zaiyi like a river. Da sauri tace kamar ka sani kuwa,a river dinma bafa karama ba babban kogi,ko Dam.
Harda kara kankame Omar saboda murna wai tayi masa wayo.
Omar kuwa rungumeshin da tayi shi ya jawo Omar yaci birki kiiiiiit tare da gangarewa kasa.cikin zafin zafin nama ya hade bakinsu wuri daya, a haukace yake rikitata da salonsa,Iklas ta fara hargitsewa Itama musamman daya fara wasa da dukiyar fulaninta,itama biye masa tayi suka haukacewa juna da gani sunyi missing din juna,kawai I miss u suke furtawa juna.
Iklas gani tayi abin na Omar yayi yawa, idan ta bari itace zata kwana ciki,dan sai ta kuma samun ciki ta Shiga uku. Da kyar ta kwaci kanta,da taga yaki kyaleta kuka ta saka masa, sannan ya kyaleta cike damuwa.yaci gaba da driving.
Iklas taji wahalar Haihuwa Mama ta samu a room dinta ta je ta gaisheta kamar zata mata sujjada tsabar biyayya wai ita a dole tasan zafin haihuwa yanzu,lfy Iklas naga kamar kina da magana cewar Mama, Iklas zama ta gyara cike da ladabi tace Mama dan Allah kar ki bari Yaya Omar ya mai dani gidansa idan nayi Arba'in,Mama ta gano Iklas,amma sai tace sabo dame wani abin yake miki?yi gaggawar sanarmin nayi maganinsa,a'a Mama baya min komai wlh,kawai firgitani akeyi a gidansa sai na dinga ganin dodo a jikin bangon room dinmu,dariya Mama tayi karki damu za a kai malamai suyi karatun Qurani,ai Mama musulmai ne dodon basa ji,sun iya karatun suma,idanfa ina karantawa sai dai kiji sunayi suma,kuma Omar bai fada min cewar mama,ai mama ni kadaice na san dasu,a'a wannan za ayi maganinsu cewar Mama, Iklas tace asarar kudi zakuyi gwara Ku barni a nan gidan, Mama tace jeki za ayi bincike,amma bamu da iko sai abinda mijinki yace
Da Sauri ta juyo tace Mama dan girman Allah Ku taimakamin,wlh idan kuka fada masa bazai yarda ba,ni dai kar kuyi masa zancen to.
Murmushi Mama tayi jeki kinji za asan abinyi,kuma baza a fada masa ba,to Mama na gode ta kara jaddawa Mama dan darajar Allah kuyi min Rai,Ku duba lamarin nan,Mama tace Insha'allah.
ta fita tana murna,
Palo ta koma ta Iske Khairat ta cakare kusa da Omar.a fusace Iklas ta dauki katuwar kwalabar wani lemo me tsada ta daki jikin bango nan take kwalabar ta tarwatse Rabin kwalabar da tsini a hannun Iklas, gashi har wata ta yanketa a tafin hannu,amma a haka tayi kan Khairat gadan gadan zata buga mata kwalaba, Omar ya riketa kam sai zullo takeyi sai ya saketa,sosai Iklas take son kwacewa tare da nishi ka kyaleni pls honey, Omar kuma ya rungumeta ya hanata Motsi,sai huci takeyi tana wlh idan na kamata sai ta gane kurenta,
Yer uwarki ce fa cewar Omar?ina ruwana da ita,na tsaneta bana sonta,da gudu Khairat ta tafi part dinsu tana rokon sauran suzo su bar Nigeria, da kyar a ka lallasheta cewar gobe za a tafi, sai kuka takeyi wiwi
Omar kuwa da kyar ya kwace Kwalabar daga haannun Iklas sai lallashinta yakeyi tare da kwantar mata da hankali,yana shafa gadon bayanta tare da dan bubbugawa,yana rada mata a kunne relax wifey bana son saurin fushin nan naki, ki dinga hakuri, yanzu laifina ka gani?cewar Ikla taci gaba tunda taxo takeyin Abuwa bad a kanka ina kallon nake sharewa, kai kuma sai biye mata kakeyi, wlh hakurina ya kare da ace ta tsaya sai na mata bille a kirjinta da fuska,Kasan kuma zan iya danma na canja halina da ace ni din ta dace da tuni kaima Kasan nayi maganinta,gwara in tazo ka dinga matsawa dan next time ka kara barinta har da kai zan hada.
To ai kinga dai bani naje wajenta ba ita tazo wajena,kuma ni sabo dake nake kyaleta,naga yar uwarki ce shi yasa na miki kara,kar kice bana son yan uwanki,shi yasa am sorry.ba komai Babyna nasan baka da laifi,amma ka kiyaye nan gaba kaima naga fa kamar zaka zama mayen mata ba mayen Gomnati ba,nafi so ka zama Mayen Gomnatinka.
Dariya Omar yayi yeah ai shine dan yanzu kin daina kula dani sai ta yaronki kikeyi,haba my heart,my liver ,my blood.
Murmushin jin dadi Iklas tayi tace kai da ace na fara Sallah yau da kwana zakayi cirrrrr kana shakaka dani.
Idan da gaskene ki bani nayi romance mana,wayancewa Iklas tayi hmmmm ni dai ka daina zama kusa da wata,duk inda Omar yazo da zancen sai Iklas ta canja zancen.
Washe gari da sassafe yan Uwan Iklas suka fito domin tafiya kasarsu,anyi musu sha Tara ta arziki driver ya kaisu airport,
Khairat kuwa tsoron Iklas yasa ko kusa dasu bata matso ba daga nesa can bakin kofa ta dago hannu tace musu Ilallikha......
Bayan sun tafi Iklas dauke da prince tana jijjigashi yana rigima,Omar ya zauna a jikinta shima yace Baby kin kori bakinmu saboda masifarki, ko kulashi batayi ba sai jijjiga yaronta takeyi tana masa rawa,
Shillashi takeyi sama tare da juyo dashi ya kalli Omar kaga Daddy,irin rigimarku daya, Omar kuwa kwanciya yayi kan cinyar Iklas,yaron kuwa sai Kwalla kuka yakeyi yana tsala ihu,waka Iklas take masa tana shillashi tana eh...eh...ehh..kaga na kwandala.... Kwandala...kwandala......dan albarka.....dariya Omar yayi yace inye kaga su Gomnati anyi yaro,
Omar yana kwance a cinyarta ya fara zura hannunsa a Rigarta yana shafa Dukiyar fulaninta, yer aiki ta aika da yaron ta kaiwa Ummi,ba a Dade ba Ummi ta dawo dashi tace ya isheni da kuka ga danku,
Mama ma haka ta dawo dashi, haka yan aiki da su suhaila ma,
Duk yaron ya ruda Iklas da kukansa,ya gigita gidan,sai ihun kuka yakeyi,Gomnati ta rasa inda zata sa kanta da rigimar prince.
Omar kuwa ko kukan jaririn bayaji sai tabe tabe da lashe lashe yakewa Iklas a jikinta ya hanata sakat,kuka ta fashe dashi sosai baji ba gani,yaron na kuka itama tana kuka sun hadu sai yi sukeyi,kuma still tana ta jijjiga Prince, Omar bai kula dasu ba sai ji yayi Iklas ta gartsa masa cizo a bayansa
Da sauri yace ouch......yana shafa wurin,sannan ya leka fuskarta ya sai kuka takeyi itama ga prince yanayi shima,ohhhh no wifey why? Kuka kikeyi to mene na kukan,prince na kuka ke kinayi am sorry ki daina bana so,
Hawaye ya share mata tare da karban prince yana lallashinsa,mikewa tsaye yayi ya lallasheshi yayi shuru kuwa kuf a jikin Omar bacci ya daukeshi,
Wajen Mama ya kaishi ya kwantar dashi a wajenta sannan ya dawo wajen Gomnatinsa yana lallashinta,sai shagwaba take zuba masa tare da narke masa,tana kwance a jikinsa tana shafa inda ta cijeshi tana kayi hakuri sweet heart wahalar raino naji,
Gashi kowa yaki kulani kuma sai lasar min jiki kakeyi.to ya isa na daina kinji.
Washe gari Allah yayiwa Haj Rahina rasuwa,Iklas harda kuka tana Allah sarki gwara da Ya Omar ya yafe musu Allah musu Rahma,sai da ana zaman makoki Iklas tana tare da su Sadiya tace Ohhh Allah jikan Umma na tuna sanda ina da cikin prince har hallaka kwabo da dan tamatsitsi take siyo min nasha naji dadina.Allah mata Rahma su Aisha suna ameen suna kuka.
Anyi jimami yayin da akayi sadakar bakwai kowa ya watse.su Sadiya yanzu basu da wacce tafi musu Mama,da ita suke shawara,Omar kuwa da matsala ta taso zasu ruro wajensa,Baffa ma yana tausaya wa yaran nasa irin jarabawar da suke karba,daga wannan sai wannan.Duk abinda sukeyi yau gashi ba uwar tasu a duniya,duk burin Ummansu yau gashi ta tafi tabar duniyar.
Shima wannan ya jawo Su Sadiya sun kara darasi a duniya.kwanan Rahina takwas da rasuwa Haj Binta ma ta cika itama,sosai akayi jimami da ta'aziyya nan ma ansha kuka.duk son duniyarsu yau gashi Allah ya kirasu sun bar komai sun tafi.nan make Tarawa nan ake bari duniya kenan.
Sahar abin nata ba sauki,wata ranar juma'a ta fita waje ba tare da kowa ya sani ba,wani babban mutum ta gani a hanya ta cire zaninta tare da cewa Alhaji zaka siya,bata san liman din Unguwarsu bane ai kuwa limamin nan a fusace yayo kanta dan ubanki tsinaniya tambadaddiyar karuwa,ni zaki mayar dan Iska ni zakiwa maganar banza,ya fara jibgarta ina liman zaki mai dani dan iska,da kyar aka kwaceta,ita kuwa sai gwalo take wa liman,yana kallonta idan suka hada ido sai ta zaro masa harshe ta mayar.
Sai da wani mutum yazo yayiwa liman bayanin yer gidan Gomnace daya sauka last yr,ai kuwa nan liman ya fara yi mata addua ya daina masifa yaji kudi.
Kamata akayi tare da mayar da ita gida. Allahu Akbar duniya,da ace da ne liman bai isa yaga Sahar ba bare ya iya yi mata ko da kallon banza ma.sai gashi harda duka.
2wks da haihuwar Iklas jini ya dauke mata ta fara sallah a boye dan kar Omar ya gani bata San Omar tuni ya hada CCTV a computer dinsa ba, in ya dawo daga Office yana kunnawa ya kalli duk abinda Gomnati keyi a gidan,
Rannan yana dawowa ya kunna yana kallon Iklas,katsam yaganta sadaf sadaf ta sa key a kofar,sadaf sadaf ta tayar da Sallah,wani dadine da farin ciki ya lullube Omar. Ya furta today is my day.Iklas kuma tunda Mama taga yau ta fara sallah sai tace wa Iklas tattara naki ya naki kaf ki koma dakina da zama,Iklas cike da murna ta koma room din Mama.
AsmaBaffa.
Mom walida name sake with maman waleeda na gode naga comment naki.
Jinjina gareku mutanena.ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
200-205
By
AsmaBaffa
SAFEEYA AHMAD,MAMAN ABBA, wannan page din nakune
Omar shigowa yayi gidan a gajiye,ko wanka baya jin zai iya yiwa kansa shi yasa ma ya aiko Suhaila ta kira masa ita,Iklas an cakare da kwalliya kamar wata queen tsabar kyau,ga mama da Ummi gyarata sukeyi sosai,itama Iklas kullum sai taje gyaran jiki wajen Mero Lallausa,kamar wata Amarya haka ake gyareta,jikinta ya murje sai sheki da kyalli takeyi,gashi abinci me rai da lafiya Mama ke bata,
Koda Iklas taji sakon Omar firgita tayi,mama ce ta bada Amsar je kice aiki na sata. 1mnt da fitar Suhaila kiran Omar ya shigo dankareriyar wayar Iklas,sai da ta kusa tsinkewa ta daga tun kafin tayi magana yace in kin gama kizo am so tired ko wanka bazan iya ba,kuma yunwa nake ji,kamar zatayi kuka tace to am coming.
10mnt kiransa ya kuma shigowa wai har yau me kikeyi haka?tana Ina ina tace I...I...will..be on my way, better dit ya kashe wayar
15mnt ltr call din Omar ya kuma shigowa still dagawa tayi idan nazo room din baza ta miki kyau ba bring ur self to my room quietly nasan abinda kike gudu ki daina tsoro ni ba abinda zan miki sai nan da 2mnths maybe ki saki jikinki ki daina bata lokacinki.
Mama ta kalla kamar zatayi kuka,jeki kinji idan kinga wani abu da bakya so ki gudo,kamar kwai ya fashe mata Iklas ta fita tana sake sake a ranta,ita wahalar Haihuwa take tunawa.
Omar kuwa Ransa ya matukar baci da Iklas,tana shigowa room da masifa yaso Tatar ta sai yaga wani uban kyau da ta zuka kamar ya lashe ta haka yakeji,dan danan ta kwacewa Omar Imani,yama rasa me zaice sai binta da kallo yakeyi,
Gefen bed din ta zauna tana cin magani,sannu da zuwa me zanyi ma?Iklas ta tambaya,jiki a mace yace tashi kije bana so sai wani fushi kikeyi akan nace kizo jeki ki bawa Suhaila ta kawo min Prince,
Gomnati taga da gaske Omar fushi yayi sai taji bata kyauta ba,batayi dai dai ba ta batawa mijinta Rai.
Sumi sumi taje ta dauko Prince da kanta ta kawo masa,a hankali cike da nutsuwa tace masa me zanyi maka dazu?nace ai na fasa bana so cewar Omar,kai dai kace kawai kayi fushi dani banzo da wuri ba kayi hakuri to,
Gani kikeyi wani abun zan miki,dama wanka zaki min ki bani abinci kuma zanyi da kaina.mikewa tayi ta hada masa ruwa wankan.
Dawowa tayi ta karbi Prince da ke hannunsa ta ajiye a kan bed sannan ba tare da tace kala ba ta shiga cire masa kaya sai dadi yake a ransa,amma a fili sai shagwaba yake mata yana gocewa yaki tsayawa kamar yaron yaye,
Pls ka tsaya mana mutum sai rigimar tsiya,sai da ta gama ta daura masa towel tare da kare masa kallon birgewa,dan ita dai a rayuwarta kirar dirin Omar,skin da komai na Omar suna matukar birgeta tare da bata sha'awa,a ranta sai zancen zuci takeyi yanda Omar kullum yake kara kyau da haduwa.
Hannunsa me matukar laushi ta kama ta kaishi har Toilet,wanka tayi masa sosai,sannan tazo ta shiryashi,harda sa masa jallabiyya fara Sol,ka Dade baka sa jallabiya ba kasan kuwa yanda take ma kyau,yau ita nake so kasa min a gidan nan, tsokanarta Omar yayi ai kuwa fita zanyi ni,haba dai duk gajiyar nan da ka kwaso ,sai da ta gama ta kalleshi tana murmushi tace Honey dan Allah Kasan kai me kyau ne kuwa? kana kallon kanka kuwa yanda kake da kyau
Hancinta ya ja ai kinfini kyau wifey,duk Inda ake Neman kyau to azo wajenki,
Ranar Dana fara ganinki a gidan kaji tun a ranar na tabbatar ke me kyau ce wacce ban taba ganin irinsa ba,
Hugging dinsa tayi tare da shakar kamshin juna,tare da cewa hmm wai a gidan kaji dama ka kalleni? Ko mutum baya so sai ya kalleki yanda kika haske gidan kajin gaba daya,ke ake fara gani a ciki da tsangalalliyar rigarki gwiwowin ki da kafafun masu kauri da kyau duk waje suke,kallonta Omar yayi wai don Allah a lokacin ba kya jin kunyar mutane?
Dariya Iklas tayi kai nifa idona a lokacin tar nake ganin kowa,na saba da shiga cikin maza dasu nake gogayya kullum,kaga kuwa ai dole ido ya bushe,
Wai kai ai kadan ka gani danma baka ganni a tsakiyar yan wiwi ba mun kafa daba guga suna zuka tare da bulbula hayaki,to can kuma me ya hadaki da yan wiwi? Dariya Iklas tayi tare da boye fuskarta a kirjin Omar,kasan me a time din babu wanda ke birgeni irin dan wiwi,ni idan baka zuka hayaki ba ruwana da kai,kawai naga ana feso hayaki ga wani kidan Bob marley yana tashi ko wakar ganja fama,ka harde kafafu kawai ka fuske kana bulbulo hayaki malam,
Dariya Omar keyi sosai,amma dai basa cewa suna sonki ko?ai kasan duk wani dan wiwi idan ya shahara ya cika dan wiwi to baya mu'amula da mata,basu fiye neman mata ba,ko budurwa basayi,idan na samu ribar tallana har hamsin nake raba musu a zuka hayaki,ni kuma inyi ta kallo ina jin dadi,
A kunna wakar ganja farmer subhanallah kai kanka zasu birgeka yanda ake zana love da hayaki,murmushi Omar yayi lallai Allah ya kare min matata shi yasa ba a son daurawa yaro talla,idan ba wanda Allah ya tsare ba lalacewa sukeyi,Iklas tace wlh kuwa honey kafin kaga yar talla wacce ke fita tasha,ko titi ta gari sai an tona,duk a tallan maza ke lalatasu,ga shaye shaye yanzu wasu sun waye da sha banalin,codine,da sauran kwayoyin maye duk a sanadin talla,nima Allah ne ya shiryani kuma Ummi tayi mana tarbiya,ga addua ina dagewa amma da tuni nasan nabi duniya.
Za kaga manyan masu kudi suna parker motoci suna neman yan talla,su kashe mata kudi,shike nan idan ba ayi sa'a ba tabi duniya,rayuwarta ta lalace,sai kaga yan majalisu,senate,com,yan kasuwa da manyan masu kudi suna bin yan talla,kafin kace me an rude ta da kudi
Kaga suna tayi mata maganar batsa tun bata yarda har ta yarda,wasu kuma ayi musu fyade,watafa honey me chemist ta kaiwa talla amma ya bata kwaya yayi mata fyade,
Wasu a shaguna,wasu kango,wasu su koma karuwanci,kai alot fa,talla bashi da afani ga mata kawai sai dai wasu sabo da talauci ba yanda za ayi,wasu kuma son abin duniya,wasu kuma rashin gata kishiya ko dangin uba suna rikesu sai su dinga tura su talla suna cin amana,ba Arabic schl bare boko,Allah ma ba a sani ba bare a bauta masa.
Allah kyauta wifey gaskia ya kamata ki fara yiwa mata wa'azi a kasar nan, ta kyalkyale da dariya tare da dan dukansa a kirji cike da shagwaba tana turo lips dinta tace kai honey ba dama nayi magana sai ka ce wani wa'azi,ina fada maka abinda na sani ne kuma kaddarar rayuwa ta kaini kasan ba dadewa ce a duniya take sawa asan rayuwa ba,kaddara ce da mutum zai cinci kansa yake sawa yayi nasa karatun duniyar,
Amma da nayi maga......ba tare da ta ankare ba ya fara kissing dinta a wuya,daga nan ya gangaro lips dinta,tare da shafa mazaunanta masu matukar raushi, kafin kace me wasa ya canja salo,sosai Gomnati ke
Showing 96001 words to 99000 words out of 104017 words
Harda kara kankame Omar saboda murna wai tayi masa wayo.
Omar kuwa rungumeshin da tayi shi ya jawo Omar yaci birki kiiiiiit tare da gangarewa kasa.cikin zafin zafin nama ya hade bakinsu wuri daya, a haukace yake rikitata da salonsa,Iklas ta fara hargitsewa Itama musamman daya fara wasa da dukiyar fulaninta,itama biye masa tayi suka haukacewa juna da gani sunyi missing din juna,kawai I miss u suke furtawa juna.
Iklas gani tayi abin na Omar yayi yawa, idan ta bari itace zata kwana ciki,dan sai ta kuma samun ciki ta Shiga uku. Da kyar ta kwaci kanta,da taga yaki kyaleta kuka ta saka masa, sannan ya kyaleta cike damuwa.yaci gaba da driving.
Iklas taji wahalar Haihuwa Mama ta samu a room dinta ta je ta gaisheta kamar zata mata sujjada tsabar biyayya wai ita a dole tasan zafin haihuwa yanzu,lfy Iklas naga kamar kina da magana cewar Mama, Iklas zama ta gyara cike da ladabi tace Mama dan Allah kar ki bari Yaya Omar ya mai dani gidansa idan nayi Arba'in,Mama ta gano Iklas,amma sai tace sabo dame wani abin yake miki?yi gaggawar sanarmin nayi maganinsa,a'a Mama baya min komai wlh,kawai firgitani akeyi a gidansa sai na dinga ganin dodo a jikin bangon room dinmu,dariya Mama tayi karki damu za a kai malamai suyi karatun Qurani,ai Mama musulmai ne dodon basa ji,sun iya karatun suma,idanfa ina karantawa sai dai kiji sunayi suma,kuma Omar bai fada min cewar mama,ai mama ni kadaice na san dasu,a'a wannan za ayi maganinsu cewar Mama, Iklas tace asarar kudi zakuyi gwara Ku barni a nan gidan, Mama tace jeki za ayi bincike,amma bamu da iko sai abinda mijinki yace
Da Sauri ta juyo tace Mama dan girman Allah Ku taimakamin,wlh idan kuka fada masa bazai yarda ba,ni dai kar kuyi masa zancen to.
Murmushi Mama tayi jeki kinji za asan abinyi,kuma baza a fada masa ba,to Mama na gode ta kara jaddawa Mama dan darajar Allah kuyi min Rai,Ku duba lamarin nan,Mama tace Insha'allah.
ta fita tana murna,
Palo ta koma ta Iske Khairat ta cakare kusa da Omar.a fusace Iklas ta dauki katuwar kwalabar wani lemo me tsada ta daki jikin bango nan take kwalabar ta tarwatse Rabin kwalabar da tsini a hannun Iklas, gashi har wata ta yanketa a tafin hannu,amma a haka tayi kan Khairat gadan gadan zata buga mata kwalaba, Omar ya riketa kam sai zullo takeyi sai ya saketa,sosai Iklas take son kwacewa tare da nishi ka kyaleni pls honey, Omar kuma ya rungumeta ya hanata Motsi,sai huci takeyi tana wlh idan na kamata sai ta gane kurenta,
Yer uwarki ce fa cewar Omar?ina ruwana da ita,na tsaneta bana sonta,da gudu Khairat ta tafi part dinsu tana rokon sauran suzo su bar Nigeria, da kyar a ka lallasheta cewar gobe za a tafi, sai kuka takeyi wiwi
Omar kuwa da kyar ya kwace Kwalabar daga haannun Iklas sai lallashinta yakeyi tare da kwantar mata da hankali,yana shafa gadon bayanta tare da dan bubbugawa,yana rada mata a kunne relax wifey bana son saurin fushin nan naki, ki dinga hakuri, yanzu laifina ka gani?cewar Ikla taci gaba tunda taxo takeyin Abuwa bad a kanka ina kallon nake sharewa, kai kuma sai biye mata kakeyi, wlh hakurina ya kare da ace ta tsaya sai na mata bille a kirjinta da fuska,Kasan kuma zan iya danma na canja halina da ace ni din ta dace da tuni kaima Kasan nayi maganinta,gwara in tazo ka dinga matsawa dan next time ka kara barinta har da kai zan hada.
To ai kinga dai bani naje wajenta ba ita tazo wajena,kuma ni sabo dake nake kyaleta,naga yar uwarki ce shi yasa na miki kara,kar kice bana son yan uwanki,shi yasa am sorry.ba komai Babyna nasan baka da laifi,amma ka kiyaye nan gaba kaima naga fa kamar zaka zama mayen mata ba mayen Gomnati ba,nafi so ka zama Mayen Gomnatinka.
Dariya Omar yayi yeah ai shine dan yanzu kin daina kula dani sai ta yaronki kikeyi,haba my heart,my liver ,my blood.
Murmushin jin dadi Iklas tayi tace kai da ace na fara Sallah yau da kwana zakayi cirrrrr kana shakaka dani.
Idan da gaskene ki bani nayi romance mana,wayancewa Iklas tayi hmmmm ni dai ka daina zama kusa da wata,duk inda Omar yazo da zancen sai Iklas ta canja zancen.
Washe gari da sassafe yan Uwan Iklas suka fito domin tafiya kasarsu,anyi musu sha Tara ta arziki driver ya kaisu airport,
Khairat kuwa tsoron Iklas yasa ko kusa dasu bata matso ba daga nesa can bakin kofa ta dago hannu tace musu Ilallikha......
Bayan sun tafi Iklas dauke da prince tana jijjigashi yana rigima,Omar ya zauna a jikinta shima yace Baby kin kori bakinmu saboda masifarki, ko kulashi batayi ba sai jijjiga yaronta takeyi tana masa rawa,
Shillashi takeyi sama tare da juyo dashi ya kalli Omar kaga Daddy,irin rigimarku daya, Omar kuwa kwanciya yayi kan cinyar Iklas,yaron kuwa sai Kwalla kuka yakeyi yana tsala ihu,waka Iklas take masa tana shillashi tana eh...eh...ehh..kaga na kwandala.... Kwandala...kwandala......dan albarka.....dariya Omar yayi yace inye kaga su Gomnati anyi yaro,
Omar yana kwance a cinyarta ya fara zura hannunsa a Rigarta yana shafa Dukiyar fulaninta, yer aiki ta aika da yaron ta kaiwa Ummi,ba a Dade ba Ummi ta dawo dashi tace ya isheni da kuka ga danku,
Mama ma haka ta dawo dashi, haka yan aiki da su suhaila ma,
Duk yaron ya ruda Iklas da kukansa,ya gigita gidan,sai ihun kuka yakeyi,Gomnati ta rasa inda zata sa kanta da rigimar prince.
Omar kuwa ko kukan jaririn bayaji sai tabe tabe da lashe lashe yakewa Iklas a jikinta ya hanata sakat,kuka ta fashe dashi sosai baji ba gani,yaron na kuka itama tana kuka sun hadu sai yi sukeyi,kuma still tana ta jijjiga Prince, Omar bai kula dasu ba sai ji yayi Iklas ta gartsa masa cizo a bayansa
Da sauri yace ouch......yana shafa wurin,sannan ya leka fuskarta ya sai kuka takeyi itama ga prince yanayi shima,ohhhh no wifey why? Kuka kikeyi to mene na kukan,prince na kuka ke kinayi am sorry ki daina bana so,
Hawaye ya share mata tare da karban prince yana lallashinsa,mikewa tsaye yayi ya lallasheshi yayi shuru kuwa kuf a jikin Omar bacci ya daukeshi,
Wajen Mama ya kaishi ya kwantar dashi a wajenta sannan ya dawo wajen Gomnatinsa yana lallashinta,sai shagwaba take zuba masa tare da narke masa,tana kwance a jikinsa tana shafa inda ta cijeshi tana kayi hakuri sweet heart wahalar raino naji,
Gashi kowa yaki kulani kuma sai lasar min jiki kakeyi.to ya isa na daina kinji.
Washe gari Allah yayiwa Haj Rahina rasuwa,Iklas harda kuka tana Allah sarki gwara da Ya Omar ya yafe musu Allah musu Rahma,sai da ana zaman makoki Iklas tana tare da su Sadiya tace Ohhh Allah jikan Umma na tuna sanda ina da cikin prince har hallaka kwabo da dan tamatsitsi take siyo min nasha naji dadina.Allah mata Rahma su Aisha suna ameen suna kuka.
Anyi jimami yayin da akayi sadakar bakwai kowa ya watse.su Sadiya yanzu basu da wacce tafi musu Mama,da ita suke shawara,Omar kuwa da matsala ta taso zasu ruro wajensa,Baffa ma yana tausaya wa yaran nasa irin jarabawar da suke karba,daga wannan sai wannan.Duk abinda sukeyi yau gashi ba uwar tasu a duniya,duk burin Ummansu yau gashi ta tafi tabar duniyar.
Shima wannan ya jawo Su Sadiya sun kara darasi a duniya.kwanan Rahina takwas da rasuwa Haj Binta ma ta cika itama,sosai akayi jimami da ta'aziyya nan ma ansha kuka.duk son duniyarsu yau gashi Allah ya kirasu sun bar komai sun tafi.nan make Tarawa nan ake bari duniya kenan.
Sahar abin nata ba sauki,wata ranar juma'a ta fita waje ba tare da kowa ya sani ba,wani babban mutum ta gani a hanya ta cire zaninta tare da cewa Alhaji zaka siya,bata san liman din Unguwarsu bane ai kuwa limamin nan a fusace yayo kanta dan ubanki tsinaniya tambadaddiyar karuwa,ni zaki mayar dan Iska ni zakiwa maganar banza,ya fara jibgarta ina liman zaki mai dani dan iska,da kyar aka kwaceta,ita kuwa sai gwalo take wa liman,yana kallonta idan suka hada ido sai ta zaro masa harshe ta mayar.
Sai da wani mutum yazo yayiwa liman bayanin yer gidan Gomnace daya sauka last yr,ai kuwa nan liman ya fara yi mata addua ya daina masifa yaji kudi.
Kamata akayi tare da mayar da ita gida. Allahu Akbar duniya,da ace da ne liman bai isa yaga Sahar ba bare ya iya yi mata ko da kallon banza ma.sai gashi harda duka.
2wks da haihuwar Iklas jini ya dauke mata ta fara sallah a boye dan kar Omar ya gani bata San Omar tuni ya hada CCTV a computer dinsa ba, in ya dawo daga Office yana kunnawa ya kalli duk abinda Gomnati keyi a gidan,
Rannan yana dawowa ya kunna yana kallon Iklas,katsam yaganta sadaf sadaf ta sa key a kofar,sadaf sadaf ta tayar da Sallah,wani dadine da farin ciki ya lullube Omar. Ya furta today is my day.Iklas kuma tunda Mama taga yau ta fara sallah sai tace wa Iklas tattara naki ya naki kaf ki koma dakina da zama,Iklas cike da murna ta koma room din Mama.
AsmaBaffa.
Mom walida name sake with maman waleeda na gode naga comment naki.
Jinjina gareku mutanena.ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
200-205
By
AsmaBaffa
SAFEEYA AHMAD,MAMAN ABBA, wannan page din nakune
Omar shigowa yayi gidan a gajiye,ko wanka baya jin zai iya yiwa kansa shi yasa ma ya aiko Suhaila ta kira masa ita,Iklas an cakare da kwalliya kamar wata queen tsabar kyau,ga mama da Ummi gyarata sukeyi sosai,itama Iklas kullum sai taje gyaran jiki wajen Mero Lallausa,kamar wata Amarya haka ake gyareta,jikinta ya murje sai sheki da kyalli takeyi,gashi abinci me rai da lafiya Mama ke bata,
Koda Iklas taji sakon Omar firgita tayi,mama ce ta bada Amsar je kice aiki na sata. 1mnt da fitar Suhaila kiran Omar ya shigo dankareriyar wayar Iklas,sai da ta kusa tsinkewa ta daga tun kafin tayi magana yace in kin gama kizo am so tired ko wanka bazan iya ba,kuma yunwa nake ji,kamar zatayi kuka tace to am coming.
10mnt kiransa ya kuma shigowa wai har yau me kikeyi haka?tana Ina ina tace I...I...will..be on my way, better dit ya kashe wayar
15mnt ltr call din Omar ya kuma shigowa still dagawa tayi idan nazo room din baza ta miki kyau ba bring ur self to my room quietly nasan abinda kike gudu ki daina tsoro ni ba abinda zan miki sai nan da 2mnths maybe ki saki jikinki ki daina bata lokacinki.
Mama ta kalla kamar zatayi kuka,jeki kinji idan kinga wani abu da bakya so ki gudo,kamar kwai ya fashe mata Iklas ta fita tana sake sake a ranta,ita wahalar Haihuwa take tunawa.
Omar kuwa Ransa ya matukar baci da Iklas,tana shigowa room da masifa yaso Tatar ta sai yaga wani uban kyau da ta zuka kamar ya lashe ta haka yakeji,dan danan ta kwacewa Omar Imani,yama rasa me zaice sai binta da kallo yakeyi,
Gefen bed din ta zauna tana cin magani,sannu da zuwa me zanyi ma?Iklas ta tambaya,jiki a mace yace tashi kije bana so sai wani fushi kikeyi akan nace kizo jeki ki bawa Suhaila ta kawo min Prince,
Gomnati taga da gaske Omar fushi yayi sai taji bata kyauta ba,batayi dai dai ba ta batawa mijinta Rai.
Sumi sumi taje ta dauko Prince da kanta ta kawo masa,a hankali cike da nutsuwa tace masa me zanyi maka dazu?nace ai na fasa bana so cewar Omar,kai dai kace kawai kayi fushi dani banzo da wuri ba kayi hakuri to,
Gani kikeyi wani abun zan miki,dama wanka zaki min ki bani abinci kuma zanyi da kaina.mikewa tayi ta hada masa ruwa wankan.
Dawowa tayi ta karbi Prince da ke hannunsa ta ajiye a kan bed sannan ba tare da tace kala ba ta shiga cire masa kaya sai dadi yake a ransa,amma a fili sai shagwaba yake mata yana gocewa yaki tsayawa kamar yaron yaye,
Pls ka tsaya mana mutum sai rigimar tsiya,sai da ta gama ta daura masa towel tare da kare masa kallon birgewa,dan ita dai a rayuwarta kirar dirin Omar,skin da komai na Omar suna matukar birgeta tare da bata sha'awa,a ranta sai zancen zuci takeyi yanda Omar kullum yake kara kyau da haduwa.
Hannunsa me matukar laushi ta kama ta kaishi har Toilet,wanka tayi masa sosai,sannan tazo ta shiryashi,harda sa masa jallabiyya fara Sol,ka Dade baka sa jallabiya ba kasan kuwa yanda take ma kyau,yau ita nake so kasa min a gidan nan, tsokanarta Omar yayi ai kuwa fita zanyi ni,haba dai duk gajiyar nan da ka kwaso ,sai da ta gama ta kalleshi tana murmushi tace Honey dan Allah Kasan kai me kyau ne kuwa? kana kallon kanka kuwa yanda kake da kyau
Hancinta ya ja ai kinfini kyau wifey,duk Inda ake Neman kyau to azo wajenki,
Ranar Dana fara ganinki a gidan kaji tun a ranar na tabbatar ke me kyau ce wacce ban taba ganin irinsa ba,
Hugging dinsa tayi tare da shakar kamshin juna,tare da cewa hmm wai a gidan kaji dama ka kalleni? Ko mutum baya so sai ya kalleki yanda kika haske gidan kajin gaba daya,ke ake fara gani a ciki da tsangalalliyar rigarki gwiwowin ki da kafafun masu kauri da kyau duk waje suke,kallonta Omar yayi wai don Allah a lokacin ba kya jin kunyar mutane?
Dariya Iklas tayi kai nifa idona a lokacin tar nake ganin kowa,na saba da shiga cikin maza dasu nake gogayya kullum,kaga kuwa ai dole ido ya bushe,
Wai kai ai kadan ka gani danma baka ganni a tsakiyar yan wiwi ba mun kafa daba guga suna zuka tare da bulbula hayaki,to can kuma me ya hadaki da yan wiwi? Dariya Iklas tayi tare da boye fuskarta a kirjin Omar,kasan me a time din babu wanda ke birgeni irin dan wiwi,ni idan baka zuka hayaki ba ruwana da kai,kawai naga ana feso hayaki ga wani kidan Bob marley yana tashi ko wakar ganja fama,ka harde kafafu kawai ka fuske kana bulbulo hayaki malam,
Dariya Omar keyi sosai,amma dai basa cewa suna sonki ko?ai kasan duk wani dan wiwi idan ya shahara ya cika dan wiwi to baya mu'amula da mata,basu fiye neman mata ba,ko budurwa basayi,idan na samu ribar tallana har hamsin nake raba musu a zuka hayaki,ni kuma inyi ta kallo ina jin dadi,
A kunna wakar ganja farmer subhanallah kai kanka zasu birgeka yanda ake zana love da hayaki,murmushi Omar yayi lallai Allah ya kare min matata shi yasa ba a son daurawa yaro talla,idan ba wanda Allah ya tsare ba lalacewa sukeyi,Iklas tace wlh kuwa honey kafin kaga yar talla wacce ke fita tasha,ko titi ta gari sai an tona,duk a tallan maza ke lalatasu,ga shaye shaye yanzu wasu sun waye da sha banalin,codine,da sauran kwayoyin maye duk a sanadin talla,nima Allah ne ya shiryani kuma Ummi tayi mana tarbiya,ga addua ina dagewa amma da tuni nasan nabi duniya.
Za kaga manyan masu kudi suna parker motoci suna neman yan talla,su kashe mata kudi,shike nan idan ba ayi sa'a ba tabi duniya,rayuwarta ta lalace,sai kaga yan majalisu,senate,com,yan kasuwa da manyan masu kudi suna bin yan talla,kafin kace me an rude ta da kudi
Kaga suna tayi mata maganar batsa tun bata yarda har ta yarda,wasu kuma ayi musu fyade,watafa honey me chemist ta kaiwa talla amma ya bata kwaya yayi mata fyade,
Wasu a shaguna,wasu kango,wasu su koma karuwanci,kai alot fa,talla bashi da afani ga mata kawai sai dai wasu sabo da talauci ba yanda za ayi,wasu kuma son abin duniya,wasu kuma rashin gata kishiya ko dangin uba suna rikesu sai su dinga tura su talla suna cin amana,ba Arabic schl bare boko,Allah ma ba a sani ba bare a bauta masa.
Allah kyauta wifey gaskia ya kamata ki fara yiwa mata wa'azi a kasar nan, ta kyalkyale da dariya tare da dan dukansa a kirji cike da shagwaba tana turo lips dinta tace kai honey ba dama nayi magana sai ka ce wani wa'azi,ina fada maka abinda na sani ne kuma kaddarar rayuwa ta kaini kasan ba dadewa ce a duniya take sawa asan rayuwa ba,kaddara ce da mutum zai cinci kansa yake sawa yayi nasa karatun duniyar,
Amma da nayi maga......ba tare da ta ankare ba ya fara kissing dinta a wuya,daga nan ya gangaro lips dinta,tare da shafa mazaunanta masu matukar raushi, kafin kace me wasa ya canja salo,sosai Gomnati ke
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33 Chapter 34Chapter 35