enjoying, sai da ya lugwigwitata son ransa tana biye masa,sannan ya kyaleta itama ji tayi tana matukar bukatar Omar gaskiya,
A ranta tana anya zan iya 1mnth ba tare da na yarda da Omar ba,can ta tuno wahalar haihuwa,sai kuma tace kau dan wuya ai ba a bar dadi ba.
Omar kuwa da kyar ya saita kansa so yakeyi ta hanyar wayo da salon dabara Gomnati ta bashi abinda yake so,idan ya nuna ta karfi ko yayi mata dole to zata ki yarda ko su sami sabani tunda irinsu Iklas saida lallabawa.
Kallonta yayi cike da sha'awa sai Mirza yatsunta yakeyi, cike da shagwaba yace my heart yunwa,au na manta bari na kawo abincin ta fada tare da mikewa ya jawota a hankali ta fado jikinsa kiss ya manna mata a goshi tare da cewa jeki dawo ki sanmin milk din Prince,bata gane me yake nufi ba tayi waje.
Abincin ta dauko jere a katon tray me mugun kyau na yan gayu ta ajiye a kasa tare da shimfida katon carpet me tsananin kyau da birgewa ga duk Wanda ya gashi,
Zama yayi a kai sannan tayi serving dinsa ta fara ciyar dashi tare da yi masa kalamai masu matukar sa nishadi da jin dadi Wanda ke kankarowa mace daraja a idon mijinta,me kara sa miji yaji gaba daya ya narke,ya tsunduma,tare da cabalbakewa cikin kogin son matarsa,
Shagwabashi Iklas keyi sosai kamar wata Mamansa,shi kuwa Omar jinsa yake kamar yaron goye a wajen Iklas,yaron ma irin danye cakal din nan.
Bayan ya gama cin abinci Iklas tana kasa ta mike kafafunta kusa dashi kanta yana kafadar Omar tana wasa da zaren jallabiyarsa da ke lilo a wajen wuyansa,
Zamewa yayi tare da daura Kansa a saman cinyar Iklas ya kwanta kamar zai sha nono,a hankali ya dage rigarta dukiyar fulaninta suka bayyana farare tas dasu,nipple din jajir dasu,kansa yasa a tsakitarsu wani azababen kamshi ya rikitashi sai fisgar numfashi yakeyi tare da shidewa,
Iklas kuwa lumshe ido tayi tare da zama dagalolo kamar wata doluwa Omar ya fara kaita karshe da salonsa,idon sa jajir yace wifey ki sanmin milk din prince kinji,baki ta bude ta firgice,da karfi take son Jan rigarta tana so ta rufe amma Omar ya rike rigar gam ta kasa,
A rude tace me...me zaka sha nonon Prince kayi dashi wannan ai kazantar taka ta kai karshe,ni ban taba ji ba a duniya,idan babu kyau fa?ni bani da Ilmi a nan,amma ko ya halarta baka kyankyami me zakayi da shi,kuma ma ai shanye masa zaka yi,
Ganin yanda ta rude kamar zata zura da gudu yasa Omar cewa calm down Baby relax kiji mana,shuru tayi tana saurarensa ba a koya muku a Islamiyya ba?baki da ilmi a kansa ni ina dashi,matukar miji bazai shanyewa jaririn ruwan nonon ba a barshi da yunwa,yazo ya cutu ko ya shiga wani hali to ya Halarta miji yasha milk din matarsa,idan kuwa zai shanye masa abarshi da yunwa to bai halarta ba,
Wa'azi ya kunna mata inda akayi wa malaman sunna da dama tambayar kuma suka ba da amsar a haka cewar ya halarta,honey kinga mutanenmu da yawa basu San wannan ba,turawa ne da larabawa da sauran yare suka San da wannan,akwai hausawanmu da yawa basu sani ba.
Shi yasa Neman Ilmi yake da dadi,ya kamata a dage da nemansa ta ko ina.
Yanzu kai baka kyankyami?murmushi Omar yayi muke shan na rakumi,na Saniya Dana akuya ma bare abinda Prince dina ke sha,kuma milk din my heart,liver and my blood.ni ba wani kyankyami sai dai idan baza ki bani ba.
Ni ba ruwana kai kaga zaka iya.
Ai kuwa Omar kamar jariri ya kama zukar milk din dukiyar fulanin Iklas ji kake makwat,harda yin wasa da dayan, dan kadan yasha Iklas ta kwace abinta ta rufe tare da cewa Kazami zaka shanyewa Prince kalli yanda kake lashe lips,to kaga dai a jikina yake ko?to wlh bazan iya sha ba.
Ke kika ce ai,ni as from 2day kullum ki dinga ajiye min milk dina.a'a bazan iya ba kato dakai ga prince kunyi min yawa ai sai kusa na rame.Ummi ce ta sa aka kira mata Ikkas,
Da sauri ta sami Ummi a room dinta Ummi gani lfy?ina fada miki ki kiyaye shigewa miji kinki ji ko? Yaufa satinki biyu da Haihuwa amma ke bakya gudunsa,so kike ki samu wani cikin ko kiyi kwanika.
Dire diren kafafu Iklas ta fara tana make kafada,ni a gaskia abinda kikeyi Ummi bakya kyautawa,kun cika fassara mutum Ku tsofaffi Ku ke jawowa wasu kaga daga sun haihu sai aure ya mutu idan kuka kawo yarinya gida wai goyon ciki sai Ku hana mace ko mijinta tayi hirar kirki dashi,ba kula da miji,ba zance me dadi,kullum ta dinga gudunsa har sai kiga a haka aurenta ya mutu ko kuma ta jefa mijin ya kasa daurewa ya fada Neman mata.ni kinga ina tsoron kara haihuwa amma wlh akanta bazan kasa zuwa na bawa mijina kulawa ba,to naji magana uwar yan wa'azi da an tabaki yanzu kya fara nasiha,naga yanzu tunda kika daina son aikin Gomnatin nan kika daina rubuce rubecen iska sai kika koma wa'azi,ke a dole kinyi hankali kinyi aure ke ga me miji ko,?
dan ubanki jeki ki bashi kanki ke zai bari da wahala,baki Iklas ta turo gaba Ummi pls ki dinga ganewa kina yawa fa Ummi ya za ayi ki dinga kwafsawa ke kullum harkar daa can zamaninku kike kawowa,Iklas tana fada tana yarfe hannu tare da yatsina fuska,ki gane Ummi ba cewa nayi zan bashi kaina ba,nimafa ina da hankalina ba sai kin dinga sa min ido ni da mijina ba,Ummi ce ta jefeta da cokalin da take cin dambu ai kin gaji Ubanki haka yake shima kan matarsa bashi da kunya,jininku haka kuke ai, dariya Iklas tayi tana daga jikin kofa tace Ummi hardake fa haka kenan kika kula da tsohon mijin nan naki ko? Dariya Ummi tayi Ohh ni jikar Hauwa'u naga ta kaina da Iklas
Ummi ki daina damuwa akwai solution ba wani ciki ki daina samin ido yanzu kai ya waye bazan jira haka kawai Ku jawo min salalan tsiya mijina yayi fushi dani,ko aure na ya fara tangal tangal,ko mijina na jefashi hanyar bin mata ba,domin ni Kadai ta shafa,iyakaci idan na kawo kararsa kunyi min mutunci Ku bani hakuri kuyi addua ko Ku lallasheni. Kinga yaushe zan yarda da shawararku.ni nasan halin mijina Ku barni inji da abuna.to Gomnati Allah taimaka fita ki bani waje na gaji.
Ummi ce tace au na manta ban fada miki ba Mama zata tafi Umra ita da Baffa,suleim,da Suhaila wani watan me zuwa,sosai Iklas ke murna,tace kuma Baffa Nima ya biya min aikin hajji bana dani za aje idan muna da Nisan kwana,ke kuma yace ke mijinki yace tare zakuje dashi kafarki kafarsa da Prince. Tsalle Iklas Ta farayi tare da rungume Ummi sai murna sukeyi.kamar ba Ita ta haifi Prince ba sai tsalle takeyi, lafiya kenan inda ita komai mutum gani yake dai dai dashi ne,Iklas ba a Girma cewar Mama da ta shigo ta kama Iklas na tsalle.
Sai godiya Iklas ke wa Mama taji labari.
Ibzzy Boy ne tare da WANKAN TSINKE sun cakare suna shopping a wani katon Mall,wani Babban abokin Ibzzy ne ya shugo suka tafa yana karewa Ibzzy kallon,man kana shanawafa kayi aure ka barmu,ango ango.Wankan tsinkece tace ina yini cike da ladabi,daya saurayin ya leka fuskar wankan tsinke tare da cewa kardai Wankan tsinkece Amaryar? Ibzzy yana washe baki yace yeah,Allahu Akbar cewar abiki,yanzu wankan tsinke ka aura Ibzzy?duk irin ta a sar da kuka kwasa kace baza ka aureta ba ka gama da ita lallai Allah ne me shirya bayinsa a lokacin daya so
Ibzzy yace Bari dai Frnd sai dai Allah ya yafe mana,shi yasa muka tuba muka rufawa kanmu asiri muka auri juna ina ganinta a biri tana ganina a ayaba, ba ruwanmu da duniya.naga darasi kala kala Man,duk da inda ka dauki duniya to dai dai take da kai.Frnd shi tsiyar karatun duniya idan ta tashi koyama. darasi dole sai ka dauka,kuma wlh ba a kunne akeji ba.......kafin ya karasa wankan tsinke tace dukkan gabbai da ji sai yaji,ciki da waje ko ina sai ya shigeka.nan dai suka bar Zak's abokin Ibzzy da alajabi da mamaki wai Ibzzy ne dake kashe musu kudi dan suyi Iskanci
Gashi wai ya auri wankan tsinke kawaliyarsa abokiyar masha'arsa. Allah me Iko kenan.
Misalin karfe 9:30 na dare kowa na gidan yayi bacci tsuuuuuuu yakeji,wani hadarine ya taso yayin da ruwan sama ya kece me karfin gaske,Omar dake kwance shi kadai kwal wata muguwar sha'awar Iklas ce ta taso masa ga kuma son yaji dumun jikinta dan burinsa kenan idan ana ruwan sama ya jishi tumbir Iklas ma haka lol suna manne da juna suna baccinsu,
Kasa bacci yayi ya mike tare da saka jallabiyya sadaf sadaf kamar barawon tukunya ya nufi dakin Mama, tunaninsa Mama tana dakin Baffa bai San Baffa yayi sammako zuwa Adamawa state zasuyi semina.
Yana zuwa ya tura kofar a hankali ya Shiga dakin,itama Iklas tunda taji ruwan sama ya tsuge shaaaaaaaa sai ta fara kewar mijinta tare da son kasancewa dashi,
Hangosu Omar yayi Mama a kan katifa a kasa tana Baccinta,Prince kuma a dan Bed dinsa yana bacci,Iklas ita kadai a bed din Mama tana kallon pics din Omar a wayarta,Omar ne ya karaso kan bed din a hankali,kamshinsa ne yasa Iklas ta gane shine tun kafin yayi magana
A hankali ya lalubi kunnenta tare da kashe wayar hannunta ya ajiyeta gefe can,a hankali kamar munafuki ya rada mata tashi wifey muje room dina,karkiji tsoro ba abinda zan miki bacci kawai zamuyi,dama Iklas ma baccin take so suyi tare, Omar kuwa murna Ta kamashi yau zai wa Iklas wayo ya sharbi Zumarta.
Iklas kuwa ta yarda cewar bacci kawai zasu sha da Omar harda sa yatsa akan lips dinta tacewa Omar shiiiiiiiii wai yayi shuru kar Mama tajisu tare da sakala hannayenta a wuyan Omar wai ya dauketa
Ai kuwa ya dauketa kamar jaririya hannunta a wuyansa, sadaf sadaf yazo zai wuce ta kusa da katifar Mama Ashe Omar bai sani ba ya take jallabiyarsa da daya kafar, yana takawa kafarsa ta harde ji kake rikica sun Fada kan katifar Mama, Allah ya kiyaye Kadan suka bigi jikin Mama da badan haka ba da tuni Mama ta balle baras,amma duk da haka sai da kashinta yayi kara,
Zumbur ta mike tana rafka salati zata zura a guje tabar dakin sai ayatulkursiyyu take fada a bakinta a maimakon ta karanta,Sam bata kula dasu Omar ba tsabar rudewa
A garin haurowa daga katifa zata bar dakin a tamanin ta make goshin Iklas ta taka hannun Omar,kwalla kara sukayi a tare Wanda yasa Mama ta banka waje a guje,a hankali suka leka waje suka ga Mama ta fada dakin Ummi sun maida key kyaras sun rufe kofarsu.
Dariya suka dinga yi sannan Omar kawai ya kulle dakin Mama da key shima suna ta dariya suka haye kan gadon Mama hankalinsu kwance.
Sunfara romancing juna suka ji Ummi da Mama suna murda hannun kofar kamar zasu karyata Mama tana mun shiga Uku Ummi Iklas da yaro suna ciki fa.
Ummi harda kuka muje mu taso Umaru yazo wajen Nan ya gani,Mama tace wlh abin Babba ne, Riiiiii suka juya dakin Omar,Mama tana cewa da na sani da ban kashe light din dakin ba naga mene haka me uban nauyi.
Dakin Omar suka dinga bugawa Suna kwala masa kira,ka fito Umaru tashin hankali ya samemu.
Omar kuwa murza juna sukeyi suna jin su Ummi sama sama sai dariya sukeyi Iklas tana cire masa Riga cikin zafin nama shima yana cire mata nata amma fafur ta hana ya cire mata dogon wandon da tasa na bacci,tace jini bai dauke ba ayi iya romancing kawai, haka Omar ya sani amma ya kyaleta kawai a ransa yace kinci sa'a kawai a dakin Mama muke shi yasa,da sai na nuna miki CCTV na kureki.kuma dole ki bani.amma a jira next time yanzu muje a haka.
Ummi fa sunga Omar ma shuru,fita sukayi nemo security harda kunna touch light suna haska lungun da wutar nepa batayi haske a wurin ba.
AsmaBaffa
Tnx allⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
215-20
By
AsmaBaffa
FINAL(KARSHE)
Sai da Iklas ta kwashe 3mnths tana zuwa Allurarta amma sai Sultan ya bada paracetamol injection ayi mata ta dawo tana ta murna,Omar kuwa yayi luf,
1mnth da akayi mata ta Paracetamol sai taga tana period,da kuwa bata period,amma jin ance ai wasu komai planning basa daina period sai ta dauka itama haka take
Ko da ta yiwa Omar magana yace ai haka kike Gomnati,kalarki ce haka.
Yau ma date ya cika zata je Allura,malama Iklas sai dadi takeji ganin Omar ya yarda ya share zancen haihuwa ma kwata kwata ya daina cewa yana so ta haihu,sai dai ma ya dinga kara mata haske akan ingancin Family planning,Iklas kuwa har wani nishadi take ji,dan haka da safe 11pm bayan tayiwa Omar breakfast ya wuce office bacci ta koma,sai 2 ta tashi tayi sallah tare da gyara inda masu aiki basa shiga,aka shiga kitchen ta shirya girke girkenta,
prince tafiya yakeyi ko ina,bashi da fara'a ko daya sai a wajen uwarsa da Daddy nan zaka ga dariyar Prince,ubansa ya gado wajen hade rai sai gaban Iklas da su mama xa asan ya iya dariya,
Ga masifa yaron irin uwarsa Iklas,baya Barin ko ta kwana,abin yayi masa yawa,gashi comedian ne idan yaga dama kajifa dan yaro .
Karime ce ta shirya Prince,cikin jean blue pencil da farar Riga yasha kyau.
Iklas ma an dau wanka tasha wata arniyar shadda light blue doguwar Riga taji aiki,su Gomnati an girma tayi tsayi da yar kiba,ga hasken data kara.
3pm Omar ya shigo,Gomanti ce ta hana Omar shigowa palon tare da kwalawa Karime kira,zo ki dauke prince baba Karime.
Da sauri Baba Karime ta dauke Prince suka bar palon,Iklas harda zuge labile tare da danewa jikin Omar ya kusa kaiwa kasa,sabo da Kyan da Iklas tayi ga kamshinta gashi ta bashi wawar runguma,kamar ya sume haka yaji
Gomnati harda Oyoyo honey,sannu da zuwa honey,an siyomana Banana?yanda take rerawa kamar irin yaran nan,sai murna takeyi kamar yau ta fara ganin Omar a duniya,kullum haka takeyi kamar ranar ta fara ganinsa kamar zata tashi sama,
Omar kuwa wani mayen kallo yake mata tare da lumshe ido shi kam yayi dace. Suna rungume da juna a bakin kofar ya tallafo mazaunai yana shafasu Wifey naji kinyi nauyi da kiba,kibarki yanzu kin tashi daga Balarabiya kin koma baturiya,ko dai cikin ne?murmushi tayi wasa kakeyi honey kasan bama wasa da Allurar nan fa,gaskiya ni kaina nafi so ki huta da yawa kar a kuma kira mana kwandala cewar Omar.
Kaga oya muje ayi wanka kaci abinci muje hospital,kamar gaske Omar harda saurinsa sharp sharp yayi wanka, ya shirya shima light blue shadda irin ta Iklas ,da yazo cin abinci ma harda turawa da sauri da sauri,
Iklas kuwa an dauko takalmi jaka da gyale tare da kulle kofofin bedroom,
Prince ta karba, Omar ya jefa cewgum orbit a baki sukayi gaba tare da daukan Prince,Prince yana Daddy a caukeni,basu kulashi ba,jakar Iklas ma tana hannun Omar ya rike mata,
Yau Omar ne driver,Prince yana baya,Iklas an kame a gaba,sai asibitin Sultan,Suna zuwa Sultan sai dariya sukeyi da Omar suna magana kasa kasa,Iklas ta zata labarine yayi dadi,Sultan ya karbi Prince yana masa wasa,yace madam zamu gwadaki muga ya yanayin Allurar take a jikinki,je toilet din can ki bamu fitsarinki,
Yana aunawa yaga Iklas tana da cikin wata daya,a sirri ya fadawa Omar,ita kuma yace Madam gaskiya allurar ta karbeki kwarai,baki da matsala,nan yasa aka yi mata paracetamol dinta cewar ba matsala.
Gomnati sai murna har suka dawo gida tayi wanka tasa rigarta iya Rabin cinya me siririn hannu,Omar already yana Palo shida Prince suna wasa,
Iklas na zuwa tace kayi wanka baka bada Prince an masa ba,Karime ta kaiwa shi maza a shirya shi Baba.
Ta dawo wajen Oganta,a kasa suka kwanta kanta yana kirjin. Omar,sai wasa yake da dukiyar fulaninta,kai my heart kamar ciki komai ya ciko,mika Iklas tayi lafiyayya tace jin dadine kawai,karfa Allah ya nuna mana ishara ya baki cikin kuma ana Allurar,hmm Honey kenan ka kwantar Da hankalinka ba wani ciki,haka ake ciki ba cuta r laulayi?ni rawa ma nake son yi,remote ta dauk tare da danna kida,
Omar ne ya karbi remote ya canja waka tare da karo vol na speaker yace oya tashi kimin wannan rawar, to ai slow music ne sai
Showing 99001 words to 102000 words out of 104017 words
A ranta tana anya zan iya 1mnth ba tare da na yarda da Omar ba,can ta tuno wahalar haihuwa,sai kuma tace kau dan wuya ai ba a bar dadi ba.
Omar kuwa da kyar ya saita kansa so yakeyi ta hanyar wayo da salon dabara Gomnati ta bashi abinda yake so,idan ya nuna ta karfi ko yayi mata dole to zata ki yarda ko su sami sabani tunda irinsu Iklas saida lallabawa.
Kallonta yayi cike da sha'awa sai Mirza yatsunta yakeyi, cike da shagwaba yace my heart yunwa,au na manta bari na kawo abincin ta fada tare da mikewa ya jawota a hankali ta fado jikinsa kiss ya manna mata a goshi tare da cewa jeki dawo ki sanmin milk din Prince,bata gane me yake nufi ba tayi waje.
Abincin ta dauko jere a katon tray me mugun kyau na yan gayu ta ajiye a kasa tare da shimfida katon carpet me tsananin kyau da birgewa ga duk Wanda ya gashi,
Zama yayi a kai sannan tayi serving dinsa ta fara ciyar dashi tare da yi masa kalamai masu matukar sa nishadi da jin dadi Wanda ke kankarowa mace daraja a idon mijinta,me kara sa miji yaji gaba daya ya narke,ya tsunduma,tare da cabalbakewa cikin kogin son matarsa,
Shagwabashi Iklas keyi sosai kamar wata Mamansa,shi kuwa Omar jinsa yake kamar yaron goye a wajen Iklas,yaron ma irin danye cakal din nan.
Bayan ya gama cin abinci Iklas tana kasa ta mike kafafunta kusa dashi kanta yana kafadar Omar tana wasa da zaren jallabiyarsa da ke lilo a wajen wuyansa,
Zamewa yayi tare da daura Kansa a saman cinyar Iklas ya kwanta kamar zai sha nono,a hankali ya dage rigarta dukiyar fulaninta suka bayyana farare tas dasu,nipple din jajir dasu,kansa yasa a tsakitarsu wani azababen kamshi ya rikitashi sai fisgar numfashi yakeyi tare da shidewa,
Iklas kuwa lumshe ido tayi tare da zama dagalolo kamar wata doluwa Omar ya fara kaita karshe da salonsa,idon sa jajir yace wifey ki sanmin milk din prince kinji,baki ta bude ta firgice,da karfi take son Jan rigarta tana so ta rufe amma Omar ya rike rigar gam ta kasa,
A rude tace me...me zaka sha nonon Prince kayi dashi wannan ai kazantar taka ta kai karshe,ni ban taba ji ba a duniya,idan babu kyau fa?ni bani da Ilmi a nan,amma ko ya halarta baka kyankyami me zakayi da shi,kuma ma ai shanye masa zaka yi,
Ganin yanda ta rude kamar zata zura da gudu yasa Omar cewa calm down Baby relax kiji mana,shuru tayi tana saurarensa ba a koya muku a Islamiyya ba?baki da ilmi a kansa ni ina dashi,matukar miji bazai shanyewa jaririn ruwan nonon ba a barshi da yunwa,yazo ya cutu ko ya shiga wani hali to ya Halarta miji yasha milk din matarsa,idan kuwa zai shanye masa abarshi da yunwa to bai halarta ba,
Wa'azi ya kunna mata inda akayi wa malaman sunna da dama tambayar kuma suka ba da amsar a haka cewar ya halarta,honey kinga mutanenmu da yawa basu San wannan ba,turawa ne da larabawa da sauran yare suka San da wannan,akwai hausawanmu da yawa basu sani ba.
Shi yasa Neman Ilmi yake da dadi,ya kamata a dage da nemansa ta ko ina.
Yanzu kai baka kyankyami?murmushi Omar yayi muke shan na rakumi,na Saniya Dana akuya ma bare abinda Prince dina ke sha,kuma milk din my heart,liver and my blood.ni ba wani kyankyami sai dai idan baza ki bani ba.
Ni ba ruwana kai kaga zaka iya.
Ai kuwa Omar kamar jariri ya kama zukar milk din dukiyar fulanin Iklas ji kake makwat,harda yin wasa da dayan, dan kadan yasha Iklas ta kwace abinta ta rufe tare da cewa Kazami zaka shanyewa Prince kalli yanda kake lashe lips,to kaga dai a jikina yake ko?to wlh bazan iya sha ba.
Ke kika ce ai,ni as from 2day kullum ki dinga ajiye min milk dina.a'a bazan iya ba kato dakai ga prince kunyi min yawa ai sai kusa na rame.Ummi ce ta sa aka kira mata Ikkas,
Da sauri ta sami Ummi a room dinta Ummi gani lfy?ina fada miki ki kiyaye shigewa miji kinki ji ko? Yaufa satinki biyu da Haihuwa amma ke bakya gudunsa,so kike ki samu wani cikin ko kiyi kwanika.
Dire diren kafafu Iklas ta fara tana make kafada,ni a gaskia abinda kikeyi Ummi bakya kyautawa,kun cika fassara mutum Ku tsofaffi Ku ke jawowa wasu kaga daga sun haihu sai aure ya mutu idan kuka kawo yarinya gida wai goyon ciki sai Ku hana mace ko mijinta tayi hirar kirki dashi,ba kula da miji,ba zance me dadi,kullum ta dinga gudunsa har sai kiga a haka aurenta ya mutu ko kuma ta jefa mijin ya kasa daurewa ya fada Neman mata.ni kinga ina tsoron kara haihuwa amma wlh akanta bazan kasa zuwa na bawa mijina kulawa ba,to naji magana uwar yan wa'azi da an tabaki yanzu kya fara nasiha,naga yanzu tunda kika daina son aikin Gomnatin nan kika daina rubuce rubecen iska sai kika koma wa'azi,ke a dole kinyi hankali kinyi aure ke ga me miji ko,?
dan ubanki jeki ki bashi kanki ke zai bari da wahala,baki Iklas ta turo gaba Ummi pls ki dinga ganewa kina yawa fa Ummi ya za ayi ki dinga kwafsawa ke kullum harkar daa can zamaninku kike kawowa,Iklas tana fada tana yarfe hannu tare da yatsina fuska,ki gane Ummi ba cewa nayi zan bashi kaina ba,nimafa ina da hankalina ba sai kin dinga sa min ido ni da mijina ba,Ummi ce ta jefeta da cokalin da take cin dambu ai kin gaji Ubanki haka yake shima kan matarsa bashi da kunya,jininku haka kuke ai, dariya Iklas tayi tana daga jikin kofa tace Ummi hardake fa haka kenan kika kula da tsohon mijin nan naki ko? Dariya Ummi tayi Ohh ni jikar Hauwa'u naga ta kaina da Iklas
Ummi ki daina damuwa akwai solution ba wani ciki ki daina samin ido yanzu kai ya waye bazan jira haka kawai Ku jawo min salalan tsiya mijina yayi fushi dani,ko aure na ya fara tangal tangal,ko mijina na jefashi hanyar bin mata ba,domin ni Kadai ta shafa,iyakaci idan na kawo kararsa kunyi min mutunci Ku bani hakuri kuyi addua ko Ku lallasheni. Kinga yaushe zan yarda da shawararku.ni nasan halin mijina Ku barni inji da abuna.to Gomnati Allah taimaka fita ki bani waje na gaji.
Ummi ce tace au na manta ban fada miki ba Mama zata tafi Umra ita da Baffa,suleim,da Suhaila wani watan me zuwa,sosai Iklas ke murna,tace kuma Baffa Nima ya biya min aikin hajji bana dani za aje idan muna da Nisan kwana,ke kuma yace ke mijinki yace tare zakuje dashi kafarki kafarsa da Prince. Tsalle Iklas Ta farayi tare da rungume Ummi sai murna sukeyi.kamar ba Ita ta haifi Prince ba sai tsalle takeyi, lafiya kenan inda ita komai mutum gani yake dai dai dashi ne,Iklas ba a Girma cewar Mama da ta shigo ta kama Iklas na tsalle.
Sai godiya Iklas ke wa Mama taji labari.
Ibzzy Boy ne tare da WANKAN TSINKE sun cakare suna shopping a wani katon Mall,wani Babban abokin Ibzzy ne ya shugo suka tafa yana karewa Ibzzy kallon,man kana shanawafa kayi aure ka barmu,ango ango.Wankan tsinkece tace ina yini cike da ladabi,daya saurayin ya leka fuskar wankan tsinke tare da cewa kardai Wankan tsinkece Amaryar? Ibzzy yana washe baki yace yeah,Allahu Akbar cewar abiki,yanzu wankan tsinke ka aura Ibzzy?duk irin ta a sar da kuka kwasa kace baza ka aureta ba ka gama da ita lallai Allah ne me shirya bayinsa a lokacin daya so
Ibzzy yace Bari dai Frnd sai dai Allah ya yafe mana,shi yasa muka tuba muka rufawa kanmu asiri muka auri juna ina ganinta a biri tana ganina a ayaba, ba ruwanmu da duniya.naga darasi kala kala Man,duk da inda ka dauki duniya to dai dai take da kai.Frnd shi tsiyar karatun duniya idan ta tashi koyama. darasi dole sai ka dauka,kuma wlh ba a kunne akeji ba.......kafin ya karasa wankan tsinke tace dukkan gabbai da ji sai yaji,ciki da waje ko ina sai ya shigeka.nan dai suka bar Zak's abokin Ibzzy da alajabi da mamaki wai Ibzzy ne dake kashe musu kudi dan suyi Iskanci
Gashi wai ya auri wankan tsinke kawaliyarsa abokiyar masha'arsa. Allah me Iko kenan.
Misalin karfe 9:30 na dare kowa na gidan yayi bacci tsuuuuuuu yakeji,wani hadarine ya taso yayin da ruwan sama ya kece me karfin gaske,Omar dake kwance shi kadai kwal wata muguwar sha'awar Iklas ce ta taso masa ga kuma son yaji dumun jikinta dan burinsa kenan idan ana ruwan sama ya jishi tumbir Iklas ma haka lol suna manne da juna suna baccinsu,
Kasa bacci yayi ya mike tare da saka jallabiyya sadaf sadaf kamar barawon tukunya ya nufi dakin Mama, tunaninsa Mama tana dakin Baffa bai San Baffa yayi sammako zuwa Adamawa state zasuyi semina.
Yana zuwa ya tura kofar a hankali ya Shiga dakin,itama Iklas tunda taji ruwan sama ya tsuge shaaaaaaaa sai ta fara kewar mijinta tare da son kasancewa dashi,
Hangosu Omar yayi Mama a kan katifa a kasa tana Baccinta,Prince kuma a dan Bed dinsa yana bacci,Iklas ita kadai a bed din Mama tana kallon pics din Omar a wayarta,Omar ne ya karaso kan bed din a hankali,kamshinsa ne yasa Iklas ta gane shine tun kafin yayi magana
A hankali ya lalubi kunnenta tare da kashe wayar hannunta ya ajiyeta gefe can,a hankali kamar munafuki ya rada mata tashi wifey muje room dina,karkiji tsoro ba abinda zan miki bacci kawai zamuyi,dama Iklas ma baccin take so suyi tare, Omar kuwa murna Ta kamashi yau zai wa Iklas wayo ya sharbi Zumarta.
Iklas kuwa ta yarda cewar bacci kawai zasu sha da Omar harda sa yatsa akan lips dinta tacewa Omar shiiiiiiiii wai yayi shuru kar Mama tajisu tare da sakala hannayenta a wuyan Omar wai ya dauketa
Ai kuwa ya dauketa kamar jaririya hannunta a wuyansa, sadaf sadaf yazo zai wuce ta kusa da katifar Mama Ashe Omar bai sani ba ya take jallabiyarsa da daya kafar, yana takawa kafarsa ta harde ji kake rikica sun Fada kan katifar Mama, Allah ya kiyaye Kadan suka bigi jikin Mama da badan haka ba da tuni Mama ta balle baras,amma duk da haka sai da kashinta yayi kara,
Zumbur ta mike tana rafka salati zata zura a guje tabar dakin sai ayatulkursiyyu take fada a bakinta a maimakon ta karanta,Sam bata kula dasu Omar ba tsabar rudewa
A garin haurowa daga katifa zata bar dakin a tamanin ta make goshin Iklas ta taka hannun Omar,kwalla kara sukayi a tare Wanda yasa Mama ta banka waje a guje,a hankali suka leka waje suka ga Mama ta fada dakin Ummi sun maida key kyaras sun rufe kofarsu.
Dariya suka dinga yi sannan Omar kawai ya kulle dakin Mama da key shima suna ta dariya suka haye kan gadon Mama hankalinsu kwance.
Sunfara romancing juna suka ji Ummi da Mama suna murda hannun kofar kamar zasu karyata Mama tana mun shiga Uku Ummi Iklas da yaro suna ciki fa.
Ummi harda kuka muje mu taso Umaru yazo wajen Nan ya gani,Mama tace wlh abin Babba ne, Riiiiii suka juya dakin Omar,Mama tana cewa da na sani da ban kashe light din dakin ba naga mene haka me uban nauyi.
Dakin Omar suka dinga bugawa Suna kwala masa kira,ka fito Umaru tashin hankali ya samemu.
Omar kuwa murza juna sukeyi suna jin su Ummi sama sama sai dariya sukeyi Iklas tana cire masa Riga cikin zafin nama shima yana cire mata nata amma fafur ta hana ya cire mata dogon wandon da tasa na bacci,tace jini bai dauke ba ayi iya romancing kawai, haka Omar ya sani amma ya kyaleta kawai a ransa yace kinci sa'a kawai a dakin Mama muke shi yasa,da sai na nuna miki CCTV na kureki.kuma dole ki bani.amma a jira next time yanzu muje a haka.
Ummi fa sunga Omar ma shuru,fita sukayi nemo security harda kunna touch light suna haska lungun da wutar nepa batayi haske a wurin ba.
AsmaBaffa
Tnx allⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
215-20
By
AsmaBaffa
FINAL(KARSHE)
Sai da Iklas ta kwashe 3mnths tana zuwa Allurarta amma sai Sultan ya bada paracetamol injection ayi mata ta dawo tana ta murna,Omar kuwa yayi luf,
1mnth da akayi mata ta Paracetamol sai taga tana period,da kuwa bata period,amma jin ance ai wasu komai planning basa daina period sai ta dauka itama haka take
Ko da ta yiwa Omar magana yace ai haka kike Gomnati,kalarki ce haka.
Yau ma date ya cika zata je Allura,malama Iklas sai dadi takeji ganin Omar ya yarda ya share zancen haihuwa ma kwata kwata ya daina cewa yana so ta haihu,sai dai ma ya dinga kara mata haske akan ingancin Family planning,Iklas kuwa har wani nishadi take ji,dan haka da safe 11pm bayan tayiwa Omar breakfast ya wuce office bacci ta koma,sai 2 ta tashi tayi sallah tare da gyara inda masu aiki basa shiga,aka shiga kitchen ta shirya girke girkenta,
prince tafiya yakeyi ko ina,bashi da fara'a ko daya sai a wajen uwarsa da Daddy nan zaka ga dariyar Prince,ubansa ya gado wajen hade rai sai gaban Iklas da su mama xa asan ya iya dariya,
Ga masifa yaron irin uwarsa Iklas,baya Barin ko ta kwana,abin yayi masa yawa,gashi comedian ne idan yaga dama kajifa dan yaro .
Karime ce ta shirya Prince,cikin jean blue pencil da farar Riga yasha kyau.
Iklas ma an dau wanka tasha wata arniyar shadda light blue doguwar Riga taji aiki,su Gomnati an girma tayi tsayi da yar kiba,ga hasken data kara.
3pm Omar ya shigo,Gomanti ce ta hana Omar shigowa palon tare da kwalawa Karime kira,zo ki dauke prince baba Karime.
Da sauri Baba Karime ta dauke Prince suka bar palon,Iklas harda zuge labile tare da danewa jikin Omar ya kusa kaiwa kasa,sabo da Kyan da Iklas tayi ga kamshinta gashi ta bashi wawar runguma,kamar ya sume haka yaji
Gomnati harda Oyoyo honey,sannu da zuwa honey,an siyomana Banana?yanda take rerawa kamar irin yaran nan,sai murna takeyi kamar yau ta fara ganin Omar a duniya,kullum haka takeyi kamar ranar ta fara ganinsa kamar zata tashi sama,
Omar kuwa wani mayen kallo yake mata tare da lumshe ido shi kam yayi dace. Suna rungume da juna a bakin kofar ya tallafo mazaunai yana shafasu Wifey naji kinyi nauyi da kiba,kibarki yanzu kin tashi daga Balarabiya kin koma baturiya,ko dai cikin ne?murmushi tayi wasa kakeyi honey kasan bama wasa da Allurar nan fa,gaskiya ni kaina nafi so ki huta da yawa kar a kuma kira mana kwandala cewar Omar.
Kaga oya muje ayi wanka kaci abinci muje hospital,kamar gaske Omar harda saurinsa sharp sharp yayi wanka, ya shirya shima light blue shadda irin ta Iklas ,da yazo cin abinci ma harda turawa da sauri da sauri,
Iklas kuwa an dauko takalmi jaka da gyale tare da kulle kofofin bedroom,
Prince ta karba, Omar ya jefa cewgum orbit a baki sukayi gaba tare da daukan Prince,Prince yana Daddy a caukeni,basu kulashi ba,jakar Iklas ma tana hannun Omar ya rike mata,
Yau Omar ne driver,Prince yana baya,Iklas an kame a gaba,sai asibitin Sultan,Suna zuwa Sultan sai dariya sukeyi da Omar suna magana kasa kasa,Iklas ta zata labarine yayi dadi,Sultan ya karbi Prince yana masa wasa,yace madam zamu gwadaki muga ya yanayin Allurar take a jikinki,je toilet din can ki bamu fitsarinki,
Yana aunawa yaga Iklas tana da cikin wata daya,a sirri ya fadawa Omar,ita kuma yace Madam gaskiya allurar ta karbeki kwarai,baki da matsala,nan yasa aka yi mata paracetamol dinta cewar ba matsala.
Gomnati sai murna har suka dawo gida tayi wanka tasa rigarta iya Rabin cinya me siririn hannu,Omar already yana Palo shida Prince suna wasa,
Iklas na zuwa tace kayi wanka baka bada Prince an masa ba,Karime ta kaiwa shi maza a shirya shi Baba.
Ta dawo wajen Oganta,a kasa suka kwanta kanta yana kirjin. Omar,sai wasa yake da dukiyar fulaninta,kai my heart kamar ciki komai ya ciko,mika Iklas tayi lafiyayya tace jin dadine kawai,karfa Allah ya nuna mana ishara ya baki cikin kuma ana Allurar,hmm Honey kenan ka kwantar Da hankalinka ba wani ciki,haka ake ciki ba cuta r laulayi?ni rawa ma nake son yi,remote ta dauk tare da danna kida,
Omar ne ya karbi remote ya canja waka tare da karo vol na speaker yace oya tashi kimin wannan rawar, to ai slow music ne sai
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34 Chapter 35