ka raina min hankali kai ga me sabuwar amarya,aikin banza aikin wofi ke yar matsiyata,dama naji labarin ke yar tallace,wlh ki shirya karban hukunci me tsanani a gidan tunda kika yarda kika shigo kwadayayyu,Iklas ta tunzura amma sai ta danne zuciyarta batayi magana ba,sai mika da tayi a jikin Omar tare da yin hamma,pls horney muje bed am so tired ko tausa kamin,juyo da Iklas gabansa Omar yayi kafin ma tayi motsi nan Omar ya fara kissing din Iklas kamar zai cinye mata baki,Iklas tana sani take kara bashi hadin kai kai,cike da shagwaba Iklas tace babyna ka barni haka karka cinyeni danya sabo da zakuwa,Sahar tama rasa inda kanta yake,Omar shi ya manta ma da wata Sahar na wajen kawai shagalinsa yakeyi,iklas kallon sahar tayi ta aika mata da gwalo kanta a kafadar Omar,hannu ta dago ta sakalo wuyan omar ta kara aikawa da sahar dakuwa da hannunta ta mata ambola,a hankali yanda Sahar zata ji tace da aikin Gomnatinki kika tafi ya fiye miki,baza ki iya ja da yar talla ba,tare da sa kafa ta harba kofarta ta danna key,
Kuruwar kuka Sahar tasa ita bakin cikinta bata ci Uwar Iklas ba ta kara cusa mata takaici,mikewa tayi ta dauki wata zureriyar wayar caja,ta gyarata ta boye ta,ta kuma dauko almakashi ta ajiye gefe, tace gobe zaki ci ubanki yarinya,Wallahi gobe sai na yanke miki gashin kanki da kike yanga dashi sannan na zaneki tas,ranki kadan zan rage miki shi,Allah kaimu ai gobe zai fita Omar din.
Jikinki zai fada miki.ita Sahar ta rasa dalili da ta kalli Iklas sai basirarta ta kwace,mugun kwarji ni take mata,sai ta shirya zafafan maganganunta da taga Iklas sai ta kasa komai.
Ibzzy Boy kullum Neman Iklas yakeyi inda zai ganta dole sai ya saceta in ya ganta,idan kuwa hakan bata faru ba to Acid kawai zai watsa
Mata a fuska ko ya nakasata ta hanyar cire mata kafa daya uban kowa ya huta.
Iklas na rufe kofarsu,Omar ya haukace mata saura kadan ta saka kuka,taga abin nasa shi da gaske yakeyi ba wasa ko maganar wani wuru wuru marairaicewa tayi ya Omar pls ka bari haka nifa da wasa nakeyi ma,dan Allah kayi hakuri,ko saurararta baiyi ba dan bai San me take cewa ba Sam,
Tunawa tayi Omar baya son yaga tana kuka,kukan karya ta fara masa,tana yarfe hannu ganin Omar zai cire mata kayan jikinta,taga alama idan ya cire mata to ba lfy,
Cak ya tsaya yana sauraron kukan karyarta,dagota yayi tare da janta kan bed suka zauna,da kyar ya iya furta menene?ni bana son abun nan da kake min ka bari pls,ba shiri Omar ya dawo hayyacinsa,cikin sigar lallashi yace aure fa mukayi,nufinki in zauna ina kallonki,cike da lallashi Iklas ta wayance bafa haka nake nufi ba,I....I....mean ka dan barni na kara girma,Allah tsoro nakeji,ance da zafi ne,if not ma da tun muna gida zan fada ma ni matarka ce, da tuni ma sai dai kaka na kwanta nace Sir I need u,ko na kwanta flat nace ma horney gashi ci ka rufe abinka,Omar bai San sanda ya fashe da daria ba,sai da ya gama,yace to karkada kunnenki kiji da kyau,ina jinka cewar Iklas,
ya fara ni da kika ganni ba dan ci ka rufe bane kamar wani abinci a kwano,dole ki San nayi dani ki zage sosai kimin aiki,dan inda zakiji zam zam nima dole naji haka,
To ai na San da haka,Dan Allah ka bari na kara girma ji be ni fa dudu nawa nake,har yau ban cika 17yrs ba,yanda ta marairace sai Omar yaji tausayinta,daga bisani yace banyi alkawari ba amma dai duk sanda na ji bazan iya jurewa ba to dole nayi,ba wani time Dana tsayar dan haka anytime ki zama cikin shiri,
Kai ya Omar kai da kake Uztazu amma kakeyin haka,kaji tausayina mana,ke ce za Ji tausayi Iklas?yanda kike haka,mene baki San labarinsa na aure ba,duk wannan zancen da sukeyi Iklas na jikin Omar a kwance male male kamar ta samu katifa,
Yana shafa bayanta tare da gashinta me santsi da kamshi,haka bacci ya kwashesu,sunyi Sallar asubah sun koma bacci,9am suka ji ana ta buga kofarsu,Omar zai mike ya bude Iklas cike da tabara tace pls ka kyaleta,
Muyi baccinmu ya omar sleep sleep tana dan shafa masa suma kamar jaririnta,Iklas sai shagwaba take tsulawa Omar bai son takurata ko ya mata dole shi yasa da sigar yana lallashinta yake lagutse mata kirjinta da sauran sassan jikinta,kawai shagalinsa yakeyi,
Munafuka Iklas ta gane shi kawai kyaleshi takeyi dama itama enjoying abunda yake mata takeyi,shi yasa take ta kusur kusur a bed din sai biye mata yakeyi sabo da shi yake karuwa da wannan shagwabar ta Iklas.
Tun 9am sai 12 suka tashi daga aikin sunna.lol
Omar ne ya fara rigima dole sai sunyi wanka tare,da kyar Iklas ta bashi hakuri ya kyaleta, sai da ta fito daga wanka sannan shima yayi,kafin ya fito Iklas har ta shirya cikin wata atamfa super green,riga da skert, dinkin ya mata kyau,kwalliya takeyi omar ya fito da sauri ta bar kwalliyar ta shiga tsane masa jiki,
Mai ta fara shafa masa,tana kaifa dan gatane,shi yasa kake yanda kake so,mai ta koma tana Mirza masa a bayansa a hankali kamar tana shafa kwai,ke kika sani bayan kin sa na zama maraya,ba a kula dani,kin hanani komai,murmushi tayi ka dinga kwantar da hankalinka pls,kaifa nawa ne ni taka ce du,sai yanda kace Alaji ta kashe masa ido daya,murmushi yayi tare da mikewa tsaye yayi hugging dinta sabo da jin dadin kalamanta ya kura mata ido,har sai da ta sunkuyar da kanta kasa,dago kan nata yayi,yana mata kallon so,kunnenta ya kama ya ciji kadan,sosa wurin tayi tana shagwaba ya Omar da zafi fa,k.....bata karasa ba ya kamo lips dinta da nasa ya shiga lashe lashe da tsotse bakinta,
Iklas ta rufe ido sai amsar sakonni takeyi,hura mata kunne yayi a hankali da bakinsa,sakin cream din dake hannunta tayi tare da shidewa taja yaji shiiiiiii,
Matsawa yayi da sauri ya zata ko wani abunne ya sameta,me ya sameki?nunashi tayi da yatsa kaine,danayi me Allah wani dadi naji ziiirrrrrrrr,ban gane ba?abinda kamin a kunne yanzu sai naji wani luuuuuuu na tafi kamar na sume,
Dan kara yimin kaji?murmushi ya saki,ya ya kara yi mata kamar yanda ta bukata sai da suka shafe wurin 15 mnt tana daukan darasi,tallafo hips dinta yayi let's go yunwa kike ji na sani,shiryawa yayi cikin shiga ta alfarma,kallonsa Iklas tayi tace kayi kyau sosai,tnx yace ai ke kinfini kyau kalleki fa kamar balarabiya,dama itace ai,murmushi Iklas tayi tana jin dadi an yabeta tace na gode.
Rike hannunta yayi sosai suka fita main palon gidan,
Abinci suka gani Mama ta aiko dashi amma an kifar da su a kasa da gani takeshi akayi da kafa,gaba daya palon an lalatashi da abinci har jikin kujera an gama shafe abincin.
Daya daga cikin yan aikin gidan ya tambaya ransa a bace,waye yayi wannan aikin? Alhaji Mama ce ta aiko driver ya kawowa Iklas, Sahar ce tayi hakan kuma tace kar mu gyara wajen,tana ina Sahar din cewar Omar?tana dakinta,Good to ku tabbatar kun gyara palon nan da sauri suka fara aikin gyarawa,
Iklas ya kalla bari naje na miki take away,kar ka damu ya Omar, store na akwai komai,kitchen komai akwai,da raina da lafiyata ai sai girki,muje kawai karma ka damu kanka, wata cutar tazo ta shigar min kai a banza,
Murmushin jin dadi Omar yayi tare da rungumo Iklas jikinsa,a hankali ya furta I love u so much my wife,tsaye Iklas tayi sororo sabo da tsabar jin dadi ance ana sonta,
Ba kiji me nace bane?Omar ya tambaya,kamar zai cinyeta sabo da kallo,bakin Iklas yaki rufuwa sabo da jin dadi,dan ya kara fada taji tace banji ba,volume ya kara na murya yace I do love u,am in luv with u,I really love u Iklas, I wanna be with u forever.kunneta ta kawo dai dai kunnen Omar tace banji ba,I love u,I love u I realy love u.banji ba dai cewar Iklas again,da karfin gaske yace Iklas I love u.
Juyawa tayi ta rungumeshi kam bakinta yaki rufuwa,tafin hannunta ta kama yiwa kiss a jere kamar tana tsosan wani abu bakinta na das das das haka ta dinga yiwa hannun Omar,tnx ya Omar,wanne irin tnx kuma cewar Omar,jira yake yaji Iklas tace I luv u too sai yaji wai tnx,kyaleta yayi sanda taji tana sonsa ta fada,ba takura,muje palona ka zauna nayi abincin,
Kitchen ya bita,ya zauna ciki sai aikinta takeyi yana binta da kallo ji yakeyi kamar ya hadiyeta,Iklas na aikinta minti kadan zata juyo ta sakarwa Omar murmushin da tasan yana shiga wani hali idan tayi masa shi.
Sharp sharp ta soya doya da kwai,tayi warming kazar jiya,tayi strawberry tea,ta shirya komai a dining,Omar ganin Iklas yakeyi gata yarinya amma tafi manyan wasu matan hankali,
Tunda Omar yace yana sonta ta kara jin kwarin gwiwar kula dashi,kwashe abincin yayi daga dining ya dawo dashi palon Iklas,jikinsa ya jawota,ya zauna kasan center carpet ya mike kafafu tare da warasu ya sa Iklas a tsakanin cinyoyinsa tare da kwantar da bayanta a kirjinsa,abincin ya dinga bata a baki shima yaci,sai yaba dadin girkin yakeyi,
Suna gamawa ta fara gyara part din,Omar yana mamakinta da jinjina mata har ta gama gyare ko ina na part dinta,sai kamshi da kyalli ke tashi ga sanyin ac.
Wanka ta karayi ta canja shiga wata doguwar Riga me siririn hannu,amma tsayinta har kasa,an mata tsaga biyu a gefe gefe har iya Rabin cinya,ko ya ka juya cinyoyi waje masu kyau,
Gashin nan ta kara sharchewa ta sakeshi,kamshinta shi ya jawo hankalin Omar dake aiki a laptop yaana latsa system.
Kallonta yakeyi kamar maye,tana karasowa wajensa ya jawota a hankali jinkinsa,kinyi kyau wifey. Zama ta gyara sosai a cinyarsa suna facing juna,cikin salo ya fara kissing dinta ba kama hannun yaro,Iklas sai jin dadinta takeyi,wuyansa take shafawa a hankali,jikin Omar rawa kawai yakeyi,
Mutsutsun da takeyi da mazaunanta kan cinyarsa shi ke sashi kara birkicewa.
Sahar tana ta jira Omar ya bar gidan ta samu ta chasa Iklas,amma Omar bulun bukwi yaki ma fitowa koda Palo ne,tayi jiran har ta gaji,kuka ta fara yi sabo da takaici,
Bayan ta gama kukan nata, wayar Frnd dinta ta kira Deeja ta shaida mata komai,shawara Deeja ta bata na iya shegensu.tana kashe wayar ta nufi bangaren Iklas, baram ta daki kofar Palon da kafa tare da murda handle ta fada palon,Iklas da Omar ta hango kan kujera kamar zasu cinye junansu,Iklas tana saman Omar,Suna lashe juna, taga Sahar a Kansu amma tunda da kaya a jikinsu ba Matsala ta shekara tana kallonsu,
Ganin Sahar yasa Iklas ta kara volume wai kukan dadi takeyi,sai kiran honey takeyi ba adadi,shi kuwa Omar yaga abinda Sahar tayi amma abinda Iklas ke masa yasa ya manta da komai a duniya,bai ma San inda Kansa yake ba. Musamman da yaji Iklas ta kara sautin kukan dadinta.
Sahar ta gama fusata hannu tasa ta mako Iklas kasa ta fadi Tim daga saman Omar dake kwance a 3seater.
Mikewa Omar yayi da Sauri,iklas fashewa da kukan shagwaba tayi tana nuna Sahar da yatsa,kwashe Sahar yayi da wani matsiyacin maruka lafiyayyu guda biyu, wayar charger ta computer dinsa ya dauka.
Ya hau jibgar Sahar ba ji ba gani ya kulle kofar gam, saida ya farfasa mata jiki,tun tana neman agaji da kuka har ta daina,Iklas ta tsorata tare da tausayin Sahar,amma Sahar cewa takeyi shegiya matsiyaciya karuwa,in ba karuwa ba wacce amarya ce farkon aure zata likewa namiji haka,tambadaddiya me bin maza.
Kwace wayar iklas tayi daga hannun Omar ka kyaleta haka mana za ka mata illa fa,muje ciki pls,handkerchief yasa ya goge fuskarsa, kansa ne ya Sara masa sosai Kansa ya fara ciwo,dafe kansa yayi da sauri tare da nuna Sahar da yatsa,kar kiga ina shuru ina kyaleki kice zaki dinga takurawa rayuwa ta,kinyi kadan,tausayinki nakeji a matsayinki na ya mace that's y in kikayi min abu nake kyaleki,duk ranar da kika kuma Shiga gonata za kiga matakin da zan dauka kanji, shiga bedroom yayi da sauri.
Wajen Sahar dake tsugunne Iklas ta karasa,durkusawa ta yi gabanta,sannu kiyi hakuri wlh ban San zai miki haka ba.bari na gasa miki jikin,Sahar na dagowa ta fallawa Iklas mari,tana dauke hannu ji kake tassssss Iklas ta rama itama tare da kwashewa da gudu ta fada bedroom, tana haka kawai daga yin sannu,nan gaba ko yankaki za ayi ko kulaki bazanyi ba.Sahar ta tsorata da Omar,dama haka yake bashi da mutunci.Allah ya isa tayi ta mike ta bar dakin.waya ta bugawa daya daga cikin kwaratanta,tace su hadu hotel ya gasa mata jiki sannan ya sanyata nishadi.tab kajifa Sahar baza ta shiryu ba maybe.
Omar ta gani bisa bed sai murkususu yakeyi, idonsa ya kakkafe sai nishi yakeyi kamar zai mutu.Kwala Ihu Iklas tayi wayyo Allah za a kashemin mijina, sai da ta jawo cuta ta shigar min miji.a gigece ta haura saman gadon tana jijjigashi.sai kuka takeyi kamar ranta zai fice.
Sadiya zaune kan kujera dake palonta tayi tagumi sai tunani takeyi tare da Dana sanin auren Alhaji balarabe da tayi,ko mene dalili oho,amma duk ta rame tayi baki.kafar nan ta kara yin siri siri,mazaunanta sun kara chokalewa.
Asmabaffa
Tnx fa Readers kuna birgeni.â“‚â“‚â“‚
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
â“‚â“‚â“‚
145-150
By
AsmaBaffa
Mikewa Sadiya tayi tana tafiya kamar wacce kwai ya fashewa a ciki sakalo sakalo,sallamar Alhaji Balarabe taji gabanta ne ya fadi ras da sauri ta juyo ta karaso wajensa cankal cankal,hannu ta mika da niyyar karbar jakar Alhajinta da karfin tuwo ya hankada ta gefe,sai da ta fadi,tirgija tirgija Alhaji ya wuce bedroom da katon cikinsa,abincin da ya shigo dashi ya zauna yacinye abinsa yayi gyatsa ji kake kwaaaaaa...tare da zarar tsinken sakace ya fara sakace hakoransa,yana gamawa,alwala yayi tare da sallah,fitowa yayi ya kai kallonsa wurin da Sadiya ta rakube tana jiran ko ta kwana
Wurinta ya nufa rumbuda rumbudaaa..ja da baya ta fara kamar taga wani kasurgumin tsohon zaki,damkota yayi da hannu daya ya dagata kamar kaza ya wuce da ita bed ya makata bisa bed ya fara aikin sunnarsa ba ji ba gani,Sadiya kuka kawai takeyi,bakinta ya matse da hannu daya yaci gaba da harkokinsa na aure ba wani romance da love yana dan ubanki wallahi sai kin dauki ciki,bazai yiwu a cinyen kudi a banza ba,tunda nake aure aure na ban taba kashe kudi me yawa haka ba sai a kanki duk saboda Neman haihuwa.
Uban me zanyi dake dama dan ki haifarmin yara na auroki,gashi ko girki baki iya ba kullum in rayuwata a restaurant, duk wani muamular aure baki San komai na aure ba
Sai Aikin Gomnati makaryatan banza da ace kina sani nishadi ko baki haihu ba zamu zauna lafiya ki samu soyayyata,amma tunda ba yar arziki bace ke dole sai na mori kudina wlh,shashasha uwarku bata koya muku tarbiyar arziki ba sai neman kudi.
Zaki San kin tabo Alhaji Dan Balarabe tasssss ya Dana mata duka a yar yangwadaddiyar cinyarta kamar ta sauro yaci gaba da sex dinsa,kuka take tana bashi hakuri kayi hakuri...kayi min rai. ...inshaAllah zan dauki cikin dama....dama.....zabura Alhaji yayi daman ubanki.ba shiri ta fasa fadan abinda tayi niyya.
Wayar Omar Iklas ta raruma a gigice ta kama scrolling numbers suuuuuuuuu sai ta tsaya a Sultan ta danna kira,bugu daya ya dauka.ango ango cik ya tsaya jin sautin kuka,dan Allah kazo......kazo Ya Omar zai mutu,dit ya katse wayar sai gidan Omar a sukwane.
Minti kadan sai ga Sultan,a guje Iklas ta fito har da bigewa a jikin jujera garin sauri,shigo kawai pls,da sauri suka shiga dakin Omar suka tarar yanzu ya daina kukan ciwon kan yayi lamo kamar gawa,
Dubawa Sultan yayi yaga yana numfashi komawa yayi motarsa ya dauko kayan Aikinsu na likitoci,ya fara aune aunensa,jinin Omar ya hau kadan sai malaria da ta masa kamun kazar Kuku,
Wasu Allurai ya hada a drip ya sa masa,fita yayi yace ina zuwa,mota ya Kara ja ya hado masa magunguna ya kawo,Iklas ya kalla tayi tagumi ta tasa Omar gaba tare da damke hannunsa a wuyanta,
Daria ta bawa Sultan shi yanda take abun manyan mutane ne ke bashi da daria,ita gata ba saurin girma tayi ba ba me garin jiki bace,yar
Showing 66001 words to 69000 words out of 104017 words
Kuruwar kuka Sahar tasa ita bakin cikinta bata ci Uwar Iklas ba ta kara cusa mata takaici,mikewa tayi ta dauki wata zureriyar wayar caja,ta gyarata ta boye ta,ta kuma dauko almakashi ta ajiye gefe, tace gobe zaki ci ubanki yarinya,Wallahi gobe sai na yanke miki gashin kanki da kike yanga dashi sannan na zaneki tas,ranki kadan zan rage miki shi,Allah kaimu ai gobe zai fita Omar din.
Jikinki zai fada miki.ita Sahar ta rasa dalili da ta kalli Iklas sai basirarta ta kwace,mugun kwarji ni take mata,sai ta shirya zafafan maganganunta da taga Iklas sai ta kasa komai.
Ibzzy Boy kullum Neman Iklas yakeyi inda zai ganta dole sai ya saceta in ya ganta,idan kuwa hakan bata faru ba to Acid kawai zai watsa
Mata a fuska ko ya nakasata ta hanyar cire mata kafa daya uban kowa ya huta.
Asmabaffa
[4/11, 9:31 PM] El-hajj💥: ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
â“‚â“‚â“‚
140-145
By
Asmabaffa
Iklas na rufe kofarsu,Omar ya haukace mata saura kadan ta saka kuka,taga abin nasa shi da gaske yakeyi ba wasa ko maganar wani wuru wuru marairaicewa tayi ya Omar pls ka bari haka nifa da wasa nakeyi ma,dan Allah kayi hakuri,ko saurararta baiyi ba dan bai San me take cewa ba Sam,
Tunawa tayi Omar baya son yaga tana kuka,kukan karya ta fara masa,tana yarfe hannu ganin Omar zai cire mata kayan jikinta,taga alama idan ya cire mata to ba lfy,
Cak ya tsaya yana sauraron kukan karyarta,dagota yayi tare da janta kan bed suka zauna,da kyar ya iya furta menene?ni bana son abun nan da kake min ka bari pls,ba shiri Omar ya dawo hayyacinsa,cikin sigar lallashi yace aure fa mukayi,nufinki in zauna ina kallonki,cike da lallashi Iklas ta wayance bafa haka nake nufi ba,I....I....mean ka dan barni na kara girma,Allah tsoro nakeji,ance da zafi ne,if not ma da tun muna gida zan fada ma ni matarka ce, da tuni ma sai dai kaka na kwanta nace Sir I need u,ko na kwanta flat nace ma horney gashi ci ka rufe abinka,Omar bai San sanda ya fashe da daria ba,sai da ya gama,yace to karkada kunnenki kiji da kyau,ina jinka cewar Iklas,
ya fara ni da kika ganni ba dan ci ka rufe bane kamar wani abinci a kwano,dole ki San nayi dani ki zage sosai kimin aiki,dan inda zakiji zam zam nima dole naji haka,
To ai na San da haka,Dan Allah ka bari na kara girma ji be ni fa dudu nawa nake,har yau ban cika 17yrs ba,yanda ta marairace sai Omar yaji tausayinta,daga bisani yace banyi alkawari ba amma dai duk sanda na ji bazan iya jurewa ba to dole nayi,ba wani time Dana tsayar dan haka anytime ki zama cikin shiri,
Kai ya Omar kai da kake Uztazu amma kakeyin haka,kaji tausayina mana,ke ce za Ji tausayi Iklas?yanda kike haka,mene baki San labarinsa na aure ba,duk wannan zancen da sukeyi Iklas na jikin Omar a kwance male male kamar ta samu katifa,
Yana shafa bayanta tare da gashinta me santsi da kamshi,haka bacci ya kwashesu,sunyi Sallar asubah sun koma bacci,9am suka ji ana ta buga kofarsu,Omar zai mike ya bude Iklas cike da tabara tace pls ka kyaleta,
Muyi baccinmu ya omar sleep sleep tana dan shafa masa suma kamar jaririnta,Iklas sai shagwaba take tsulawa Omar bai son takurata ko ya mata dole shi yasa da sigar yana lallashinta yake lagutse mata kirjinta da sauran sassan jikinta,kawai shagalinsa yakeyi,
Munafuka Iklas ta gane shi kawai kyaleshi takeyi dama itama enjoying abunda yake mata takeyi,shi yasa take ta kusur kusur a bed din sai biye mata yakeyi sabo da shi yake karuwa da wannan shagwabar ta Iklas.
Tun 9am sai 12 suka tashi daga aikin sunna.lol
Omar ne ya fara rigima dole sai sunyi wanka tare,da kyar Iklas ta bashi hakuri ya kyaleta, sai da ta fito daga wanka sannan shima yayi,kafin ya fito Iklas har ta shirya cikin wata atamfa super green,riga da skert, dinkin ya mata kyau,kwalliya takeyi omar ya fito da sauri ta bar kwalliyar ta shiga tsane masa jiki,
Mai ta fara shafa masa,tana kaifa dan gatane,shi yasa kake yanda kake so,mai ta koma tana Mirza masa a bayansa a hankali kamar tana shafa kwai,ke kika sani bayan kin sa na zama maraya,ba a kula dani,kin hanani komai,murmushi tayi ka dinga kwantar da hankalinka pls,kaifa nawa ne ni taka ce du,sai yanda kace Alaji ta kashe masa ido daya,murmushi yayi tare da mikewa tsaye yayi hugging dinta sabo da jin dadin kalamanta ya kura mata ido,har sai da ta sunkuyar da kanta kasa,dago kan nata yayi,yana mata kallon so,kunnenta ya kama ya ciji kadan,sosa wurin tayi tana shagwaba ya Omar da zafi fa,k.....bata karasa ba ya kamo lips dinta da nasa ya shiga lashe lashe da tsotse bakinta,
Iklas ta rufe ido sai amsar sakonni takeyi,hura mata kunne yayi a hankali da bakinsa,sakin cream din dake hannunta tayi tare da shidewa taja yaji shiiiiiii,
Matsawa yayi da sauri ya zata ko wani abunne ya sameta,me ya sameki?nunashi tayi da yatsa kaine,danayi me Allah wani dadi naji ziiirrrrrrrr,ban gane ba?abinda kamin a kunne yanzu sai naji wani luuuuuuu na tafi kamar na sume,
Dan kara yimin kaji?murmushi ya saki,ya ya kara yi mata kamar yanda ta bukata sai da suka shafe wurin 15 mnt tana daukan darasi,tallafo hips dinta yayi let's go yunwa kike ji na sani,shiryawa yayi cikin shiga ta alfarma,kallonsa Iklas tayi tace kayi kyau sosai,tnx yace ai ke kinfini kyau kalleki fa kamar balarabiya,dama itace ai,murmushi Iklas tayi tana jin dadi an yabeta tace na gode.
Rike hannunta yayi sosai suka fita main palon gidan,
Abinci suka gani Mama ta aiko dashi amma an kifar da su a kasa da gani takeshi akayi da kafa,gaba daya palon an lalatashi da abinci har jikin kujera an gama shafe abincin.
Daya daga cikin yan aikin gidan ya tambaya ransa a bace,waye yayi wannan aikin? Alhaji Mama ce ta aiko driver ya kawowa Iklas, Sahar ce tayi hakan kuma tace kar mu gyara wajen,tana ina Sahar din cewar Omar?tana dakinta,Good to ku tabbatar kun gyara palon nan da sauri suka fara aikin gyarawa,
Iklas ya kalla bari naje na miki take away,kar ka damu ya Omar, store na akwai komai,kitchen komai akwai,da raina da lafiyata ai sai girki,muje kawai karma ka damu kanka, wata cutar tazo ta shigar min kai a banza,
Murmushin jin dadi Omar yayi tare da rungumo Iklas jikinsa,a hankali ya furta I love u so much my wife,tsaye Iklas tayi sororo sabo da tsabar jin dadi ance ana sonta,
Ba kiji me nace bane?Omar ya tambaya,kamar zai cinyeta sabo da kallo,bakin Iklas yaki rufuwa sabo da jin dadi,dan ya kara fada taji tace banji ba,volume ya kara na murya yace I do love u,am in luv with u,I really love u Iklas, I wanna be with u forever.kunneta ta kawo dai dai kunnen Omar tace banji ba,I love u,I love u I realy love u.banji ba dai cewar Iklas again,da karfin gaske yace Iklas I love u.
Juyawa tayi ta rungumeshi kam bakinta yaki rufuwa,tafin hannunta ta kama yiwa kiss a jere kamar tana tsosan wani abu bakinta na das das das haka ta dinga yiwa hannun Omar,tnx ya Omar,wanne irin tnx kuma cewar Omar,jira yake yaji Iklas tace I luv u too sai yaji wai tnx,kyaleta yayi sanda taji tana sonsa ta fada,ba takura,muje palona ka zauna nayi abincin,
Kitchen ya bita,ya zauna ciki sai aikinta takeyi yana binta da kallo ji yakeyi kamar ya hadiyeta,Iklas na aikinta minti kadan zata juyo ta sakarwa Omar murmushin da tasan yana shiga wani hali idan tayi masa shi.
Sharp sharp ta soya doya da kwai,tayi warming kazar jiya,tayi strawberry tea,ta shirya komai a dining,Omar ganin Iklas yakeyi gata yarinya amma tafi manyan wasu matan hankali,
Tunda Omar yace yana sonta ta kara jin kwarin gwiwar kula dashi,kwashe abincin yayi daga dining ya dawo dashi palon Iklas,jikinsa ya jawota,ya zauna kasan center carpet ya mike kafafu tare da warasu ya sa Iklas a tsakanin cinyoyinsa tare da kwantar da bayanta a kirjinsa,abincin ya dinga bata a baki shima yaci,sai yaba dadin girkin yakeyi,
Suna gamawa ta fara gyara part din,Omar yana mamakinta da jinjina mata har ta gama gyare ko ina na part dinta,sai kamshi da kyalli ke tashi ga sanyin ac.
Wanka ta karayi ta canja shiga wata doguwar Riga me siririn hannu,amma tsayinta har kasa,an mata tsaga biyu a gefe gefe har iya Rabin cinya,ko ya ka juya cinyoyi waje masu kyau,
Gashin nan ta kara sharchewa ta sakeshi,kamshinta shi ya jawo hankalin Omar dake aiki a laptop yaana latsa system.
Kallonta yakeyi kamar maye,tana karasowa wajensa ya jawota a hankali jinkinsa,kinyi kyau wifey. Zama ta gyara sosai a cinyarsa suna facing juna,cikin salo ya fara kissing dinta ba kama hannun yaro,Iklas sai jin dadinta takeyi,wuyansa take shafawa a hankali,jikin Omar rawa kawai yakeyi,
Mutsutsun da takeyi da mazaunanta kan cinyarsa shi ke sashi kara birkicewa.
Sahar tana ta jira Omar ya bar gidan ta samu ta chasa Iklas,amma Omar bulun bukwi yaki ma fitowa koda Palo ne,tayi jiran har ta gaji,kuka ta fara yi sabo da takaici,
Bayan ta gama kukan nata, wayar Frnd dinta ta kira Deeja ta shaida mata komai,shawara Deeja ta bata na iya shegensu.tana kashe wayar ta nufi bangaren Iklas, baram ta daki kofar Palon da kafa tare da murda handle ta fada palon,Iklas da Omar ta hango kan kujera kamar zasu cinye junansu,Iklas tana saman Omar,Suna lashe juna, taga Sahar a Kansu amma tunda da kaya a jikinsu ba Matsala ta shekara tana kallonsu,
Ganin Sahar yasa Iklas ta kara volume wai kukan dadi takeyi,sai kiran honey takeyi ba adadi,shi kuwa Omar yaga abinda Sahar tayi amma abinda Iklas ke masa yasa ya manta da komai a duniya,bai ma San inda Kansa yake ba. Musamman da yaji Iklas ta kara sautin kukan dadinta.
Sahar ta gama fusata hannu tasa ta mako Iklas kasa ta fadi Tim daga saman Omar dake kwance a 3seater.
Mikewa Omar yayi da Sauri,iklas fashewa da kukan shagwaba tayi tana nuna Sahar da yatsa,kwashe Sahar yayi da wani matsiyacin maruka lafiyayyu guda biyu, wayar charger ta computer dinsa ya dauka.
Ya hau jibgar Sahar ba ji ba gani ya kulle kofar gam, saida ya farfasa mata jiki,tun tana neman agaji da kuka har ta daina,Iklas ta tsorata tare da tausayin Sahar,amma Sahar cewa takeyi shegiya matsiyaciya karuwa,in ba karuwa ba wacce amarya ce farkon aure zata likewa namiji haka,tambadaddiya me bin maza.
Kwace wayar iklas tayi daga hannun Omar ka kyaleta haka mana za ka mata illa fa,muje ciki pls,handkerchief yasa ya goge fuskarsa, kansa ne ya Sara masa sosai Kansa ya fara ciwo,dafe kansa yayi da sauri tare da nuna Sahar da yatsa,kar kiga ina shuru ina kyaleki kice zaki dinga takurawa rayuwa ta,kinyi kadan,tausayinki nakeji a matsayinki na ya mace that's y in kikayi min abu nake kyaleki,duk ranar da kika kuma Shiga gonata za kiga matakin da zan dauka kanji, shiga bedroom yayi da sauri.
Wajen Sahar dake tsugunne Iklas ta karasa,durkusawa ta yi gabanta,sannu kiyi hakuri wlh ban San zai miki haka ba.bari na gasa miki jikin,Sahar na dagowa ta fallawa Iklas mari,tana dauke hannu ji kake tassssss Iklas ta rama itama tare da kwashewa da gudu ta fada bedroom, tana haka kawai daga yin sannu,nan gaba ko yankaki za ayi ko kulaki bazanyi ba.Sahar ta tsorata da Omar,dama haka yake bashi da mutunci.Allah ya isa tayi ta mike ta bar dakin.waya ta bugawa daya daga cikin kwaratanta,tace su hadu hotel ya gasa mata jiki sannan ya sanyata nishadi.tab kajifa Sahar baza ta shiryu ba maybe.
Omar ta gani bisa bed sai murkususu yakeyi, idonsa ya kakkafe sai nishi yakeyi kamar zai mutu.Kwala Ihu Iklas tayi wayyo Allah za a kashemin mijina, sai da ta jawo cuta ta shigar min miji.a gigece ta haura saman gadon tana jijjigashi.sai kuka takeyi kamar ranta zai fice.
Sadiya zaune kan kujera dake palonta tayi tagumi sai tunani takeyi tare da Dana sanin auren Alhaji balarabe da tayi,ko mene dalili oho,amma duk ta rame tayi baki.kafar nan ta kara yin siri siri,mazaunanta sun kara chokalewa.
Asmabaffa
Tnx fa Readers kuna birgeni.â“‚â“‚â“‚
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
â“‚â“‚â“‚
145-150
By
AsmaBaffa
Mikewa Sadiya tayi tana tafiya kamar wacce kwai ya fashewa a ciki sakalo sakalo,sallamar Alhaji Balarabe taji gabanta ne ya fadi ras da sauri ta juyo ta karaso wajensa cankal cankal,hannu ta mika da niyyar karbar jakar Alhajinta da karfin tuwo ya hankada ta gefe,sai da ta fadi,tirgija tirgija Alhaji ya wuce bedroom da katon cikinsa,abincin da ya shigo dashi ya zauna yacinye abinsa yayi gyatsa ji kake kwaaaaaa...tare da zarar tsinken sakace ya fara sakace hakoransa,yana gamawa,alwala yayi tare da sallah,fitowa yayi ya kai kallonsa wurin da Sadiya ta rakube tana jiran ko ta kwana
Wurinta ya nufa rumbuda rumbudaaa..ja da baya ta fara kamar taga wani kasurgumin tsohon zaki,damkota yayi da hannu daya ya dagata kamar kaza ya wuce da ita bed ya makata bisa bed ya fara aikin sunnarsa ba ji ba gani,Sadiya kuka kawai takeyi,bakinta ya matse da hannu daya yaci gaba da harkokinsa na aure ba wani romance da love yana dan ubanki wallahi sai kin dauki ciki,bazai yiwu a cinyen kudi a banza ba,tunda nake aure aure na ban taba kashe kudi me yawa haka ba sai a kanki duk saboda Neman haihuwa.
Uban me zanyi dake dama dan ki haifarmin yara na auroki,gashi ko girki baki iya ba kullum in rayuwata a restaurant, duk wani muamular aure baki San komai na aure ba
Sai Aikin Gomnati makaryatan banza da ace kina sani nishadi ko baki haihu ba zamu zauna lafiya ki samu soyayyata,amma tunda ba yar arziki bace ke dole sai na mori kudina wlh,shashasha uwarku bata koya muku tarbiyar arziki ba sai neman kudi.
Zaki San kin tabo Alhaji Dan Balarabe tasssss ya Dana mata duka a yar yangwadaddiyar cinyarta kamar ta sauro yaci gaba da sex dinsa,kuka take tana bashi hakuri kayi hakuri...kayi min rai. ...inshaAllah zan dauki cikin dama....dama.....zabura Alhaji yayi daman ubanki.ba shiri ta fasa fadan abinda tayi niyya.
Wayar Omar Iklas ta raruma a gigice ta kama scrolling numbers suuuuuuuuu sai ta tsaya a Sultan ta danna kira,bugu daya ya dauka.ango ango cik ya tsaya jin sautin kuka,dan Allah kazo......kazo Ya Omar zai mutu,dit ya katse wayar sai gidan Omar a sukwane.
Minti kadan sai ga Sultan,a guje Iklas ta fito har da bigewa a jikin jujera garin sauri,shigo kawai pls,da sauri suka shiga dakin Omar suka tarar yanzu ya daina kukan ciwon kan yayi lamo kamar gawa,
Dubawa Sultan yayi yaga yana numfashi komawa yayi motarsa ya dauko kayan Aikinsu na likitoci,ya fara aune aunensa,jinin Omar ya hau kadan sai malaria da ta masa kamun kazar Kuku,
Wasu Allurai ya hada a drip ya sa masa,fita yayi yace ina zuwa,mota ya Kara ja ya hado masa magunguna ya kawo,Iklas ya kalla tayi tagumi ta tasa Omar gaba tare da damke hannunsa a wuyanta,
Daria ta bawa Sultan shi yanda take abun manyan mutane ne ke bashi da daria,ita gata ba saurin girma tayi ba ba me garin jiki bace,yar
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23 Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35