you've hurt me this morning" Ammi tafadi ahankali sounding so bitter tace "haba yarinyar da mahaifiyarta dakai kadai ta yarda tabaka ita amana shine kama diyarta haka I'm not proud of your action" Ahankali Riyad yadago kanshi ya kalli Ammi dayaga ranta yabaci sosai da gaske tace "kuma wih wih bari ta warke yarinyar nan tace bazata zauna da kai ba saika saketa! I'm taking her with me ko flat dina kashigo sainaci kwal ubanka wh" Ammi tayi maganan cikin fushi tawuce
kofa tabude cikin fushi tace "Munir" Dasauri Munir yafito daga mota yace "na'am Ammi" rai abace tace
"zoka tayani daukar kanwarku mutafi gida" tahowa yayi yabi bayan Ammi yadan saci kallon Riyad daya gani tsaye agaban dakin ya tsaya hijabi Ammi ta nema tasaka mata sannan tace "shigo" shigowa Munir yayi dashi da Ammi suka dauketa atare suka fitoda ita har waje suka sata abayan mota Ammi tadaura kanta kan cinyanta sannan suka wuce gida.
Sama Riyad yakoma ahankali dakin nasu ya gyara tsaf yasake chanza duvee na jiya yacirosu yasakasu a dryer ya maida na jiya washin machine din yafito ya gyara gadon yashimfida wani bedsheet, riganta dasu lab coat nata da atampata harda bra daya yayyaga ya kwasa sai shima yayi shiru cus he actually went far, tayaya yayi fushin nan ya manta she's just a helpless girl that lost Mom nata and Mama trusted him, ahankali yace "Mama forgive me I hurt Rashida for the first time" saikuma yayi shiru yawuce yakai wardrobe nashi ya ijiye safe sannan yafito zai fada bayi ya dakata sabida kiran dayaji daga wayanshi yawuce Sarkin Gida yagani hakan yasa yawuce yadaga wayan yakara a kunne yayi shiru chan yace "akaisu secret fada gani nan zuwa" ijiye wayan yayi yawuce ciki yayi wanka yana tuna moments nasu, well as far as he knows Haleema was also virgin but she was never as tight as Rashida da kyar yake fitowa daga jikin Rashida fa, vijay nata grips him irin shakeshi dinnan yakeyi and banda haka she's very sweet and hot to ko masifaffen mutum yanada zafin vijay ne cus yarinyar nada zafin jini? Baitaba Jin abinda yaji ajikinshi Rashida in jikin Haleema ba.
Ganin he's getting erection yasa yadaina tunanin yafito ya shirya tsaf sak sarkinshi yafito aka tukashi zuwa fada.
Sarkin Gida na jiranshi already hakan yasa direct suka wuce secret fada tundaga nesa Bilal ke hango Riyad na tahowa cikin alkyakbba da rawani fadawa na binshi sunamai kirari yana taka kasa kaman bazai tabaka, faduwa gabanshi kawai yake yasauke kanshi kasa sabida yanda yamai kwarjini, same with Babanshi cus basusan mesukayi ba kawai an taho dasu, shigowa yayi yasami waje ya zauna fadawa namai fifita dudda akwai AC a falon Riyad yaki kallon Bilal wani mahaukacin kishi dayakeji he feels idan ya kalleshi zai iya tashi ya shakeshi.
Sarkin Gida yace "Mai Girma Ranka shi dade mutanen dakace akawo maka gasunan da yaron da mahaifinsa" dasauri Baban yace "Ranka shi dade laifi nayi ne? Nayi submitting all report kuma na dauki permission na leave saisa ma har nazo nigeria" anatse for the first time Riyad yajuyo da kanshi ya kali wanda yayi magana ma'aikacin sa ne he's the manager na hotel dinshi na Uk sai yanzu ma kanshi yayi ringing ganin name dake jikin check din saikuma anatse ya sauke idanunshi kan Bilal da duk yayi zuru zuru dudda baisan me sukayiba but jikinshi na bashi laifi sukayi kallonshi Riyad yake daga head to toe shine yaron da ranan yakawoma Rashida 100k, baijin Bilal yakai 28yrs ba highest yabashi 26-27yrs, yarone danye irin yaran dake tashen samartakan nan jaye idanunshi yayi yamaida kan Baban yace "kaine kabawa danka check na 22M yakawo ma matata!?" Yanda gaban Baban yafadi hakan na Bilal yafadi dasauri Baban yakalli Bilal saikuma ya kalli Sarki Riyad saikuma yasake juyowa yakalli Bilal yace "me kayi da check na business dana baka jiya?"
Saikuma yajuya yakalli Riyad da sauri yace "WIh wlh
Mai Martaba duka yarana not just Bilal dazaran na haifesu ina bude musu savings account wanda idan
sunyi girma zan basu su kama sana'a dashi, ranan juma'a da daddare yatasani gaba yanason nabashi nashi zaiyi business banso bashiba amman harda kukan sa shine na bashi da daddaren ranan bansan meyayi dashi ba" dasauri yakalli Bilal yace "mekai da kudin Bilal? Talk!" Baban yamai ihu dayasa sai jikinshi yafara rawa yadan kalli Riyad daya kasa ganeshi yama kasa tsayawa yamai cikakken kallo sabida kwarjini dayamai dan yasa rawani saikuma yace "Dad wata yar ajinmu nabamawa shima aro ne zata biyani, hauka nake zanma wata kyautan 22M azamanin nan" ahaukace Baban yace "bakaji maganan da Mai Martaba yayi ba iyalan Mai Martaba kabawa kudi!" Faduwa sosai gaban Bilal yayi yanzu mai Martaba ne dama shine Ogan Dady fa, shine mijin Rashida, dasauri ya kali me Martaba saikuma ya sauke kanshi akasa yace "wlh bata gayamin tanada miji ba kuma ni bama wani sonta nake ba Dad tausayinta kawai naji naga yanda take son....
." "Sarkin Gida!" Riyad yakirashi azafafe da saida dakin ya amsa,
dasauri Sarkin gida ya zube agabanshi hakan yasa Riyad yace "menene hukuncin wanda yaje yake neman iyalin Sarki?" Dasauri Sarkin gida yace
"bulala dari bakwai! Kullum anamai dari dari har tsawon kwana bakwai a baya tare aiki amatsayin bawa, banda haka ai duk garin kano babu wanda ya isa ya nemi iyalin sarki koda sarki yarabu da iyalansa ne, bata isa tasake aure acikin kano ba saidai tafita taje chan wata kasar tai aure! Wannan shine sharadin auren sarakuna".
Babu mutunci ko kawaici Riyad yace "a hukuntasa" dasauri Bilal yarike Babansa ganin fadawa sunyo kansa yace "Dad please save me wih, wih bansan wa take aure ba, Dad I just wanted to help the poor innocent girl tunda bata sonshi nasan nima da wuya nasan zaka banni na aureta, please kayakuri wh banasonta, waye ni dazan nemi iyalan Sarki ban isaba" kawai kallonshi Riyad yake he's not even Man enough yayi admitting yana sonta in trouble, how could Rashida be this gullible, this is a boy not a Man! Dagashi akayi yana mikama Babanshi hannu yafashe da kuka akai waje dashi.
Daga Riyad sai Baban Bilal yarage da mutanen dake fifita shi, da hannu yama masumai fifita alamu sufita daga dakin, dasauri Baban Bilal yace "Mai Martaba temper justice with mercy dan Allah, wih Bilal yaro ne baida wayau he's 26yrs and last month ma yayi 26din, dan Allah amai afuwa ni wih zan cire shi daga school dinma wh, dama daga Sudan yadawo nan sabida yakin dasukeyi but namaka alkawari zan karbi transfer zan maidashi Egypt yaje yakarasa awajen dan Allah kayakuri he's just a child, dan Allah me Martaba dan Allah, namaka alkawari shi da Iyalinka ko hanya bazasu kara hadawa ba, Bilal yayi kuskure ina rokonmishi afuwa" kallonshi Riyad yayi saikawai yatashi yafice daga fadan yafito yanajin yanda ake ma Bilal bulala a bombom yana ihu ya kalli Sarkin gida yace "after 100 bulalan kabawa babanshi shi su tafi no need for the remaining 6days cane" yana maganan yawuce yafito daga bangaren Waziri yagani tsaye tareda amininsa suka kalleshi tareda dukawa atare sukace an gaida mai Martaba munzo wajenka ne" wucewa yayi yazauna wajen yar shakatawa sa yasa aka musu iso suka taho zama duk sukayi ya zuba musu idanu baice uffan ba, anatse Waziri yace "ahhhm Mai Martaba nasan an maka laifi" yadanyi shiru yace "dudda nai kokarin maka magana hakan be yu ba, still yauma bazan gajiba, burin kowani mahaifi yasa diyarsa agida mai kyau hakika nasan Haleema tai kuskure shirmene kuma da yarinta wanda har zata dauki wata ta maidata kaman ita take aure ga mijin nata bazata girmama shi ba" yasake shiru sannan chan yace "Haleema tagane kuskurenta Allah taimaki me Martaba, da ni da amini na nan Muntari munzo mu nema mata afuwa ne tadawo dakinta duk ku taru da amaryan taka ayi zaman Ipy" baiyi wani mamaki ba yasan by now maganan ya auro Rashida yazagaye fada dakuma wacece Rashidan.
Anatse Muntari aminin Waziri yace "abata second chance dan Allah" shifa to be honest bayason Haleema he can't lie about it ne, forget about abubuwan datamai basune agabansa but wannan soyayyan baya jinsa game da ita, but then baitaso yaga Babanshi yarabu da kowace matarsa ba duk dadi duk runtsi ana tare banda haka he knows Haleema loves him kawai she prioritized Mom over him ne, he saw calls nata, messeges nata telling him sorry so he will give her second chance, idan she fails yarabu da ita gabaki daya, kallonsu yayi yace "tadawo dakinta!" Wani dadi sukaji sukahau mai godiya gaisawa yayi dasu yawuce Allah Allah yake yagama da mutane yaje yaduba Rashida fada yawuce.
Suna shigowa gidan sama Ammi suka wuce da ita sharp sharp takira Jakadiyanta wasu itatuwa da ganyayyaki aka samo aka girka a murhu aka kawoma Ammi sama, ijiye kunya Ammi tayi a gefe tunda ba Mama Rashida ke dashi da zata mata ba itace Maman yanzu, tagasa Rashida da kyau ita kanta saida ta tausaya mata ta wahalu fa, sannan ta matsa mata jiki gabaki daya da towel dake mata ciwo, suka fito daidai Dr Ammi na zuwa dubata tayi tacema Ammi basai anyi dinki ba but taji ciwo sosai tacema Ammi please kar abari yasake mata wanitacema Ammi please kar abari yasake mata wani abu harsai ta warke sannan tamata allurai tabata magani harda na tsayar da aman duk tasha Ammi da kanta Ammi tasauka kasa tamata kunu takawo mata sha tayi kadan sabida yanda ta matsu sai bacci Ammi sai shafamata kai take dayake ajike tayi shiru tana kallonta on her hand, she's happy Riyad yayi consummating aurensu wih har ranta she's, azamaninsu da suna yara idan yarinya ta taso da tsaurin ido bata tsoron kowa ga rashin kunya akance amata aure zata natsu, murmushi Ammi tayi tabude balm tana shafa mata a gefen baki wat she's certainly not happy about is marin daya mata!
Da kuma forcing nata dayayi no ba'a haka dudda tasan waye Riyad wih bakaramin abune aisa yadaga hannu ya mari Rashida ba ayanda yakesonta it must be big abu dudda taki bashi listening ear but tasan abu tamai dayakaishi ga marinta haka, ijiye balm din tayi har zuciyanta takeso Rashida taso Riyad itama suyi zaman su lafiya cus she knows and sees yanda Riyad ke sonta, ahankali tace "I pray Allah ya sanya miki son d'ana aranki Rashida, please love Riyad kinji he's a good boy" Ammi tayi maganan ahankali daga sama tanajin kamshin tsumin da Jakadiya ke hadawa, ahankali ta maida kanta filo ta kwantar sannan taja bargo taruta mata tafito tasauka kasa magunguna na gargajiya suka shiga dafamata harda gyaran jiki Ammi zata mata takuma gyarata da turare dan wih bazata bashi itaba saiyaga chanji zaici kaniyansa.
Shigowa Jakadiya tayi dawani leda a hannu na magunguna dataje tasayo takawoma Ammi a kitchen tace "Uwardakina Sarauniya Haleema tadawo" dan kallonta Ammi tayi saikuma tace
"Masha Allah, bani ledan kigani kin sami sassaken danace" karba tayi suka cigaba da aiki batare dadanace" karba tayi suka cigaba da aiki batare da
Ammi tace wani abuba.
After magrib Riyad yashigo gidan tareda Munir Ammi na zauna akan dadduma a falon tanajan charbi waje suka samu suka zauna har Ammi ta shafe ta kalleshi da sauri ya sauke kanshi kasa Ammi tace "banace karka sake ka shigomin flat dina ba" kanshi akasa yace "Ammi kiyakuri" shiru tayi sai chan tace "Haleema tadawo ko"? Aahankali kanshi na kasa still yace "yes" shiru tasakeyi sai chan tace "an ina kakeso Rashida ta zauna anan masarauta ko chan GRA"? Shiru yayi baiso ya ijiye Rashida a masarautan nan cus baiso wani ya cutarda ita, yarinyar has been through alot already he don't want any more drama a life nata, peace kawai yakeso yabata ahankali yace "GRA is her house Ammi" anatse Ammi tace "good! Sai magana ta biyu dazan maka karaba musu kwanaki?" Girgixama Ammi kai yayi, anatse Ammi tace "don't think sabida Mahaifiyar Rashida tarasu batada me tsayamata Riyad wih she has me! Mata biyu gareka even though she's here with me pending decision nata idan ta warke whether tana sonka ko bata sonka you have to raba musu kwanaki cus matarka ce, ranakun Haleema kaje kayi da ita ranakunta kayita walagigi a fada that's your punishment" danne dariya Munir yayi yanda yaji Ammi tace
"walagigi" juyoda kai Ammi tayi karaf suka hada idanu da Munir tace "zan cimaka mutunci fa ina magana da yayanka kake dariya tashi kabarnan" Sadaf sadaf yatashi yayi sama kaman munafuki Ammi takalli Riyad da kanshi ke kasa tace "ka manta yarinyar nan na school ne kamata abinda kayi ko? Ai kaji dadi dan yanzu she will stay at home harta warke ana maganan nan da 2weeks ko 3 kenan, idan wani abu yasami karatunta just know cewa its on you!" Har lokacin kanshi akasa saikuma ta sassauta murya cikeda motherly love tace
"yarinyar danakeso tasoka why will you hurt her like this eh Riyad? Metayi maka haka?" Ahankali yace
"Ammi kiyakuri" shiru Ammi tayi tasan bazai taba gayamata abinda yahada su ba haryakai ga marinta hakan yasa tace "anyway kazama mai adalaci problems naka da Haleema sort them out, be a man manage family naka da kyau, ko kaje dakin matanka ko call them to turakanka banso na karaji kaman yanda kayi da kabar Haleema for months baka ganta ba bata ganka ba, idan namiji yayi tsaye kan mace shine zatasan eh inada miji and do the right thing, dan haka from now henceforth do your part kayi adalci kaji ko" gyadamata kai yayi Ammi tace "and make her cook for you daga yanzu bazaka dinga zuwa side dina cin abinci ba, the only day dazan daga maka kafa is ranakun girkin Rashida tunda tana wajena batada lafiya you can come here kaci abinci amman other days baka isaba kaji ko"? Gyadamata kai yayi Ammi tace "tashi katafi to" kasa tashi yayi kanshi na kasa tsaf Ammi tagane meyake nufi Rashida yake son gani tace "ni zaka firgitama yarinya takasa bacci taga dodo da daddaren nan ai ina Riyad! Tashi kabarmin daki koni yanzu kazaman mini ojuju calabar a idanu balle muku baiwar Allah Rashida, tashi kaje wajen matarka Haleema saida safe" ahankali yadan kalli Ammi ganin da gaske take yasa yawuce yafita zuciyanshi ba dadi.
Tunda ya auri Haleema baitaba kwana a side nata ba dudda yanada dakinshi awajen kawai he just wants to be a better husband after maganganun da Ammi tamai, side nata yawuce Haleema na zaune taji ana sanarda zuwanshi gabanta sai faduwa yakeso many things ke damunta ciki harda mugun kishi jin yayi wani aure kuma wai yar Baffan da Muji ya aura duka labarin taji tsaf gadhi haryau takasa getting Mom dudda taji ance kotu za'a shigarda su, shigowa gikin dakin yayi yakalleta ta rame sosai sai kallonshi take maida kofan yayi yajuyo yasake kallonta cikeda so da kewa tace "barka da shigowa mijina mijin Haleema" dan gyadamata kai yayi anatse yace "how are you?" Ahankali tace "fine" gyadamata kai yayi yazo zai wuce dasauri ta taho takama hannunshi dasauri yajuyo yazubama
idanunta idanu cikin raunin murya tace "dan Allah kayakuri bazan kara maka abubuwan dana maka abaya ba, l promise to be a better wife, daga yanzu kaina jagaban rayuwana, bazan kara kuskuren danayi abaya ba" yana kallonta ahankali yace "are you sure"? Gyadamai kai tayi da sauri hakan yasa gently yabude mata hannu dasauri tazo ta shige kirjinshi ta kankameshi sai kawai tafashe da kuka hannunshi yadaura abayanta yana patting sai kawai yafara tuna Rashida cus this is how he pets her sauka hannunshi yayi da sauri yace "I'm hungry kinyi girki" dasauri tafito daga jikinshi tace "eh nayi girki muje Kaci" takama hannunshi zuwa dinning two kula yagani kujera tajamai ya zauna ta bude rice and beans tadafa white da miya dayaji naman kaza he loves plenty meal on table, yaga varieties daban daban this is just him but still she tried da happiness tashiga xubamai takawo gabanshi tasamai spoon sannan tawuce kitchen tafito da cres da bottle water takawomai zata bude cres din yace
"No just give me water nadena shan all this kind drinks make me fresh fruit juice next time" gyadamai kai tayi tace "to Sarki na" itama zuba nata tayi suka faraci abincin is good sundanyi nisa suna cin abincin ahankali yace "Haleema" dasauri ta kalleshi tace "naam" ijiye spoon yayi yace "| know kinji labarin but is my duty to tell you, nayi aure! I have a second wife sunanta Rashida, she happens to be yarinyar Baffa na Muji" abu taji ya tsaya mata awuya tadaure tace "eh nasani" ahankali yace "our marriage was not like the usual one but still kirubutamin anything kikeso I will give you" murmushi tayi tace "nagode mijina" ahankali yace
"presently tana wajen Ammi but a GRA zata zauna ita not here" wani kalan dadi Haleema taji cus tafison ita kadaine Sarauniya agidan nan gently yace "how many days kikeso nadinga muku?" Dasauri tace "kwana uku uku" Gyadamata kai yayi yace "okay!" Yayi shiru sai chan yace "banson tashin hankali, banson damuwa, banson gulma, banson makirci or anything, I want peace of mind! I will never intentionally hurt you to please anyone, same goes for my second wife" wani abu Haleema taji jin yanda yake addressing nata wani wife, ahankali yace "ke babba ce act like one okay, kome aka miki talk to me, report to me not to wasu" gyadamai kai tayi ahankali tace "In sha Allah bazan taba zama sanadin bacin ranka ba, and I pray Allah baku zaman Ipy, and I have good news" dasauri ya kalleta dan murmushi tayi tace "I've missed period dina for 7days yanzu, Maybe we are having a baby" murmushi yasakin mata mai laushi ahankali yace
"Allah ya tabbatar mana da Alkhairi" Dasauri tace
"zaka kaini hospital gobe" gyadamata kai yayi yace
"yes idan nagama da fada" wani irin dadi taji bana wasaba tahau murmushi shikuma ya tashi yace
"lemme go and shower" ganin yawuce sama bakaramin dadi hakan yamata ba, sama yawuce itakuma ta tashi agurguje tai clearing table din takai kwanukan kitchen tafito tawuce dakinta magungunan matan ta da Ita da Mamanta suna kashe kusan 5M aka mata tunda takoma gida ta
Showing 111001 words to 114000 words out of 139355 words
kofa tabude cikin fushi tace "Munir" Dasauri Munir yafito daga mota yace "na'am Ammi" rai abace tace
"zoka tayani daukar kanwarku mutafi gida" tahowa yayi yabi bayan Ammi yadan saci kallon Riyad daya gani tsaye agaban dakin ya tsaya hijabi Ammi ta nema tasaka mata sannan tace "shigo" shigowa Munir yayi dashi da Ammi suka dauketa atare suka fitoda ita har waje suka sata abayan mota Ammi tadaura kanta kan cinyanta sannan suka wuce gida.
Sama Riyad yakoma ahankali dakin nasu ya gyara tsaf yasake chanza duvee na jiya yacirosu yasakasu a dryer ya maida na jiya washin machine din yafito ya gyara gadon yashimfida wani bedsheet, riganta dasu lab coat nata da atampata harda bra daya yayyaga ya kwasa sai shima yayi shiru cus he actually went far, tayaya yayi fushin nan ya manta she's just a helpless girl that lost Mom nata and Mama trusted him, ahankali yace "Mama forgive me I hurt Rashida for the first time" saikuma yayi shiru yawuce yakai wardrobe nashi ya ijiye safe sannan yafito zai fada bayi ya dakata sabida kiran dayaji daga wayanshi yawuce Sarkin Gida yagani hakan yasa yawuce yadaga wayan yakara a kunne yayi shiru chan yace "akaisu secret fada gani nan zuwa" ijiye wayan yayi yawuce ciki yayi wanka yana tuna moments nasu, well as far as he knows Haleema was also virgin but she was never as tight as Rashida da kyar yake fitowa daga jikin Rashida fa, vijay nata grips him irin shakeshi dinnan yakeyi and banda haka she's very sweet and hot to ko masifaffen mutum yanada zafin vijay ne cus yarinyar nada zafin jini? Baitaba Jin abinda yaji ajikinshi Rashida in jikin Haleema ba.
Ganin he's getting erection yasa yadaina tunanin yafito ya shirya tsaf sak sarkinshi yafito aka tukashi zuwa fada.
Sarkin Gida na jiranshi already hakan yasa direct suka wuce secret fada tundaga nesa Bilal ke hango Riyad na tahowa cikin alkyakbba da rawani fadawa na binshi sunamai kirari yana taka kasa kaman bazai tabaka, faduwa gabanshi kawai yake yasauke kanshi kasa sabida yanda yamai kwarjini, same with Babanshi cus basusan mesukayi ba kawai an taho dasu, shigowa yayi yasami waje ya zauna fadawa namai fifita dudda akwai AC a falon Riyad yaki kallon Bilal wani mahaukacin kishi dayakeji he feels idan ya kalleshi zai iya tashi ya shakeshi.
Sarkin Gida yace "Mai Girma Ranka shi dade mutanen dakace akawo maka gasunan da yaron da mahaifinsa" dasauri Baban yace "Ranka shi dade laifi nayi ne? Nayi submitting all report kuma na dauki permission na leave saisa ma har nazo nigeria" anatse for the first time Riyad yajuyo da kanshi ya kali wanda yayi magana ma'aikacin sa ne he's the manager na hotel dinshi na Uk sai yanzu ma kanshi yayi ringing ganin name dake jikin check din saikuma anatse ya sauke idanunshi kan Bilal da duk yayi zuru zuru dudda baisan me sukayiba but jikinshi na bashi laifi sukayi kallonshi Riyad yake daga head to toe shine yaron da ranan yakawoma Rashida 100k, baijin Bilal yakai 28yrs ba highest yabashi 26-27yrs, yarone danye irin yaran dake tashen samartakan nan jaye idanunshi yayi yamaida kan Baban yace "kaine kabawa danka check na 22M yakawo ma matata!?" Yanda gaban Baban yafadi hakan na Bilal yafadi dasauri Baban yakalli Bilal saikuma ya kalli Sarki Riyad saikuma yasake juyowa yakalli Bilal yace "me kayi da check na business dana baka jiya?"
Saikuma yajuya yakalli Riyad da sauri yace "WIh wlh
Mai Martaba duka yarana not just Bilal dazaran na haifesu ina bude musu savings account wanda idan
sunyi girma zan basu su kama sana'a dashi, ranan juma'a da daddare yatasani gaba yanason nabashi nashi zaiyi business banso bashiba amman harda kukan sa shine na bashi da daddaren ranan bansan meyayi dashi ba" dasauri yakalli Bilal yace "mekai da kudin Bilal? Talk!" Baban yamai ihu dayasa sai jikinshi yafara rawa yadan kalli Riyad daya kasa ganeshi yama kasa tsayawa yamai cikakken kallo sabida kwarjini dayamai dan yasa rawani saikuma yace "Dad wata yar ajinmu nabamawa shima aro ne zata biyani, hauka nake zanma wata kyautan 22M azamanin nan" ahaukace Baban yace "bakaji maganan da Mai Martaba yayi ba iyalan Mai Martaba kabawa kudi!" Faduwa sosai gaban Bilal yayi yanzu mai Martaba ne dama shine Ogan Dady fa, shine mijin Rashida, dasauri ya kali me Martaba saikuma ya sauke kanshi akasa yace "wlh bata gayamin tanada miji ba kuma ni bama wani sonta nake ba Dad tausayinta kawai naji naga yanda take son....
." "Sarkin Gida!" Riyad yakirashi azafafe da saida dakin ya amsa,
dasauri Sarkin gida ya zube agabanshi hakan yasa Riyad yace "menene hukuncin wanda yaje yake neman iyalin Sarki?" Dasauri Sarkin gida yace
"bulala dari bakwai! Kullum anamai dari dari har tsawon kwana bakwai a baya tare aiki amatsayin bawa, banda haka ai duk garin kano babu wanda ya isa ya nemi iyalin sarki koda sarki yarabu da iyalansa ne, bata isa tasake aure acikin kano ba saidai tafita taje chan wata kasar tai aure! Wannan shine sharadin auren sarakuna".
Babu mutunci ko kawaici Riyad yace "a hukuntasa" dasauri Bilal yarike Babansa ganin fadawa sunyo kansa yace "Dad please save me wih, wih bansan wa take aure ba, Dad I just wanted to help the poor innocent girl tunda bata sonshi nasan nima da wuya nasan zaka banni na aureta, please kayakuri wh banasonta, waye ni dazan nemi iyalan Sarki ban isaba" kawai kallonshi Riyad yake he's not even Man enough yayi admitting yana sonta in trouble, how could Rashida be this gullible, this is a boy not a Man! Dagashi akayi yana mikama Babanshi hannu yafashe da kuka akai waje dashi.
Daga Riyad sai Baban Bilal yarage da mutanen dake fifita shi, da hannu yama masumai fifita alamu sufita daga dakin, dasauri Baban Bilal yace "Mai Martaba temper justice with mercy dan Allah, wih Bilal yaro ne baida wayau he's 26yrs and last month ma yayi 26din, dan Allah amai afuwa ni wih zan cire shi daga school dinma wh, dama daga Sudan yadawo nan sabida yakin dasukeyi but namaka alkawari zan karbi transfer zan maidashi Egypt yaje yakarasa awajen dan Allah kayakuri he's just a child, dan Allah me Martaba dan Allah, namaka alkawari shi da Iyalinka ko hanya bazasu kara hadawa ba, Bilal yayi kuskure ina rokonmishi afuwa" kallonshi Riyad yayi saikawai yatashi yafice daga fadan yafito yanajin yanda ake ma Bilal bulala a bombom yana ihu ya kalli Sarkin gida yace "after 100 bulalan kabawa babanshi shi su tafi no need for the remaining 6days cane" yana maganan yawuce yafito daga bangaren Waziri yagani tsaye tareda amininsa suka kalleshi tareda dukawa atare sukace an gaida mai Martaba munzo wajenka ne" wucewa yayi yazauna wajen yar shakatawa sa yasa aka musu iso suka taho zama duk sukayi ya zuba musu idanu baice uffan ba, anatse Waziri yace "ahhhm Mai Martaba nasan an maka laifi" yadanyi shiru yace "dudda nai kokarin maka magana hakan be yu ba, still yauma bazan gajiba, burin kowani mahaifi yasa diyarsa agida mai kyau hakika nasan Haleema tai kuskure shirmene kuma da yarinta wanda har zata dauki wata ta maidata kaman ita take aure ga mijin nata bazata girmama shi ba" yasake shiru sannan chan yace "Haleema tagane kuskurenta Allah taimaki me Martaba, da ni da amini na nan Muntari munzo mu nema mata afuwa ne tadawo dakinta duk ku taru da amaryan taka ayi zaman Ipy" baiyi wani mamaki ba yasan by now maganan ya auro Rashida yazagaye fada dakuma wacece Rashidan.
Anatse Muntari aminin Waziri yace "abata second chance dan Allah" shifa to be honest bayason Haleema he can't lie about it ne, forget about abubuwan datamai basune agabansa but wannan soyayyan baya jinsa game da ita, but then baitaso yaga Babanshi yarabu da kowace matarsa ba duk dadi duk runtsi ana tare banda haka he knows Haleema loves him kawai she prioritized Mom over him ne, he saw calls nata, messeges nata telling him sorry so he will give her second chance, idan she fails yarabu da ita gabaki daya, kallonsu yayi yace "tadawo dakinta!" Wani dadi sukaji sukahau mai godiya gaisawa yayi dasu yawuce Allah Allah yake yagama da mutane yaje yaduba Rashida fada yawuce.
Suna shigowa gidan sama Ammi suka wuce da ita sharp sharp takira Jakadiyanta wasu itatuwa da ganyayyaki aka samo aka girka a murhu aka kawoma Ammi sama, ijiye kunya Ammi tayi a gefe tunda ba Mama Rashida ke dashi da zata mata ba itace Maman yanzu, tagasa Rashida da kyau ita kanta saida ta tausaya mata ta wahalu fa, sannan ta matsa mata jiki gabaki daya da towel dake mata ciwo, suka fito daidai Dr Ammi na zuwa dubata tayi tacema Ammi basai anyi dinki ba but taji ciwo sosai tacema Ammi please kar abari yasake mata wanitacema Ammi please kar abari yasake mata wani abu harsai ta warke sannan tamata allurai tabata magani harda na tsayar da aman duk tasha Ammi da kanta Ammi tasauka kasa tamata kunu takawo mata sha tayi kadan sabida yanda ta matsu sai bacci Ammi sai shafamata kai take dayake ajike tayi shiru tana kallonta on her hand, she's happy Riyad yayi consummating aurensu wih har ranta she's, azamaninsu da suna yara idan yarinya ta taso da tsaurin ido bata tsoron kowa ga rashin kunya akance amata aure zata natsu, murmushi Ammi tayi tabude balm tana shafa mata a gefen baki wat she's certainly not happy about is marin daya mata!
Da kuma forcing nata dayayi no ba'a haka dudda tasan waye Riyad wih bakaramin abune aisa yadaga hannu ya mari Rashida ba ayanda yakesonta it must be big abu dudda taki bashi listening ear but tasan abu tamai dayakaishi ga marinta haka, ijiye balm din tayi har zuciyanta takeso Rashida taso Riyad itama suyi zaman su lafiya cus she knows and sees yanda Riyad ke sonta, ahankali tace "I pray Allah ya sanya miki son d'ana aranki Rashida, please love Riyad kinji he's a good boy" Ammi tayi maganan ahankali daga sama tanajin kamshin tsumin da Jakadiya ke hadawa, ahankali ta maida kanta filo ta kwantar sannan taja bargo taruta mata tafito tasauka kasa magunguna na gargajiya suka shiga dafamata harda gyaran jiki Ammi zata mata takuma gyarata da turare dan wih bazata bashi itaba saiyaga chanji zaici kaniyansa.
Shigowa Jakadiya tayi dawani leda a hannu na magunguna dataje tasayo takawoma Ammi a kitchen tace "Uwardakina Sarauniya Haleema tadawo" dan kallonta Ammi tayi saikuma tace
"Masha Allah, bani ledan kigani kin sami sassaken danace" karba tayi suka cigaba da aiki batare dadanace" karba tayi suka cigaba da aiki batare da
Ammi tace wani abuba.
After magrib Riyad yashigo gidan tareda Munir Ammi na zauna akan dadduma a falon tanajan charbi waje suka samu suka zauna har Ammi ta shafe ta kalleshi da sauri ya sauke kanshi kasa Ammi tace "banace karka sake ka shigomin flat dina ba" kanshi akasa yace "Ammi kiyakuri" shiru tayi sai chan tace "Haleema tadawo ko"? Aahankali kanshi na kasa still yace "yes" shiru tasakeyi sai chan tace "an ina kakeso Rashida ta zauna anan masarauta ko chan GRA"? Shiru yayi baiso ya ijiye Rashida a masarautan nan cus baiso wani ya cutarda ita, yarinyar has been through alot already he don't want any more drama a life nata, peace kawai yakeso yabata ahankali yace "GRA is her house Ammi" anatse Ammi tace "good! Sai magana ta biyu dazan maka karaba musu kwanaki?" Girgixama Ammi kai yayi, anatse Ammi tace "don't think sabida Mahaifiyar Rashida tarasu batada me tsayamata Riyad wih she has me! Mata biyu gareka even though she's here with me pending decision nata idan ta warke whether tana sonka ko bata sonka you have to raba musu kwanaki cus matarka ce, ranakun Haleema kaje kayi da ita ranakunta kayita walagigi a fada that's your punishment" danne dariya Munir yayi yanda yaji Ammi tace
"walagigi" juyoda kai Ammi tayi karaf suka hada idanu da Munir tace "zan cimaka mutunci fa ina magana da yayanka kake dariya tashi kabarnan" Sadaf sadaf yatashi yayi sama kaman munafuki Ammi takalli Riyad da kanshi ke kasa tace "ka manta yarinyar nan na school ne kamata abinda kayi ko? Ai kaji dadi dan yanzu she will stay at home harta warke ana maganan nan da 2weeks ko 3 kenan, idan wani abu yasami karatunta just know cewa its on you!" Har lokacin kanshi akasa saikuma ta sassauta murya cikeda motherly love tace
"yarinyar danakeso tasoka why will you hurt her like this eh Riyad? Metayi maka haka?" Ahankali yace
"Ammi kiyakuri" shiru Ammi tayi tasan bazai taba gayamata abinda yahada su ba haryakai ga marinta hakan yasa tace "anyway kazama mai adalaci problems naka da Haleema sort them out, be a man manage family naka da kyau, ko kaje dakin matanka ko call them to turakanka banso na karaji kaman yanda kayi da kabar Haleema for months baka ganta ba bata ganka ba, idan namiji yayi tsaye kan mace shine zatasan eh inada miji and do the right thing, dan haka from now henceforth do your part kayi adalci kaji ko" gyadamata kai yayi Ammi tace "and make her cook for you daga yanzu bazaka dinga zuwa side dina cin abinci ba, the only day dazan daga maka kafa is ranakun girkin Rashida tunda tana wajena batada lafiya you can come here kaci abinci amman other days baka isaba kaji ko"? Gyadamata kai yayi Ammi tace "tashi katafi to" kasa tashi yayi kanshi na kasa tsaf Ammi tagane meyake nufi Rashida yake son gani tace "ni zaka firgitama yarinya takasa bacci taga dodo da daddaren nan ai ina Riyad! Tashi kabarmin daki koni yanzu kazaman mini ojuju calabar a idanu balle muku baiwar Allah Rashida, tashi kaje wajen matarka Haleema saida safe" ahankali yadan kalli Ammi ganin da gaske take yasa yawuce yafita zuciyanshi ba dadi.
Tunda ya auri Haleema baitaba kwana a side nata ba dudda yanada dakinshi awajen kawai he just wants to be a better husband after maganganun da Ammi tamai, side nata yawuce Haleema na zaune taji ana sanarda zuwanshi gabanta sai faduwa yakeso many things ke damunta ciki harda mugun kishi jin yayi wani aure kuma wai yar Baffan da Muji ya aura duka labarin taji tsaf gadhi haryau takasa getting Mom dudda taji ance kotu za'a shigarda su, shigowa gikin dakin yayi yakalleta ta rame sosai sai kallonshi take maida kofan yayi yajuyo yasake kallonta cikeda so da kewa tace "barka da shigowa mijina mijin Haleema" dan gyadamata kai yayi anatse yace "how are you?" Ahankali tace "fine" gyadamata kai yayi yazo zai wuce dasauri ta taho takama hannunshi dasauri yajuyo yazubama
idanunta idanu cikin raunin murya tace "dan Allah kayakuri bazan kara maka abubuwan dana maka abaya ba, l promise to be a better wife, daga yanzu kaina jagaban rayuwana, bazan kara kuskuren danayi abaya ba" yana kallonta ahankali yace "are you sure"? Gyadamai kai tayi da sauri hakan yasa gently yabude mata hannu dasauri tazo ta shige kirjinshi ta kankameshi sai kawai tafashe da kuka hannunshi yadaura abayanta yana patting sai kawai yafara tuna Rashida cus this is how he pets her sauka hannunshi yayi da sauri yace "I'm hungry kinyi girki" dasauri tafito daga jikinshi tace "eh nayi girki muje Kaci" takama hannunshi zuwa dinning two kula yagani kujera tajamai ya zauna ta bude rice and beans tadafa white da miya dayaji naman kaza he loves plenty meal on table, yaga varieties daban daban this is just him but still she tried da happiness tashiga xubamai takawo gabanshi tasamai spoon sannan tawuce kitchen tafito da cres da bottle water takawomai zata bude cres din yace
"No just give me water nadena shan all this kind drinks make me fresh fruit juice next time" gyadamai kai tayi tace "to Sarki na" itama zuba nata tayi suka faraci abincin is good sundanyi nisa suna cin abincin ahankali yace "Haleema" dasauri ta kalleshi tace "naam" ijiye spoon yayi yace "| know kinji labarin but is my duty to tell you, nayi aure! I have a second wife sunanta Rashida, she happens to be yarinyar Baffa na Muji" abu taji ya tsaya mata awuya tadaure tace "eh nasani" ahankali yace "our marriage was not like the usual one but still kirubutamin anything kikeso I will give you" murmushi tayi tace "nagode mijina" ahankali yace
"presently tana wajen Ammi but a GRA zata zauna ita not here" wani kalan dadi Haleema taji cus tafison ita kadaine Sarauniya agidan nan gently yace "how many days kikeso nadinga muku?" Dasauri tace "kwana uku uku" Gyadamata kai yayi yace "okay!" Yayi shiru sai chan yace "banson tashin hankali, banson damuwa, banson gulma, banson makirci or anything, I want peace of mind! I will never intentionally hurt you to please anyone, same goes for my second wife" wani abu Haleema taji jin yanda yake addressing nata wani wife, ahankali yace "ke babba ce act like one okay, kome aka miki talk to me, report to me not to wasu" gyadamai kai tayi ahankali tace "In sha Allah bazan taba zama sanadin bacin ranka ba, and I pray Allah baku zaman Ipy, and I have good news" dasauri ya kalleta dan murmushi tayi tace "I've missed period dina for 7days yanzu, Maybe we are having a baby" murmushi yasakin mata mai laushi ahankali yace
"Allah ya tabbatar mana da Alkhairi" Dasauri tace
"zaka kaini hospital gobe" gyadamata kai yayi yace
"yes idan nagama da fada" wani irin dadi taji bana wasaba tahau murmushi shikuma ya tashi yace
"lemme go and shower" ganin yawuce sama bakaramin dadi hakan yamata ba, sama yawuce itakuma ta tashi agurguje tai clearing table din takai kwanukan kitchen tafito tawuce dakinta magungunan matan ta da Ita da Mamanta suna kashe kusan 5M aka mata tunda takoma gida ta
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38 Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47