yanda tayi fama dashi kafin ya tashi yayi wanka. Duk da halin datake ciki hakan bai hanata yin murmushi ba,idan tace batayi kewar goje bama tayi ƙarya.
Ciɗak taji ya cirata sama tareda yin hanyar banɗaki,da kallon mamaki tabishi kana dabi jikinta ma da kallon,zanin ya cire cinyoyinta duk bushashshen jini. Runtse idonta tayi wannan kunya har ina.
Da sauri ta buɗesu jinta a cikin ruwan zafi,saida tasaki ƙara jin yanda ya shigeta.
"Ki zauna a ciki zafinsa inya ratsaki zakiji ƙarfin jikinki ki iya gyara kanki. "
Daga haka yabar banɗakin,ajiyar zuciya ta saki tareda sake jikinta a cikin bahon wankan,tasan yanzu yafijin haushinta ma fiyeda wacce tayi silar shigarsa cikin wannan yanayin.
Ta daɗe a ruwan,bayan yayi sanyi ma tasake saka wani ruwan zafin.
Saida taji jikinta ya ɗan dawo daidai kafin tayi wankan tsarki ta fito.
Towel ɗinsa ta ɗauka tayi amfani dashi,lokacin data fito baby duvet ɗin ya cireshi,ko ina ya kaishi oho.
Hijabinta ta ɗauka tayi sallahr asuba,dan rana harta fara fitowa a lokacin.
Addu'o'i ta dungayi daga zaunen,ta daɗe kafin ta tashi ta naɗe sallayar.
Falon ta fito domin hada abinda zataci.
Idonta ne yakai kan dinning inada aka ajiye leda,tasan Ahmad ne ya ajiye,tunda jiya babu ita a wajen.
Sannan abincin datayi masa jiyan shima yana wajen.
Ƙarisawa tayi wajen ta buɗe ledar,magani ne na relief pain a ciki.
Tea ta haɗa tasha kana ta sha maganin. Daga nan ta tafi sashensu,dan ma Allah ya taimaketa safiya ce ba mutane sosai,su inna ladiyo kuwa batada matsala dasu ,dan yi zatayi kaman ta dawo daga sashen hajiya maryam,tunda ko badan haka ba wani lokacin takan kwana a wajenta.
Bayan ta kwanta akan katifar tata abubuwa ne da dama suka fara yawo a cikin kanta,shin da wannne ido kenan yanzu Ahmad zai dunga kallonta.....runtse ido tayi ko bacci zai ɗauketa.
A bangaren hajiyah maryam da taga rana tayi sosai Sumaimah bata zo ba sai hakan ya tabbatar mata da zancen da Neelah ta ƙira ta faɗamata.
Safa da marwa take a ɗakinnata tarasa abinyi,so take taje taga mai yake faruwa,dan indai yana cikin magani zai iya yi mata illah sosai.
"Kai wannan mutane wannan mutane,wato so take ta laƙaba masa cikin shegen da tayi?. Allah sarki koyah Sumaimah take,nasan tunda banganta ba yanzu to tasha wahala a wajensa"
Waya ta ɗauka taƙira Sumaimah ɗin,saida tayi ƙira kusan sau uku kafin ta daga cikin magagin bacci.
"Hello Sumaimah kina jina,kina ina ne,sashensa ko kuma naku?"
"Uhmm ina ɗakinmu"
"Dan Allah ko zaki daurewa kizo,idan nace zanzo wajenki hakan zai zama abin magana,ya jikinnaki?"
Saida tayi jimma kafin ta amsa,wanda hajiyah maryam ɗin rasan kunya taji da kuma mamakin ya akayi ta sani,amma wannan bashine a gabanta ba dan haka ta basar.
"Ehh.....zan iya zuwa,bacci ne ma ya ɗaukeni"
Bayan ta kashe wayar bayan gida ta shiga,da alama wasu dabaru zata haɗawa Sumaiman saboda jikinta.
Lokacin datazo ta ƙyar ta haɗa ido da hajiyah maryam,ita a dole kunyar ta takeji,ita dai bata ce mata komai ba,har ta gama wankan ta fito.
Wunin ranar Sumaimah a sashen hajiyah maryam ta wuni,duk wani abu ita tayimata,tun tana noƙewa har ta saki jikinta,musamman dataga hajiyah maryam din batayi mata labarin abinda ya farun ba.
A bangaren Sumaimah kuwa da tunanin Ahmad ta wuni,shin yana ina,ko ya zasu cigaba oho,shin zai sake yarda ta shiga sashensa ma kuwa? Tasan yanacan yana ɗorawa kansa laifin abinda ya aikata mata.
Washagari jikin Sumaimah ya ware,dan harta koma ayyukanta na yau da kullum,sannan kaf gidan babu wanda yasan mai ya faru sai hajiyah Maryam da kuma uban gayyar..
Bayan ta tashi saida ta gama da sashen hajiyah Maryam kafin ta wuce sashensa,har dare dai yayi bata ganshi ba,shin ya dawo ma oho.
Ba kaman ko yaushe ba yauɗin da ɗar ɗar na zuciya ta buɗe sashen,yana nan kaman yanda ta fita ta barshi jiya.
Abinda ya farune ya dawo mata cikin kai,amma tayi saurin maidashi ta ɗauko mopa.
Tana cikin goge goge Ahmad ya fito daga ɗakinsa,yana sanye da dogon wando da kuma vest,turus yayi dan bayyi zaton zata dawo aiiki ba,haka itama batasan yana nan ba.
Bakinta yana rawa haka cikin dauriya ta gaisheshi,jin bai amsa ba ya tsaya ƙyam kaman gunki yasakata ɗago idonta,haɗa ido sukayi dama ashe ita yake kallo.
"Mai ya dawo dake sashennan,yanzu duk abinda yafaru dake baki ɗaukeshi a ishara ba kika sake dawowa inda nake,mai yasa bazaki tsaneni ba kuma ki zageni akan abinda nayi miki,saima dawowa dakikayi cigaba dayimin aiki....mai kike nema haka a wajena?,bakya tsoron abinda ya faru ya sake faruwa?"
Ƙaremasa kallo tayi jin yadda yake sambatu cikin karayar zuciya.
Idanuwansa sun faɗa gefen idonsa yayi baƙi,ga bakinsa ya bushe yayi fayau yini ɗaya kaman majinyaci,ko ita batayi haka ba bare shi.
Ajiye mopar hannunta tayi ta matso kusada shi tana cigaba da kallonsa.
"Karka cemin blaming kanka ka dungayi tsawon wannan lokacin,bakaci abinci ba kuma bakayi bacci ba......shin sau nawa zan ce maka ba laifinka bane,Mulaifah ce ta zuba maka magani saboda ta cimma wani ƙudirinta akan ka,bai kamata ka.........."
"Idan ita tayimin haka tsakanina da ita ne,kikuma da kika shiga tsakani miye ma'anar hakan kenan"
"Ohhh kafi son na barta ku aikata sabo da ita kenan,alhali inada damar magance hakan,Sannan kuma ta laƙaba maka ɗan da ba naka ba,ko kuma na barka hakan ya cutar dakai?"
"Kema da kika tunkareni muka aikata hakan miye maravarsa da natan kenan,Sannan nifah nace miki ki tafi amma kika dawo"
"Duk naji sannan na yarda ka saka laifin dukka akaina,amma ka daina yiwa kanka wannan hukuncin. Nina ɗauka laifina ne,amma kai ba naka bane tunda baka cikin hankalin ka. Zancennan ya wuce sannan ya tsaya iya nan,zan ɗau komai akaina"
Taƙarisa maganar tana nuna kanta,hawayen dayake idonta ta share tana binsa da kallon tausayin halin da suka tsinci kansu,da kuma tsantsar kulawa.
Shi har yarasama mai zaice da itah,saidai bi da ido.
Haka yana nan a falon ta
Showing 39001 words to 42000 words out of 62659 words
"Ohh ya zanyi idan yah Musbahu yazo gidannan,komai fah zai iya wargajewa kenan."
Sashenmu na nufah domin na kwanta,dan yau bazanje sashen Ahmad ɗin bama sai yamma idan yakusa dawowa.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
*BOOK 2*
...24...
Hankalinta kwance ta haɗa komai a hankali,don tasan tunda yace bada wuri ba,wataƙila ma sai wajen magriba su ganshi.
Bayan ta gama komai jawowa sashen tayi amma bata kulle ba,tunda tasan babu mai shiga idan ba itaba kokuma wani inya gayyaceshi.
Tafiya take tana ƴar waƙa,tamkar babu abinda ya dameta,tana shiga sashensu banɗaki ta faɗa domin ta ɗauraye jikinta,don tun ranar farkon da Ahmad ya kamata tayi wanka a banɗakinsa bata sakeyi ba,tanaso ya yarda da itah,idan zatayi nasara to sai ta haɗa da kiyaye irin waɗannan abubuwan.
∆∆∆∆
A bangaren Mulaifah kuwa tun safe aka kawomata maganin da zatayi aikin dashi,(sildenafil viagra).
Tana tsugunne a garden taga shigewar Sumaimah ta dawo daga sashennasa,
Hakanne yabata damar itama shigewa sashen.
Bayan ta shiga kunkumi takama tareda yamutsa fuska jin yanda ƙamshin turare yakama falon sosai.
Takawa tayi zuwa kan dining inda Sumaimah ta jera kayan abinci,saida ta buɗe tagani kafin ta fito da maganin. Gorar ruwa ta buɗe ta zuba overdose,yanda zayyi aiki yanda yakamata,kuma ta sanshi sarai idan bai gusar masa da hankali ba to zai iya riƙe kansa..
Murmushin mugunta tayi tareda rufe komai kaman bata tababa ta juya ta tafi.
Tana fitowa daga falon ta ƙira padush tareda labarta mata.
Lokacin har an fito daga sallahr magriba.
∆∆∆
Bayan Sumaimah tayi sallahr magriba bata tashiba saita fara karatun ƙur'ani har akayi sallahr isha ta tashi tayi,tana nan zaune akan daddumar taji wayarta tayi ƙara,sunan Ahmad tagani,ya dawo kenan ta faɗa a ranta.
Ɗagawa tayi tareda yin sallama.
"Ka dawone ya hanya?"
"Lafiya ƙalau,shin kin rufe min drawer ne?"
"Ehh na rufe"
"Ina kika saka key ɗin,zan ɗauki wani document ne akwai abinda zan duba da darennan a ciki"
"Waii ai na taho da key ɗin a jikin wanda ka vani na sashenka,amma ina wanda yake wajenka"
"To na wajennawa ne yafaɗi ai banganshi ba,kuma ma yanzu zaki bani ki tafi,nasan daren yayi ai"
Daga haka ya kashe wayar tasa,kallo Sumaimah tabi da wayar tareda tashi daga kan sallayar,wato ya ɗebo gajiyarsa yanason hucewa akan ta.
Da hijabinta na sallah a jikinta ta ɗauki key ɗin ta nufi sashennasa.
Ta baya tabi bata shiga ta cikin gidanba,duk da ba komai zatayi ba amma kada su zargi wani abun.
Ƙwanƙwasa ƙofar tayi shuru,har tagaji ta buɗe ta shiga,a wajen dining ta ganshi,a gorar ruwa a hannunsa,a ƙasa kuma ya zubarda juice ɗin da ya haɗa.
Juyar da ido tayi tareda miƙa masa key ɗin,wani lokacin mamaki yake bata idan yana abu kamar yaro.
Ɗauke jug ɗin tayi a ƙasan ta rufeshi,hanyar kitchen ta nufah zata ɗauko mopa,maganar sa ce ta tsayar da itah.
"Mai zakiyi a kitchen yanxu?"
"Wannan wajen zan gyara mana kafin gobe ya bushe,kuma da alama sai iya shiga ƙasan kujera"
"Amma dare yayi ki gyara nan wajen kuma......"
"Karka damu yanzu zan gama na tafi"
Ɗaga mata kai yayi tareda shigewa ɗakinsa.
Bayan ta ɗauko mopar hijabinta ta cire ta ajiye akan kujera.
Tazo matsar da gorar ruwan dayasha sai taga abu ya taru a ƙasan robar,abinne ya bata Mamaki,mai ya kawo wani abu cikin gorar ruwa kuma.
Ɗagawa tayi tana jujjuyawa,kaman an ce takai idonta ƙasa saita hango ƙwayar magani a ƙasan table ɗin,tsugunnawa tayi da sauri ta ɗauka tana jujjuyata,tabbas ɗazu ta gyara wajennan bataga komai ba.
To kennan waye yashigo ya ajiyeta a wajen,da alama kuma irinta aka saka a cikin gorar ruwan,wani abin tashin hankalin wanda aka hara da koma mai nene yariga da yasha.
Hannayenta ne suka fara rawa kana da dukka ilahirin jikinta.
Saurin tashi tayi kaman an tsikareta tayi ɗakin Ahmad ɗin da gudu.
A bakin gado ta ganshi ya kifah kai,hannunsa kuma yana kan cikinsa ta ƙasa,babu riga a jikinsa daga shi sai gajeren wando.
Ga drawer ya buɗeta ga kuma kayansa a gefe..
Da gudu ta nufeshi tareda zama a gefensa.
"Wayyo dan Allah kada ka mutu ka tashi muje asibiti,wayyo Allah mai kayi musu zasu kasheka"
Riƙo hannunta yayi gam,hakan yasakata tsayawa da yin kukan ta kalleshi.
Shima itan yake kallo,idanunsa sunyi jawur tamkar garwashin wuta. Magana yakeson yi,amma fatar bakinsa rawa takeyi,kana gani kasan yaƙi yakeyi da wani abu dayake son tasowa a cikin jikinsa.
"Ki......kitafi.....ki rufe ƙofar kada ki kuskura ki dawo..."
"Meyasa mai kake nufi,wanine yasaka maka abu a cikin ruwa Kasha,kuma da alama mai illah ne,inaga ma guba ce tunda tasaka maka ciwon ciki,dan Allah ka tashi muje asibiti"
"Nace. ....kkkkitafii Sumaimah,meyasa bakyajin magana,Ko so kike na rasa tunanina na aikata miki abinda dukkanmu zamuyi danasani....."
Shuru tatsaya tana kallonsa,dan har yanzu bata gano mai yake faruwa ba,saida ya daka mata tsawa kafin ta tashi ta fita tana share hawaye.
Harta fita daga sashennasa sai kuma tagano alamar motsin mutum yana tahowa zuwa inda take.
Gabanta ne yafara bugawa,don a zatonta ko hajiyah Mammah ce zatayi siddabarunta.
Komawa tayi a hankali zuwa falon ta rufo ƙofah tana leƙowa ta glass ɗin ƙofar.
Saida ta matso kusa kafin taga Mulaifah ce,tana tafiya tana waiwayawa tamkar munafuka.
'To ita kuma mai haɗinta danan wajen zatazo goman dare.'
Shine tunanin da Sumaimah tayi wacce take kallonta ta glass ɗin ƙofah.
Ganin sashen Ahmad ta nufo zata shiga,hakan yasa Sumaimah tayi saurin saka key wanda yake hannunta,saboda kada ta shigo ta ganta a ciki itama da daddaren,amma kuma Ahmad yana buƙatar taimako. Kai amma ba a wajen wannan ba.
Murɗa ƙofar tayi ta jijjiga amma shuru,kaman zatayi kuka tayi,duk Sumaimah tana kallonta.
Wayarta ta ɗauko ta danna ƙira,can bayan an ɗauka tace.
"Padush ya rufe ƙofar bayan ma,tayi ta bugawa har mai gadi na yaci yaji,amma shi bai buɗe ba,kumafah bai daɗe da shiga ba,baici maganin ya fitar masa da hankalin sa ba zuwa yanzu,kuma hakanne ma zaisa ya buɗe da wuri ai.........ohh padush yazanyi ne,idan bai buɗe ba asirina zai tonu in aka gane inada ciki a gidannan..........najira menene,ni haƙurina ya ƙare,idan bai buɗe ba yakwana bayyi releasing ba maganinnnan zayyi masa illah,karnaje nayi silar hakan,kinsan ina sonsa..........wayyo nashiga uku,yanzu duk plan ɗin dana wuni ina haɗawa ya vaci,shiya sani yasan yadda zayyi,in wani abuma ya sameshi babu wanda zaisan nice"
Bayan ta kashe wayar juyawa tayi kaman zatayi kuka,duk abinda take kuma take cewa Sumaimah tana kallonta. Wani ƙululun baƙin cikine da kuma na tashin hankali suka haɗu mata a cikin ƙirjinta.
"Oh dama kece,kuma abinda kika saka masa kenan a cikin ruwansa,sai yanzu na kamo bakin zaren,wato so kike ya kwanta dake ba'a cikin hankalin sa ba,saboda ki laƙaba masa cikin da kika iyooo"
Hannu Sumaimah tasaka a ha'barta tana jinjina lamarin..
Ta ɗan daɗe a wajen,saida ta tabbatar Mulaifah ta tafi tukunna kafin itama ta murɗa zata fita.
Har ta saka ƙafarta a waje saikuma maganar Mulaifah ta dawo cikin kunnenta.
Cewar in ya kwana batareda mace ba ya samu matsala shiya sani.
Maida ƙofar tayi ta rufe bayan ta dawo cikin falon.
Safah da marwa tafara tana tunanin abinyi,itadai in tace zata samo makarin maganin dayasha a daren to tayi ƙarya,sannan shin wa zata nema yabata shawara akan ya zatayi.
Wayarta ta ɗata ta danna ƙorna Neelah.
Can kaman ringing biyu ta ɗaga,muryar tarau take da alama batayi bacci ba.
"Hello anty Neelah kina jina?"
"Ehh ina jinki,yadai jikin mommy ne ya tashi?"
"Ahah daman............"
Kaff ta zayyane mata abinda yake faruwa,ajiyar zuciya tasake bayan ta gama jin abinda yake faruwa.
"Kai amma wannan yarinya akwai shegiya,wai su bazasu barshi ya huta bane? Kinsan miye,yanda ta faɗa gaskiya ne zai iya yimasa illah,tunda tace overdose tabashi,sannan ni bana nan ina kaduna bare na samo masa maganin dazai karya wanda ya sha. Abinda za'ayi tunda ke matarsa ce dole kene zakiyi masa magani,kuma dama hakan haƙƙinki ne......saidai kiyi haƙuri zakiji jiki sosai tunda baya hayyacinsa....."
"Bakomai dama nayi tunanin hakan,na tambayi shawararki ne kar hakan yazama kuskure,musamman da rayuwarsa ke cikin hatsari"
"Shikenan kiyi haƙuri kikuma jure,komai zaizo da sauƙi Inshaallah"
Kashe wayar Sumaimah tayi tareda kasheta,hanyar ɗakinnasa ta nufah cikin sanyin jiki.
A hankali ta murɗa ƙofar ɗakin,yana nan a inda ta barshi,saidai yanzu daga inda take tana hango yanda jikinsa yake rawa.
Ƙarar maida ƙofar da tayine yasakashi ɗagowa ya kalleta,zuwa yanxu kam ya sanja kamanni.
Takawa take a hankali tana nufar inda yake,yayinda shikuma yake binta da wani mayen kallo mai cikeda fassara,gabanta dukan tara tara yake har ta zauna a bakin gadon.
Hannunta ta ɗaga zuwa kannasa hannun,wanda jijiyarsa suka fito raɗa raɗa,tausayinsa ne ya tsirga mata har cikin ranta,wanda hakan yasakata fashewa da kuka.
"Kayi haƙuri ka yafemin,nasan hukuncina bazayyi maka daɗi a gobe ba,amma kayi haƙuri dan Allah"
Tana gama faɗin hakan takai bakinta saitin nasa,kaman dama riƙewa yake,amma yanzun ƙarfinsa ya gaza control ɗin ƙishirwar da take cikin ransa,hakan yasaka mai makon yaji haƙurin da take bashi,saima sumbatarta daya farayi a zafafe.
Kuka take tana cize baki jin yanda yake yamutsata,tun tana jin da ɗan ƙarfi a cikin jikinta harta daina ji.
Ta daɗe tana ɗanɗanar azabar,har saida maganin yasakeshi jikinsa ya sake laraff baccci ya ɗaukeshi,kafin itama tasamu damar runtsawa.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na ɗaya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
*BOOK 2*
...25...
Yaji dai kaman ya tasa kai da wani abu mai tudu,amma bayyi masa kamada pillow ba,buɗe idonsa yake a hankali saboda nauyin da yayi masa kafin ya sauƙe akan cikin Sumaimah.
Ɗaga kansa yayi sai a sannan yaga ashe kan ƙirjinta yasaka kansa,mai ya kawota ɗakinsa kuma kan gadonsa,sannan ba sutura a jikinsu.
Abinda yafaru jiyane Yafara kwaranyowa cikin ƙwaƙwalwarsa.
Saurin zabura yayi ya tashi zaune tareda ƙarewa yanayinnasu kallo,jini ya gani a bargon da wajen ƙasanta,wanda yasan ba shakka daga cikinta yake fitowa,saboda tsabar ƙarfin dayayi mata a jiyan..
Hannunsa dukka biyun wanda suke rawa yasaka a kansa ya dafe,domin ji yake kaman zai cire saboda tension ɗin dayake ciki,wani ihu ya fashe dashi na dana sani da kuma nadama.
Hakanne ya farkar da Sumaimah daga baccin da tayi a jiyan,wanda za'a iya ƙiranshi da ƙanin suma.
Iduwanta fulu fulu sukayi,badan fatar bakinta ta ƙasa inda ta cijeta tayi jawur.
Yunƙurawa tayi a hankali ta tashi zaune tana cicccize baki saboda tsamin da jikinta yake yimata.
Kallo tabi Ahmad dashi,wanda shiɗinma ita yake kallo tamkar gunki.
Zanin dayake gefenta ta jawo ta saka akan ƙirjinta,kana ta kama gashinta daya bake akan fuskarta ta ɗaure.
"Meyasa......meyasa......meyasa kika aikata haka,kinsan kuwa girma da kuma munin abinda kika sanya na........."
"Kana lafiyah,maganin yabar jikinka bazai cutar dakai ba?"
Shine abinda Sumaimah ta faɗa cikin dashashiyar murya.
"Naji Mulaifah tana cewa zai jawo maka babbar matsala idan ta zauna dashi a haka"
"Shine dalilin daya saka kika bada kanki,abinda yafi komai muhimmanci a wajenki,sannan kika saka na aikata abinda harna mutu bazan manta ba? Meyasa zakiyimin haka,bayan nace miki ki tafi mai ya dawo dake toh? Akan matsalata ki kalli abinda na aikata miki,yanzu ya zanyi kenan"
Maganar cikin nadama yake ambatarta kamar zayyi kuka.
Ɗan murmushin ƙarfin hali Sumaimah tayi kafin tace.
"Karka damu nidama ba budurwa bace bare kace na rasa budurcina,Sannan nayi niyyar tafiya kaman yanda kace,......."
"Wannan shine abinda yakamata muyi magana akai a yanzu?"
Daga haka ya tashi ya shiga banɗaki.
Binsa Sumaimah tabi da kallo tareda runtse ido. Shin wai yaushe zatayi tarayya da mijinta cikin salama ne,dan wannan ko kusa bazata ƙirata da kwanciya ba sam.
Ƙoƙarin tashi take amma abu ya gagara,ko ranar farkonta bataji wannan azabar ba,gaskiya bazata taba yafewa Mulaifah ba.
Jingina tayi da kunnen gadon,ganin duk yanda tayi bazata iya tashi daga kan gadon ba.
Jin motsin takunsa ne yasakata buɗe idanuwanta,jallabiya ce a jikinsa ruwan toka,sai ruwa daya ke fitowa daga sumar kansa,alamar ya tsabtace jikinsa. Daren farkonsu ne ya faɗo mata a ranta,yanda tayi fama dashi kafin ya tashi yayi wanka. Duk da halin datake ciki hakan bai hanata yin murmushi ba,idan tace batayi kewar goje bama tayi ƙarya.
Ciɗak taji ya cirata sama tareda yin hanyar banɗaki,da kallon mamaki tabishi kana dabi jikinta ma da kallon,zanin ya cire cinyoyinta duk bushashshen jini. Runtse idonta tayi wannan kunya har ina.
Da sauri ta buɗesu jinta a cikin ruwan zafi,saida tasaki ƙara jin yanda ya shigeta.
"Ki zauna a ciki zafinsa inya ratsaki zakiji ƙarfin jikinki ki iya gyara kanki. "
Daga haka yabar banɗakin,ajiyar zuciya ta saki tareda sake jikinta a cikin bahon wankan,tasan yanzu yafijin haushinta ma fiyeda wacce tayi silar shigarsa cikin wannan yanayin.
Ta daɗe a ruwan,bayan yayi sanyi ma tasake saka wani ruwan zafin.
Saida taji jikinta ya ɗan dawo daidai kafin tayi wankan tsarki ta fito.
Towel ɗinsa ta ɗauka tayi amfani dashi,lokacin data fito baby duvet ɗin ya cireshi,ko ina ya kaishi oho.
Hijabinta ta ɗauka tayi sallahr asuba,dan rana harta fara fitowa a lokacin.
Addu'o'i ta dungayi daga zaunen,ta daɗe kafin ta tashi ta naɗe sallayar.
Falon ta fito domin hada abinda zataci.
Idonta ne yakai kan dinning inada aka ajiye leda,tasan Ahmad ne ya ajiye,tunda jiya babu ita a wajen.
Sannan abincin datayi masa jiyan shima yana wajen.
Ƙarisawa tayi wajen ta buɗe ledar,magani ne na relief pain a ciki.
Tea ta haɗa tasha kana ta sha maganin. Daga nan ta tafi sashensu,dan ma Allah ya taimaketa safiya ce ba mutane sosai,su inna ladiyo kuwa batada matsala dasu ,dan yi zatayi kaman ta dawo daga sashen hajiya maryam,tunda ko badan haka ba wani lokacin takan kwana a wajenta.
Bayan ta kwanta akan katifar tata abubuwa ne da dama suka fara yawo a cikin kanta,shin da wannne ido kenan yanzu Ahmad zai dunga kallonta.....runtse ido tayi ko bacci zai ɗauketa.
A bangaren hajiyah maryam da taga rana tayi sosai Sumaimah bata zo ba sai hakan ya tabbatar mata da zancen da Neelah ta ƙira ta faɗamata.
Safa da marwa take a ɗakinnata tarasa abinyi,so take taje taga mai yake faruwa,dan indai yana cikin magani zai iya yi mata illah sosai.
"Kai wannan mutane wannan mutane,wato so take ta laƙaba masa cikin shegen da tayi?. Allah sarki koyah Sumaimah take,nasan tunda banganta ba yanzu to tasha wahala a wajensa"
Waya ta ɗauka taƙira Sumaimah ɗin,saida tayi ƙira kusan sau uku kafin ta daga cikin magagin bacci.
"Hello Sumaimah kina jina,kina ina ne,sashensa ko kuma naku?"
"Uhmm ina ɗakinmu"
"Dan Allah ko zaki daurewa kizo,idan nace zanzo wajenki hakan zai zama abin magana,ya jikinnaki?"
Saida tayi jimma kafin ta amsa,wanda hajiyah maryam ɗin rasan kunya taji da kuma mamakin ya akayi ta sani,amma wannan bashine a gabanta ba dan haka ta basar.
"Ehh.....zan iya zuwa,bacci ne ma ya ɗaukeni"
Bayan ta kashe wayar bayan gida ta shiga,da alama wasu dabaru zata haɗawa Sumaiman saboda jikinta.
Lokacin datazo ta ƙyar ta haɗa ido da hajiyah maryam,ita a dole kunyar ta takeji,ita dai bata ce mata komai ba,har ta gama wankan ta fito.
Wunin ranar Sumaimah a sashen hajiyah maryam ta wuni,duk wani abu ita tayimata,tun tana noƙewa har ta saki jikinta,musamman dataga hajiyah maryam din batayi mata labarin abinda ya farun ba.
A bangaren Sumaimah kuwa da tunanin Ahmad ta wuni,shin yana ina,ko ya zasu cigaba oho,shin zai sake yarda ta shiga sashensa ma kuwa? Tasan yanacan yana ɗorawa kansa laifin abinda ya aikata mata.
Washagari jikin Sumaimah ya ware,dan harta koma ayyukanta na yau da kullum,sannan kaf gidan babu wanda yasan mai ya faru sai hajiyah Maryam da kuma uban gayyar..
Bayan ta tashi saida ta gama da sashen hajiyah Maryam kafin ta wuce sashensa,har dare dai yayi bata ganshi ba,shin ya dawo ma oho.
Ba kaman ko yaushe ba yauɗin da ɗar ɗar na zuciya ta buɗe sashen,yana nan kaman yanda ta fita ta barshi jiya.
Abinda ya farune ya dawo mata cikin kai,amma tayi saurin maidashi ta ɗauko mopa.
Tana cikin goge goge Ahmad ya fito daga ɗakinsa,yana sanye da dogon wando da kuma vest,turus yayi dan bayyi zaton zata dawo aiiki ba,haka itama batasan yana nan ba.
Bakinta yana rawa haka cikin dauriya ta gaisheshi,jin bai amsa ba ya tsaya ƙyam kaman gunki yasakata ɗago idonta,haɗa ido sukayi dama ashe ita yake kallo.
"Mai ya dawo dake sashennan,yanzu duk abinda yafaru dake baki ɗaukeshi a ishara ba kika sake dawowa inda nake,mai yasa bazaki tsaneni ba kuma ki zageni akan abinda nayi miki,saima dawowa dakikayi cigaba dayimin aiki....mai kike nema haka a wajena?,bakya tsoron abinda ya faru ya sake faruwa?"
Ƙaremasa kallo tayi jin yadda yake sambatu cikin karayar zuciya.
Idanuwansa sun faɗa gefen idonsa yayi baƙi,ga bakinsa ya bushe yayi fayau yini ɗaya kaman majinyaci,ko ita batayi haka ba bare shi.
Ajiye mopar hannunta tayi ta matso kusada shi tana cigaba da kallonsa.
"Karka cemin blaming kanka ka dungayi tsawon wannan lokacin,bakaci abinci ba kuma bakayi bacci ba......shin sau nawa zan ce maka ba laifinka bane,Mulaifah ce ta zuba maka magani saboda ta cimma wani ƙudirinta akan ka,bai kamata ka.........."
"Idan ita tayimin haka tsakanina da ita ne,kikuma da kika shiga tsakani miye ma'anar hakan kenan"
"Ohhh kafi son na barta ku aikata sabo da ita kenan,alhali inada damar magance hakan,Sannan kuma ta laƙaba maka ɗan da ba naka ba,ko kuma na barka hakan ya cutar dakai?"
"Kema da kika tunkareni muka aikata hakan miye maravarsa da natan kenan,Sannan nifah nace miki ki tafi amma kika dawo"
"Duk naji sannan na yarda ka saka laifin dukka akaina,amma ka daina yiwa kanka wannan hukuncin. Nina ɗauka laifina ne,amma kai ba naka bane tunda baka cikin hankalin ka. Zancennan ya wuce sannan ya tsaya iya nan,zan ɗau komai akaina"
Taƙarisa maganar tana nuna kanta,hawayen dayake idonta ta share tana binsa da kallon tausayin halin da suka tsinci kansu,da kuma tsantsar kulawa.
Shi har yarasama mai zaice da itah,saidai bi da ido.
Haka yana nan a falon ta
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14 Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21