kace me mugun zazzabi yarufe Mom.
Shigowa dakin Dr yayi da nose mask da handglove yanda yaga condition na mom yasa yace wazata kira, Who is next of king nata, rasa wanda zata kira dan batada Mama yasa takira Babanta ta gayamai gata hospital yace zaizo, wato idan Allah yatashi kama mugu within blink of an eye zai iya hakan wani irin worsening condition na Mom yake as minute goes by, anmata allurai na kashe kaikayin da kashe zafin amman kaman karawa ake gashi yanda take susa jini na fita yasa aka daure hannayenta azaban yamata yawa tafara ihu da kuka Babanta daya biyo available flight yazo dayashigo dakin datake ita kadai saiya yajuya da gudu yace
"Subhanallahi" tsigan jikinshi na mugun tashi dan yanada trypophobia cus kurajen sun hadu sunyi dot dot gasu agaban vijay nata daya gani abude ya kalli Nurse yace "menene haka? Me suka fito mata haka"? Anatse Nurse tace "Sir yarka nada ganital herpes, bamu aba samin wanda is serious haka kaman nata ba Sir" sosai Papa yace "wani irin ganital herpes mexai kawo mata" ihu Mom tayi.
"Wayyooo Papa, Papa kace su kwancemin hannu karna haukace su banni na sosa, Papa ka taimakeni" juyowa Papa yayi yana kauda fuskanshi dan baya fatan abinda zaisa ya kalli wajen nabiyu yataho wajajen kanta yana kallon na gefen lips nata zai tabata dasauri Nurse tace "kana tabata zaka dauka kasaka gloves" arude Papa yakoma baya yana kallonta Yace "Meya sameki haka Hajara"?
Kuka sosai Mom take bazata iya fadama Papa yanda ta samuba yanda takeyi yasa anatse Papa yace "Hajara kinada hannu asama kishiyar kanwar mijin ki HIV ko baki dashi"? Kallon mahaifinta Mom keyi tana kuka sosai takasa magana Papa yanunata yace "wih wih kiji soron hakkin mamaci da yarta, tell me the truth today do you have hand did you conspire da Jummai?" Gyadama Baba kai tayi tace
"ninai inntaiting plan din Baba"
"Innalillahi wa innailaihi raji'un" Baba yafadi yace "all my life ni lawyer ne nine harnazo mukamin danake ayau, l've seen so many evil people da sauransu harda wayanda intentionally sukema wasu wayau su kwanta dasu su basu Hiv but naki Hajara is different, kin kira me HIV kikasa sirinji kika jawo jininta kika bada akaje aka juyewa mai ciki a jiki HASBUNALLAHU WA N'IMAL WAKEEL KAICO!
Hajara! Hakika hadisin Annabi ya tabbata inda aka ruwaito yace "lallai Allah yanama azzalumi talala duk randa Allah ya damki axzalumin nan wih babu mai cetonshi, Hajara I can't save you today I can't!
Hakkin yarinyar cikin nan da hakkin wacce ta mutu ke binki" Mom na kallonshi tana kuka tace "Baba zan warke fa" Sosai Baba ke kallonta saikawai yatashi yace "inada meeting I will pay everything zanma barmusu kati har abinci ana baki Allah baki lafiya" yayi kofa Mom na ihu Papa, Papa amman ko wiagowa baiyiba.
Tun jiyan nan datai bacci take bacci har yau yanda ya tsorata har saida yakira Dictor Dr yacemai is normal dama day 2 maganin brain magani ne that put patient into sleep dan suyi aiki akanta karya damu.
After 1 yashigo bangaren yau dayay announcing a fada zai sauka saiyaji kaman kaya sun sauka akanshi side nashi ya shiga yawuce sama yabude kofa bacci take but saiyaga bakinta is moving dasauri yayi wajen yazauna abakin gado yatabata yace "Jewel" ganin bakinta yacigaba da motsi yasa yakai kunnenshi bakinta da sauri.
"Mom, Mom dan Allah kar akasheta kawai dai aje a wurgar da ita chan wata uwar duniya" dasauri ya kalli Rashida sai yakara maida kunnenshi saitin bakinta saiyaji ta chanza murya zuwa na namiji tace
"kashe wayan Haleema batada hankali!" Bala'in faduwa gaban Riyad yayi yadago da kanshi yana kallonta saiya sake maida kanshi yaji tai muryan mace tace "wat do we do with her"? Cigaba da maimaita maganan tayi in repeat dayasa yashiga dagota yana girgixata yace "Jewel Jewel Rashida" amman shiru bakinta kawai maimaita maganganun suke wayanshi yaciro yashiga kiran Dr yana gayamai Dr yace "Alhamdulillah she's regaining memory nata ne maidata ka kwantar idan tanajin sanyi cover her and let her be zata tashi lafiya lau and daidai In sha Allah".
Maidata yayi yarufe saikuma kawai yaji bazai iya daurewaba yafito yasauka kasa direct side na
Haleema yawuce ranshi abace masu announcing zuwanshi ko gamawa basuyiba yafada side din yawuce falo bayi na mata massage yanayin fuskanshi yasa kowa ya waste ta haderai tana dauke kai dan haushinsa takeji gabanta yayi bai bata lokaci ba yawani fizgota yana twisting hand mata ta baya da saida tai ihu tace "mehaka"?.
Jikinta na dan rawa ganin yanayinahi tace "karyani zaka....." ganin yanayin idanunshi yasa takasa magana yace "kinada hannu a batan Rashida?"Ayanda tambayan ya daki kanta batasan sanda baki ta ya shiga rawa ba takasa magana wani irin hankadata Riyad yayi saida tai mummunan fadi yayi
¡hu da gidan ya ansa yace "did you have hand in kidnapping Rashida?" Rawa jikin Haleema yake takasa magana kalle kalle Riyad yashiga yo ganin plate yasa ya dauka ya buga akasa ta duka yadauki wani sharp part yayi kan Haleema dashi kaman zai chakamata ta mutu ihu tayi tace "wih zan gayamaka gaskiya karka kasheni" tsayawa yayi yana kallonta hakan yasa tace "yes nina kira Mom dina but batai komiba sai kawai na gwada number Mom naka naji ya shiga I told her na tsani matanka tace karna damu she knows wat to do da ita da Abbana da Mommy na sukai komi wlh ni ina gida I was even crying ina cemusu karsu kasheta basu jiba nace ni kawai su samata HI....." tasssss Riyad ya kwashwta da mari kawai ya shiga dukanta yace "did you know my wife is pregnant da dana" da kyar yakira aka shigo yasa aka wuce da Haleema gidan yari, yashiga kiran yan sanda Waziri na zaune yan sanda sukazo suka daukeshi da matarsa da ita Haleema aka wuce dasu da solid evidence na confession na yarsu dan yayi recording fada gabaki daya yadauki labarin Gwaggo kuka take ganin gidanta gidan data taso ciki an maidashi gidan makirci.*SANYI DA ZAFI*
*EPISODE 70
Anatse take bude idanunta tayi shiru tana kallon sama dudda AC dake aiki adakin but zufa goshinta yake, tundaga ranan da aka saceta har zuwa abinda yafaru jiya akan carpet adakin nan suke dawo mata wani irin kunya taji yakamata tana kara tuna mahaifinta da yanda yayi kuka da borin datama Ammi da muryan su Mom da Haleema da wasu dataji gently ta taso tazauna takai hannunta tana taba kanta tayi shiru sai kawai takai bayan hannunta ta göge fuskanta kallon dakin tashigayi hango hijabinta akan kujera yasa ta tashi takai hannu ta dauka ta saka tabude kofa, Ahankali tana addu'a Allah yasa bayanan don batason abinda zaisa su hadu ganin baby kowa yasa tafito tana kallon ko'ina dakin yahadu na bala'i saukowa tashigayi harta karasa saukowa falon saikuma ta kalli kitchen da kofan yake abude dasauri ta dauke kanta tunawa da abinda tayi, bude kofa tayi tafito tana kallon hadaden compound din tayi hanyar kofan datagani tana budewa taga fadawa yanda suka zube suna gaidata saida ta firgita da sauri tawuce su tafice tana kalle kalle ko za'a kasheta batasan wani hanya zatabi taje side din Ammi ba amman haka tacigaba da tafiya ahankali babu wani abu fake mata ciwo kawai bakinta ba dadi ne kadai hango wani flat datay exactly irin na Ammi yasa tai wajen tabude kofa ta shiga komi iri daya da side na Ammi bude kofan flat din tayi tana budewa tayi ido biyu da Muji daya watsa magani abaki yahadiya da sauri ya kalleta saikuma yataso yazo wajen dagudu juyawa
tayi dasauri karaf taji yakama hannunta cikeda so yace "Rashida"
Chak ta tsaya taki juyowa jikinta kawai yayi sanyi tadawo daidai ahankali yace "Ya jikin?" Kin magana tayi, ahankali yace "dan Allah ki shigo nayi magana dake, dan Allah dan girman Allah nace kinji Rashida" kasa motsi tayi dan janta yayi hakan yasa tabishi Suka shiga cikin falon still taki kallonshi to her biggest suprise saitaga ya sauke guiwowinshi kasa dasauri ta koma baya tana kallonshi yanda Babba dashi yayi kneeling tanajin wani iri hade hannayenshi yayi yana kallonta yace "Rashida | take full responsibility for my actions, nasan kin tsaneni kin tsaneni Rashida dan girman Allah ki gafarceni find a place kiyafeni ko zan sami kwanciyan hankali I'm sorry y'ata, Rashida dan darajan Allah kiyafemin kinji" yayi maganan hawaye na gangarowa daga idanunshi dasauri tadauke kanta idanunta na taruwa da hawaye she don't know but something is her ya chanza she remembers maganganun Haleema and she wanna be a better person mahaifinta yayi kuskure but harda influence na wasu mugaye she knows she's pregnant cus ta tuna maganganun Dr a asibitin da aka kaita, batason tayi feeding baby nata this hatred datake dauke dashi azuciyanta cus Ammi did not feed her hatred dudda an cuceta but ta taso da ita tana gwada mata kyawawan halayyan mahaifinta ne, she wants to change for good forgive and forget taso mijinta and just live happy ta cikama Mama burinta, saukan hawayenshi taji akan kafarta hakan yasa ta kalleshi kuka yake yabata tausayi ahankali tace "Abee" dawani irin sauri Muji yakalleta wasu sababbin hawaye na zubomai daga idanu ya kalleta ahankali ta zauna agabanshi tace
"kasan l've always wanted to call mahaifina da Abee kanason sunan"? Fashewa da kuka sosai Muji yayi saikawai ya rubgumeta tsam tsan ajikinshi tai lamo tai shiru tana tuna Mama she knows how much Mama loves mahaifinta dudda yamata laifi but Mama bata tsaneshiba ahankali Rashida ta dagoshi takai hannunta tana sharemai fuska tace "maganin me kakesha?" Yana kallonta kaman zai hadiyeta yace "na B.P ne" gyadamai kai tayi tace "meke maka ciwo?" Dasauri yace "babu komi wih yanzu
I'm the most happiest father aduniya" dan murmushi tamai sai kawai ya manna ma forehead nata kiss ahankali tace "inaso naje wajen Ammi Abee nayi wanka yunwa nakeji sosai" da sauri yatashi yana dagata yace "muje muje kici" har side na Ammi sukaje nan nan yake da ita Ammi na zaune suka shigo a kunyace Rashida ta rufe fuskanta da hijabi Ammi ta kalli Muji ganin yanda yake murmushi yasa Ammi tace "Baffan su kaine" tahowa ajen Ammi Rashida tayi har lokacin fuskanta a boye sai kawai ta rungume Ammi tace "Ammi sorry na miki kiriniya" Dasauri Ammi ta kalleta saikuma ta kalli Muji dake murmushi sosai Ammi tace "Alhamdulillah Alhamdulilah Allah mun gode maka, My Baby" kankameta Rashida tayi taki nuna fuskanta dasauri Muji yayi dinning yace "taho kici abinci" dasauri Ammi tace "maza tashi kije kici kidena zama da yunwa tunda bake kadai bane" batai musu ba ta tashi tawuce Babanta ke serving nata Ammi sai kallonsu take tanajin dadi sosai taci pepper soup aduka wanda ke kullan kasan tarage sannan ta tashi tawuce sama shikuma Muji yadawo falon yanaba Ammi labari cikeda farinciki.
Bayi tafada saida tafarayin brush sannan tai wanka kawai she's happy hakanan she's feeling very happy, agaban madubi ta tsaya ta cire bandage na kanta taduba bayin taga sunada first aid box tayi dressing kan nata da ya warke sosai sannan ta tattare kan tayi parking tafara wanka tana tuna yanda Ammi ta mammata wanka da ruwan zafi sosai tayi wankan sannan tadauro alwala taja towel tazo bude kofan tayi ta hada ido da Riyad dake gaban kofan yayi folding hannu yana jiran fitowanta dawani irin sauri tajuya zata koma yakama hannunta kulle fuskanta tayi yana jawota zuwa jikinshi tace
"wat are you doing in my room?" Ahankali yana sata ajikinshi batare daya damu da ruwan dake jikinta ba yace "I come to talk to my small baby not you" yakai hannunshi yadaura akan cikinta, kabar da hannunshi tayi a kunyace zata fita daga jikinshi da sauri yace "mehaka? Kunya kikeji small girl like you tasan namiji har yamata ciki" dukawa tayi ta manna kanta akan guiwanta tace "nika fita kona kira Ammi da Abee wih kaga salloli zan rama" dukawa yayi yana lekata yace "okay kiyi ki gama we are leaving this place gidanmu zamu yau" makemai kafada tayi kawo kanshi yayi ya manna mata kiss a cheek ahankali yace "I'm glad you're okay Wife welcome back" yana maganan yatashi yayi kofa dasauri tadago kanta tabishi da kallo wani irin sonshi takeji aranta bana wasaba.
Saukowa kasa yayi yadan kalli Ammi yace "Ammi uhmmm zamuje gidanmu anjima" wani mugun kallo Ammi tamai tace "to baka isaba sai anyi bikinku" Dasauri Riyad ya kalli Baffan shi kaman zaiyi kuka hakan yasa Muji yace "haba amai afuwa abasa matara duk randa sukaga dama sai ayi bikin, kai jeka zakuje gida abinku" Wajen Muji Riyad yaje yabashi high five sukai dariya Ammi ta kadakai yayi wajen kofa wayanshi yahau ringing tsayawa yayi yaciro wayan ganin Papa yasa yayi shiru saikuma kaman zai maida wayan aljihu sai kawai ya dauka yakai kunne yayi shiru kusan 5min har Ammi tadaga kai tana kallonshi kafin ahankali yazare wayan daga kunnenshi saikuma yadawo falon Ammi dake kallonshi tace "ya akayi?" Anatse yace "Ammi it's Mom Dad, yakira wai dan Allah dukanmu muzo Grace hospital dan girman Allah he wants to see all of us including my wife I don't know why" Shiru dukansu sukayi Muji yace "muje Ammin su?" Dan ijiyan zuciya ta sauke tacd "okay anjima kafin kuje gida saimu biya"
Gyadamusu kai yayi yafice Ammi da Muji kuma sukahau hira gwanin ban sha'awa they don't use to be close before but yara sun maidsu so close.
Wuraren 8:20 Ammi tashigo dakin ta kalli Rashida data shirya fikin wata atampa tace "muje" gyadama Ammi kai tayi ta tashi ta taho Ammi sai kallonta take cus tayi kyau fitowa sukayi tundaga saman
Riyad ke kallonta yanda ta yafa Babban gyale tai kyau sai wani glowing take kin kallon Riyad tayi Munir yace "cousin dinmu" murgudamai baki tayi dasauri yace "Ammi kin ganta ko ba mun shirya ba"
Dariya Ammi tayi tace "kacire ni daga fadan nan naku Munir kutashi muje" tashi sukayi taki kallon Riyad Munir sai hira yake mata tabiyemai sukai gaba Muji na kallonsu tareda Ammi da shi kansa Riyad din mota biyu sukayi da gangan ta shiga motan Babanta da Ammi ke ciki shi da Munir suka shiga daya sai kumbure kumbure suke har zuwa hospital din data rasa mesukazo yi dan tasan ba shine na kanta ba.
Suna shiga sukaga Papa tsaye sai zagaye yake yana ganin su yataho wajensu da sauri saikuma duk tsaya suna kallonshi, ahankali yace "thank you for coming, dan Allah come with me" yayi gaba suka bishi abaya har zuwa gaban dakin da Mom keciki dasuke Jin ihunta from there gently yabude kofan yace "ku shigo" Riyad na sako kanshi yajuyo da bala'in sauri tsigan jikinshi na tashi itama Ammi dasauri tajuyo hakama Muji itakuma Rashida tsaf ta shige ciki duk suka bita da kallo ta taka har zuwa inda Mom take tana kallonta tana ihu da muryanta <
dasauri tajuyo hakama Muji itakuma Rashida tsaf ta shige ciki duk suka bita da kallo ta taka har zuwa inda Mom take tana kallonta tana ihu da muryanta daya dishashe tana kokarin fixge hannunta tayi susa tace "wayyoo Allah na kuyafemini dama akwai azaba haka aduniya? Dama akwai cuta mai bakin azaba haka aduniya? Rashida kayakuri kiyafemin nasa an sama mahaifiyarki Hiv naso kasheki kema Allah baiyiba Rashida dan darajan Allah kiyafemin ko susan nan ne nasamu Allah ya dauke mini" kujera Rashida taja tazauna tana kallon Mom in agony da tsantsan ciwo da kawai ganinta ahaka saitaji satisfaction da bata tabaji ba, murmushi tayi Allah ya sakama Mama, murmushi take sosai feeling so happy and satisfy.
EPISODE 000
Mom na kuka kawai saita tashi Mom na "Rashida Rashida" amman tabude kofa tafito dasauri Papa yahade hannayenshi yace "Rashida dan Allah kuyafe mata, dan Allah kiyafemata" ahankali Rashida tace "abinda ni tamin na yafe but na Mamana suka hadu a lahira saisu zanta" tana maganan tawuce Papa yabita da kallo cikeda tausayin yarsa Ammi tace "Allah ya yafe mana gabaki daya Allah yabata Ipy" itama tabi bayan Rashida Muji yace "Allah yakara sauki" yayi gaba ahankali Riyad yace "Allah bata Ipy" shima yawuce Munir biyedashi suka fito, daidai Muji zai shiga mota wayanshi yahau ringing ciro wayan yagani ganin bai gane number ba yasa ya dauka daga ta dayan bangaren yaji ance "this is chef warden officer na gidan yarin mata dake nan Abuja, I called regarding wata inmate namu mai suna Jummai, "So muna nan asibiti da ita sabida condition nata ya gagarin clinic namu na prison, likitoci sun bukaci next of king nata tabada sunanka" cikeda bacinrai
Muji yace "I'm not her next of king takira family nata mana ha'a" adan hankali mutumin yace "¡ learnt ex wive naka ne sir, can you come cus condition nata is something else" dan shiru Muji yayi yana tuna Mom dasuka gani yanzun nan sai kawai yace "inane wani ward?" "A.E" zare wayan yayi daga kunnenshi yakalli Riyad da Munir dake kallonsa yace "muje general please i will explain idan muna hanya" shiga mota sukayi har General inda mutumin ke jiransu Rashida tayi tsaye tana kallon same A&E da aka kwantar da mahaifiyarta nan aka kawo Jummai itama, mutumin yace "Dr sunce tanada Hepatitis B & C, banda haka akwai HIV, sannan dawani extreme ciwon ciki that has to do with liver nata sabida hepatitis din" murmushi
Rashida tayi hawaye na faduwa daga idanunta na farin ciki kawai yau takara yarda da Allah! Takara imani! Mugayen mutane feels Allah baya kama mugu a duniya saidai lahira wih they're wrong, look at wat Allah did to this people that hurt Mamanta, hannunta taji an rike dasauri ta dago kanta Riyad ne yana kallonta ahankali yace "if you don't wanna go inside zamu iya tafiya" dasauri Muji yace "yes" kallonsu tayi sai kawai tamusu murmushi tace
"inaso naje" sosai Riyad yake kallonta sai kawai yawuce ciki da ita yana rikeda hannunta har lokacin suna bin bayan mutumin ihun Jummai kawai akeji da sumbatu da wasu officers mata agefen gadonta an samata handcuff a hannu daya, tarike cikinta kafafunta sun kumbura sabida Hepatitis din dudda bata iya bude idanu da kyau but tana ganinsu taganesu tawani yunkuro kaman tiger da sauri
Riyad ya maida yar matarsa baya, matan police din na maidata gado, Jummai tace "wih wih itace
Showing 135001 words to 138000 words out of 139355 words
Shigowa dakin Dr yayi da nose mask da handglove yanda yaga condition na mom yasa yace wazata kira, Who is next of king nata, rasa wanda zata kira dan batada Mama yasa takira Babanta ta gayamai gata hospital yace zaizo, wato idan Allah yatashi kama mugu within blink of an eye zai iya hakan wani irin worsening condition na Mom yake as minute goes by, anmata allurai na kashe kaikayin da kashe zafin amman kaman karawa ake gashi yanda take susa jini na fita yasa aka daure hannayenta azaban yamata yawa tafara ihu da kuka Babanta daya biyo available flight yazo dayashigo dakin datake ita kadai saiya yajuya da gudu yace
"Subhanallahi" tsigan jikinshi na mugun tashi dan yanada trypophobia cus kurajen sun hadu sunyi dot dot gasu agaban vijay nata daya gani abude ya kalli Nurse yace "menene haka? Me suka fito mata haka"? Anatse Nurse tace "Sir yarka nada ganital herpes, bamu aba samin wanda is serious haka kaman nata ba Sir" sosai Papa yace "wani irin ganital herpes mexai kawo mata" ihu Mom tayi.
"Wayyooo Papa, Papa kace su kwancemin hannu karna haukace su banni na sosa, Papa ka taimakeni" juyowa Papa yayi yana kauda fuskanshi dan baya fatan abinda zaisa ya kalli wajen nabiyu yataho wajajen kanta yana kallon na gefen lips nata zai tabata dasauri Nurse tace "kana tabata zaka dauka kasaka gloves" arude Papa yakoma baya yana kallonta Yace "Meya sameki haka Hajara"?
Kuka sosai Mom take bazata iya fadama Papa yanda ta samuba yanda takeyi yasa anatse Papa yace "Hajara kinada hannu asama kishiyar kanwar mijin ki HIV ko baki dashi"? Kallon mahaifinta Mom keyi tana kuka sosai takasa magana Papa yanunata yace "wih wih kiji soron hakkin mamaci da yarta, tell me the truth today do you have hand did you conspire da Jummai?" Gyadama Baba kai tayi tace
"ninai inntaiting plan din Baba"
"Innalillahi wa innailaihi raji'un" Baba yafadi yace "all my life ni lawyer ne nine harnazo mukamin danake ayau, l've seen so many evil people da sauransu harda wayanda intentionally sukema wasu wayau su kwanta dasu su basu Hiv but naki Hajara is different, kin kira me HIV kikasa sirinji kika jawo jininta kika bada akaje aka juyewa mai ciki a jiki HASBUNALLAHU WA N'IMAL WAKEEL KAICO!
Hajara! Hakika hadisin Annabi ya tabbata inda aka ruwaito yace "lallai Allah yanama azzalumi talala duk randa Allah ya damki axzalumin nan wih babu mai cetonshi, Hajara I can't save you today I can't!
Hakkin yarinyar cikin nan da hakkin wacce ta mutu ke binki" Mom na kallonshi tana kuka tace "Baba zan warke fa" Sosai Baba ke kallonta saikawai yatashi yace "inada meeting I will pay everything zanma barmusu kati har abinci ana baki Allah baki lafiya" yayi kofa Mom na ihu Papa, Papa amman ko wiagowa baiyiba.
Tun jiyan nan datai bacci take bacci har yau yanda ya tsorata har saida yakira Dictor Dr yacemai is normal dama day 2 maganin brain magani ne that put patient into sleep dan suyi aiki akanta karya damu.
After 1 yashigo bangaren yau dayay announcing a fada zai sauka saiyaji kaman kaya sun sauka akanshi side nashi ya shiga yawuce sama yabude kofa bacci take but saiyaga bakinta is moving dasauri yayi wajen yazauna abakin gado yatabata yace "Jewel" ganin bakinta yacigaba da motsi yasa yakai kunnenshi bakinta da sauri.
"Mom, Mom dan Allah kar akasheta kawai dai aje a wurgar da ita chan wata uwar duniya" dasauri ya kalli Rashida sai yakara maida kunnenshi saitin bakinta saiyaji ta chanza murya zuwa na namiji tace
"kashe wayan Haleema batada hankali!" Bala'in faduwa gaban Riyad yayi yadago da kanshi yana kallonta saiya sake maida kanshi yaji tai muryan mace tace "wat do we do with her"? Cigaba da maimaita maganan tayi in repeat dayasa yashiga dagota yana girgixata yace "Jewel Jewel Rashida" amman shiru bakinta kawai maimaita maganganun suke wayanshi yaciro yashiga kiran Dr yana gayamai Dr yace "Alhamdulillah she's regaining memory nata ne maidata ka kwantar idan tanajin sanyi cover her and let her be zata tashi lafiya lau and daidai In sha Allah".
Maidata yayi yarufe saikuma kawai yaji bazai iya daurewaba yafito yasauka kasa direct side na
Haleema yawuce ranshi abace masu announcing zuwanshi ko gamawa basuyiba yafada side din yawuce falo bayi na mata massage yanayin fuskanshi yasa kowa ya waste ta haderai tana dauke kai dan haushinsa takeji gabanta yayi bai bata lokaci ba yawani fizgota yana twisting hand mata ta baya da saida tai ihu tace "mehaka"?.
Jikinta na dan rawa ganin yanayinahi tace "karyani zaka....." ganin yanayin idanunshi yasa takasa magana yace "kinada hannu a batan Rashida?"Ayanda tambayan ya daki kanta batasan sanda baki ta ya shiga rawa ba takasa magana wani irin hankadata Riyad yayi saida tai mummunan fadi yayi
¡hu da gidan ya ansa yace "did you have hand in kidnapping Rashida?" Rawa jikin Haleema yake takasa magana kalle kalle Riyad yashiga yo ganin plate yasa ya dauka ya buga akasa ta duka yadauki wani sharp part yayi kan Haleema dashi kaman zai chakamata ta mutu ihu tayi tace "wih zan gayamaka gaskiya karka kasheni" tsayawa yayi yana kallonta hakan yasa tace "yes nina kira Mom dina but batai komiba sai kawai na gwada number Mom naka naji ya shiga I told her na tsani matanka tace karna damu she knows wat to do da ita da Abbana da Mommy na sukai komi wlh ni ina gida I was even crying ina cemusu karsu kasheta basu jiba nace ni kawai su samata HI....." tasssss Riyad ya kwashwta da mari kawai ya shiga dukanta yace "did you know my wife is pregnant da dana" da kyar yakira aka shigo yasa aka wuce da Haleema gidan yari, yashiga kiran yan sanda Waziri na zaune yan sanda sukazo suka daukeshi da matarsa da ita Haleema aka wuce dasu da solid evidence na confession na yarsu dan yayi recording fada gabaki daya yadauki labarin Gwaggo kuka take ganin gidanta gidan data taso ciki an maidashi gidan makirci.*SANYI DA ZAFI*
*EPISODE 70
Anatse take bude idanunta tayi shiru tana kallon sama dudda AC dake aiki adakin but zufa goshinta yake, tundaga ranan da aka saceta har zuwa abinda yafaru jiya akan carpet adakin nan suke dawo mata wani irin kunya taji yakamata tana kara tuna mahaifinta da yanda yayi kuka da borin datama Ammi da muryan su Mom da Haleema da wasu dataji gently ta taso tazauna takai hannunta tana taba kanta tayi shiru sai kawai takai bayan hannunta ta göge fuskanta kallon dakin tashigayi hango hijabinta akan kujera yasa ta tashi takai hannu ta dauka ta saka tabude kofa, Ahankali tana addu'a Allah yasa bayanan don batason abinda zaisa su hadu ganin baby kowa yasa tafito tana kallon ko'ina dakin yahadu na bala'i saukowa tashigayi harta karasa saukowa falon saikuma ta kalli kitchen da kofan yake abude dasauri ta dauke kanta tunawa da abinda tayi, bude kofa tayi tafito tana kallon hadaden compound din tayi hanyar kofan datagani tana budewa taga fadawa yanda suka zube suna gaidata saida ta firgita da sauri tawuce su tafice tana kalle kalle ko za'a kasheta batasan wani hanya zatabi taje side din Ammi ba amman haka tacigaba da tafiya ahankali babu wani abu fake mata ciwo kawai bakinta ba dadi ne kadai hango wani flat datay exactly irin na Ammi yasa tai wajen tabude kofa ta shiga komi iri daya da side na Ammi bude kofan flat din tayi tana budewa tayi ido biyu da Muji daya watsa magani abaki yahadiya da sauri ya kalleta saikuma yataso yazo wajen dagudu juyawa
tayi dasauri karaf taji yakama hannunta cikeda so yace "Rashida"
Chak ta tsaya taki juyowa jikinta kawai yayi sanyi tadawo daidai ahankali yace "Ya jikin?" Kin magana tayi, ahankali yace "dan Allah ki shigo nayi magana dake, dan Allah dan girman Allah nace kinji Rashida" kasa motsi tayi dan janta yayi hakan yasa tabishi Suka shiga cikin falon still taki kallonshi to her biggest suprise saitaga ya sauke guiwowinshi kasa dasauri ta koma baya tana kallonshi yanda Babba dashi yayi kneeling tanajin wani iri hade hannayenshi yayi yana kallonta yace "Rashida | take full responsibility for my actions, nasan kin tsaneni kin tsaneni Rashida dan girman Allah ki gafarceni find a place kiyafeni ko zan sami kwanciyan hankali I'm sorry y'ata, Rashida dan darajan Allah kiyafemin kinji" yayi maganan hawaye na gangarowa daga idanunshi dasauri tadauke kanta idanunta na taruwa da hawaye she don't know but something is her ya chanza she remembers maganganun Haleema and she wanna be a better person mahaifinta yayi kuskure but harda influence na wasu mugaye she knows she's pregnant cus ta tuna maganganun Dr a asibitin da aka kaita, batason tayi feeding baby nata this hatred datake dauke dashi azuciyanta cus Ammi did not feed her hatred dudda an cuceta but ta taso da ita tana gwada mata kyawawan halayyan mahaifinta ne, she wants to change for good forgive and forget taso mijinta and just live happy ta cikama Mama burinta, saukan hawayenshi taji akan kafarta hakan yasa ta kalleshi kuka yake yabata tausayi ahankali tace "Abee" dawani irin sauri Muji yakalleta wasu sababbin hawaye na zubomai daga idanu ya kalleta ahankali ta zauna agabanshi tace
"kasan l've always wanted to call mahaifina da Abee kanason sunan"? Fashewa da kuka sosai Muji yayi saikawai ya rubgumeta tsam tsan ajikinshi tai lamo tai shiru tana tuna Mama she knows how much Mama loves mahaifinta dudda yamata laifi but Mama bata tsaneshiba ahankali Rashida ta dagoshi takai hannunta tana sharemai fuska tace "maganin me kakesha?" Yana kallonta kaman zai hadiyeta yace "na B.P ne" gyadamai kai tayi tace "meke maka ciwo?" Dasauri yace "babu komi wih yanzu
I'm the most happiest father aduniya" dan murmushi tamai sai kawai ya manna ma forehead nata kiss ahankali tace "inaso naje wajen Ammi Abee nayi wanka yunwa nakeji sosai" da sauri yatashi yana dagata yace "muje muje kici" har side na Ammi sukaje nan nan yake da ita Ammi na zaune suka shigo a kunyace Rashida ta rufe fuskanta da hijabi Ammi ta kalli Muji ganin yanda yake murmushi yasa Ammi tace "Baffan su kaine" tahowa ajen Ammi Rashida tayi har lokacin fuskanta a boye sai kawai ta rungume Ammi tace "Ammi sorry na miki kiriniya" Dasauri Ammi ta kalleta saikuma ta kalli Muji dake murmushi sosai Ammi tace "Alhamdulillah Alhamdulilah Allah mun gode maka, My Baby" kankameta Rashida tayi taki nuna fuskanta dasauri Muji yayi dinning yace "taho kici abinci" dasauri Ammi tace "maza tashi kije kici kidena zama da yunwa tunda bake kadai bane" batai musu ba ta tashi tawuce Babanta ke serving nata Ammi sai kallonsu take tanajin dadi sosai taci pepper soup aduka wanda ke kullan kasan tarage sannan ta tashi tawuce sama shikuma Muji yadawo falon yanaba Ammi labari cikeda farinciki.
Bayi tafada saida tafarayin brush sannan tai wanka kawai she's happy hakanan she's feeling very happy, agaban madubi ta tsaya ta cire bandage na kanta taduba bayin taga sunada first aid box tayi dressing kan nata da ya warke sosai sannan ta tattare kan tayi parking tafara wanka tana tuna yanda Ammi ta mammata wanka da ruwan zafi sosai tayi wankan sannan tadauro alwala taja towel tazo bude kofan tayi ta hada ido da Riyad dake gaban kofan yayi folding hannu yana jiran fitowanta dawani irin sauri tajuya zata koma yakama hannunta kulle fuskanta tayi yana jawota zuwa jikinshi tace
"wat are you doing in my room?" Ahankali yana sata ajikinshi batare daya damu da ruwan dake jikinta ba yace "I come to talk to my small baby not you" yakai hannunshi yadaura akan cikinta, kabar da hannunshi tayi a kunyace zata fita daga jikinshi da sauri yace "mehaka? Kunya kikeji small girl like you tasan namiji har yamata ciki" dukawa tayi ta manna kanta akan guiwanta tace "nika fita kona kira Ammi da Abee wih kaga salloli zan rama" dukawa yayi yana lekata yace "okay kiyi ki gama we are leaving this place gidanmu zamu yau" makemai kafada tayi kawo kanshi yayi ya manna mata kiss a cheek ahankali yace "I'm glad you're okay Wife welcome back" yana maganan yatashi yayi kofa dasauri tadago kanta tabishi da kallo wani irin sonshi takeji aranta bana wasaba.
Saukowa kasa yayi yadan kalli Ammi yace "Ammi uhmmm zamuje gidanmu anjima" wani mugun kallo Ammi tamai tace "to baka isaba sai anyi bikinku" Dasauri Riyad ya kalli Baffan shi kaman zaiyi kuka hakan yasa Muji yace "haba amai afuwa abasa matara duk randa sukaga dama sai ayi bikin, kai jeka zakuje gida abinku" Wajen Muji Riyad yaje yabashi high five sukai dariya Ammi ta kadakai yayi wajen kofa wayanshi yahau ringing tsayawa yayi yaciro wayan ganin Papa yasa yayi shiru saikuma kaman zai maida wayan aljihu sai kawai ya dauka yakai kunne yayi shiru kusan 5min har Ammi tadaga kai tana kallonshi kafin ahankali yazare wayan daga kunnenshi saikuma yadawo falon Ammi dake kallonshi tace "ya akayi?" Anatse yace "Ammi it's Mom Dad, yakira wai dan Allah dukanmu muzo Grace hospital dan girman Allah he wants to see all of us including my wife I don't know why" Shiru dukansu sukayi Muji yace "muje Ammin su?" Dan ijiyan zuciya ta sauke tacd "okay anjima kafin kuje gida saimu biya"
Gyadamusu kai yayi yafice Ammi da Muji kuma sukahau hira gwanin ban sha'awa they don't use to be close before but yara sun maidsu so close.
Wuraren 8:20 Ammi tashigo dakin ta kalli Rashida data shirya fikin wata atampa tace "muje" gyadama Ammi kai tayi ta tashi ta taho Ammi sai kallonta take cus tayi kyau fitowa sukayi tundaga saman
Riyad ke kallonta yanda ta yafa Babban gyale tai kyau sai wani glowing take kin kallon Riyad tayi Munir yace "cousin dinmu" murgudamai baki tayi dasauri yace "Ammi kin ganta ko ba mun shirya ba"
Dariya Ammi tayi tace "kacire ni daga fadan nan naku Munir kutashi muje" tashi sukayi taki kallon Riyad Munir sai hira yake mata tabiyemai sukai gaba Muji na kallonsu tareda Ammi da shi kansa Riyad din mota biyu sukayi da gangan ta shiga motan Babanta da Ammi ke ciki shi da Munir suka shiga daya sai kumbure kumbure suke har zuwa hospital din data rasa mesukazo yi dan tasan ba shine na kanta ba.
Suna shiga sukaga Papa tsaye sai zagaye yake yana ganin su yataho wajensu da sauri saikuma duk tsaya suna kallonshi, ahankali yace "thank you for coming, dan Allah come with me" yayi gaba suka bishi abaya har zuwa gaban dakin da Mom keciki dasuke Jin ihunta from there gently yabude kofan yace "ku shigo" Riyad na sako kanshi yajuyo da bala'in sauri tsigan jikinshi na tashi itama Ammi dasauri tajuyo hakama Muji itakuma Rashida tsaf ta shige ciki duk suka bita da kallo ta taka har zuwa inda Mom take tana kallonta tana ihu da muryanta <
dasauri tajuyo hakama Muji itakuma Rashida tsaf ta shige ciki duk suka bita da kallo ta taka har zuwa inda Mom take tana kallonta tana ihu da muryanta daya dishashe tana kokarin fixge hannunta tayi susa tace "wayyoo Allah na kuyafemini dama akwai azaba haka aduniya? Dama akwai cuta mai bakin azaba haka aduniya? Rashida kayakuri kiyafemin nasa an sama mahaifiyarki Hiv naso kasheki kema Allah baiyiba Rashida dan darajan Allah kiyafemin ko susan nan ne nasamu Allah ya dauke mini" kujera Rashida taja tazauna tana kallon Mom in agony da tsantsan ciwo da kawai ganinta ahaka saitaji satisfaction da bata tabaji ba, murmushi tayi Allah ya sakama Mama, murmushi take sosai feeling so happy and satisfy.
EPISODE 000
Mom na kuka kawai saita tashi Mom na "Rashida Rashida" amman tabude kofa tafito dasauri Papa yahade hannayenshi yace "Rashida dan Allah kuyafe mata, dan Allah kiyafemata" ahankali Rashida tace "abinda ni tamin na yafe but na Mamana suka hadu a lahira saisu zanta" tana maganan tawuce Papa yabita da kallo cikeda tausayin yarsa Ammi tace "Allah ya yafe mana gabaki daya Allah yabata Ipy" itama tabi bayan Rashida Muji yace "Allah yakara sauki" yayi gaba ahankali Riyad yace "Allah bata Ipy" shima yawuce Munir biyedashi suka fito, daidai Muji zai shiga mota wayanshi yahau ringing ciro wayan yagani ganin bai gane number ba yasa ya dauka daga ta dayan bangaren yaji ance "this is chef warden officer na gidan yarin mata dake nan Abuja, I called regarding wata inmate namu mai suna Jummai, "So muna nan asibiti da ita sabida condition nata ya gagarin clinic namu na prison, likitoci sun bukaci next of king nata tabada sunanka" cikeda bacinrai
Muji yace "I'm not her next of king takira family nata mana ha'a" adan hankali mutumin yace "¡ learnt ex wive naka ne sir, can you come cus condition nata is something else" dan shiru Muji yayi yana tuna Mom dasuka gani yanzun nan sai kawai yace "inane wani ward?" "A.E" zare wayan yayi daga kunnenshi yakalli Riyad da Munir dake kallonsa yace "muje general please i will explain idan muna hanya" shiga mota sukayi har General inda mutumin ke jiransu Rashida tayi tsaye tana kallon same A&E da aka kwantar da mahaifiyarta nan aka kawo Jummai itama, mutumin yace "Dr sunce tanada Hepatitis B & C, banda haka akwai HIV, sannan dawani extreme ciwon ciki that has to do with liver nata sabida hepatitis din" murmushi
Rashida tayi hawaye na faduwa daga idanunta na farin ciki kawai yau takara yarda da Allah! Takara imani! Mugayen mutane feels Allah baya kama mugu a duniya saidai lahira wih they're wrong, look at wat Allah did to this people that hurt Mamanta, hannunta taji an rike dasauri ta dago kanta Riyad ne yana kallonta ahankali yace "if you don't wanna go inside zamu iya tafiya" dasauri Muji yace "yes" kallonsu tayi sai kawai tamusu murmushi tace
"inaso naje" sosai Riyad yake kallonta sai kawai yawuce ciki da ita yana rikeda hannunta har lokacin suna bin bayan mutumin ihun Jummai kawai akeji da sumbatu da wasu officers mata agefen gadonta an samata handcuff a hannu daya, tarike cikinta kafafunta sun kumbura sabida Hepatitis din dudda bata iya bude idanu da kyau but tana ganinsu taganesu tawani yunkuro kaman tiger da sauri
Riyad ya maida yar matarsa baya, matan police din na maidata gado, Jummai tace "wih wih itace
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46 Chapter 47