na
matsananciyar sha’awarta.
Wunin ranar cikin farin ciki ta yi shi, saboda
yadda Malam ya karfafa gwiwarta ' .a kan
nasarar aikin da ake yi, da ta ke hanga.
3l' Washegari ba ta samu zuwa da wuri ba kamar
kwanaki biyun da ta yi tana zuwa a baya saboda
Ummansu za ta fita gidan
aminiyarta wajen kaI kayan lefen ‘yarta
da za a yi a yau. Amira sai da ta tsaya ta
kammala wa- 'qannenta abincin makaranta ba ta
iSa gidan Malam ba sai Karfe daya da minti
goma‘na rana, ta cika da mamakin ganin yadda
wajen ya cika da mata da maza. .
Ta samu wurumi ta zauna matan nata hirarkinsu,
amma hirar wasu'
mata guda .‘ biyu ta fi daukan hankalinta. .Dayar
nanbawa dayar labarin yadda kishiyarta ta yi
mata wani irin mugun asiri da ta dinga zubar da
jini ya Ki tsayawa sai da ta zo gurin Malam aka
dace jinin ya tsaya.
Dayar ta numfasa, ta ce
“Sharrin kishiya ai na da yawa, ni kuma ban tarar
da ita ba tun kafin ya aure ni ya sake ta, amma
ta hana mu zauna
lafiya da shi da mugun asiri irin nata, 'sai
da muka zo gurin Malam a ka karya asirin, -'
yanzu ba ki ga yadda ya ke ji da ‘ni ba
Amira ta sauke ajiyar zuciya, ta kawar da kanta
tana dada girmama lamarin Malam, suka ci gaba
da hirarsu wadda yawancinta a kan matsalokin
zaman kishi sukeyi.
Ta gode wa Allah da ya sa ta zo _. wajen Malam
ta kuma sake kudiri na shirin " karBar maganin
tsarin jiki a wajen malam ’ tun kafin ta shiga
gidan Alhaji Saminu, tunda matarsa a tsaye ta ke
ba ta son kishiya.
Layi na tafiya har ya zo kanta, amma ta kosa da
zaman ta yi nadamar rashin zuwanta da wuri da
tuni tana gida.
Ta yi sallama ya amsa, yana zaune a kan
dardumarsa tunda ya ji muryarta ya dago da
sauri dan tabbatarwa ita din ce domin harya fitar
da rai da zuwan nata.
Ta durkusa ta Soma da gaida shi, ya
amsa yana shafa’dogon gemunsa idanunsa na
kanta; har sai da ta zauna ya sauke numfashi
min tsallake next page sbd yayi damege
makoshi ya ce ; ‘
“Ya kamata' gobe ace,kiyi sammako takwas tayi
miki a nan saboda aikin da za a yi miki goben
yana‘da yawa, kuma shi ’ne zai zamo na_ qarshe
da ,an kammala ‘shi Alhaji Saminu" zaizo, duk
kuwa a inda yake fadin kasar nan zai neme ki”.
’Duk da Sauyin muryar'da ta ji daga Malam‘bai
sa ta gano '_Wani abu a tare da shi ba. Kwarjini
yake yi mata da'ba‘ ta iya hada ido da, shi dalilin
da ya sa ba ta hangi kallon da yaake yi mata ba
har ta fita daga dakin. "
”-*** *** ***
Dare ya soma nisa cikin baccinsa ya dinga jin
shesshekar kUka, bacci ne sosai a. kansa yakasa
bude idonsa, sai dai ya kai hannu yana laluben
gefenSa da take a
kwance ya ji babu ita, sai filin wajen.
Take ya mike ya bude ido yana mitsitssika su dan
ya tabbata: da zargin da ya soma yi.
Ya kai hannu ya kunna fltilar gefen gado,
hankalinsa ya tashi sosai da ya ganta zaune a
bakin gado ta hada kai da gwiwa tana ta kuka da
shessheka.
Ya rarrafa har zuwa inda ta ke ya rike kafadunta
ta baya.
“Bahijja me ya same ki, mene ne?”
Maimakon ta ba shi amsa, sai kukan ya Kara
tsanani, hankalinsa ya qara tashi ya zuro
qafafunsa zuwa kasa ya sake janyo ta jikinsa a
hankali ya ke rada mata. '
“Haba Bahijja mane ne amfanin irin wannman
kukan cikin dare? Idan wani abu ke damunki sai
ki fada min idan kuma wani abu ne ya faru sai ki
fada min,
kin san babu abin dana tsana irin ‘na' ga
damuwarki, bare 'zubar hawayenki. Ki‘ fada, min
k0 mane ne hankalina fa ya gama tashi”,"
~Yadda ya ke lallaBa ta ya sa har ta rage
kukanta, ta dago, ta dubi yadda ya birkice gaba.
daya, tabbas ‘abin da ya fada har cikin zuciyarsa
yake
Da Kyar ta iya daga baki cikin muryar kuka‘,‘ta
ce
“Al’adata na gani”.
Ya sauke' dOguwar ajiyar zuCiya, ya hade yatsun
hannayenSa wuri guda, ya zuba wa kafet din da
ke shimfide ido, shi da kansa ya ji wani abu na
rashin jin dadi ,matuka, domin iya wannan lokacin
ya soma qaguwa da son shi ma ya ga dansu
shekara hudu da yin aurensu duk yayye da
Kannenta da aka yi daurin aurensu a tare sun
haihu~daga masu ‘ya’ya'biyu sai ma su uku, shi
ya sa da ta fada masa ta dora
kWanaki goma a‘ kan kwanakin dawowar
al’adarta ya cike da farin . ciki tare da addu’ar
Allah ya sa ta samu ciki ne
Jikinsa ya yi sanyi sosai, ya dago ya _ dube ta
har lokacin kukan ta ke yi.
“Bahijja ita' ma Wannan matsalar
kuka ba zai yi maganinta ba, ni ina‘ ganin abin da
za a yi, mu dage da .addu’a da kuma binciken
matsalarmu mu nemi maganinta. Idan kuma ba
mu da wata ' matsala sai mu tsaya ga addu’a
har Allah
ya ba mu”.
Duk da kukata ke yi, sai da ta juyo idanunta sun.
sauya launi, ta watsa masa‘ wani kallo mai kama
da harara, sannan ta ce ”
“wai me ka ke nufi da mu yi' binciken
matsalarmu?”
Ya gyara' ya fuskanCéta:
“Bahijja ina nufin mu je asibiti‘a yi mana wasu
gwaje-gwajen dan a gane muna
da matsala k0 babu?”
Ganin har lokacin irin kallon data keyi masa dazu
shi ta ci gaba da yi masa sai ya dora da cewa.
“Ina ganin wannan ba matsala ba ce Bahijja”.
Ta gyara zama, “Idan kana ganin babu' komai a
cikin yiwa Ubangiji shisshigi cikin lamuranSa kai
sai ka jeka yi, amma ni ba ciwo nake ji a jikina ba
ba komai ba, ba zan je wajen wani likita neman
haihuwa ba. Ba a wajensa mu ke
' nema ban,”
Ya yi saurin katse ta.
“Haba Bahijja ya ya zaki jahilci maganata? Babu
abin aibu a- cikin zuwa wajen likita dan binciken
matsala da maganinta, ana iya rashin samun
haihuwa dan matsalar ciwo, ana kuma Kin
samunta haka kawai ba tare da ciwo ba.’ Menene
laifi dan mutum ya binciki lafiyarsa?”
Ta mike tsaye tana fadin.
“A . wajenka, da irin jahiltacciyar fahimtarka ba
Ya janyo ta da qarfi' ta zauna ba Shiri ransa ya yi
mugun Baci da‘abin da ta fada masa.
“To tunda ke kina da ilimi sai ki fada 1 min ayar
k0 hadisin da ‘ya ke nuni da kada mu binciki
lafiyarmu, k0 kada mu nemi magani?” ‘
yayi shiru, domin ta lalubo amsar . Jin ta yi Shiru
ya juya ya kwanta abinsa. Zuwa cam ta nisa tace
“Taka dai fahimtar kenan, da wayona Kafata ba
ta taBa taka asibiti ba, kuma ba za ka sa ni zuwa
dole ba”.
“‘Saboda dalilin kin mai da mijinki jahili, k0
saboda girmama al’ada kin danne abin da ya
halatta' saboda toshewar basira irin taki, da take
sane. To kada ki sake yi min kuka a kan maganar
haihuwa
kin ji na fada miki”. .
Ya janyo bargo ya lulluBe jikinsa, zuciyarsa na yi
masa kuna, shi kam ya rasa baudadden ’hali irin
na Bahijja, dukkan abin da‘ yake kwadaituwa da
shi na
wayewa irin ta addini daga babban gida na
malamai ya kasa samu daga Bahijja, wata irin
tarbiyya ta dauka a gidansu haka ta take gaskiya
a fake da addini a. girmama bidi’a da al’ada.
Tabbas ya zama tilas ya yi wani abu a kan irin
zaman da sukeyi da Bahijja hanya mafi sauki ya
kai ta har gaban Malam da kansa ya fada masa
zuwansu ‘ .' asibiti ba kuskure ba k0 ta dauka ta
daina ganinsa wani wanda ba shi da ilimi mai
zurfi a kan addini. Ita kuma ta sauya irin wannan
baudaddiyar fahimtar tata;
Da tunani da Bacin rai bacci ya dauke shi, har
cikin baccin ma mafarkai ne
barkatai duk a kan matsalar da ya kwanta
da ita.
**********
Tunda Alhaji Saminu ya farka daga‘: baccin da ya
yi ‘cike da mafarkin yarinyar da ya manta da
maganarta tunda ya fahimci ba zai samu abin da,
yake,” so da ita ba, bayan rabuwarsu da ita ma
har: ya yi wata sabuwar yarinya Husna.
Ya sosa‘ tsakiyar kansa dan tunawa da fadan da
suka yi da matarsa NA’IMA kafin kwanciyarsa
bacci. .
Ya dai san shi ne ‘da lafi'ta .kuma‘ , kama shi
dumu—dumu .a.’ cikinsa, kwanaki uku 'da ‘suka
wuce ya yi mata Karyar ya-yi' tafiya zuwa Abuja.
Ya yi haka ne domin ya ; more huta’wa da'
sabuwar; yarinyarsa Husna‘, Sam ba ya san abin
da'zai raba sho da ita, tunda ya same ta yadda
yake so, ba kuma tare da ya sha wahala kamar
Amira ba.’ '”
Husna yana sakar mata bakin aljihu, ta mallaka
masa komai nata har ta yi masa alkawarin yi
masa kwanaki biyu a hotel din da ya kama dan
ya huta. ' .
Yammacin kwanakinsu daya suka fita super
market dan ya yi mata siyayya. A daidai inda
danja ta tsayar da su matarsa Na’ima ta ganshi
yana tare da Husna.
Duk da tana zargin mijin nata da neman mata
hankalinta ya yi mugun tashi, ‘ ba ta taBa
tsammanin zai yi mata karyar
tafiya ya tare a wajen karuwa ba.
Hannunta yana rawa ta lalubi wayarta ta danna
kira, tana hangenshi ya dauka, ta _yi Kokarin
daidaita nutsuwarta sannan ta ce. ,
“Sweety‘ kana ina ne? Yau'sam baka samu ka
kira ni a waya ba?”
Yace “Hankalina na kanki my lOVC ayyuka ne
suka yi min yawa, yanzu haka ina ofice,din Alhaji
Kabir na nan Abuja.
idan na gama da shi ma gidan Alhaji Amadu‘ Zan
WuCe"-Saboda’ ina so a _yi clearing din
kayannan
Ta sauke ajiyar zuciya, ganin yadda ya ma raina
mata hankali sai ta daure ta sake cewa da shi. ‘
“To yaushe kuma zaka dawo?
Ya juya ya dubi 'HUsna da 'ta ke watso masa“
harara'a fakaici ta gefcn ido, ya sa hannu ya riko’
nata hannun, idanunsa da sigar lallashi.
“To ga mu nan dai, amma inaga ’ sai na Kara
kwanaki uku nan gaba”.
Wani' abu ya
Cika matar, “idanunta da har saida ta zubar da
hawaye
“Kin gane k0 Na’ima?” Ya fada a diriricc, sai dai
ya makara,
tuni ta kashe wayar danja kuma ta ba su
hannu. Husna ta ce da shi.
“Lafiya dai Yallabai?”
Ganin duk hankalinsa a tashe yake,- yace. ‘“Kalau
kawai ‘yar matsala na gidana ne, matata ba ta da
lafiya”.
Ya yi karya yana bin Bayan motar Na’ima da ido.
Ya tsorata da irin gudun da ta ke yi', amma ba ya
son Husnah ta fuskanci wani abu dan haka ya ‘yi
mata Karya, ya kuma juya da ita zuwa hotel din
da suke ya ba ta hakuri zai je gida ya ga
‘ halin da matarsa ta ke ciki. , Yana fita ta doka
masa harara hade ‘ da jan dogon tsaki.
“Wannan shegiyar matar tasa duk ta
bata mana tsari, amma zan yi maganinta da
sannu”,
Yana isa gida ya tarar da Na’ima ta hargitsa
cikin dakinta da kaya tana zubawa a cikin
akwatuna.
Hawayen da ke zuba daga idanunta sun kasa
tsayawa, tana jin shigowarsa, amma k0 kallon
inda yake ba ta yi ba.
Hankalinsa ya tashi tunda suke fada ba ta taBa
yunkurin barinsa ba 'sai yau, k0 da ba ta fada ba
yagane manufarta. ‘ *
“Na’ima wai me ki ke shirin yi ne‘?”
-“Na yi shirin barinka Saminu tunda ba ni da
amfani a gidanka, har kana iya yin Kafiya dan
kawai ka yi kwanaki da karuwa? To ni mene ne
amfanina‘? Ai ba ni da amfani gara na barka ka
watayawarka ba tare da nauyina a kanka ba bare
harka ‘ shirya karyar tafiya”. ‘
Duk maganganun da suke yi ba ta yarda sun
hada ido ba, ya .karasa da sauri ya finciko jakar
da ta ke zugewa. .
“Na’ima na yi miki laifi, kuma
karbi laifina, ki taimaka min ki yafemin”.
“Ka nemi gafara gurin Ubangiji, ka tuba daga“
aikata mummunan saBon da kake aikatawa,‘-da
me-na rage ka da shi? Idan maba na gamsar da
kai me zai hana ka kara aure da irin wannan biye
—biyen da kake yi wanda barazana da lafiyarmu
gaba daya kake yadda cututtuka suka yi yawa”.
Ta yi furucin zuciyatta na zafi, duk
‘, da ba yau kadai ta soma zarginsa ba, amma na
yau‘ ya tsaya a ranta‘, yana mata matuKar Kuna
ta kasa iya danne kishinta har cikin ranta“ ta ke
‘ji gara Alhaji Saminu ya ,Kara aure
Ya soma lallashinta da magiya da rantse—‘rantse
da. shan alwashi na dainawa har ya samu ta
sauko. Sai dai tuban muzuru Saminu ya yi', wata
dabarar ya
'Sake shiryo mata. Ya_fita a can ya kai karfe sha
daya na daré bai dai kwana ba ya dawo
Ya farka da matukar jin sha’awar Amira a ransa
ya zana siffofinta na zahiri da ya gani cikin
mafarkinsa kadai ke yi masa gizo, burinsa nason
kasancewa da ita kadai ya dinga ninninku a
zuciyarsa. Ya tuna da yadda suka rabu da Amira
ya sani duk wata hikimarsa da dabarunsa sun
kare a kan Amira, ya kasa samun kanta.
Amira da Umma suna zaune a tsakar gida,
dawowar Umman nasu kenan daga wajen karBar
kaya, kamar yadda Amira keyi duk lokacin da ta
dawo daga gurin Malam tana ba wa Ummansu
labarin wani abin al’ajabin da Malam ya yi.
Haka ma yau ta ke ba ta labarin hirar matan da
ta ji sunayi a wajen zaman jiran Malam.
Ummansu ta ce
“Ai haka ne Amira, wasu mutancn Allah ya ba su
sanin lakani, wasu kuma baiwa ce da su saboda
kyakkyawar zuciya
da sun yi addu’a. Allah sai ya amsa. Ni dai burina
a ce kin yi aUre tun da kuruciyarki, da ma ga shi
dai Umaima da .muka je karBar ‘kayanta ba ki ga
kaya ba, abin gwanin sha’awa”. ‘ Ta soma lissafo
wa Amira yawan kayan lefen‘. wayar Amira ce ta
katse hirar ‘ saboda Kara'data ke yi, Amira ta
daga tana Korafin waye wannan da magribar
nan? Lokacin 'da -ta ga sunan Alhaji Saminu
akai, sai da numfashinta ya tsaya ta ja ajiyar
zuciya "kafin ta daga, sai da ta kalli Ummanta da
mummshi. ’ “Alhaji Saminu nefa”. Ta fada,
sannan ta daga wayar tare da mikewa tsaye
zuwa cikin dakinsu. “Hello ranki ya. dade”. “Tare
da naka. da ma anajinku?” Ya ce, “Ya' ya za ki
fada haka bayan kin sa wa‘ zuciyata «dabaibayin
da ki ka san
ba za ta iya nesa da keba
Ta yi murmushi mai hade da sauti
“Haka dai ka ce, amma wane ni?
Ya ce, “Kin isa har kin yi Yawa Amira, shi ya sa
ma kika Ki kirana lokaCI mai tsawo kin san zan
dawo ne-
Ta ce, “Ka manta sharadin da ka gindaya min ya
yi tsauri shi ya sa ka ji shiru.
Ya yi dariya, sannan ya ce
“Amira kenan ‘yar rigimata. Na janye wancan
sharadin, amma na samar mana mafita”.
“Wacce mafita ce wannan? Allah ya sa ba 2a ta
yi min tsauri ba”.
Ya ce “Idan ta yi miki tsauri Amira
dole na hakura, sona ne kawai ba kya yi”.
' “To ka fada min”. ' ~ “Kada ki damu zan zo mu
tattauna”. “To shi kenan, sai na ganka”. .‘suka yi
sallama, ta doka tsalle
rungume wayar tare da yin godiya ga Allah,
sannan ta nufi dakin‘Ummansu. “Umma Malamin‘
nan kamar' yankan wuka tun-ma bai gama aikin
ba kenan”....; ~ Daga nan ta fada wa Umman
gobe zai zo, Umma ta yi addu’ar Allah ya sa
alkhairi, ita ma farin ciki duk ya kamata. Washe
gari tun. da Amira ta idar da sallar asubahi ba ta
koma bacci ba saboda gudun .kada ta koma
lokaci ya qure mata zuwa wajen Malam, tunda
,ya ce ta zo da_ Karfe bakwai. harta ' yi wanka
ta shrya, bakwai da 'minti goma ta; dauki hanya
***************.
abun da ya yi matuqar Bata wa Nuraddcn rai
shime farkawa da ya yi ya
tarar da Bahijja a nade a gado ya ‘yi zaton
k0 ba ta da latiya ne, sai da ya tambaye ’ta' ya
fuskanci fushi ta ke yi da shi,‘ fushi kuma mai
tsanani, har ta kai duk maganar da ya yi mata ba
.ta ko tanka masa ga Bacin ran abin da ya faru
tsakaninsu, ga kuma abin da ta tashi. Da wannan
ya hadu ya sake tunzura zuciyarsa, yana yin
wanka k0 karyawa bai yi ba ya nufi gidan Malam
Balarabc. -
**********
Amira ta shiga soro na farko shiga na biyu babu
kowa, kamar yadda ta" zata sai dai ta ga Kofar
dakin Malam din a budw
ga shi ba kowa a wajen, don haka ta kwada
sallama a bakin kofar dakin.
Ga mamakinta sai ta ji muryar Malam din ya
amsa mata, kuma ya ba ta izin ta shigo cikin
zuciyarta ta ce
“Yauwa ya ma fito”.
Ta shiga dakin da sallama saBanin:
inda ya saba zama ta hango shi, daga can kurya
akan dardumarsa.
Ta gaida shi' idanunta a Kasa fuskar nan tasa
cike da kwarjini, ya nuna mata wajen zama kusa
ne sosai da shi.
“Ki zauna a nan, aikinmu na yau yana da ‘yar
wahala, ya bambanta da sauran shi ne kuma
mahadin na Rarshe
Ta ce “To”.
Ta tashi ta matsa sosai, ta ce masa.
“Jiya ma Alhaji Saminu ya yi min waya”.
Ya yi dan murmushi, “Zai 20 da kafafunsa, ‘aikun
da za mu yi miki a yau aiki. ne daza ‘ki mallaki
zuciyarsa, k0 bayan an ‘yi auran ma sai yadda
kika yi da shi. Amma fa sai kin ba mu' hadin kai,
rubutu ne za a yi miki a wasu Bangarori na jikinki
za a wanke a ba ki duk sanda ya zo ki ba shi ya
sha a cikin lemo k0 wani abin sha.
Idan kika yi haka sau uku shi kenan an gama da
shi sai yadda kika yi da shi”.
Ta ce“To”. Ba tare da wata fargaba ba, ta dai san
wanda aka yi mata wancan a tafin hannu ne,
wannan kuwa ba zai wuce
a bayan hannu k0 a tsintsiyar hannun ba.
Malam ya tashi ya yi dabarar fita ya‘ leka ba
kowa a wajen kamar yadda ya Sani, duk yaransa
suna wajen Malam Yahya
daukar karatu, ba kuma wanda zai fito sai wajen'
karfe tara da rabi kuma yana da cikakken tsarin
wannan dakin nasa na ganawa da baki, babu mai
shigowa cikin'sa sai wanda ya ba wa izini. : '
' Gudun kada Amira ta firgita da shi, shi ya sa bai
rufe kofar gaba daya ba, ya dai dan turata ya
dawo ya zauna, sannan ya dauko taWadarsa ya
Kara gumtse fuska.
“Yarinya bude kirjinki”. Wani irin faduwar gaba ta
ji. “Kirji kuma?” Ta nana a a zuciyarta,
wani Bari na zuciyarta ya ce.
“To me_ wannan babban malamin zai yi miki na
cutarwa? Kawai aiki ne ya kama a haka tunda a
.gaban Hajiya Kaka ya yi rubutu a hannu ba ta
hana ba, ai rubutu zai yi miki kawai”.
Abin da zuciyarta ta saka mata kenan, bayan
wani irin kwarj ini da Malam din yake yi mata. Ta
yaye mayafinta, sai a_ lokacin ta yi da na sanin
saka rigar da wuyanta ya dan bayyanar da wani
sashi na Kirjinta, ta soma kiciniyar jan rigar ta
rufe
Malam ya ce “Barshi haka, ai aikin zai zo bar
zuwa nan din”.
Haka ta zuba ido, Malam ya dinga rubutu da
hannunsa, tun daga wuyanta har
zuwa saman kirjinta, gaba daya Malam ya gama
rikicewa, idanunsa sun gama rufewa. Ya riKe ta
gam ya hada ta da Kirjinsa ganin ta soma ja da
baya kada ta kuBuce masa. Cikin wata irin murya
ya ce
“Yaya zaki gudu, wannan aikin idan aka fara shi
ba a bari sai an gama, idan ba haka ba baKar
Jaka za ki koma, ni kuma na
zam'a Alade”. “To...to”. Ta fada tana lumshe
baki, duk
jikinta rawa yake yi, ganin yana neman- keta
mata mutumci ya sa ta bude baki za ta yi Kara
ya sa hannu ya toshe mata baki. Ta soma ture
shi tana duka', amma kamar dutse k0 gezau ba
ya yi, burinsa bukatarsa ta gama biya. ‘
Nuraddcn ya shigo gidan ganin babu kowa a
kofar gidan ya sa shi shiga ciki ya ga babu kowa
ya daisan san Malam bai fitowa a daidai wannan
.lokacin - ‘ ‘ matsin da a
Showing 9001 words to 12000 words out of 79369 words
matsananciyar sha’awarta.
Wunin ranar cikin farin ciki ta yi shi, saboda
yadda Malam ya karfafa gwiwarta ' .a kan
nasarar aikin da ake yi, da ta ke hanga.
3l' Washegari ba ta samu zuwa da wuri ba kamar
kwanaki biyun da ta yi tana zuwa a baya saboda
Ummansu za ta fita gidan
aminiyarta wajen kaI kayan lefen ‘yarta
da za a yi a yau. Amira sai da ta tsaya ta
kammala wa- 'qannenta abincin makaranta ba ta
iSa gidan Malam ba sai Karfe daya da minti
goma‘na rana, ta cika da mamakin ganin yadda
wajen ya cika da mata da maza. .
Ta samu wurumi ta zauna matan nata hirarkinsu,
amma hirar wasu'
mata guda .‘ biyu ta fi daukan hankalinta. .Dayar
nanbawa dayar labarin yadda kishiyarta ta yi
mata wani irin mugun asiri da ta dinga zubar da
jini ya Ki tsayawa sai da ta zo gurin Malam aka
dace jinin ya tsaya.
Dayar ta numfasa, ta ce
“Sharrin kishiya ai na da yawa, ni kuma ban tarar
da ita ba tun kafin ya aure ni ya sake ta, amma
ta hana mu zauna
lafiya da shi da mugun asiri irin nata, 'sai
da muka zo gurin Malam a ka karya asirin, -'
yanzu ba ki ga yadda ya ke ji da ‘ni ba
Amira ta sauke ajiyar zuciya, ta kawar da kanta
tana dada girmama lamarin Malam, suka ci gaba
da hirarsu wadda yawancinta a kan matsalokin
zaman kishi sukeyi.
Ta gode wa Allah da ya sa ta zo _. wajen Malam
ta kuma sake kudiri na shirin " karBar maganin
tsarin jiki a wajen malam ’ tun kafin ta shiga
gidan Alhaji Saminu, tunda matarsa a tsaye ta ke
ba ta son kishiya.
Layi na tafiya har ya zo kanta, amma ta kosa da
zaman ta yi nadamar rashin zuwanta da wuri da
tuni tana gida.
Ta yi sallama ya amsa, yana zaune a kan
dardumarsa tunda ya ji muryarta ya dago da
sauri dan tabbatarwa ita din ce domin harya fitar
da rai da zuwan nata.
Ta durkusa ta Soma da gaida shi, ya
amsa yana shafa’dogon gemunsa idanunsa na
kanta; har sai da ta zauna ya sauke numfashi
min tsallake next page sbd yayi damege
makoshi ya ce ; ‘
“Ya kamata' gobe ace,kiyi sammako takwas tayi
miki a nan saboda aikin da za a yi miki goben
yana‘da yawa, kuma shi ’ne zai zamo na_ qarshe
da ,an kammala ‘shi Alhaji Saminu" zaizo, duk
kuwa a inda yake fadin kasar nan zai neme ki”.
’Duk da Sauyin muryar'da ta ji daga Malam‘bai
sa ta gano '_Wani abu a tare da shi ba. Kwarjini
yake yi mata da'ba‘ ta iya hada ido da, shi dalilin
da ya sa ba ta hangi kallon da yaake yi mata ba
har ta fita daga dakin. "
”-*** *** ***
Dare ya soma nisa cikin baccinsa ya dinga jin
shesshekar kUka, bacci ne sosai a. kansa yakasa
bude idonsa, sai dai ya kai hannu yana laluben
gefenSa da take a
kwance ya ji babu ita, sai filin wajen.
Take ya mike ya bude ido yana mitsitssika su dan
ya tabbata: da zargin da ya soma yi.
Ya kai hannu ya kunna fltilar gefen gado,
hankalinsa ya tashi sosai da ya ganta zaune a
bakin gado ta hada kai da gwiwa tana ta kuka da
shessheka.
Ya rarrafa har zuwa inda ta ke ya rike kafadunta
ta baya.
“Bahijja me ya same ki, mene ne?”
Maimakon ta ba shi amsa, sai kukan ya Kara
tsanani, hankalinsa ya qara tashi ya zuro
qafafunsa zuwa kasa ya sake janyo ta jikinsa a
hankali ya ke rada mata. '
“Haba Bahijja mane ne amfanin irin wannman
kukan cikin dare? Idan wani abu ke damunki sai
ki fada min idan kuma wani abu ne ya faru sai ki
fada min,
kin san babu abin dana tsana irin ‘na' ga
damuwarki, bare 'zubar hawayenki. Ki‘ fada, min
k0 mane ne hankalina fa ya gama tashi”,"
~Yadda ya ke lallaBa ta ya sa har ta rage
kukanta, ta dago, ta dubi yadda ya birkice gaba.
daya, tabbas ‘abin da ya fada har cikin zuciyarsa
yake
Da Kyar ta iya daga baki cikin muryar kuka‘,‘ta
ce
“Al’adata na gani”.
Ya sauke' dOguwar ajiyar zuCiya, ya hade yatsun
hannayenSa wuri guda, ya zuba wa kafet din da
ke shimfide ido, shi da kansa ya ji wani abu na
rashin jin dadi ,matuka, domin iya wannan lokacin
ya soma qaguwa da son shi ma ya ga dansu
shekara hudu da yin aurensu duk yayye da
Kannenta da aka yi daurin aurensu a tare sun
haihu~daga masu ‘ya’ya'biyu sai ma su uku, shi
ya sa da ta fada masa ta dora
kWanaki goma a‘ kan kwanakin dawowar
al’adarta ya cike da farin . ciki tare da addu’ar
Allah ya sa ta samu ciki ne
Jikinsa ya yi sanyi sosai, ya dago ya _ dube ta
har lokacin kukan ta ke yi.
“Bahijja ita' ma Wannan matsalar
kuka ba zai yi maganinta ba, ni ina‘ ganin abin da
za a yi, mu dage da .addu’a da kuma binciken
matsalarmu mu nemi maganinta. Idan kuma ba
mu da wata ' matsala sai mu tsaya ga addu’a
har Allah
ya ba mu”.
Duk da kukata ke yi, sai da ta juyo idanunta sun.
sauya launi, ta watsa masa‘ wani kallo mai kama
da harara, sannan ta ce ”
“wai me ka ke nufi da mu yi' binciken
matsalarmu?”
Ya gyara' ya fuskanCéta:
“Bahijja ina nufin mu je asibiti‘a yi mana wasu
gwaje-gwajen dan a gane muna
da matsala k0 babu?”
Ganin har lokacin irin kallon data keyi masa dazu
shi ta ci gaba da yi masa sai ya dora da cewa.
“Ina ganin wannan ba matsala ba ce Bahijja”.
Ta gyara zama, “Idan kana ganin babu' komai a
cikin yiwa Ubangiji shisshigi cikin lamuranSa kai
sai ka jeka yi, amma ni ba ciwo nake ji a jikina ba
ba komai ba, ba zan je wajen wani likita neman
haihuwa ba. Ba a wajensa mu ke
' nema ban,”
Ya yi saurin katse ta.
“Haba Bahijja ya ya zaki jahilci maganata? Babu
abin aibu a- cikin zuwa wajen likita dan binciken
matsala da maganinta, ana iya rashin samun
haihuwa dan matsalar ciwo, ana kuma Kin
samunta haka kawai ba tare da ciwo ba.’ Menene
laifi dan mutum ya binciki lafiyarsa?”
Ta mike tsaye tana fadin.
“A . wajenka, da irin jahiltacciyar fahimtarka ba
Ya janyo ta da qarfi' ta zauna ba Shiri ransa ya yi
mugun Baci da‘abin da ta fada masa.
“To tunda ke kina da ilimi sai ki fada 1 min ayar
k0 hadisin da ‘ya ke nuni da kada mu binciki
lafiyarmu, k0 kada mu nemi magani?” ‘
yayi shiru, domin ta lalubo amsar . Jin ta yi Shiru
ya juya ya kwanta abinsa. Zuwa cam ta nisa tace
“Taka dai fahimtar kenan, da wayona Kafata ba
ta taBa taka asibiti ba, kuma ba za ka sa ni zuwa
dole ba”.
“‘Saboda dalilin kin mai da mijinki jahili, k0
saboda girmama al’ada kin danne abin da ya
halatta' saboda toshewar basira irin taki, da take
sane. To kada ki sake yi min kuka a kan maganar
haihuwa
kin ji na fada miki”. .
Ya janyo bargo ya lulluBe jikinsa, zuciyarsa na yi
masa kuna, shi kam ya rasa baudadden ’hali irin
na Bahijja, dukkan abin da‘ yake kwadaituwa da
shi na
wayewa irin ta addini daga babban gida na
malamai ya kasa samu daga Bahijja, wata irin
tarbiyya ta dauka a gidansu haka ta take gaskiya
a fake da addini a. girmama bidi’a da al’ada.
Tabbas ya zama tilas ya yi wani abu a kan irin
zaman da sukeyi da Bahijja hanya mafi sauki ya
kai ta har gaban Malam da kansa ya fada masa
zuwansu ‘ .' asibiti ba kuskure ba k0 ta dauka ta
daina ganinsa wani wanda ba shi da ilimi mai
zurfi a kan addini. Ita kuma ta sauya irin wannan
baudaddiyar fahimtar tata;
Da tunani da Bacin rai bacci ya dauke shi, har
cikin baccin ma mafarkai ne
barkatai duk a kan matsalar da ya kwanta
da ita.
**********
Tunda Alhaji Saminu ya farka daga‘: baccin da ya
yi ‘cike da mafarkin yarinyar da ya manta da
maganarta tunda ya fahimci ba zai samu abin da,
yake,” so da ita ba, bayan rabuwarsu da ita ma
har: ya yi wata sabuwar yarinya Husna.
Ya sosa‘ tsakiyar kansa dan tunawa da fadan da
suka yi da matarsa NA’IMA kafin kwanciyarsa
bacci. .
Ya dai san shi ne ‘da lafi'ta .kuma‘ , kama shi
dumu—dumu .a.’ cikinsa, kwanaki uku 'da ‘suka
wuce ya yi mata Karyar ya-yi' tafiya zuwa Abuja.
Ya yi haka ne domin ya ; more huta’wa da'
sabuwar; yarinyarsa Husna‘, Sam ba ya san abin
da'zai raba sho da ita, tunda ya same ta yadda
yake so, ba kuma tare da ya sha wahala kamar
Amira ba.’ '”
Husna yana sakar mata bakin aljihu, ta mallaka
masa komai nata har ta yi masa alkawarin yi
masa kwanaki biyu a hotel din da ya kama dan
ya huta. ' .
Yammacin kwanakinsu daya suka fita super
market dan ya yi mata siyayya. A daidai inda
danja ta tsayar da su matarsa Na’ima ta ganshi
yana tare da Husna.
Duk da tana zargin mijin nata da neman mata
hankalinta ya yi mugun tashi, ‘ ba ta taBa
tsammanin zai yi mata karyar
tafiya ya tare a wajen karuwa ba.
Hannunta yana rawa ta lalubi wayarta ta danna
kira, tana hangenshi ya dauka, ta _yi Kokarin
daidaita nutsuwarta sannan ta ce. ,
“Sweety‘ kana ina ne? Yau'sam baka samu ka
kira ni a waya ba?”
Yace “Hankalina na kanki my lOVC ayyuka ne
suka yi min yawa, yanzu haka ina ofice,din Alhaji
Kabir na nan Abuja.
idan na gama da shi ma gidan Alhaji Amadu‘ Zan
WuCe"-Saboda’ ina so a _yi clearing din
kayannan
Ta sauke ajiyar zuciya, ganin yadda ya ma raina
mata hankali sai ta daure ta sake cewa da shi. ‘
“To yaushe kuma zaka dawo?
Ya juya ya dubi 'HUsna da 'ta ke watso masa“
harara'a fakaici ta gefcn ido, ya sa hannu ya riko’
nata hannun, idanunsa da sigar lallashi.
“To ga mu nan dai, amma inaga ’ sai na Kara
kwanaki uku nan gaba”.
Wani' abu ya
Cika matar, “idanunta da har saida ta zubar da
hawaye
“Kin gane k0 Na’ima?” Ya fada a diriricc, sai dai
ya makara,
tuni ta kashe wayar danja kuma ta ba su
hannu. Husna ta ce da shi.
“Lafiya dai Yallabai?”
Ganin duk hankalinsa a tashe yake,- yace. ‘“Kalau
kawai ‘yar matsala na gidana ne, matata ba ta da
lafiya”.
Ya yi karya yana bin Bayan motar Na’ima da ido.
Ya tsorata da irin gudun da ta ke yi', amma ba ya
son Husnah ta fuskanci wani abu dan haka ya ‘yi
mata Karya, ya kuma juya da ita zuwa hotel din
da suke ya ba ta hakuri zai je gida ya ga
‘ halin da matarsa ta ke ciki. , Yana fita ta doka
masa harara hade ‘ da jan dogon tsaki.
“Wannan shegiyar matar tasa duk ta
bata mana tsari, amma zan yi maganinta da
sannu”,
Yana isa gida ya tarar da Na’ima ta hargitsa
cikin dakinta da kaya tana zubawa a cikin
akwatuna.
Hawayen da ke zuba daga idanunta sun kasa
tsayawa, tana jin shigowarsa, amma k0 kallon
inda yake ba ta yi ba.
Hankalinsa ya tashi tunda suke fada ba ta taBa
yunkurin barinsa ba 'sai yau, k0 da ba ta fada ba
yagane manufarta. ‘ *
“Na’ima wai me ki ke shirin yi ne‘?”
-“Na yi shirin barinka Saminu tunda ba ni da
amfani a gidanka, har kana iya yin Kafiya dan
kawai ka yi kwanaki da karuwa? To ni mene ne
amfanina‘? Ai ba ni da amfani gara na barka ka
watayawarka ba tare da nauyina a kanka ba bare
harka ‘ shirya karyar tafiya”. ‘
Duk maganganun da suke yi ba ta yarda sun
hada ido ba, ya .karasa da sauri ya finciko jakar
da ta ke zugewa. .
“Na’ima na yi miki laifi, kuma
karbi laifina, ki taimaka min ki yafemin”.
“Ka nemi gafara gurin Ubangiji, ka tuba daga“
aikata mummunan saBon da kake aikatawa,‘-da
me-na rage ka da shi? Idan maba na gamsar da
kai me zai hana ka kara aure da irin wannan biye
—biyen da kake yi wanda barazana da lafiyarmu
gaba daya kake yadda cututtuka suka yi yawa”.
Ta yi furucin zuciyatta na zafi, duk
‘, da ba yau kadai ta soma zarginsa ba, amma na
yau‘ ya tsaya a ranta‘, yana mata matuKar Kuna
ta kasa iya danne kishinta har cikin ranta“ ta ke
‘ji gara Alhaji Saminu ya ,Kara aure
Ya soma lallashinta da magiya da rantse—‘rantse
da. shan alwashi na dainawa har ya samu ta
sauko. Sai dai tuban muzuru Saminu ya yi', wata
dabarar ya
'Sake shiryo mata. Ya_fita a can ya kai karfe sha
daya na daré bai dai kwana ba ya dawo
Ya farka da matukar jin sha’awar Amira a ransa
ya zana siffofinta na zahiri da ya gani cikin
mafarkinsa kadai ke yi masa gizo, burinsa nason
kasancewa da ita kadai ya dinga ninninku a
zuciyarsa. Ya tuna da yadda suka rabu da Amira
ya sani duk wata hikimarsa da dabarunsa sun
kare a kan Amira, ya kasa samun kanta.
Amira da Umma suna zaune a tsakar gida,
dawowar Umman nasu kenan daga wajen karBar
kaya, kamar yadda Amira keyi duk lokacin da ta
dawo daga gurin Malam tana ba wa Ummansu
labarin wani abin al’ajabin da Malam ya yi.
Haka ma yau ta ke ba ta labarin hirar matan da
ta ji sunayi a wajen zaman jiran Malam.
Ummansu ta ce
“Ai haka ne Amira, wasu mutancn Allah ya ba su
sanin lakani, wasu kuma baiwa ce da su saboda
kyakkyawar zuciya
da sun yi addu’a. Allah sai ya amsa. Ni dai burina
a ce kin yi aUre tun da kuruciyarki, da ma ga shi
dai Umaima da .muka je karBar ‘kayanta ba ki ga
kaya ba, abin gwanin sha’awa”. ‘ Ta soma lissafo
wa Amira yawan kayan lefen‘. wayar Amira ce ta
katse hirar ‘ saboda Kara'data ke yi, Amira ta
daga tana Korafin waye wannan da magribar
nan? Lokacin 'da -ta ga sunan Alhaji Saminu
akai, sai da numfashinta ya tsaya ta ja ajiyar
zuciya "kafin ta daga, sai da ta kalli Ummanta da
mummshi. ’ “Alhaji Saminu nefa”. Ta fada,
sannan ta daga wayar tare da mikewa tsaye
zuwa cikin dakinsu. “Hello ranki ya. dade”. “Tare
da naka. da ma anajinku?” Ya ce, “Ya' ya za ki
fada haka bayan kin sa wa‘ zuciyata «dabaibayin
da ki ka san
ba za ta iya nesa da keba
Ta yi murmushi mai hade da sauti
“Haka dai ka ce, amma wane ni?
Ya ce, “Kin isa har kin yi Yawa Amira, shi ya sa
ma kika Ki kirana lokaCI mai tsawo kin san zan
dawo ne-
Ta ce, “Ka manta sharadin da ka gindaya min ya
yi tsauri shi ya sa ka ji shiru.
Ya yi dariya, sannan ya ce
“Amira kenan ‘yar rigimata. Na janye wancan
sharadin, amma na samar mana mafita”.
“Wacce mafita ce wannan? Allah ya sa ba 2a ta
yi min tsauri ba”.
Ya ce “Idan ta yi miki tsauri Amira
dole na hakura, sona ne kawai ba kya yi”.
' “To ka fada min”. ' ~ “Kada ki damu zan zo mu
tattauna”. “To shi kenan, sai na ganka”. .‘suka yi
sallama, ta doka tsalle
rungume wayar tare da yin godiya ga Allah,
sannan ta nufi dakin‘Ummansu. “Umma Malamin‘
nan kamar' yankan wuka tun-ma bai gama aikin
ba kenan”....; ~ Daga nan ta fada wa Umman
gobe zai zo, Umma ta yi addu’ar Allah ya sa
alkhairi, ita ma farin ciki duk ya kamata. Washe
gari tun. da Amira ta idar da sallar asubahi ba ta
koma bacci ba saboda gudun .kada ta koma
lokaci ya qure mata zuwa wajen Malam, tunda
,ya ce ta zo da_ Karfe bakwai. harta ' yi wanka
ta shrya, bakwai da 'minti goma ta; dauki hanya
***************.
abun da ya yi matuqar Bata wa Nuraddcn rai
shime farkawa da ya yi ya
tarar da Bahijja a nade a gado ya ‘yi zaton
k0 ba ta da latiya ne, sai da ya tambaye ’ta' ya
fuskanci fushi ta ke yi da shi,‘ fushi kuma mai
tsanani, har ta kai duk maganar da ya yi mata ba
.ta ko tanka masa ga Bacin ran abin da ya faru
tsakaninsu, ga kuma abin da ta tashi. Da wannan
ya hadu ya sake tunzura zuciyarsa, yana yin
wanka k0 karyawa bai yi ba ya nufi gidan Malam
Balarabc. -
**********
Amira ta shiga soro na farko shiga na biyu babu
kowa, kamar yadda ta" zata sai dai ta ga Kofar
dakin Malam din a budw
ga shi ba kowa a wajen, don haka ta kwada
sallama a bakin kofar dakin.
Ga mamakinta sai ta ji muryar Malam din ya
amsa mata, kuma ya ba ta izin ta shigo cikin
zuciyarta ta ce
“Yauwa ya ma fito”.
Ta shiga dakin da sallama saBanin:
inda ya saba zama ta hango shi, daga can kurya
akan dardumarsa.
Ta gaida shi' idanunta a Kasa fuskar nan tasa
cike da kwarjini, ya nuna mata wajen zama kusa
ne sosai da shi.
“Ki zauna a nan, aikinmu na yau yana da ‘yar
wahala, ya bambanta da sauran shi ne kuma
mahadin na Rarshe
Ta ce “To”.
Ta tashi ta matsa sosai, ta ce masa.
“Jiya ma Alhaji Saminu ya yi min waya”.
Ya yi dan murmushi, “Zai 20 da kafafunsa, ‘aikun
da za mu yi miki a yau aiki. ne daza ‘ki mallaki
zuciyarsa, k0 bayan an ‘yi auran ma sai yadda
kika yi da shi. Amma fa sai kin ba mu' hadin kai,
rubutu ne za a yi miki a wasu Bangarori na jikinki
za a wanke a ba ki duk sanda ya zo ki ba shi ya
sha a cikin lemo k0 wani abin sha.
Idan kika yi haka sau uku shi kenan an gama da
shi sai yadda kika yi da shi”.
Ta ce“To”. Ba tare da wata fargaba ba, ta dai san
wanda aka yi mata wancan a tafin hannu ne,
wannan kuwa ba zai wuce
a bayan hannu k0 a tsintsiyar hannun ba.
Malam ya tashi ya yi dabarar fita ya‘ leka ba
kowa a wajen kamar yadda ya Sani, duk yaransa
suna wajen Malam Yahya
daukar karatu, ba kuma wanda zai fito sai wajen'
karfe tara da rabi kuma yana da cikakken tsarin
wannan dakin nasa na ganawa da baki, babu mai
shigowa cikin'sa sai wanda ya ba wa izini. : '
' Gudun kada Amira ta firgita da shi, shi ya sa bai
rufe kofar gaba daya ba, ya dai dan turata ya
dawo ya zauna, sannan ya dauko taWadarsa ya
Kara gumtse fuska.
“Yarinya bude kirjinki”. Wani irin faduwar gaba ta
ji. “Kirji kuma?” Ta nana a a zuciyarta,
wani Bari na zuciyarta ya ce.
“To me_ wannan babban malamin zai yi miki na
cutarwa? Kawai aiki ne ya kama a haka tunda a
.gaban Hajiya Kaka ya yi rubutu a hannu ba ta
hana ba, ai rubutu zai yi miki kawai”.
Abin da zuciyarta ta saka mata kenan, bayan
wani irin kwarj ini da Malam din yake yi mata. Ta
yaye mayafinta, sai a_ lokacin ta yi da na sanin
saka rigar da wuyanta ya dan bayyanar da wani
sashi na Kirjinta, ta soma kiciniyar jan rigar ta
rufe
Malam ya ce “Barshi haka, ai aikin zai zo bar
zuwa nan din”.
Haka ta zuba ido, Malam ya dinga rubutu da
hannunsa, tun daga wuyanta har
zuwa saman kirjinta, gaba daya Malam ya gama
rikicewa, idanunsa sun gama rufewa. Ya riKe ta
gam ya hada ta da Kirjinsa ganin ta soma ja da
baya kada ta kuBuce masa. Cikin wata irin murya
ya ce
“Yaya zaki gudu, wannan aikin idan aka fara shi
ba a bari sai an gama, idan ba haka ba baKar
Jaka za ki koma, ni kuma na
zam'a Alade”. “To...to”. Ta fada tana lumshe
baki, duk
jikinta rawa yake yi, ganin yana neman- keta
mata mutumci ya sa ta bude baki za ta yi Kara
ya sa hannu ya toshe mata baki. Ta soma ture
shi tana duka', amma kamar dutse k0 gezau ba
ya yi, burinsa bukatarsa ta gama biya. ‘
Nuraddcn ya shigo gidan ganin babu kowa a
kofar gidan ya sa shi shiga ciki ya ga babu kowa
ya daisan san Malam bai fitowa a daidai wannan
.lokacin - ‘ ‘ matsin da a
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4 Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27