hannun tare da kwace hotunan,kishin Omar kar Abdallah ya kalli jikin Iklas.
Rahina tace algungumi in kana da gaskia ka bashi ya kalla mana,kasan bakayi dai dai ba,kallon Iklas tayi ke kuma muje zuwa sai kin bar gidan nan.
Ran Baffah ya baci ganin yanda Rahina take wa su Omar sharri,tsawa ya daka mata sai me to me sukayi a nan? Ke kullum bakya son zaman lfy,kinfa isheni ki guji ranar da zan yanke babban hukunci kanki.
Alhaji kasan me kake fada kuwa cewar Rahina,kalli irin iskancin da yaran nan keyi amma ko a jikinka,sai ma Goya musu baya da kakeyi wato an gama dakai.
korarsu baffa yayi daga part din Mama gaba daya.suka fice da borin kunya
Shi kam Omar mamaki yakeyi sunyi laifi babba amma ko damuwa su Baffah basuyi ba sai ma ci gaba da sukayi da hirarsu cike da nishadi,kunya ce ta lullube Omar gani yake ya aikata babban laifi a ransa yace lallai iyayensa ba karamin sonsa sukeyi ba sabo da son da suke masa sun kasa masa fada kan mummunan laifin da suka aikata.
Gashi har sonsa da suke ya shafi Iklas itama sun ki yimata fada.kunya ta cika Omar har ya kasa zaman Palo ya dauki key din mota ya fita,
Shopping mall yaje ya dankarowa Iklas siyayya ta kayan sawa Dana kwalliya,sai kayan zaki da ya siyowa Suhaila da Suleim.
Mama da Ummi suna ganin yanda Omar keta faman jin kunyarsu kayan ma daya siyo yar aiki ya bawa ta kai musu.har waya ya siyowa Iklas sabuwa dal Infinix ta dubu Dari da hamsim,Iklas sai murna takeyi tana godewa ya Omar.
Mama da suke kitchen ta kaiwa kayan ta nuna musu,sosai suka ji dadi,Suleim da Suhaila da gudu suka ruga room din ya Omar suna ta masa godiya nan suka zauna palonsa suna ta surutu Omar na jinsu yana latsa waya,
Ya matsu yaga Iklas,Sam baya jin dadi in bata kusa dashi,jiranta yake tayi ta Shigo don ya matsu dare yayi yasan dole zata zo bashi maganinsa,
Tunanin daren jiya kawai yakeyi ba karamin dadi da Ni'ima yaji ba a jikin Iklas.
Ji yake dama tun farko itace matarsa,shi burinsa bai son auren mata biyu burinsa ya zauna da mace daya irin su Iklas ta isheshi.
Masifa Ummi ta farayiwa Iklas. Da tsohon Daren nan kike tsara kwalliya haka,wlh ki dai kiyaye namiji baya jira ciki zai miki a banza,kuma kin San duk da kuna da aure shi fa bai sani ba,kuma baice yana sonki ba,ki kiyaye kanki har ya furta.
Baki Iklas ta zumburo daga mutum yayi wanka nasa turare da powder sai lipglow fa kawai,so kike naje furkai furkai wajensa,tana shagwaba kamar zatayi kuka taci gaba bayan ke kikace duk son da mutum ke maka in baya tsabta wanka da kwalliya komai fes cikin kamshi in bakayi sai yaji baka birgeshi ka fara sire masa,kuma zanyi kince wani waye waye,me kike so nayi to mutum da mijinsa ke a zamaninki wa yasan me kikayi.
Salati da sallami Ummi ta fara yau mun shigesu,ga marar kunya a fili karara,yanzu daga cewa ki kula sai kinmin gori,ke ga me miji ko?Iklas yanzu tun baki tafasa ba zaki kone,akan namiji ke a dole dadi miji, Allah yasa dai muma mun taba auren nan...ae naji din cewar Iklas....marakunya yar banza wuce ki tafi ki barmin daki,hijab Iklas ta dauka zata fita Ummi tace dauki wayarki kuje Ku Karachi rashin kunyarku,naga umaru ma da bai San ke matarsa bace ya fiki rashin kunya.
Tuni Iklas tayi hanyar dakin Omar tabar Ummi da babatu,tana zuwa Palo taci karo da Mama da Baffa zaune kunya taji sosai sadaf sadaf ta wuce tare da cewa sannu da hutawa tabar Palon cikin sauri
Murmushi Baffah da Mama sukayi na manya cike da jin farin ciki.
Tana danna sabuwar wayarta ta shiga Palon Omar yau a Palo ta sameshi yana aiki a system dinsa dagashi sai singlet fara da short, dagowa yayi ya sauke kyawawan idanuwansa a fuskar Iklas,wani kallo ya mata tare da dan guntun murmushi,itama haka sannu da aiki ya Omar harda wani rusunawa ita a dole biyayyar miji,kujera ya dan buga da tafin hannunsa yana mata nuni kenan ta zauna ba tare da yayi magana ba,shi kuwa yana kasan kujerar data zauna,sosai yake shakar kamshinta,gajiya tayi ta cire hijab dinta ta lunke taajiyeshi gefe,wasu kayan bacci ne a jikinta Riga me gajeren hannu iya gwiwa da wandonta dogo masu laushi pink color.
Sun mata kyau,wata hula tasa me Kyan gaske pink itama gashinta kuwa ya kwanta a gadon bayanta Omar har satar kallonta yakeyi.
Mikewa tayi ta dakko masa juice ta tsiyaya masa yana danna laptop dinsa yana zukar lemo me sanyi,a ransa sai yabon Iklas yakeyi,wasu takaddu dake gefe sunfi Dari ya kwaso ya mikawa Iklas Biro sakko ki min signing a papers din nan ma'aikaciyar Gomnati,cike da jin dadi ta sakko kasa itafa yau duniya sabuwa tana taya aiki yau gata ga papers wai yau itace zatayi signing a papers,
Shi kuwa Omar dan kawai yasa Iklas farin ciki ya bata tayi masa,sai dariya yakeyi a ransa yanda yaga Iklas ta kuke sai signing takeyi cike da nishadi har zancen zuci takeyi.
Kasa yin aikinsa Omar yayi ya tsaya kallon Iklas kamar tana Office,babu bata lokaci ta gama du tana mika masa tace a kwai wasu,murmushi yayi sai next time,OK Oga Sir,biro ya kwala mata a kai,na hanaki fadamin Oga da Sir bakyajin magana.
Wajen ta Sosa mantawa nayi fa ya Omar to ki kiyaye gaba if not a bakin aikin ki.ko ki fasa komawa schl,hakuri ta dinga bashi,
Aikin ya gama ya shige bedroom zaiyi wanka har yayi shirin bacci Iklas tana palo,kayan wuta a kashe ya koma room Iklas na biye dashi,magani tabashi yasha ta mika masa na shafawa gashi ka shafa ai kaji sauki,
Omar harga Allah yafi so ta shafa masa ko zai rage zafin radadin sha'awarta.kallonta yayi je ki kira min Mama ko Ummi su shafamin tunda me zaman jiyyar bata da amfani.
Turo baki tayi taci gaba da yin shinfidarta a kasa ta kwanta abinta,haushi Omar yaji taki shafa masa a jiye maganin yayi a kasa yayi kwanciyarsa,Iklas tana kallonsa da ido daya.
Saida ta tabbatar yayi bacci kana ta lallaba ta cire masa Riga ta shafa masa a hankali dan kar ta tasheshi tana gamawa ta koma wajenta ta kwanta duk abinda tayi Omar na jinta don idonsa 2 baiyi bacci ba.
Sai dadi da murmushi da ya dinga ji ba tare da Iklas ta sani ba.
Bikin su sadiya sai karatowa yakeyi,suna ta shirye shirye,saura 3wks bikin.su Umma ba zama sai karbewa Baffan su Omar kudi takeyi komai suce hidimar biki ce.
Ibzzy Boy ya hana kansa sakat akan Iklas shifa dole su wankan tsinke su rakashi gidan zaije da kansa.
Baban Sahar da Mum dinta ne sukayi sallama giidan su Omar ba kalar zagi da cin mutuncin da basuyiwa Baffa da Mama ba,duk abinda sukayi a kunnen Omar dan haka yace su je zai aiko da takardar Sakin Sahar.
Dadi sosai sukaji sun rabu da kaya.
Iklas na kitchen tana shirya dinner food Kiririn karar text taji a wayarta da ke gefe,number Omar ta gani,da Sauri ta bude text din
KINA INA?kawai ta gani,reply ta tura masa
INA KITCHEN GIRKI NAKEYI. Minti daya wani sakon ya fado
JAGWALGWALO DAI,KIYI SAURI NI KI TAHO KI BANI MAGANINA, reply tayi
KASAN INDA YAKE KASHA MANA PLS
kirrrrr sai ga kiransa tana dagawa cike da fada banson shirme kiyi sauri ki zo,kuma ki kawo min girkin naki na dan Dana naji yayi ko baiyiba ok dit ya datse wayar.
Kallon wayar tayi ta saki murmushi sannan ta gyara kitchen ta ebi na Omar ta shirya a lafiyayyen tire na yan gayu,
Wanka tayi tayi shirinta na kayan baccinta masu kyau,abicin ta dauka ta shiga part din Omar.
Asmabaffa
[06/04, 02:49] Dan Fbk 2: ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
105-110
By
Asmabaffa
JANNAT AND ZULAIHAT NA GODE DA COMMENTING READERS GABA DAYA.👍👍
Kwance yake headphone makale a kunnensa yana saurarar karatun Alqurani ta shigo palon bakinta dauke da sallama,a hankali ya amsa mata yana mata kallon kurilla
Sanyi yaji ya mamaye zuciyarsa,farin ciki yake tsintar kansa da zarar yayi tozali da Iklas,itama Iklas ta rasa dalili kullum idan basa tare da Omar bata jin dadin rayuwarta,
Tiren hannunta ta ajiye gaban Omar cike da yanga,last maganin Omar ta dauko daga yau an gama shan magani ya kare kaf,Omar bai so hakan ba ko don Iklas dake jinyarsa yana jin dadinsa musamman Wanda take shafa masa a jiki
Abincin ta bude kamshi ya cika wajen yabi iska ya daki hancin Omar nan take ya lumshe ido sai lokacin yasan lallai yana jin yunwa,carbage soup tasha kifi da pounded yam,sai kunun aya me dadin gaske da ta hada yayi sanyi,
Serving dinsa tayi nan ya hau ci yana kora kunun aya me sanyi,sai da ya koshi ta dauke ragowar a flask din itama ta fara ci tana rufe ido sai Sosa kunne takeyi na iya girki wlh,ya kaji girkin nan?
Sai yau nasan lallai na iya girki,kai lallai mijina ya gama jin dadi dan zai kwashi gara,kallonta kawai Omar yakeyi yanda take yabon kanta,yatsina fuska ya yatsina ai idan yayi mutane zaki bari su yaba ba ke ba,kai ta girgiza ni ba ruwana bana jiran mutane,idan yayi na sani.murmushi Omar yayi tare da daukan maganinsa ya shanye.
Already yayi wanka jallabiya ce a jikinsa toilet ya shiga yayi brush ya fito Iklas kuwa kwanika ta kwashe ta kara gyara wajen,dakin Ummi ta koma toilet ta wuce ta kara yin brush,ta fito ko kula Ummi batayi ba ta wuce tabar dakin,
Hango Omar tayi zaune gefen bed yana jiranta,maganin shafawa ta dakko gadon ta hau tana a bayanshi bata son a bata mata lokaci tana da wani plan da zata rubuta a jotter dinta,
Handsup tacewa Omar ba musu ya dage hannayensa sama rigar ta tattaro kamar wani yaron goye ta dagota sama hannunta ya gogi kirjinsa nokewa yayi yana shan yaji shshshsh,fasa cire masa rigar tayi tana ta diro daga kan bed din ta dawo gabansa ta tsaya tana kallonsa,shi kuwa kasa yake kallo,
Iklas tazata ciwonsa ne zai dawo hannu biyu tasa a fuskarsa zata dago kansa,kin yarda yayi ya daga kan dan kar taga kalar yanda idonsa yayi jajir,dakire kan yayi tayi tayi ta iya daga amma ta kasa,
Kyaleshi tayi ta koma bayansa zama tayi tare da mike kafafu ta sashi a tsakiya ta cire masa Riga tik daga shi sai boxers,habawa Omar kawai vibrating ya fara dan dauriyarsa ta gama karewa, yana so ya kwace jikinsa gudun aikata haramci amma ina zuciyarsa baza ta bari ba yana ji yana gani Iklas ta rungumoshi jikinta ya kwanta rashe rashe a jikinta,duk ta zata ciwonsa ne zai tashi,
Sumarsa me matukar laushi santsi ga yawa ta dinga shafawa a hankali Omar kara gyara kwanciyarsa yayi a jikinta yana narkewa tare da sa hannayensa ya rungumo hips dinta me fadi da laushi,a nutse ta dauki zaitun din guntun Wanda ya rage ta fara rubbing a sassan jikin Omar.
Omar wani ajiyar zuciya yakeyi kawai a ransa yana Allah sa malamin ya bashi wani maganin na shafawa sabo da Iklas ta dinga Mirza masa a jiki,
Itama Iklas a jininta take jin yama yama ga laushi da santsin fatar Omar Wanda Hutu ya ratsata,dadin shafa skin dinsa takeyi shi yasa take shafawa a hankali tana kara lallabawa sabo da kar dadi ya kare,
Tsintar Kansu sukayi cike da shaukin dadi har ta gama shafa masa a gaban kirjinsa ya juya ya kifa kansa duk a jikinta yana shakar kamshinta me dadi, kafin ta karasa shafawa Omar ta gama kure masa maleginsa,
Yanda kansa ke a jikin Iklas dagowa yayi a hankali ya fara kissing din wuyanta bite masa tayi tana ci gaba da shafa jikinsa,da zafi zafi ya hade bakinsu wuri daya tsotsa kawai yakeyi cike da salon kwarewa itama Iklas haka take shanye wa Omar lips masu tsananin birgeta,
Idonta a lumshe yake tana amsar sako Omar ya zare mata yar rigar baccinta daga ita sai wata vest,nan ya birkice gaba daya ya ga palace tamjam da albarkatu sosai ya fara shafasu tare da sucking dinsu,tsorata Iklas tayi ta kwace jikinta ta mayar da rigarta zata sauka daga bed din,Kamar dan maye ya rikota tare da kwantar da ita a gadon a hankali murya dashe ya furta calm down bazan take dokar Allah ba,ba abinda zan miki.
Hawaye Iklas takeyi itafa za ayi mata ciki bata fara aikin Gomnati ba,Omar ganin tana kuka ya fara lallashinta yana shafa gadon bayanta tare da mannata a kirjinsa,a nutse yace mene kika kuka?
Narkewa ta karayi tana shesheka haka kawai... zaka.... min... ciki ban....fara....aikin... Gomnati ba,subhanallah Iklas kefa ba matata bace taya zan miki ciki,hannunki ma da na ke rikewa ba a son raina bane kema kin sani,
Da Sahar kika ce ma zanwa ciki sai na yarda tunda ita matatace,kishi da bacin rai mai yawa Iklas ta tsinci kanta ciki kwace jikinta tayi cike da masifa fuuuu ta sauka kasa kan shimfidarta tana kunkuni sai kaje wajen Sahar din ai.
Maganar duniya Omar yayiwa Iklas amma taki amsawa,wayarsa ya dauka ya tura mata text,
lallai zaki rasa aikin Gomnati yarinya,da Saudi ta masa reply cike da
masifa tace na rasa mana aikin Gomnatin me,basai nayi business ba,
Wa zai baki jari to?
me sona Wanda nake so
waye shi? Bazan fada ba nima,ni kadai basan kayana
,tsaki Omar yaja.
Sannan ya gyara kwanciyarsa ya ajiye wayar ko me ya tuna oho kiran Iklas yayi a waya duk da cewar dakinsu daya suna tare tunda taki magana a fili.
Da sauri ta dauki wayar kamar ba room daya suke ba,
Hlo? Mene kuma cewar Iklas,kiyi magana that's what want dit ya kaashe wayar,tare da leko da Kansa ta kasan bed din,kamar an mintsineta tace ya Omar a saitin fuskarsa,na'am ya akayi kaje dani Office dinka na dinga tayaka aiki sai ka koya min,bazanje dake ba kefa kikace baza kiyi aikin ba,wasa nake ma Allah ko dan danani kayi na hau kujerarka me jujjuyawar nan,
Ko signing sai namaka pls,komawa yayi ya kwanta yace sleep joo kin dameni,da kyar Omar ya samu yin bacci sabo da sha'awar Iklas, Iklas kuwa kusan kwana tayi tana tuna kiss din da sukayi da Omar,da yanda ya mirzata.
Sultan da Raj tare da sauran wasu frnds. Din Omar ne suka zo da yamma,sai hira sukesha na bikin sultan da za ayi nan da 1wk,
Karar Iklas suka jiyo daga compound wurin garden,Omar ya Riga kowa fita waje,su najja da Aisha ya gani sunwa Iklas taron dangi suna dukanta,daga nan suka dauketa suka jefa cikin swimming pool dake wajen ji kake tamjam.
Cikinsu babu Wanda yasan Omar ya zo wajen,Iklas da yake jaruma ce tuni ta fito da kanta daga ruwan,hannun najja ya cafke Dana Aisha ya had a wuri daya,igiya ya samu ya hadesu a jikin bishiya ya dauresu tam ya zare belt ya fara laftarsu ba ji ba gani sai da ya farfasa musu jiki,dakyar su Sultan suka rike Omar,Iklas kuwa gwalo take musu tana kwalawa da karfi wlh sai ya Omar,kara musu,yawwa a kara musu,idan taga sun Sosa wajen sai ta fara Ce musu asosa mata asosa,
Su Sultan har daria Iklas ta basu,Umma Rahina ce tazo kamar zata cire bakinta sabo da masifa zagin Omar da frnds dinsa take ta uwa ta uba, tare da shako wuyan Iklas Omar ne ya fincike Iklas daga hannun Umma gaba daya suka bar wajen,
Kwance yaranta tayi ta jasu suna ta kuka ba ji ba gani.
Wajen Baffa ta wuce ta tarar bayanan,waya ta maka masa yana dagawa ta dinga zazzaga bala'i,ki bari na dawo sai nasan abinda zanyi ya kashe wayar,gaba daya Rahina ta hana gidansa zaman lfy.
Showing 51001 words to 54000 words out of 104017 words
Rahina tace algungumi in kana da gaskia ka bashi ya kalla mana,kasan bakayi dai dai ba,kallon Iklas tayi ke kuma muje zuwa sai kin bar gidan nan.
Ran Baffah ya baci ganin yanda Rahina take wa su Omar sharri,tsawa ya daka mata sai me to me sukayi a nan? Ke kullum bakya son zaman lfy,kinfa isheni ki guji ranar da zan yanke babban hukunci kanki.
Alhaji kasan me kake fada kuwa cewar Rahina,kalli irin iskancin da yaran nan keyi amma ko a jikinka,sai ma Goya musu baya da kakeyi wato an gama dakai.
korarsu baffa yayi daga part din Mama gaba daya.suka fice da borin kunya
Shi kam Omar mamaki yakeyi sunyi laifi babba amma ko damuwa su Baffah basuyi ba sai ma ci gaba da sukayi da hirarsu cike da nishadi,kunya ce ta lullube Omar gani yake ya aikata babban laifi a ransa yace lallai iyayensa ba karamin sonsa sukeyi ba sabo da son da suke masa sun kasa masa fada kan mummunan laifin da suka aikata.
Gashi har sonsa da suke ya shafi Iklas itama sun ki yimata fada.kunya ta cika Omar har ya kasa zaman Palo ya dauki key din mota ya fita,
Shopping mall yaje ya dankarowa Iklas siyayya ta kayan sawa Dana kwalliya,sai kayan zaki da ya siyowa Suhaila da Suleim.
Mama da Ummi suna ganin yanda Omar keta faman jin kunyarsu kayan ma daya siyo yar aiki ya bawa ta kai musu.har waya ya siyowa Iklas sabuwa dal Infinix ta dubu Dari da hamsim,Iklas sai murna takeyi tana godewa ya Omar.
Mama da suke kitchen ta kaiwa kayan ta nuna musu,sosai suka ji dadi,Suleim da Suhaila da gudu suka ruga room din ya Omar suna ta masa godiya nan suka zauna palonsa suna ta surutu Omar na jinsu yana latsa waya,
Ya matsu yaga Iklas,Sam baya jin dadi in bata kusa dashi,jiranta yake tayi ta Shigo don ya matsu dare yayi yasan dole zata zo bashi maganinsa,
Tunanin daren jiya kawai yakeyi ba karamin dadi da Ni'ima yaji ba a jikin Iklas.
Ji yake dama tun farko itace matarsa,shi burinsa bai son auren mata biyu burinsa ya zauna da mace daya irin su Iklas ta isheshi.
Masifa Ummi ta farayiwa Iklas. Da tsohon Daren nan kike tsara kwalliya haka,wlh ki dai kiyaye namiji baya jira ciki zai miki a banza,kuma kin San duk da kuna da aure shi fa bai sani ba,kuma baice yana sonki ba,ki kiyaye kanki har ya furta.
Baki Iklas ta zumburo daga mutum yayi wanka nasa turare da powder sai lipglow fa kawai,so kike naje furkai furkai wajensa,tana shagwaba kamar zatayi kuka taci gaba bayan ke kikace duk son da mutum ke maka in baya tsabta wanka da kwalliya komai fes cikin kamshi in bakayi sai yaji baka birgeshi ka fara sire masa,kuma zanyi kince wani waye waye,me kike so nayi to mutum da mijinsa ke a zamaninki wa yasan me kikayi.
Salati da sallami Ummi ta fara yau mun shigesu,ga marar kunya a fili karara,yanzu daga cewa ki kula sai kinmin gori,ke ga me miji ko?Iklas yanzu tun baki tafasa ba zaki kone,akan namiji ke a dole dadi miji, Allah yasa dai muma mun taba auren nan...ae naji din cewar Iklas....marakunya yar banza wuce ki tafi ki barmin daki,hijab Iklas ta dauka zata fita Ummi tace dauki wayarki kuje Ku Karachi rashin kunyarku,naga umaru ma da bai San ke matarsa bace ya fiki rashin kunya.
Tuni Iklas tayi hanyar dakin Omar tabar Ummi da babatu,tana zuwa Palo taci karo da Mama da Baffa zaune kunya taji sosai sadaf sadaf ta wuce tare da cewa sannu da hutawa tabar Palon cikin sauri
Murmushi Baffah da Mama sukayi na manya cike da jin farin ciki.
Tana danna sabuwar wayarta ta shiga Palon Omar yau a Palo ta sameshi yana aiki a system dinsa dagashi sai singlet fara da short, dagowa yayi ya sauke kyawawan idanuwansa a fuskar Iklas,wani kallo ya mata tare da dan guntun murmushi,itama haka sannu da aiki ya Omar harda wani rusunawa ita a dole biyayyar miji,kujera ya dan buga da tafin hannunsa yana mata nuni kenan ta zauna ba tare da yayi magana ba,shi kuwa yana kasan kujerar data zauna,sosai yake shakar kamshinta,gajiya tayi ta cire hijab dinta ta lunke taajiyeshi gefe,wasu kayan bacci ne a jikinta Riga me gajeren hannu iya gwiwa da wandonta dogo masu laushi pink color.
Sun mata kyau,wata hula tasa me Kyan gaske pink itama gashinta kuwa ya kwanta a gadon bayanta Omar har satar kallonta yakeyi.
Mikewa tayi ta dakko masa juice ta tsiyaya masa yana danna laptop dinsa yana zukar lemo me sanyi,a ransa sai yabon Iklas yakeyi,wasu takaddu dake gefe sunfi Dari ya kwaso ya mikawa Iklas Biro sakko ki min signing a papers din nan ma'aikaciyar Gomnati,cike da jin dadi ta sakko kasa itafa yau duniya sabuwa tana taya aiki yau gata ga papers wai yau itace zatayi signing a papers,
Shi kuwa Omar dan kawai yasa Iklas farin ciki ya bata tayi masa,sai dariya yakeyi a ransa yanda yaga Iklas ta kuke sai signing takeyi cike da nishadi har zancen zuci takeyi.
Kasa yin aikinsa Omar yayi ya tsaya kallon Iklas kamar tana Office,babu bata lokaci ta gama du tana mika masa tace a kwai wasu,murmushi yayi sai next time,OK Oga Sir,biro ya kwala mata a kai,na hanaki fadamin Oga da Sir bakyajin magana.
Wajen ta Sosa mantawa nayi fa ya Omar to ki kiyaye gaba if not a bakin aikin ki.ko ki fasa komawa schl,hakuri ta dinga bashi,
Aikin ya gama ya shige bedroom zaiyi wanka har yayi shirin bacci Iklas tana palo,kayan wuta a kashe ya koma room Iklas na biye dashi,magani tabashi yasha ta mika masa na shafawa gashi ka shafa ai kaji sauki,
Omar harga Allah yafi so ta shafa masa ko zai rage zafin radadin sha'awarta.kallonta yayi je ki kira min Mama ko Ummi su shafamin tunda me zaman jiyyar bata da amfani.
Turo baki tayi taci gaba da yin shinfidarta a kasa ta kwanta abinta,haushi Omar yaji taki shafa masa a jiye maganin yayi a kasa yayi kwanciyarsa,Iklas tana kallonsa da ido daya.
Saida ta tabbatar yayi bacci kana ta lallaba ta cire masa Riga ta shafa masa a hankali dan kar ta tasheshi tana gamawa ta koma wajenta ta kwanta duk abinda tayi Omar na jinta don idonsa 2 baiyi bacci ba.
Sai dadi da murmushi da ya dinga ji ba tare da Iklas ta sani ba.
Bikin su sadiya sai karatowa yakeyi,suna ta shirye shirye,saura 3wks bikin.su Umma ba zama sai karbewa Baffan su Omar kudi takeyi komai suce hidimar biki ce.
Ibzzy Boy ya hana kansa sakat akan Iklas shifa dole su wankan tsinke su rakashi gidan zaije da kansa.
Baban Sahar da Mum dinta ne sukayi sallama giidan su Omar ba kalar zagi da cin mutuncin da basuyiwa Baffa da Mama ba,duk abinda sukayi a kunnen Omar dan haka yace su je zai aiko da takardar Sakin Sahar.
Dadi sosai sukaji sun rabu da kaya.
Iklas na kitchen tana shirya dinner food Kiririn karar text taji a wayarta da ke gefe,number Omar ta gani,da Sauri ta bude text din
KINA INA?kawai ta gani,reply ta tura masa
INA KITCHEN GIRKI NAKEYI. Minti daya wani sakon ya fado
JAGWALGWALO DAI,KIYI SAURI NI KI TAHO KI BANI MAGANINA, reply tayi
KASAN INDA YAKE KASHA MANA PLS
kirrrrr sai ga kiransa tana dagawa cike da fada banson shirme kiyi sauri ki zo,kuma ki kawo min girkin naki na dan Dana naji yayi ko baiyiba ok dit ya datse wayar.
Kallon wayar tayi ta saki murmushi sannan ta gyara kitchen ta ebi na Omar ta shirya a lafiyayyen tire na yan gayu,
Wanka tayi tayi shirinta na kayan baccinta masu kyau,abicin ta dauka ta shiga part din Omar.
Asmabaffa
[06/04, 02:49] Dan Fbk 2: ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
105-110
By
Asmabaffa
JANNAT AND ZULAIHAT NA GODE DA COMMENTING READERS GABA DAYA.👍👍
Kwance yake headphone makale a kunnensa yana saurarar karatun Alqurani ta shigo palon bakinta dauke da sallama,a hankali ya amsa mata yana mata kallon kurilla
Sanyi yaji ya mamaye zuciyarsa,farin ciki yake tsintar kansa da zarar yayi tozali da Iklas,itama Iklas ta rasa dalili kullum idan basa tare da Omar bata jin dadin rayuwarta,
Tiren hannunta ta ajiye gaban Omar cike da yanga,last maganin Omar ta dauko daga yau an gama shan magani ya kare kaf,Omar bai so hakan ba ko don Iklas dake jinyarsa yana jin dadinsa musamman Wanda take shafa masa a jiki
Abincin ta bude kamshi ya cika wajen yabi iska ya daki hancin Omar nan take ya lumshe ido sai lokacin yasan lallai yana jin yunwa,carbage soup tasha kifi da pounded yam,sai kunun aya me dadin gaske da ta hada yayi sanyi,
Serving dinsa tayi nan ya hau ci yana kora kunun aya me sanyi,sai da ya koshi ta dauke ragowar a flask din itama ta fara ci tana rufe ido sai Sosa kunne takeyi na iya girki wlh,ya kaji girkin nan?
Sai yau nasan lallai na iya girki,kai lallai mijina ya gama jin dadi dan zai kwashi gara,kallonta kawai Omar yakeyi yanda take yabon kanta,yatsina fuska ya yatsina ai idan yayi mutane zaki bari su yaba ba ke ba,kai ta girgiza ni ba ruwana bana jiran mutane,idan yayi na sani.murmushi Omar yayi tare da daukan maganinsa ya shanye.
Already yayi wanka jallabiya ce a jikinsa toilet ya shiga yayi brush ya fito Iklas kuwa kwanika ta kwashe ta kara gyara wajen,dakin Ummi ta koma toilet ta wuce ta kara yin brush,ta fito ko kula Ummi batayi ba ta wuce tabar dakin,
Hango Omar tayi zaune gefen bed yana jiranta,maganin shafawa ta dakko gadon ta hau tana a bayanshi bata son a bata mata lokaci tana da wani plan da zata rubuta a jotter dinta,
Handsup tacewa Omar ba musu ya dage hannayensa sama rigar ta tattaro kamar wani yaron goye ta dagota sama hannunta ya gogi kirjinsa nokewa yayi yana shan yaji shshshsh,fasa cire masa rigar tayi tana ta diro daga kan bed din ta dawo gabansa ta tsaya tana kallonsa,shi kuwa kasa yake kallo,
Iklas tazata ciwonsa ne zai dawo hannu biyu tasa a fuskarsa zata dago kansa,kin yarda yayi ya daga kan dan kar taga kalar yanda idonsa yayi jajir,dakire kan yayi tayi tayi ta iya daga amma ta kasa,
Kyaleshi tayi ta koma bayansa zama tayi tare da mike kafafu ta sashi a tsakiya ta cire masa Riga tik daga shi sai boxers,habawa Omar kawai vibrating ya fara dan dauriyarsa ta gama karewa, yana so ya kwace jikinsa gudun aikata haramci amma ina zuciyarsa baza ta bari ba yana ji yana gani Iklas ta rungumoshi jikinta ya kwanta rashe rashe a jikinta,duk ta zata ciwonsa ne zai tashi,
Sumarsa me matukar laushi santsi ga yawa ta dinga shafawa a hankali Omar kara gyara kwanciyarsa yayi a jikinta yana narkewa tare da sa hannayensa ya rungumo hips dinta me fadi da laushi,a nutse ta dauki zaitun din guntun Wanda ya rage ta fara rubbing a sassan jikin Omar.
Omar wani ajiyar zuciya yakeyi kawai a ransa yana Allah sa malamin ya bashi wani maganin na shafawa sabo da Iklas ta dinga Mirza masa a jiki,
Itama Iklas a jininta take jin yama yama ga laushi da santsin fatar Omar Wanda Hutu ya ratsata,dadin shafa skin dinsa takeyi shi yasa take shafawa a hankali tana kara lallabawa sabo da kar dadi ya kare,
Tsintar Kansu sukayi cike da shaukin dadi har ta gama shafa masa a gaban kirjinsa ya juya ya kifa kansa duk a jikinta yana shakar kamshinta me dadi, kafin ta karasa shafawa Omar ta gama kure masa maleginsa,
Yanda kansa ke a jikin Iklas dagowa yayi a hankali ya fara kissing din wuyanta bite masa tayi tana ci gaba da shafa jikinsa,da zafi zafi ya hade bakinsu wuri daya tsotsa kawai yakeyi cike da salon kwarewa itama Iklas haka take shanye wa Omar lips masu tsananin birgeta,
Idonta a lumshe yake tana amsar sako Omar ya zare mata yar rigar baccinta daga ita sai wata vest,nan ya birkice gaba daya ya ga palace tamjam da albarkatu sosai ya fara shafasu tare da sucking dinsu,tsorata Iklas tayi ta kwace jikinta ta mayar da rigarta zata sauka daga bed din,Kamar dan maye ya rikota tare da kwantar da ita a gadon a hankali murya dashe ya furta calm down bazan take dokar Allah ba,ba abinda zan miki.
Hawaye Iklas takeyi itafa za ayi mata ciki bata fara aikin Gomnati ba,Omar ganin tana kuka ya fara lallashinta yana shafa gadon bayanta tare da mannata a kirjinsa,a nutse yace mene kika kuka?
Narkewa ta karayi tana shesheka haka kawai... zaka.... min... ciki ban....fara....aikin... Gomnati ba,subhanallah Iklas kefa ba matata bace taya zan miki ciki,hannunki ma da na ke rikewa ba a son raina bane kema kin sani,
Da Sahar kika ce ma zanwa ciki sai na yarda tunda ita matatace,kishi da bacin rai mai yawa Iklas ta tsinci kanta ciki kwace jikinta tayi cike da masifa fuuuu ta sauka kasa kan shimfidarta tana kunkuni sai kaje wajen Sahar din ai.
Maganar duniya Omar yayiwa Iklas amma taki amsawa,wayarsa ya dauka ya tura mata text,
lallai zaki rasa aikin Gomnati yarinya,da Saudi ta masa reply cike da
masifa tace na rasa mana aikin Gomnatin me,basai nayi business ba,
Wa zai baki jari to?
me sona Wanda nake so
waye shi? Bazan fada ba nima,ni kadai basan kayana
,tsaki Omar yaja.
Sannan ya gyara kwanciyarsa ya ajiye wayar ko me ya tuna oho kiran Iklas yayi a waya duk da cewar dakinsu daya suna tare tunda taki magana a fili.
Da sauri ta dauki wayar kamar ba room daya suke ba,
Hlo? Mene kuma cewar Iklas,kiyi magana that's what want dit ya kaashe wayar,tare da leko da Kansa ta kasan bed din,kamar an mintsineta tace ya Omar a saitin fuskarsa,na'am ya akayi kaje dani Office dinka na dinga tayaka aiki sai ka koya min,bazanje dake ba kefa kikace baza kiyi aikin ba,wasa nake ma Allah ko dan danani kayi na hau kujerarka me jujjuyawar nan,
Ko signing sai namaka pls,komawa yayi ya kwanta yace sleep joo kin dameni,da kyar Omar ya samu yin bacci sabo da sha'awar Iklas, Iklas kuwa kusan kwana tayi tana tuna kiss din da sukayi da Omar,da yanda ya mirzata.
Sultan da Raj tare da sauran wasu frnds. Din Omar ne suka zo da yamma,sai hira sukesha na bikin sultan da za ayi nan da 1wk,
Karar Iklas suka jiyo daga compound wurin garden,Omar ya Riga kowa fita waje,su najja da Aisha ya gani sunwa Iklas taron dangi suna dukanta,daga nan suka dauketa suka jefa cikin swimming pool dake wajen ji kake tamjam.
Cikinsu babu Wanda yasan Omar ya zo wajen,Iklas da yake jaruma ce tuni ta fito da kanta daga ruwan,hannun najja ya cafke Dana Aisha ya had a wuri daya,igiya ya samu ya hadesu a jikin bishiya ya dauresu tam ya zare belt ya fara laftarsu ba ji ba gani sai da ya farfasa musu jiki,dakyar su Sultan suka rike Omar,Iklas kuwa gwalo take musu tana kwalawa da karfi wlh sai ya Omar,kara musu,yawwa a kara musu,idan taga sun Sosa wajen sai ta fara Ce musu asosa mata asosa,
Su Sultan har daria Iklas ta basu,Umma Rahina ce tazo kamar zata cire bakinta sabo da masifa zagin Omar da frnds dinsa take ta uwa ta uba, tare da shako wuyan Iklas Omar ne ya fincike Iklas daga hannun Umma gaba daya suka bar wajen,
Kwance yaranta tayi ta jasu suna ta kuka ba ji ba gani.
Wajen Baffa ta wuce ta tarar bayanan,waya ta maka masa yana dagawa ta dinga zazzaga bala'i,ki bari na dawo sai nasan abinda zanyi ya kashe wayar,gaba daya Rahina ta hana gidansa zaman lfy.
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18 Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35