amma ke kika fara tsokanarsu,ko ba komai duk sun girmeki fa last burn dinta ce kawai bata girmeki ba.
Kina so ace na auri marar tarbiya da hankali,a'a amma ai dai kasan ni bana tsokanar mutum sai da dalili,kuma ai ma kai na tarewa fada tunda ba sonka sukeyi,to na gode sosai kin kyauta da kika tare min kinji,Allah tsundumaki a Aljanna,tana zuburo Baki tace Ameen,Omar yaci gaba bana son tsokana da jaye jayen rigima kin San fada dasu baya mutuwa fa,to ni tsoronsu nakeji ai ni in fada ma banki mu kwana muna yi ba,kasan sunana kuwa sanda ina jss case buyer ce ni,cewar Iklas
Siyen fada nakeyi a schl na tarewa mutum a bani kudi,nayi business na fada,to ai naga ke ba karfi gareki ba kuma matsoraciyace tsokana kawai kika iya,dariya Iklas tayi tace lallai na waje baiga gari ba,baka San muguntata bane in na dinga hadawa mutum gadar zare sai ya raina kansa kaga dai yanda na tsillewa Sahar mazaunai ko? to ba komai nayi ba yanzu kawai a nutsatsiyata ka aureni ka godewa Allah da har kai zan hada a marin nan da kamin,yanzun ma kawai dan kai mijina ne kuma kaci sa'a ina sonka .
yanda take tawa Omar kuri sai tsoron tsiya.naji case buyer cewar omar yanzu dai Allah kinji na rantse na kuma ji ko a labari kinyi kokawa da wata musamman yan uwana zaneki zanyi ba mari ba,
Bakwa son Zaman lfy,yan uwana daban ke matata daban,karama dake sai rigima,idan karfi kikeji,duk sanda kika ji kina jin karfi kizo ki nuna minshi on bed,kuma dole ki so yan uwana idan basu sona case dinmu daban kema namu dake daban ne, na gama magana.kekebewa tayi zatayi kuka hannunta ya saki je kiyi kukanki ba a jikina ba.
Ni kuma Marin da kaminfa?haushi kika bani kin bari anji miki ciwo a banza a hannu,jiba hannunki yanda aka cijeshi kin San yanda naji ne danaga jininki na zuba,kai dai kawai kace kafi son Yan Uwanka zaka min wani wayo, sai kiyi kuma ai Omar ya furta, insha'allah ni kuma bazan kara zuwa part dinsu ba,tana dan coko lips tace kayi hakuri Allah huci zuciyarka bazan kara tsokanarsu ba,in dai akan yan uwanka ne, amma bazan zauna dagalolo a dinga cin mutunci na ba,saboda gani me hakuri,bazan dauki raininsu ba,ni tunda na aureka ai na zama Antynsu amma ko gaisheni basuyi ba,kai kadai suka gaisar,me yasa baka nuna musu muhimmancina ba?idan gaskia kake so a maganganunka,ka fadawa wannan me jikin talo talon indai ko kallona ta kara yi sai na zubar mata da hakoran gaba, daria Omar yayi lallai manya kalli hannunki yanda ta cijeki fa amma kike kurin zubar da hakora.
Hmmm baka gani ba nima na cijeta a kunne naso na cire mata kunnen du ka wani zo ka bata min shiri.murmushi Omar yayi tashi ki koma yanzu ta balla miki kafa ba ruwana.....daria Iklas tayi tace Allah sai kayi jinyata,nifa a harkar nan banki a karya min hips bama,daria Omar yayi a'a wlh idan zakuyi ayi a ko ina banda hips salon a cuceni.
Iklas dadi taji yaji tsoro tace ko a yanke min breast dina Hangame baki Omar yayi pls daina yi mana fatan tsiya,ana yankesu garin fada zan karo aure ta kwaceni amaryar,
Ni kuma na rungume transformer.
To naji kawai ki kiyaye ko ba komai suci darajata Gomnati case buyer.ga abincin nan to dauka kici ki barshi,fushi tayi tace na koshi,gwara ma kici kafin na miki duren iyamurai,gobe kuma schl zakije ki kwana cikin shirinki,
Mikewa tayi zata bar dakin ina zuwa?cewar Omar kaya zan canja ok yau duk fushin ne baza a canja nan ba,bata kulashi ba ta wuce,tunda tayi wankan tayi shirin bacci kwanciyarta tayi a room dinta,sai fushi takeyi,Iklas zuciya ce da ita sosai idan aka mata abu bata amayarba sai ya tsaya mata a rai,amma ko bata rama ba indai ta fada ma ka Kasan ranta ya baci to shike nan ya wuce,yanzu ma gani takeyi Omar ya fifita su Najja a kanta,shine tayi zuciya take ta fushi a dakinta,
Omar shuru shuru yaga bata dawo ba,har shima yayi wanka da komai,yayi niyyar kyaleta sai ya tuna bataci komai ba,kuma shi bazai iya kwana ba Iklas ba,har room din ya bita, ruf da ciki ya ganta ta gaji da fushjnta tayi bacci,tashinta yayi kin San ba a skipping meal gidana tashi muje,ni...a tsawace yace tashi muje ban son shirme,ba shiri ta marzaye tabishi kajin ya tura mata maza kici, kamar zatayi kuka take turawa a baki, sai dayaga taci sosai,brush tayi ya nunama Bed kusa dashi kwanta nan tana daddakirewa taje ta kwanta tayi shuru minti kadan tayi bacci,juyawa Omar yayi tare da makalkale Gomnatinsa.
Washe gari kuwa tunda ta tashi taci gaba da fushinta,bata magana sai dole,har ya kaita schl da kansa driver ya dawo da ita,gani tayi Omar bai kulata ba shima,
Tunani tayi kar a kwace mata miji,wayarta ta jawo ta tura masa message ya office?karfe Nawa zaka dawo?miss u.
Dadi Omar yaji dama ya kasa tabuka komai saboda Gomnati na fushi dashi,Sam baya jin dadin fushinta.
Shareta yayi baiyi reply ba,Iklas na ganin shuru tace shike nan maybe ya Omar fa yayi fushi dani,kanta ta zubawa rankwashi tana na cuci kaina,yanzu idan yayi budurwa fa,shike nan nice ma da abin haushi wlh,ni wata banza ce sometimes mene na fushi da ya Omar daga ya fada min gaskia,bari kawai ya dawo mu shirya.
5pm Omar yasa password doorbell tayi kara,fitowa Iklas tayi sanye da wata Riga gaunt iya cinyarta peach color,ta zuba kyau sosai,lekawa tayi taga Omar ne, bude kofar tayi,kamashinta ya daki hancin Omar, Iklas ya karewa kallo ta gama hadewa,
Fuska ba walwala wai fushi yakeyi shima,a hankali tace sannu da zuwa Honey,yawwa kawai yace zai wuce ta tare hanyar tare da rungumeshi ledojin shopping dake hannunsa ya zubar kasa,jikinsa na mazari ya hau tsotsar Bakin Iklas a haukace,baji ba gani,daukanta yayi har bedroom toilet ya direta wanka sukayi a tare ya kara dakko Gomnati har bed nan ya shiga sarrafata itama haka dan kullum Iklas a karanta yanda ake xxx kala kala take,browsing takeyi amma ba kallon bf ba karanta takeyi step by step shi yasa duk wani new style take gwadawa kan Omar.
Mamaki Omar keyi yanda take kwarewa a harkar xxx tana iya style kala kala,bayan sun samu nutsuwa suna kwance Omar ya rada mata wai baby a ina kike koyo harkar nan ne?fari Iklas tayi da ido tace wasu a wajen arnan unguwarmu suke labari,wasu kuma browsing nakeyi yanda ake koyawa theory shine nakeyin practical kanka,
Daria Omar yayi to anjima practical Nawa zakiyi?kajika ya Omar kwai wayo yanzu fa ka bani wahala amma ai kinji dadi,ai Kaine kana wuta fa.Iklas sun gama Ssce exams sunyi candy,
Yau watanta Uku Gidan Omar,frnds dinta su angel duk suna kawo mata ziyara watarana,itama Omar yana kaita,haka gidan Sultan ma,Saleem ma da matarsa Jannat suna ziyarar juna,
yanzu Iklas Satinta 3 kenan tana fama da tashen zuciya sai kwadayi takeyi kala kala,tace wannan tace wancen, ta kara kiba da kyau,kirjinta ya ciko dam,Omar sai kwasar gara yakeyi, ya kara manne mata watarana ma baya zuwa office,
Zazzabi Iklas ta dan farayi,hospital suka je aka aunata tana da ciki na 2mnths,murna sukeyi sosai,Iklas harda kunna kida tana rawa,tana oh wai nice zan haihu,yanzu zan iya haihuwa,ta kalli Omar dake shafa cikinta, honey ka min ciki,dan Halak dan sunna,gaskia dole dama nayi ciki, baka daga kafa ko na 1day,yanzu idan na haihu dawa zakayi wannan barnan On bed,kai gaskia ya Omar muna goge duniya.rungumeta Omar yayi yanaji kamar ya cinyeta du saboda so gashi zai ga jininsa a duniya shima.
Washe gari Iklas cewa tayi Omar ya sauketa wajen Ummi,ai kuwa haka akayi yana sauketa ya wuce office,tunda ta shiga dakin Ummi take ta faman shafa cikinta tana murmushi,tabe baki Ummi tayi tace shashasha.
Minti kadan Iklas tace wai Ummi baki ga komai ba?banza Ummi tayi mata,Ummi yanzu baki gane ba? A hankali cikin rada tace ciki ne dani fa,baki gani ba da akayi scanning daga ganin shape din sa nasan yaron me kyau zan haifo,kamarsa daya da ya Omar daga ganin Alama,Ummi taji dadin Iklas Nada ciki amma tace dama shi kikazo nunawa,to Ummi dan na nuna laifi nayi dan sunna ne fa ba na shege nayi ba,
Kowa yasan cikin ya Omar ne,da aurena,saima ranar suna za a sha shagali sunan Baffa za a sa masa,to sai ki bari ki haihu tukun tun ciki bai fito ba ake wannan burin?haba Ummi ki mana fatan alkhairi kawai ba ki zauna kina wani kwane kwane ba.
Allah shiryeki Iklas kinje wurin Mama ae tana kitchen bari naje ma na tayata girki itama taji dadin suruka,taji dumin surukarta,daria Ummi tayi ke naga kara fetsarewa kijeyi kullum.a kitchen ta Tarar da Mama, Suna aikin Iklas tana sani take yatsina fuska kamar zatayi amai,harda ficewa da sauri ta shige toilet din Mama tana kakarin amai wai dan Mama ta gane tana da ciki fa,Mama ce tabi bayanta wai kunya sai sunkuyar da kai takeyi,tana wanke baki wai a dole ta gama amai,Mama sai sannu take mata tana jin dadi a ranta dan ta fuskanci ciki ne da Iklas,
Ganinda Iklas kewa Mama bata gane tana da ciki ba,dan haka tace Mama dan Allah ki sanmin yaji a plate zan sha,yaji a'a sai dai ki canja wani abun banda yaji,'yata Kodai ciki ne dake?da sauri tace ae Mama watansa biyu ma mun Ganshi a scanning kato dashi me kyau ne.
Dariya Mama tayi Iklas kwai kuruciya naga dai ranar da zaki shiryu.murmushi Iklas tayi ta baje saman kujera ita game ciki,su Suhaila suna dawowa daga schl ta rada musu na kusa haifar muku baby me kyau kamar bature, sai tsalle sukeyi suna murna,Abdallah dake Russia su Suleim suka fada masa.5pm Omar ya shigo a gajiye Iklas ya gani tana cin taliya da manja da yaji,tana kasa zaune ta rarrafo wajensa barka da dawowa Daddyn Baby na,daria Omar tare da cewa na hanaki cin yaji ba kya ji ko,hmm Baby yau ita yake so yaci ba laifina bane.
Washe gari Omar da Iklas sunje Hospital ganin likita,Sultan ne yace su jirashi yana fitowa yanzu yana duba wata,mutane suka gani damkam a waje masu son ganin likita, wajen mutanen Iklas ta karasa mata,tace bayin Allah sannimu fa,dan Allah Ku bani farar kujerarcen na zauna abinka da mace me juna biyu bama jure tsaiwa,gaba daya matan wajen daria sukayi sukace amma Sabon aure ce wannan batasan radadin haihuwa ba,da gani ma auren wuri akayi mata yarinya ce.
Kujera ta karba ta kawo wajen Omar Honey zauna ni na gaji,zama yayi ya jawota tare da dorata kan cinyarsa kowa na kallonsu,
Basu Dade ba Sultan ya fito shegen gari kana harka suka tafa da Omar,ciki suka shiga amma Iklas tace dole a kara yin scanning taga ya girmansa yake,
Sultan yace kai mutumina kana fama fa,harara Omar ya watsa masa ina ruwanka kai tayiwa malam kasa ayi mana scanning shine zaman lafiyarka,daria Sultan yayi mijin tace kawai. fadi ka kara Omar ya furta.
Cikin Iklas ya cika 5mnths ya fito kadan,dawowa Omar yayi ya tarad da Iklas ta ebo yaji tana sha,kwacewar yayi ya zubar dashi yana ta mata fada kan ta daina shan yaji,gani tayi da Omar ya takura mata,komai in tana son ci sai ya hanata wai zai Mata Illa,sabo da wannan dalilin Iklas ta dauki Jakarta ta koma gidan su Omar wajen Mama wai tayi yaji baza ta koma ba sai Omar yazo yayi bikonta,Ummi tayi tayi taki komawa, kyaleta sukayi,
Kwana 1,2,,3,4,5 shuru taga Omar ko gaida Mama bai zo ba,bai nemeta ba ko a waya tun tana sa ran ganin Omar amma shuru.
Washe gari sunday 7am tayi shiri tasa driver ya kaita gidanta wajen Omar. Tana shiga ta hau gyara gidan inda yan aiki basa shiga saida ta gyara ko ina kana ta fada kitchen ta shirya breakfast tana shirya dining, kamshi ne ya tashi Omar wanka yayi ya fito ido 4 sukayi da Iklas tayi wani sabon wankan ta chakare.ina kwana ta gaisar da Omar, barka da zuwa wifey, yawwa cewar Iklas taci gaba I miss u Honey,me too dear nan tayi serving dinsu suka ciyar da juna,sai hirar love sukeyi babu Wanda yayi maganar yajin Iklas,
Sai shagwaba takewa Omar Honey?naam wifey me kike so,kawai ni kasa naji dadina..murmushi ya sakar mata sai lashe masa kunne takeyi cike da salo,dama Omar kadan yake jira yau kwanansu 5 rabonsu da juna,kamar zasu cinye Kansu haka Duke darje juna a Palo ko bedroom kasa Shiga sukayi.
Sai da suka gwangwaje da juna sannan sukayi wanka tare nan wani sabon babin murzar juna suka bude,sai wurin 4 suka samu nutsuwa tun safe ake abu daya,shiryawa Iklas tayi taci gaba da fushinta ta dauki Jakarta zata tafi,Omar ya zata Iklas ta dawo kenan Ashe bata huce ba,tafiya zaki karayi kuma?cike da fushi tace Allah kiyaye na dawo da kaina ai class dina ya zube sai anyi biko na ehe.ta fada tare da ficewa driver ya figeta sai gidansu Omar,
Omar in banda dariya ba abinda Omar keyi akan wai Iklas yaji tayi.
Tana komawa gida su Mama ma sun ganeta wajen Omar taje sai daria sukeyi a ransu,washe gari ma haka ta kara figar gyalenta driver ya kaita suka yini suna sheka love ta shirya tana cika tana batsewa tacewa Omar Allah bamu Alkhairi,yana dariya yace to ki gaida gida.
Next day da gamma 5pm ta shigo palonta,Omar ta gani yana kallon news a jikinsa ta kwanta ai kuwa ya shiga yi mata tausa saida ta huta kana ta gyara ko ina yana kamshi, tayi musu girkin dare lafiyayye suka ci suka sha,suka shiga aikin Sunna ba ji ba gani,kusan kwana sukayi sannan Omar ya kyaleta badan ya gaji da ita ba,
Itama Iklas haka bayan sunyi break saida tasa Omar ya kara xxx sannan ta shirya tace na tafi,Omar yayi yayi ta hakura ta zauna tace Sam wlh sai yaje bikonta baza ta dawo da kanta ba,
Dariya Omar yayi sosai yace to ki gaida gida ya zaro bundle na 1k ya bata,tace Allah kara budi,na gode Allah ya kareka daka dukkan masu sharri,har mota ya rakata ta shiga driver ya figeta sai gidan Mama.suka bar Omar yana ta dariya.shima ya shirya ha bar gidan fes dashi.shi kam yajin nan na Iklas gaba ya kaishi ba bayaba, dan sosai take bashi zumarta.
AsmaBaffaⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
185-190
By
AsmaBaffa.
Omar tunda ya tafi cike da bacin Rai a zuciyarsa,haka ya koma gida yaji gidan ya masa fadi wayam ba masoyiya, nan ma yaji ba sauki bazai iya rayuwa haka ba,mikewa yayi ya fesa wanka 3qutr yasa da riga T-shirt masu matukar kyau sun dace da jikinsa,gashin nan sai kyalli yakeyi,Omar ba dai kyau ba ,karshe wajen kyau
Yau da kansa yayi driving shopping mall ya shiga duk abinda yasan Gomnati na so shi ya jidar mata ya siyo mata lafiyayyun gasassun kaji da ice cream ya wuce gidan.
Sallama dauke a bakinsa ya shiga palo,Ummi ya gani da su Suhaila,Mama na gefe tana waya da Baffa,da Ummi suka gaisa suna ta hira har Mama ta gama wayar,cinyar Mama ya kwanta sai shagwaba omar ke zuba mata kan ta barshi ya zauna gidan,amma Mama bata kulashi ba bare ta bashi amsa,
Ya rasa me ke masa dadi a duniya,daurewa yay ya cije tare da mikewa,nasu kajin da kayan ciye ciyen ya mika musu,ya kwashi na Iklas yayi dakin Ummi kai tsaye,Iklas na zaune tana bincike a wayarta ya shigo da Sallama yana ta wani cin magani,kamar zai maketa,daria ma ya bata
Kallonsa takeyi yayi kyau sosai,sannu da zuwa zumana,ko kulata baiyi ba yayi zamansa gefen bed din yana fushinsa,tana sani tace waya taba min kai ne my soul?a office ne? Harara ya dalla mata,
Allah huci zuciyarka Ogana idan ma wani ne ya bata ma,zaki sani ne indai nine zan rama,yanzu nan tun akan
Maganar room ce kake fushi haka?kayan ya tura mata ya mike ya koma wajen su Mama ko cikakken minti 5 baiyi ba ya dawo dakin Iklas a fusace cikin fushi yace ke dole fa ki zabi room guda naki na fada miki,
Kin San Halina a gaban Ummi ba ruwana zan iya hugging naki da wasu abubuwan gwara ki rufawa kanki asiri ki koma wani room din da zama,
Kallonsa Iklas takeyi da cikinta a gaba har ya gama fadansa,dariya tayi wacce ke kara mata kyau,sai kallonta Omar yakeyi da sha'awa komai na Iklas me kyau ne,baya gajiya da ita,tsayawa tayi da dariyar tace to kullum kullum da katon cikin ma baza ka bari a huta ba,ko tausayina baka ji zama da
Showing 87001 words to 90000 words out of 104017 words
Kina so ace na auri marar tarbiya da hankali,a'a amma ai dai kasan ni bana tsokanar mutum sai da dalili,kuma ai ma kai na tarewa fada tunda ba sonka sukeyi,to na gode sosai kin kyauta da kika tare min kinji,Allah tsundumaki a Aljanna,tana zuburo Baki tace Ameen,Omar yaci gaba bana son tsokana da jaye jayen rigima kin San fada dasu baya mutuwa fa,to ni tsoronsu nakeji ai ni in fada ma banki mu kwana muna yi ba,kasan sunana kuwa sanda ina jss case buyer ce ni,cewar Iklas
Siyen fada nakeyi a schl na tarewa mutum a bani kudi,nayi business na fada,to ai naga ke ba karfi gareki ba kuma matsoraciyace tsokana kawai kika iya,dariya Iklas tayi tace lallai na waje baiga gari ba,baka San muguntata bane in na dinga hadawa mutum gadar zare sai ya raina kansa kaga dai yanda na tsillewa Sahar mazaunai ko? to ba komai nayi ba yanzu kawai a nutsatsiyata ka aureni ka godewa Allah da har kai zan hada a marin nan da kamin,yanzun ma kawai dan kai mijina ne kuma kaci sa'a ina sonka .
yanda take tawa Omar kuri sai tsoron tsiya.naji case buyer cewar omar yanzu dai Allah kinji na rantse na kuma ji ko a labari kinyi kokawa da wata musamman yan uwana zaneki zanyi ba mari ba,
Bakwa son Zaman lfy,yan uwana daban ke matata daban,karama dake sai rigima,idan karfi kikeji,duk sanda kika ji kina jin karfi kizo ki nuna minshi on bed,kuma dole ki so yan uwana idan basu sona case dinmu daban kema namu dake daban ne, na gama magana.kekebewa tayi zatayi kuka hannunta ya saki je kiyi kukanki ba a jikina ba.
Ni kuma Marin da kaminfa?haushi kika bani kin bari anji miki ciwo a banza a hannu,jiba hannunki yanda aka cijeshi kin San yanda naji ne danaga jininki na zuba,kai dai kawai kace kafi son Yan Uwanka zaka min wani wayo, sai kiyi kuma ai Omar ya furta, insha'allah ni kuma bazan kara zuwa part dinsu ba,tana dan coko lips tace kayi hakuri Allah huci zuciyarka bazan kara tsokanarsu ba,in dai akan yan uwanka ne, amma bazan zauna dagalolo a dinga cin mutunci na ba,saboda gani me hakuri,bazan dauki raininsu ba,ni tunda na aureka ai na zama Antynsu amma ko gaisheni basuyi ba,kai kadai suka gaisar,me yasa baka nuna musu muhimmancina ba?idan gaskia kake so a maganganunka,ka fadawa wannan me jikin talo talon indai ko kallona ta kara yi sai na zubar mata da hakoran gaba, daria Omar yayi lallai manya kalli hannunki yanda ta cijeki fa amma kike kurin zubar da hakora.
Hmmm baka gani ba nima na cijeta a kunne naso na cire mata kunnen du ka wani zo ka bata min shiri.murmushi Omar yayi tashi ki koma yanzu ta balla miki kafa ba ruwana.....daria Iklas tayi tace Allah sai kayi jinyata,nifa a harkar nan banki a karya min hips bama,daria Omar yayi a'a wlh idan zakuyi ayi a ko ina banda hips salon a cuceni.
Iklas dadi taji yaji tsoro tace ko a yanke min breast dina Hangame baki Omar yayi pls daina yi mana fatan tsiya,ana yankesu garin fada zan karo aure ta kwaceni amaryar,
Ni kuma na rungume transformer.
To naji kawai ki kiyaye ko ba komai suci darajata Gomnati case buyer.ga abincin nan to dauka kici ki barshi,fushi tayi tace na koshi,gwara ma kici kafin na miki duren iyamurai,gobe kuma schl zakije ki kwana cikin shirinki,
Mikewa tayi zata bar dakin ina zuwa?cewar Omar kaya zan canja ok yau duk fushin ne baza a canja nan ba,bata kulashi ba ta wuce,tunda tayi wankan tayi shirin bacci kwanciyarta tayi a room dinta,sai fushi takeyi,Iklas zuciya ce da ita sosai idan aka mata abu bata amayarba sai ya tsaya mata a rai,amma ko bata rama ba indai ta fada ma ka Kasan ranta ya baci to shike nan ya wuce,yanzu ma gani takeyi Omar ya fifita su Najja a kanta,shine tayi zuciya take ta fushi a dakinta,
Omar shuru shuru yaga bata dawo ba,har shima yayi wanka da komai,yayi niyyar kyaleta sai ya tuna bataci komai ba,kuma shi bazai iya kwana ba Iklas ba,har room din ya bita, ruf da ciki ya ganta ta gaji da fushjnta tayi bacci,tashinta yayi kin San ba a skipping meal gidana tashi muje,ni...a tsawace yace tashi muje ban son shirme,ba shiri ta marzaye tabishi kajin ya tura mata maza kici, kamar zatayi kuka take turawa a baki, sai dayaga taci sosai,brush tayi ya nunama Bed kusa dashi kwanta nan tana daddakirewa taje ta kwanta tayi shuru minti kadan tayi bacci,juyawa Omar yayi tare da makalkale Gomnatinsa.
Washe gari kuwa tunda ta tashi taci gaba da fushinta,bata magana sai dole,har ya kaita schl da kansa driver ya dawo da ita,gani tayi Omar bai kulata ba shima,
Tunani tayi kar a kwace mata miji,wayarta ta jawo ta tura masa message ya office?karfe Nawa zaka dawo?miss u.
Dadi Omar yaji dama ya kasa tabuka komai saboda Gomnati na fushi dashi,Sam baya jin dadin fushinta.
Shareta yayi baiyi reply ba,Iklas na ganin shuru tace shike nan maybe ya Omar fa yayi fushi dani,kanta ta zubawa rankwashi tana na cuci kaina,yanzu idan yayi budurwa fa,shike nan nice ma da abin haushi wlh,ni wata banza ce sometimes mene na fushi da ya Omar daga ya fada min gaskia,bari kawai ya dawo mu shirya.
5pm Omar yasa password doorbell tayi kara,fitowa Iklas tayi sanye da wata Riga gaunt iya cinyarta peach color,ta zuba kyau sosai,lekawa tayi taga Omar ne, bude kofar tayi,kamashinta ya daki hancin Omar, Iklas ya karewa kallo ta gama hadewa,
Fuska ba walwala wai fushi yakeyi shima,a hankali tace sannu da zuwa Honey,yawwa kawai yace zai wuce ta tare hanyar tare da rungumeshi ledojin shopping dake hannunsa ya zubar kasa,jikinsa na mazari ya hau tsotsar Bakin Iklas a haukace,baji ba gani,daukanta yayi har bedroom toilet ya direta wanka sukayi a tare ya kara dakko Gomnati har bed nan ya shiga sarrafata itama haka dan kullum Iklas a karanta yanda ake xxx kala kala take,browsing takeyi amma ba kallon bf ba karanta takeyi step by step shi yasa duk wani new style take gwadawa kan Omar.
Mamaki Omar keyi yanda take kwarewa a harkar xxx tana iya style kala kala,bayan sun samu nutsuwa suna kwance Omar ya rada mata wai baby a ina kike koyo harkar nan ne?fari Iklas tayi da ido tace wasu a wajen arnan unguwarmu suke labari,wasu kuma browsing nakeyi yanda ake koyawa theory shine nakeyin practical kanka,
Daria Omar yayi to anjima practical Nawa zakiyi?kajika ya Omar kwai wayo yanzu fa ka bani wahala amma ai kinji dadi,ai Kaine kana wuta fa.Iklas sun gama Ssce exams sunyi candy,
Yau watanta Uku Gidan Omar,frnds dinta su angel duk suna kawo mata ziyara watarana,itama Omar yana kaita,haka gidan Sultan ma,Saleem ma da matarsa Jannat suna ziyarar juna,
yanzu Iklas Satinta 3 kenan tana fama da tashen zuciya sai kwadayi takeyi kala kala,tace wannan tace wancen, ta kara kiba da kyau,kirjinta ya ciko dam,Omar sai kwasar gara yakeyi, ya kara manne mata watarana ma baya zuwa office,
Zazzabi Iklas ta dan farayi,hospital suka je aka aunata tana da ciki na 2mnths,murna sukeyi sosai,Iklas harda kunna kida tana rawa,tana oh wai nice zan haihu,yanzu zan iya haihuwa,ta kalli Omar dake shafa cikinta, honey ka min ciki,dan Halak dan sunna,gaskia dole dama nayi ciki, baka daga kafa ko na 1day,yanzu idan na haihu dawa zakayi wannan barnan On bed,kai gaskia ya Omar muna goge duniya.rungumeta Omar yayi yanaji kamar ya cinyeta du saboda so gashi zai ga jininsa a duniya shima.
Washe gari Iklas cewa tayi Omar ya sauketa wajen Ummi,ai kuwa haka akayi yana sauketa ya wuce office,tunda ta shiga dakin Ummi take ta faman shafa cikinta tana murmushi,tabe baki Ummi tayi tace shashasha.
Minti kadan Iklas tace wai Ummi baki ga komai ba?banza Ummi tayi mata,Ummi yanzu baki gane ba? A hankali cikin rada tace ciki ne dani fa,baki gani ba da akayi scanning daga ganin shape din sa nasan yaron me kyau zan haifo,kamarsa daya da ya Omar daga ganin Alama,Ummi taji dadin Iklas Nada ciki amma tace dama shi kikazo nunawa,to Ummi dan na nuna laifi nayi dan sunna ne fa ba na shege nayi ba,
Kowa yasan cikin ya Omar ne,da aurena,saima ranar suna za a sha shagali sunan Baffa za a sa masa,to sai ki bari ki haihu tukun tun ciki bai fito ba ake wannan burin?haba Ummi ki mana fatan alkhairi kawai ba ki zauna kina wani kwane kwane ba.
Allah shiryeki Iklas kinje wurin Mama ae tana kitchen bari naje ma na tayata girki itama taji dadin suruka,taji dumin surukarta,daria Ummi tayi ke naga kara fetsarewa kijeyi kullum.a kitchen ta Tarar da Mama, Suna aikin Iklas tana sani take yatsina fuska kamar zatayi amai,harda ficewa da sauri ta shige toilet din Mama tana kakarin amai wai dan Mama ta gane tana da ciki fa,Mama ce tabi bayanta wai kunya sai sunkuyar da kai takeyi,tana wanke baki wai a dole ta gama amai,Mama sai sannu take mata tana jin dadi a ranta dan ta fuskanci ciki ne da Iklas,
Ganinda Iklas kewa Mama bata gane tana da ciki ba,dan haka tace Mama dan Allah ki sanmin yaji a plate zan sha,yaji a'a sai dai ki canja wani abun banda yaji,'yata Kodai ciki ne dake?da sauri tace ae Mama watansa biyu ma mun Ganshi a scanning kato dashi me kyau ne.
Dariya Mama tayi Iklas kwai kuruciya naga dai ranar da zaki shiryu.murmushi Iklas tayi ta baje saman kujera ita game ciki,su Suhaila suna dawowa daga schl ta rada musu na kusa haifar muku baby me kyau kamar bature, sai tsalle sukeyi suna murna,Abdallah dake Russia su Suleim suka fada masa.5pm Omar ya shigo a gajiye Iklas ya gani tana cin taliya da manja da yaji,tana kasa zaune ta rarrafo wajensa barka da dawowa Daddyn Baby na,daria Omar tare da cewa na hanaki cin yaji ba kya ji ko,hmm Baby yau ita yake so yaci ba laifina bane.
Washe gari Omar da Iklas sunje Hospital ganin likita,Sultan ne yace su jirashi yana fitowa yanzu yana duba wata,mutane suka gani damkam a waje masu son ganin likita, wajen mutanen Iklas ta karasa mata,tace bayin Allah sannimu fa,dan Allah Ku bani farar kujerarcen na zauna abinka da mace me juna biyu bama jure tsaiwa,gaba daya matan wajen daria sukayi sukace amma Sabon aure ce wannan batasan radadin haihuwa ba,da gani ma auren wuri akayi mata yarinya ce.
Kujera ta karba ta kawo wajen Omar Honey zauna ni na gaji,zama yayi ya jawota tare da dorata kan cinyarsa kowa na kallonsu,
Basu Dade ba Sultan ya fito shegen gari kana harka suka tafa da Omar,ciki suka shiga amma Iklas tace dole a kara yin scanning taga ya girmansa yake,
Sultan yace kai mutumina kana fama fa,harara Omar ya watsa masa ina ruwanka kai tayiwa malam kasa ayi mana scanning shine zaman lafiyarka,daria Sultan yayi mijin tace kawai. fadi ka kara Omar ya furta.
Cikin Iklas ya cika 5mnths ya fito kadan,dawowa Omar yayi ya tarad da Iklas ta ebo yaji tana sha,kwacewar yayi ya zubar dashi yana ta mata fada kan ta daina shan yaji,gani tayi da Omar ya takura mata,komai in tana son ci sai ya hanata wai zai Mata Illa,sabo da wannan dalilin Iklas ta dauki Jakarta ta koma gidan su Omar wajen Mama wai tayi yaji baza ta koma ba sai Omar yazo yayi bikonta,Ummi tayi tayi taki komawa, kyaleta sukayi,
Kwana 1,2,,3,4,5 shuru taga Omar ko gaida Mama bai zo ba,bai nemeta ba ko a waya tun tana sa ran ganin Omar amma shuru.
Washe gari sunday 7am tayi shiri tasa driver ya kaita gidanta wajen Omar. Tana shiga ta hau gyara gidan inda yan aiki basa shiga saida ta gyara ko ina kana ta fada kitchen ta shirya breakfast tana shirya dining, kamshi ne ya tashi Omar wanka yayi ya fito ido 4 sukayi da Iklas tayi wani sabon wankan ta chakare.ina kwana ta gaisar da Omar, barka da zuwa wifey, yawwa cewar Iklas taci gaba I miss u Honey,me too dear nan tayi serving dinsu suka ciyar da juna,sai hirar love sukeyi babu Wanda yayi maganar yajin Iklas,
Sai shagwaba takewa Omar Honey?naam wifey me kike so,kawai ni kasa naji dadina..murmushi ya sakar mata sai lashe masa kunne takeyi cike da salo,dama Omar kadan yake jira yau kwanansu 5 rabonsu da juna,kamar zasu cinye Kansu haka Duke darje juna a Palo ko bedroom kasa Shiga sukayi.
Sai da suka gwangwaje da juna sannan sukayi wanka tare nan wani sabon babin murzar juna suka bude,sai wurin 4 suka samu nutsuwa tun safe ake abu daya,shiryawa Iklas tayi taci gaba da fushinta ta dauki Jakarta zata tafi,Omar ya zata Iklas ta dawo kenan Ashe bata huce ba,tafiya zaki karayi kuma?cike da fushi tace Allah kiyaye na dawo da kaina ai class dina ya zube sai anyi biko na ehe.ta fada tare da ficewa driver ya figeta sai gidansu Omar,
Omar in banda dariya ba abinda Omar keyi akan wai Iklas yaji tayi.
Tana komawa gida su Mama ma sun ganeta wajen Omar taje sai daria sukeyi a ransu,washe gari ma haka ta kara figar gyalenta driver ya kaita suka yini suna sheka love ta shirya tana cika tana batsewa tacewa Omar Allah bamu Alkhairi,yana dariya yace to ki gaida gida.
Next day da gamma 5pm ta shigo palonta,Omar ta gani yana kallon news a jikinsa ta kwanta ai kuwa ya shiga yi mata tausa saida ta huta kana ta gyara ko ina yana kamshi, tayi musu girkin dare lafiyayye suka ci suka sha,suka shiga aikin Sunna ba ji ba gani,kusan kwana sukayi sannan Omar ya kyaleta badan ya gaji da ita ba,
Itama Iklas haka bayan sunyi break saida tasa Omar ya kara xxx sannan ta shirya tace na tafi,Omar yayi yayi ta hakura ta zauna tace Sam wlh sai yaje bikonta baza ta dawo da kanta ba,
Dariya Omar yayi sosai yace to ki gaida gida ya zaro bundle na 1k ya bata,tace Allah kara budi,na gode Allah ya kareka daka dukkan masu sharri,har mota ya rakata ta shiga driver ya figeta sai gidan Mama.suka bar Omar yana ta dariya.shima ya shirya ha bar gidan fes dashi.shi kam yajin nan na Iklas gaba ya kaishi ba bayaba, dan sosai take bashi zumarta.
AsmaBaffaⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
185-190
By
AsmaBaffa.
Omar tunda ya tafi cike da bacin Rai a zuciyarsa,haka ya koma gida yaji gidan ya masa fadi wayam ba masoyiya, nan ma yaji ba sauki bazai iya rayuwa haka ba,mikewa yayi ya fesa wanka 3qutr yasa da riga T-shirt masu matukar kyau sun dace da jikinsa,gashin nan sai kyalli yakeyi,Omar ba dai kyau ba ,karshe wajen kyau
Yau da kansa yayi driving shopping mall ya shiga duk abinda yasan Gomnati na so shi ya jidar mata ya siyo mata lafiyayyun gasassun kaji da ice cream ya wuce gidan.
Sallama dauke a bakinsa ya shiga palo,Ummi ya gani da su Suhaila,Mama na gefe tana waya da Baffa,da Ummi suka gaisa suna ta hira har Mama ta gama wayar,cinyar Mama ya kwanta sai shagwaba omar ke zuba mata kan ta barshi ya zauna gidan,amma Mama bata kulashi ba bare ta bashi amsa,
Ya rasa me ke masa dadi a duniya,daurewa yay ya cije tare da mikewa,nasu kajin da kayan ciye ciyen ya mika musu,ya kwashi na Iklas yayi dakin Ummi kai tsaye,Iklas na zaune tana bincike a wayarta ya shigo da Sallama yana ta wani cin magani,kamar zai maketa,daria ma ya bata
Kallonsa takeyi yayi kyau sosai,sannu da zuwa zumana,ko kulata baiyi ba yayi zamansa gefen bed din yana fushinsa,tana sani tace waya taba min kai ne my soul?a office ne? Harara ya dalla mata,
Allah huci zuciyarka Ogana idan ma wani ne ya bata ma,zaki sani ne indai nine zan rama,yanzu nan tun akan
Maganar room ce kake fushi haka?kayan ya tura mata ya mike ya koma wajen su Mama ko cikakken minti 5 baiyi ba ya dawo dakin Iklas a fusace cikin fushi yace ke dole fa ki zabi room guda naki na fada miki,
Kin San Halina a gaban Ummi ba ruwana zan iya hugging naki da wasu abubuwan gwara ki rufawa kanki asiri ki koma wani room din da zama,
Kallonsa Iklas takeyi da cikinta a gaba har ya gama fadansa,dariya tayi wacce ke kara mata kyau,sai kallonta Omar yakeyi da sha'awa komai na Iklas me kyau ne,baya gajiya da ita,tsayawa tayi da dariyar tace to kullum kullum da katon cikin ma baza ka bari a huta ba,ko tausayina baka ji zama da
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30 Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35