akan kujerar 3ctter dake dakin ya gaishesa da jiki, JAROOD yace dasauki, hadi da gaidasa malam wanzan ya Amsa cikin dattako.  Wai duk ina matan naka,? Hajiya fatima ta tambayi JAROOD.  Suna part dinsu Amour&  Cewar JAROOD. Wani guntun tsuki na takaici hajiya fatima tayi hadi dacewa  Au suna part dinsu? Kana nan kana ciwo su suna part dinsu saboda gata? Bautar aure sukazo yi ko zama a part dinsu sukazo yi? Halin matannan naka beda kyau, se ahankali, duk na karancesu a zuwan da nakeyi kasarnan, sun zama kamar mata masu zaman kansu, har ita zulaikha yar gidan Waziri, tamafi aisha rashin hankaki, insha Allahu wannan Auren da Kayi shine Auren kwanciyar hankali da zuri ah dayyiba insha Allahu uban masu gida&  malam

Wanzan ya amshe  insha Allahu Amin ya Rabbih, Ayi hakuri Giwar me martaba.. hajiya fatima ta juyo ga malam wanzan tana cewa  Hakuri kam yazama dole malam Amma wannan hali nasu dasake, ka duba kagani ko jinyarsa bazasu iya ba..kamaci abinci kuwa? Ta karashe maganarta hadi da tambayar JAROOD.  Naci Amour har nasha magunguna, duk sun shigo ai sunga jikin nawa basu dade da fita ba kuka shigo.. hajiya Fatima ta dan sassauta fadanta jin yace sun shigo tace  Toh ai shikenan& yanzu kana bukatar wani abu ne? JAROOD yace  Aah Amour&  ranar nan hajiya fatima ta wuni, tana jinyar d anta, da rana hajiya aisha da zulaikha suka shigo duba jikin nasa, taso ta Musu maganar, se kuma kawai ta kyalesu. Hajiya zulaikha ce ta takawo musu abincin rana dana dare, sbda ganin Hajiya fatima, da babu ita sam bazata kawo wani abinci ba. Seda akayi isha i da awanni dare ma yayi, wuraren 10;30pm kana Amour tama JAROOD sallama zata tafi, malam wanzan ya Riga ya fita yaje fito da mota, amma duk dashi aka wuni a dakin JAROOD din, wanda yaji sauki sosai zuwa yanzu kawai de, yanayin jikinsa ne yaki komawa yadda yake, duk inyaje yin fitsari seya duba Azzakarinsa yaga koya koma normal amma har yanzu de yana nan yadda yake, ga tunanin abinda yagani yaki barin kwayoyin idanuwansa da zuciyarsa, kuma da yayi Tunani se Azzakarinsa ya kuma masa sake-sake. Har hajiya fatima takai kofar fita a dakin JAROOD ya dakatar da ita ta hanyar cewa.  Amour wani abu na damuna&  ya kasa daurewa ne shiyasa ya yanke shawarar fadama Amour damuwarsa.





*Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani, duk taurin kan mijinki wallahi seya nutsu in kikayi using kayana& yammata dasuka rasa miji munada maganin farin jini me karfin gaske contact me 08101626484, kimin bayanin damuwarki cikin sirri. *



Set din Mace tagari 10k

Set din bujenki jagab 12k

Set din bata gindin kishiya 5k

Set din mallaka na Gamad id i 25k yadda kikaga gamad id i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.

Yajin maza 5k

Set din karfin maza 10k

Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k

Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k

Set din matar Oga 15k

Set din balaraba me ruwan dadih 10k

Set din baini wa bainik 30k in bononza.

Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k

Set din me jego 40k

Set din sakarni inyi fitsari 30k

Tsumin kankana promo 5k

Tsumin rubutu 7k

Tsumin tasani me gida 7k

Tsumin zumar dadih 7k

Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k

Garin bata gindin kishiya 5k

Saiwar bata gindin kishiya 10k

Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k

Dahuwar gandar mata 7k

Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k

Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo

Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k

Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k

Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k

Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k

Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo

Set din ci-muci 25k promo!

Set din matar oga 20k

Set din dundurusun dadih 15k

Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo

Jigidar mallaka 10k promo

Set din mallaka 70k private package.promo!

Matar minister package =ØæÜ 50kpromo!

Bridal package 100k promo.

VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k

Set din kashe dadin gindin koshiya 200k

Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC



Location Kaduna.

Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484

RealSaadatubintuAbdullahi
'<Øýß



F& ..12

*this book is 1k direct To me 08101626484*



Cikin hanzari Hajiya fatima ta juyo jin abinda yace, daman ita tin Dazu datazo ta kula akwai damuwa a tattare dashi, kawai tayi shiru ne abunka da uwa  Haba biri yayi kama da mutum, ni nasan bayan rashin lafiya akwai damuwa a tattare dakai, fuskarka tasanar dani kanada damuwa, meke damunka Uban me martaba? Ta karashe maganarta hadi da karasowa, ta zauna kasa dashi, yayi kasa da kansa, se yanzu yakejin nadamar daman bece komi ba, ya batta tayi tafiyarta, sbda harga Allah baze iya gaya mata komi ba, akan damuwarsa, nauyi yakeji.  Mexance mata ma,? Ta Ina zan fara gaya mata wannan babbar maganar,? JAROOD ya fadi a ransa ya dago ya kalleta yaga itama shi take kallo kawai jira takeyi ya gaya mata meke damuwarsa kamar yadda ya fadi yanada damuwar.  Inajinka ka gayamin meke damunka, fell free and talk in baka gayamin damuwarka ba wazaka gayamawa,?duk garinnan wa kake dashi bayan ni? Daga Ubangiji se Annabi Muhammadu SAw seni mahaifiyarka kake da agarinnan, ka gayamin damuwarka, ni UWA ce agareka,,, Hajiya fatima ta fadi cikin karfafa masa gwarin guiwa.  Bakomai amour& dama& . Se kuma yayi shiru, ya kasa cewa komi, ya sadda kansa kasa, koze mutu da wannan canjin yanayin dabesan kona menene ba ajikinsa, baze taba gayama kowa ba, gani yakeyi ma inya fadi ai girmansa faduwa zeyi, shi ba lafiya ce dashi ba, kuma an tabbatar masa baze warke ba balle yace ko tashi Burar tasa takeyi, shide kawaima ya rasa ta ina ze bullowa lamarinnasa, da ace ze samu ya gayama wani ya tabbatar zeji sanyi, amma baze iya fadiba.  Daman me? Kagayamin menene JAROOD, koma menene ka gayamin? Ko kisan kai kayi ni me rufa maka asiri ce, balle nasan bazaka aikata hakan ba, nasan me zakayi, kuma nasan abinda baza kayi ba& toh kawai ka gayamin damuwarka&  Cewar hajiya Fatima. Tunani JAROOD yashigayi kan meze gaya mata tashafe maganar, yanzu de yasan dole seya fada mata ko karya ne, sannan zata barsa, amma yau ko zata kwana anan dakin dole seya gaya mata damuwarsa.  Daman akan kasuwancina ne, shine nakeso ki kara tayani da Adduah, kinsan kasuwanci seda Adduah amour&  JAROOD ya fadi hakan kawai danya kawar da mgnr. Hajiya Fatima ta kuresa da ido danta tabbatar da dagaske mgnr daya fadince damuwarsa, be taba mata magana makamanciyar wannan ba se yau Akan kasuwancinsa.  Ka tabbatar wannan ce damuwarka? Ta jefo masa tambayar.. JAROOD ya daga mata kai ç1k1n tabbatarwa. Hajiya Fatima ta rausayar da kai tace  Toh shikenan , zan Kara maka Adduah akan Wacce nake maka, Allah ya taimakeka akan kasuwancinka, Allah ya dauraka kan makiya.. JAROOD yace  Amin Amour nagode&  mikewa hajiya fatima tayi ta kara masa seda safe sbda tasan malam wanzan nacan mota yana jiran fitowarta kuma dare se karay1 yake, shima mara lafiya ai yana bukatar ya huta. Akaro na biyu harta kai bakin kofa JAROOD yasake cewa  Amour kimin Adduah sosai, Allah ya kareni daa Aljanu da fatalwa, Allah yamin maganin damuwata&  hajiya Fatima ta sake juyowa akaro na biyu ta kalli dan nata tana maimaita abinda yace azuciyarta.  Aljanu kuma da Fatalwa,? Ta fadi cikin mamaki da tunani. Taci gaba dacewa  Wani irin aljanu da fatalwa kuma? Meye hadinka da fatalwa? Kai kuwa,anya kanka daya, JAROOD yace  bakomai Amour, kawai de nide kimin Adduah kawai.. hajiya fatima tayi jim for some second tana tunani tace  Anya ba magauta bane suka maka sihiri JAROOD ya girgiza kai alamar Aah.  Gaskiya nide kawai gobe, kasa ama saukar Alqur ani, ama addu ur i, danni kaina nayi mamakin wannan ciwon naka dukda de ba abinda ubangiji beyi, amma de nide gaskiya jikina be bani ba, akwai damuwa&  JAROOD yace  insha Allahu gobe zansa amin saukar, yauma naso nasa ayi saukar a gidan baba malam gobe insha Allahu zan kira masumin saukar&  hajiya Fatima tace  haka yayi, ka kula da kanka insha Allahu gobe da sassafe zan dawo, zansa malam wanzan ya kawo BATOOL ta duba jikin naka,&  JAROOD yayi shiru yana nazar1n waye ma BATOOL can seya tuna yace  Aah base an kawota ba Amour dan Allah&  hajiya fatima tace  Ai gidannan ma zata dawo, kasa a gyara mata part dinta Goben, yauma abinda yasa bakaga munzo tare ba, itama ta tashi da ciwon kai ne da zazzabi bataji dadih ba itama&  JAROOD ya marairaice yace  Aah amour base tadawo yanzu ba abari tukunna dan Allah&   Akan me? Hajiya Fatima ta tambayesa tana hade rai. Batare data jira cewarsa ba tace  Seta dawo ko bakaso ,Kodan tadinga taimaka maka a wasu abubuwan, wannan sakarkarun matan naka basu da wayau.. cikin ladabi JAROOD yace  Amour dade kin bar&  kafin ya karasa Hajiya fatima ta amshe da  Dana bar me,? Dana bari ka mutu a banza saboda rashin kulawa ko? JAROOD yayi shiru be sake cewa komi ba, Akan yarinyar nan ne kawai Amour ke masa Fada, tinda maganar aurenta yazo yake sa insa da Amour, ahaka kuma akeso ya zauna da ita sbda ga uwarta kou? Mugun haushinta yakeji acikin rayuwarsa, kawai tazo ta hadasa da uwarsa.  Seda safe ka tabbatar Goben kasa an gyara mata inda zata sauka, koda yake gobenma zanzo ai insha Allah&  tana gama fadar hakan ta fice a dakin, JAROOD yabita da kallo,.  Amour ta rantse se taga mutumcina ya zube&  ya fadi a zuciyarsa, sbda Harga Allah shi aganinsa namiji babba kmrshi ace wai yana auran yar 14yrs kamar de yazama wani d an iska.  Ai wallahi duk wanda yaji labari bazega mutumcinaba.. ya fadi a bayyane, ji yakeyi daman yanada iko ya sawwake wannan auren daya zamar masa karfen kafa, yanzu kam yasan se inya kwanta a kabarine shine ze rabu da wannan Auren saboda Amour ta matsa sosai, duk zuwa gun me maganninan ne ya jaza masa wannan matsifar. Haka ya kwana yauma kamar jiya yana tunanin lallausar sumar kan yarinyar, zuwa yau kam ya hakura yasan kawai baze mance da sumar ba sede in wani ikon Allahn kuma, shi be taba ganin irin wannan rayuwar ba se yau akansa. Yanayin sallar asubahi yashiga goggle ya fara goggling picture din sumar kan Indians yana kallah a tunaninsa ko inya kalli nasu zeji abinda yakeji daya kalli wancan sumar, amma se yajima haushin sumar tasu yakeji da kyama, duk sema yaji haushin kansa ya kamasa, tsuki yaja hadi da wurga wayar tasa gefe, yana tunano ta-ta sumar yaji brain dinsa ta amsa da gangar jjkinsa.  Wannan wace iriyar rayuwace? Ya tambayi kansa sbda gaskiya zuwa yanzu ya fara gajiya da tunanin daya makale masa azuciyarsa kuma yaki fita. Yasake jawo wayarsa daya wurgar gefe, ya shiga nemo lambar Malam bala wanda ke masa Saukar Alqur ani ya kirasa, bugu biyu ya daga, suka gaisa kana JAROOD yace yanaso yau azo a masa sauka a gidajensa biyu. Suka aje magana zuwa 10:am zasuzo gidan. Yana katse wayar ya kira lambar hajiya aisha yaji tana waya y kalli time yaa 6;02am ne yanzu, mamaki yayi kan dawa take waya a wannan lokacin. Hanzari tayi ta katse wayar da takeyi da d an boy kamar yadda tasaba, tayi tsirara haihuwar uwarta adakinta kan makeken gadonta, ta wawware kafafuwa ta gwale duri, wayar batsa sukeyi ita da dan-boy so takeyi ta kawo yau da jaraba ta tashi, sbda jiya bata fita taje ya cita ba. Tana jin kira ta duba taga jarood ne tayi hanzarin katse kiran dan-boy ta dauki na JAROOD.  Dawa kike waya ne da sassafennan? Itace tambayar da JAROOD ya mata tana daa wayar. Cikin hanzari aisha tace  Da mamanmu nake waya, dayake kasan maryam bata da lafiya hajiya aisha ta fadi cikin kwarewa a bariki da karya.  Waye maryam? JAROOD ya tambayeta cikin isa.  Kanwatace ko ka mantata,,, JAROOD yace  Okay&  shi sam besan wasu yan uwantaba yace Allah sawake. Aisha tace Amin.  Kisa adafa abinci dayawa yau masu saukar Alqur ani zasuzo, a tabbatar an gama abincin zuwa 10:am&  aisha ta amsa da  Toh&  ya katse wayar. Ya koma ya kwanta ba jimawa yaga tazo part din nasa, ta kawo masa breakfast, dumamen tuwan semovita ne da miyar kubewa danya, sam shi baya gajiya dacin tuwo ze iyacin tuwo kullum a rayuwarsa kuma ba tare data gaji ba. Amma sam besan Tuwon semovita yafisan tuwan masara kona shinkafa kona dawa. Ya danci yasha magani, ta kwashe kayan abincin ta fice kmr ana tsungulinta sbda a hannu take shaawah takeji sosai data gansa ma ji tayi kmr ta turmushesa, ko nono yasha mata, a 2days dinnan shaawarsa na matukar damunta. 8:am amour tazo, nan ta wuni ma yau ita da Malam wanzan, JAROOD yaji sauki sosai sam babu zazzabin kuma babu ciwon kan. Masu saukar alqur anin sukazo sukayi suka tafi gidansa na anguwar dosan. A ranar hajiya fatima da kanta ta duba part me girma da dakuna ta zabamar BATOOL shi tasa aka canza mata komi aka zuba masu kyau da Tsada, sannan har sabon fenti me kyau seda aka mata.



BATOOL bata samu dawowa gidanba a ranar kmr yadda Amour taso saboda batajin dadih seda Amour tasa JAROOD ya kira doctor khamis yaje gidan ya dubata, aka mata Allurori ciki data bacci sbda bata bacci, sbda damuwar da take ciki. JAROOD yaji sauki harya koma yaci gaba da zuwa office dinsa, Amour ta umurcesa yaje ya duba jikin Batool tinda shi yaji sauki. JAROOD yaki zuwa, sede ya tambayi malam wanzan yame jiki sau daya yace masa da sauki. Saboda yasan hakk1 na kansa shine yau yayi siye siye na mara lafiya ya bama M-wanzan yace ya kaima BATOOL din kuma ya mata sannu da jiki. Malam wanzan ya amsa se godiya yake masa. Ya nufo gidansa da kayan niki-niki. BATOOL na zaune a falo duktabi ta rame sbda damuwar tunanin khalid gashi har yanzu bata samu damar yin waya da khalid din ba, tayi-tayi ta amshi wayar Ammuh tasamu ta kirasa Amma Ammuh taki saboda dukta daota so takeyi ta kira saurayinta datace tanaso a agadez , tanasan zaman falo saboda tana kallo yana debe mata kewa. Tana ganin mahaifinta ya shigo da ledoji ta tashi jiki na rawa ta amshi ledojin hannun nasa, ta gaidasa ya amsa . Ta tambayesa kitching za akai ledojin. Malam wanzan daya zauna akan kujera yace  Aah ai duk kayan ki ne, na dubiya mijinki yace a kawo miki&  BATOOL ta canza fuska, ta ajiye ledojin a dinning din falon, tin kafin taga JAROOD ta tsanesa tsana me tsanani, saboda shine silar rabata da farin cikinta kuma shiya rabota da Agadez da yanzu tanacan ko bakomai zatayita ganin Khalid tanajin dadih. Malam wanzan ya kula da canji fuskar tata sannan sam batayi godiya ba, ba tare dayace da ita komi ba kawai ya tambayeta ina Mahaifiyarta?  tana kitchen tana dafa abincin rana&  BATOOL ta bama mahaifinta amsa ç1k1n ladabi, sam batajin haushin mahaifinta akan Auren daya mata, tasan anfi karfinsa ne, azatonta JAROOD yayi amfani da kudi da mulki ya aureta a dole, ta daura damarar seya saketa dan kanshi taje ta aura Khalid saboda Allah ma yasan ita Khalid takeso ta rayu dashi har mutuwarta, yadda takesan Khalid ko a bola ze ajeta zata rayu dashi, saboda tsananin san datake masa, akanshi tasan meye so. Da daddare bayan sunci abincin dare suna zaune suna kallo a falon suna yar hira malam wanzan ya kalli BATOOL wadda idonta ke kan TV amma hankalinta nakan wani tunani daban, tinda akace an mata Aure duk tabi ta canza rayuwarta ta sauya.  BATOOL&  malam wanzan ya kira sunan nata cikin nutsuwa. BATOOL tayi firgigit hadi da dawo da hankalinta ga mahaifinta ta amsa da  Naam daadah&  hassana ta kalli yar tata ç1k1n tausayi, kawai dauriya takeyi amma ji takeyi kamar tacema malam ya katse wannan auren daya mata.  Wallahi tausayinki nake BATOOL.. Hassana ta fadi a ranta, ita kadai tasan me takeji in tana ganin BATOOL a wannan yanayin.  Tunani kike? Malam ya tambayi BATOOL cikin kulawa irin ta Uba wanda yasan darajar haihuwa, domin wasu iyaye mazan kawai zuba sperm suka sani aaban mace basusan darajar yaran da ake haifa musu ba amma sun san darajar gwatso.  Aah Daadah.. BATOOL ta fadi kanta na kasa. Malam wanzan ya numfasa yasan boye masa tay1 amma tini ya fahimci halin damuwar da take ciki.  Kinyimin biyayya, dukda nasan bakyason Aurennan amma a haka bak1m1n Musuba naji dadih kuma nasa miki albarka ina kan sa miki, duk sallolina biyar Senasa miki albarka, inaso
Showing 42001 words to 45000 words out of 159605 words