t-shirt mara nauyi yar shara-shara, ya saki kyakkyawar gashin kansa, bai ɗaure ba, wannan guntu gashin na gaban goshin nasa yana nan, yar ramar da ya yi tasa idanuwansa sun kara girma.
Tsaye suke sun zubawa computer ido, Lion nata faman hargitsa dark black curly hair sa, alamar zuciyar sa na masa zafi, sai cizan red lips nasa yake yi.
Sun jima tsaye suna kallon yadda computer ke tariyo musu bayanan da suke bincike a kai.
Tga ne ya ce "Amma Lion wai wannan binciken na waye ne haka?" Shiru Lion ya yi na tsawo mintoci.
Har su Tga sun cire rai da zai yi magana, sai kuma suka ji sexy voice nasa yana faɗin "James ya yi kuskure, ya jefa kansa a in da mawuyacin abune ya fita, ko kuma ya rayu".
A sukwane Tga da Tyrone suka zaro ido suna kallon Lion, a tare kuma suka mai da kallon su kan desktop computer ɗin, dan su kara ganin abin da suke gani shin da gaske ne ko dai gizo idon su ke musu.
Sun jima sosai dukkansu a tsaye, sun yi mutuwar tsaye, dan sun kasa yarda da abin, sai wani gwalo idanuwan su suke kara yi ko zasu samu damar ganin akasin result da suke gani a system ɗin, amma ina wannan result da suka gani da farko shine dai a wajen.
Ganin haka yasa Tga ya ce "Amma Lion ba last month kasa su Tyrone sun tarwatsa kungiyar *I .D .A. E .S. A* ɗin nan ba?".
Dogon numfashi ya ja tare da sauƙewa a hankali, sannan ya fara magana a nutse.
"James ya sa na yi bincike a kan su, saboda na samu wasu abubuwa na tambarin kungiyar nasu a ɗakin sa, *I .D .A. E. S .A* sunan kasashen da suke da reshe a can ne, shine suka sanya a matsayin sunan kunguyar su".
Cikin sauri Tga ya ce "Wace kasa da wace kasa kenan?"
Ɗaukan wani ɗan karamin game Lion ya yi, irin wannan game ɗin da a ke haɗa shi da hannu, fara jujjuya game ɗin ya yi, yana kokarin haɗawa, zuba masa ido suka yi, sun ƙagu su ji amsar da zai bada, ga shi shi kuma idan ka masa magana sai ya ɗauki tsawon lokaci kafin ya amsa ka.
Haka suka yi ta dakon jiran amsar shi, har sun fara fidda rai, sai can suka ji zazzakar muryarsa ya fara magana, ya kuma lumshe dara daran idanuwansa.
"*I .D. A. E. S. A* Yana nufin I. India D. Dubai S. Spain, sune kasashen da na yi bincike na gano su jiya zuwa yau, so sauran ban san ina bane" cikin sauri Tga ya ce "Amma Lion why not nu duba kasashen da suka fara da wayan nan harufan A.E.A".
Nan ma Lion ya jima kafin ya ce mu su "Ba iya sunan kasashe bane a wajen, har da sunan garuruwa, ina kyautata zaton saura ukun nan sunan garuruwa ne, ko kuma sunan wajajen da suke haɗuwa".
Shiru Tga ya yi yana tunani ko zai gano wani abin, amma sai dai ba abin da ya iya gane wa, dan bai isa ya haɗa kwakwalwarsa da ta Lion ba, a shirmen sa wai zai gwada tunano sunan garuruwa dake cikin Spain India da kuma Dubai, sai ya ga fa aikin ba ƙaramin aiki ba ne, ba zai yiwu ya iya gane ko gari goma ba, aikin na manya ne, ya jinjina wa Lion da ya iya gane wayan nan ukun ma daga daren jiya zuwa yau, kuma ba'a faɗa masa sunan kasashe bane, kawai saboda ya saba aikinne, sai ya lura da yadda a ka rubuta sunan, bai yi kama da sunan jimillan abu guda ɗaya ba, kuma basu yi kamanceceniya da abu biyu zuwa uku ba, aikin akwai rikita ƙwaƙwalwa, ya za'a yi Lion ya iya gane garuruwan da suka fara da A.E.A a cikin duniyar nan tab, ai garuran da suka fara da haka suna dayawa, taya zai iya ganewa, har ya zaƙulo garin da ya kasance eh shine suke nema, aiki ja.
Dukkan su sun ɗauki tsawon lokaci a haka suna kallon computer, ba wanda ya iya yiwa Lion wata magana.
Sai can Tga ya ce "Amma Lion ya a kayi ba su saka sunan dabar su na nan ba?"
Shiru ya yi na tsawon minti 10 kafin gently ya ce "Already manyan cikinsu mazauna nan ne, kuma nan shine maɓoyarsu, ba zasu taɓa saka sunan maɓoyarsu ba, ina da tabbacin akwai su sosai a nan, ina buƙatar kama James da kai na, ina son isa gare shi tun kafin CIA su rigani".
Kara zaro ido waje Tyrone. Tga suka yi a tare, cikin sauri har yana haɗe words Tga ya ce "Lion kana nufin CIA na neman James ne? To me ya musu?"
Shiru Lion ya yi bai sake yin magana ba, dan shi ba mai buɗe sirrinsa ga kowa bane, ko da Tga yake uncle ɗin sa kuma na hannun damar sa, baya yarda ya buɗe masa sirrinsa, sai dai idan ya gama bincike ya basu umarnin a kan su tafi aiki kawai.
Har zaman nasu ya kare kowa ya watse Lion bai sake cewa komai ba, ba haka Tga ya so ba, yaso jin da wani kungiya da wanne James ya ke yi wa aiki, sai dai ba hali, dan bai isa ya tambayi Lion ba, kuma ko bincike zai yi, ba wani abin da zai gane, dan binciken Lion na daban ne, kwakwalwar ba ɗaya ba.
Sai dai fa Tga ya shiga matsanancin tashin hankali fiye da misali, domin zuciyar sa ba zata iya jurar rashin James ba, kuma yasan a wannan hali tabbas Lion ya kama shi, to da kansa zai harbe shi.
(BABBAR MAGANA, TOH FA YAU A KE YIN TA)
Shima Lion ɗakin sa ya koma ya shige toilet dan ya zubawa kansa ruwan sanyi, ko zai samu sauƙin raɗaɗin da zuciyar sa ke yi masa, har wani jiri yake gani, Bawan Allah tun jiya bai ci komai ba, ba abin da ya saka a cikinsa sai ruwa, ya dukufa bincike yana son gane in da James yake nan da lokacin kalilan.
Ni kuma tattara kayana na yi na tafi, sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu, much kauna my fans yan amana!!.🥰
[11/17, 12:27 PM] +234 906 579 6460: 💞💞TRIPLET'S💞💞
Sanya almakashin nan ya yi, ya fara yanka mata wandon jikinta, daga kafar wandon ya fara har zuwa ƙugunta, ta gefe kenan. Bayan ya yanke wannan gefen ya dawo ta ɗayar gefen ma.
Runtse idanuwanta ta yi a cikin zuciyarta take faɗin "Ya Allah, kai kace mu nemi taimako ka a lokacin da muke bukata, matikar munyi yakini da kai kuma mun yarda kai ne zaka iya biya mana bukatar mu, ya Allah ina tawassuli da sunayenka tsarkaka guda 99 ya Allah ka kawo mini ɗauki, kada ka bari wannan mugun ya lalata mini rayuwa, ya Allah alfarma girman zatinka da izzar ka, albarkacin girmanka ya Allah ka sauko mini da ni'imar ka a gareni, na kareni daga wannan azzalumi, kaine arrahmanu ya Allah, mai rahma a kan bayinsa, mun saida, kuma na miƙa wuya agareka, babu wanda ya isa ya yi wa bawa abin da baka tsara masa ba, ba kuma wanda ya isa ya hana bawa abin da ka tsara masa, babu abin da ya isa ya yi motsi a dukka faɗin sammai da kassa ba tare da izinin ka ba, ya Allah ka taimake ni, wasbunallahu waniimal wakil, daga karshe ta rufe addu'ar tata da salatin Annabi salatin ibrahimiyya
Shi kuma boda Jami'u almakashin yasa yana, ya fara yanka ɗayan gefen wandon nata. Yana tsaka da yanka wa kawai ya yanke jiki ya faɗi a gefen ta, ita kuma dama ta runtse ido tana hawaye.
Jin ya faɗi kusa da ita ya sanya ta waro idanuwanta da sauri, dan a tunaninta ya gama yanke mata kayan ne zai fara lalata mata rayuwa.
Rinannun idanuwanta ne suka mata arba da Ayla tsaye riƙe da katon katako a hannu ta, sai haki take yi, tana mai da numfashi.
Cikin sauri Rimsha ta yi kokarin yunkurawa ta tashi, ta mance a ɗaure take, ba zata iya tashi ba, kuka ta saka da wannan dashashiyar muryar tata, ga kuma rigar Kausar a bakinta, ita ma Ayla kukan ta saka tare da yin wurgi da katakon ta haye saman gadon ta rungumo Rimsha tare da cire mata tsummar rigar Kausar ɗin dake bakin ta, suka ci gaba da hawayen a tare.
Abin da ya faru shine, lokacin da Rimsha ke jan sakatar kofar ta kasa buɗe wa, to da ya zo ya fisgo hannunta, wannan jan ta da ya yi, dama hannun ta ɗayar na kan sakatan, yana jan ta, ta janyo sakatar ya fita, sai dai dukkansu basu lura da cewa sakatar ta fita ba.
Ayla kuma bayan sun je gidan, ta kasa samun nitsuwa, ta kasa zama waje guda, sai tunanin jikin Rimsha take yi, har kuka ta rinƙa yi a ɓuye.
Su iya suna can suna cin uwar sabada, an sake musu kiɗa, sai tikar rawa suke, shine ita ta lallaɓa ta saci hanya ta bar gidan bikin, ta kamo hanyar gida dan tazo ta duba jikin Rimsha ko zata samu nitsuwa, baiwar Allah ta kasa samun sukunin.
Kasan cewar bata san hanya ba, sau uku tana ɓata hanya sai ta sake komawa baya, da kyar ta Iya gane hanyar.
Lokacin da ta shigo gidan Allah yasa bata yi magana ba, kawai ta nufi ɗakin Kausar, tun da ga ɗan bakin-bakin kofar ɗakin take jiyo nishin Rimsha hakan yasa ta karisa da sauri.
Turus ta tsaya a bakin kofa ganin abin da ke faruwa, lokacin ya gama ɗaureta yana kokarin yanka mata wando, ga shi ya toshe mata baki. Ganin haka yasa Ayla ta ja da baya a hankali, zuciyar na tafasa kamar zai fashe ya fito waje, har ta fara hawaye, addu'a take yi Allah yasa bai lalatawa Rimsha rayuwarta ba.
Kitchen ta fara shiga, bata samu madaki ba, sai ta fito waje, da farko katon dutse ta ɗauke, sai ta ji bai yi ba, hakan yasa ta jefar, ta fara yan dube-dube, can ta hango katako, shine ta ɗauko cikin sauri ta koma cikin gida.
Ta shiga ɗakin a hankali-hankali take tafiya, Allah ma yasa Rimsha ta runtse idanunta a lokacin, shi kuma hankalin shi ya yi nisa yana tunanin yadda zai fara shigar Rimsha.
Tana isowa wajen ta ɗaga katakon da iya karfinta na karshen ta buga masa a kai, shine ya yanke jiki ya faɗi sumamme ne ko matatce ne wallahu a'alam, wannan shine abin da ya faru.
Sosai suke kuka. Sai da suka yi mai isar su, sannan Rimsha ta ce "Ayla kwanceni" Ayla bata iya jin me Rimsha ke faɗe saboda maganar nata baya fita sosai, sai da ta matso da kunnenta sai tin ɗan bakin Rimsha ɗin, sannan ta iya jiyo me take faɗa.
Cikin sauri ta sanya hannu tana kokarin kwancewa amma ina abin yaci tura, ba ɗaurin wasa ya yi mata ba.
Ganin ba zai kwancu ta daɗi bane ya sanya ta ɗauko wannan almakashi da ya fara yanka wa Rimsha wando, ta fara yanka kayan Kausar ɗin dukka tana zubarwa.
Bayan ta kammala, Rimsha ta miƙe ta rungumeta da kyau tana zuba mata godiya.
Itama Ayla godiya ta rinƙa yi mata, domin a cewar ta kome zata yi wa Rimsha ba zata iya biyan ta ba, domin Rimsha ita ce silar fitarsu Daular Mutuwa, shekara uku Ayla tana Daular Mutuwa, har ta cire ranta da fita sai ga shi Rimsha ta tazo ta zamo musu silar fita, hakan ya sa take kula da Rimsha sosai.
Da kyar Rimsha ta iya dirowa kasa daga saman gadon sannan ta miƙe tsaye, sai layi take yi kamar zata faɗi, wajen drawer kayan Kausar ta nufa, dogon riga ta ɗauka ta sanya, sannan ta ɗauki wani dogon wandon jeans ta cire na jikinta daya yanka ta jefar ta sanya wannan, sai binta da ido Ayla take yi.
bayan ta gama saka kayan nata, ta shirya tsab, ta fito da wannan paper da ta yi zanen Romeo a jiki, sannan ta ɗauki takardun girkin da ta saya jiya a kasuwa, ita dai Ayla sai binta da ido kawai take yi.
Sai da ta gama haɗa komai nata, bata bar ko abu guda ɗaya ba, sannan ta riko hannun Ayla tana faɗin muje Ayla.
"Rimsha ina kuma zamu je? Waye muka sani a nan?" Rimsha kamar zata yi kuka, sai layi take yi, ga zafin zazzaɓi, kanta kamar zai fashe mata saboda ciwon da yake yi mata.
Da kyar ta iya fara magana "Ayla kina son ne mu cigaba da zama a nan gidan? Kina son ne mu zauna su lalata mana rayuwa, ko ma su kashe mu baki ɗaya?".
Girgiza kai Ayla ta fara yi tana faɗin "A'a Rimsha bana so su lalata mana rayuwa, to amma abin da zaki duba a nan shine, waye muka sani a nan? Idan mun bar gidan nan ina muka nufa? Dawa muka san zamu haɗu? Gara wayan nan da already mun san halin su, mun san abin da suke nufi da mu, idan muka barnan bamu san da suwaye zamu sake haɗuwa ba, wata kila ma wayan da zamu haɗu da su sunfi wayan nan munin hali, dan haka Rimsha ina son ki tsaya ki yi tunani kin ji?".
Hawaye sosai Rimsha ta ke yi, "Ayla ya zama dole mu bar gidan nan, koma da su waye zamu sake haɗu, dole mu tafi, kada ki manta Ayla, muna Sallah sau biyar a rana, har ma mu kara da nafila, irin su walaha, shafa'i da witiri da sallar dare, sannan kada ki manta muna azumin litinin da Alhamis, muna askar da rokar Allah ya kare mu a ko yaushe, a kuma duk in da muke, In Sha Allah, Ubangijin ba zai taɓa barin rayuwar mu ta wulakanta ba, kada ki manta Allah da kansa ya yi alkawarin tallafawa duk wanda ya riƙe Sallah biyar a rana, yana yin su yadda ya dace kuma a kan lokacin su, ki sa a ranki Ayla Allah na tare da mu, kuma bayin Allah masu taimako basa karewa a duniyar nan, ki yarda dani mu bar gidan nan, kuma idan zamu fita, mu fita da yakinin Allah ya taimake mu ba wani ba, da izinin Allah zai kawo mana ɗauki"
Ta kai karshen maganar tare da fara tafiya tana tangal-tangal.
"Rimsha a hakan zamu tafi? Kina tafiya kamar zaki faɗi kasa" "Ayla kiyi wa Allah kizo mu tafi, idan kuma zaki zauna a nan ne to Bismillah, kada ki duba dan bana iya tafiya da kyau, niyar mu na tseratar da mutuncin mu shi zaki duba"
Tana magana tana tafiya, ganin hakan yasa Ayla ta yi saurin karisawa wajen ta, ta ɗan riƙota dan ta taimaka mata, shi kuma boda Jami'u ya ji bugun katako, ko motsi baya yi, haka zalika baya numfashi, da alama cikin kansa ne ya sha bugun da babu jini ko kaɗan, sai kumburi da kan nasa ya yi kamar anhura balo-balo.
Wajen gidan gaba ɗaya suka fito, sai da suka tsaya na yan mintocin da ba su fi biyar ba, sannan suka fara tafiya ta Eyankorin junction.
Sunyi Sa'a babu kowa, har kofar gidan su waliya ba mutane.
Da kyar Rimsha ta iya kai bakin junction ɗin, daga nan suka miki gabas suka ci-gaba da tafiya.
Sun yi tafiya mai nisa har suka sauƙa daga bakin titin suka fara ratsa lunguna.
Daidai wani kangon gida, Ayla ta zube kasa, saboda azababben ciwon mara da ya ziyarce ta lokaci guda.
Hankali tashe Rimsha ta yi kanta tana kiran sunan ta, sai murkusoso take ta riƙe cikinta, nan take ta fara hawaye, wani na bin wani.
"Ayla dan Allah ki yi mini magana, ki faɗa mini meke damun ki, na shiga uku na, Innalillahi wa inna ilaihir rajiun, Ayla dan Allah ki ta shi".
Ina Ayla ko magana ta kasa yi, sai kuka kawai yake yi, Rismha na ƙoƙarin sake yin magana, idanunta suka mata arba da jini a jikin rigar Ayla, da yake doguwar rigar da ta sanya mai haske ne, sky blue ne. Ihu Rimsha ta saki, lokacin guda ta ji karfi yazo mata, dan a tunanin ta wani abinne ya sami Ayla, tabbas ta karanta mace na yin haila, sai dai bata san ya hailar take zuwa ma mace ba.
Da sauri ta miƙe ta bazama neman wanda zaizo ya duba mata meke damun Ayla, ko kaɗan Rimsha ba ta yi dana sanin barin gidan su Kausar ba, sai dai ita Ayla ta yi dana sanin yin hakan ɗin, domin a cewar ta, da tana gidan su Kausar ko ba komai za'a kawo mata ɗauki.
Ta hanyar da suka bi zuwa wajen, nan Rimsha ta bi, sai kuka take yi tana addu'a Allah ya dafa musu.
Tana kokarin fita lungun dan ta nemo mai duba mata Ayla, gaba ɗaya ta birkice, jiri take gani, saboda yinwa da kuma ciwo, bata gani sosai, saboda karfin hali da tausayi irin tata, hakan yasa ta rinƙa ɗaga kafa da iya karfinta kawai tana takawa, bata san inda take sauke kafar tata ba, domin bata iya ganin gaban ta.
Bata ankaraba ta ji ta yi karo da mutun, baya ta yi zata faɗi, cikin sauri ya riƙe hannun ta yana kallon kyakkyawar fuskar ta wanda ya birkice a yanzu.
"Lafiya baiwar Allah? Ina zaki je kike sauri hakan nan? Me ya same ki kike kuka?" Cikin harshen Hausa ya yi mata magana.
Jin an mata magana da Hausa yasa ta yi saurin waro idanuwanta waje.
Wani matashine, irin matasan fulanin nan, masu zuwa karatu ko dai wani abin, daga ganin sa, ɗan arewa ne, ba bayarabe bane, yana da tsabta jikinsa fes fes, ɗan gayu, ya ci gayunsa, daga gani kasan akwai naira a tattare da shi, hannusa ɗaya na riƙe da wani leda da a ka rubuta Item 7 a jiki, ledar tana da girma, sai tashin kamshin yake yi, kai daga gani kasan ba ɗan datti bane, a shekaru ba zai wuce 27 years ba, yana da kyau daidai gwargwado, kunsan jinin Hausa fulani da kyau ba'a magana.
Ganin shi yasa Rimsha ta kara fashewa da kuka, sakin hannunta ya yi yana faɗin "Lafiya ko dai baki jin Hausa ne? To bari na miki yarabanci ko fulatanci sai ki zaɓi yaren da kike ji ki bani amsa" haka ya maimaita
Showing 93001 words to 96000 words out of 344390 words
Tsaye suke sun zubawa computer ido, Lion nata faman hargitsa dark black curly hair sa, alamar zuciyar sa na masa zafi, sai cizan red lips nasa yake yi.
Sun jima tsaye suna kallon yadda computer ke tariyo musu bayanan da suke bincike a kai.
Tga ne ya ce "Amma Lion wai wannan binciken na waye ne haka?" Shiru Lion ya yi na tsawo mintoci.
Har su Tga sun cire rai da zai yi magana, sai kuma suka ji sexy voice nasa yana faɗin "James ya yi kuskure, ya jefa kansa a in da mawuyacin abune ya fita, ko kuma ya rayu".
A sukwane Tga da Tyrone suka zaro ido suna kallon Lion, a tare kuma suka mai da kallon su kan desktop computer ɗin, dan su kara ganin abin da suke gani shin da gaske ne ko dai gizo idon su ke musu.
Sun jima sosai dukkansu a tsaye, sun yi mutuwar tsaye, dan sun kasa yarda da abin, sai wani gwalo idanuwan su suke kara yi ko zasu samu damar ganin akasin result da suke gani a system ɗin, amma ina wannan result da suka gani da farko shine dai a wajen.
Ganin haka yasa Tga ya ce "Amma Lion ba last month kasa su Tyrone sun tarwatsa kungiyar *I .D .A. E .S. A* ɗin nan ba?".
Dogon numfashi ya ja tare da sauƙewa a hankali, sannan ya fara magana a nutse.
"James ya sa na yi bincike a kan su, saboda na samu wasu abubuwa na tambarin kungiyar nasu a ɗakin sa, *I .D .A. E. S .A* sunan kasashen da suke da reshe a can ne, shine suka sanya a matsayin sunan kunguyar su".
Cikin sauri Tga ya ce "Wace kasa da wace kasa kenan?"
Ɗaukan wani ɗan karamin game Lion ya yi, irin wannan game ɗin da a ke haɗa shi da hannu, fara jujjuya game ɗin ya yi, yana kokarin haɗawa, zuba masa ido suka yi, sun ƙagu su ji amsar da zai bada, ga shi shi kuma idan ka masa magana sai ya ɗauki tsawon lokaci kafin ya amsa ka.
Haka suka yi ta dakon jiran amsar shi, har sun fara fidda rai, sai can suka ji zazzakar muryarsa ya fara magana, ya kuma lumshe dara daran idanuwansa.
"*I .D. A. E. S. A* Yana nufin I. India D. Dubai S. Spain, sune kasashen da na yi bincike na gano su jiya zuwa yau, so sauran ban san ina bane" cikin sauri Tga ya ce "Amma Lion why not nu duba kasashen da suka fara da wayan nan harufan A.E.A".
Nan ma Lion ya jima kafin ya ce mu su "Ba iya sunan kasashe bane a wajen, har da sunan garuruwa, ina kyautata zaton saura ukun nan sunan garuruwa ne, ko kuma sunan wajajen da suke haɗuwa".
Shiru Tga ya yi yana tunani ko zai gano wani abin, amma sai dai ba abin da ya iya gane wa, dan bai isa ya haɗa kwakwalwarsa da ta Lion ba, a shirmen sa wai zai gwada tunano sunan garuruwa dake cikin Spain India da kuma Dubai, sai ya ga fa aikin ba ƙaramin aiki ba ne, ba zai yiwu ya iya gane ko gari goma ba, aikin na manya ne, ya jinjina wa Lion da ya iya gane wayan nan ukun ma daga daren jiya zuwa yau, kuma ba'a faɗa masa sunan kasashe bane, kawai saboda ya saba aikinne, sai ya lura da yadda a ka rubuta sunan, bai yi kama da sunan jimillan abu guda ɗaya ba, kuma basu yi kamanceceniya da abu biyu zuwa uku ba, aikin akwai rikita ƙwaƙwalwa, ya za'a yi Lion ya iya gane garuruwan da suka fara da A.E.A a cikin duniyar nan tab, ai garuran da suka fara da haka suna dayawa, taya zai iya ganewa, har ya zaƙulo garin da ya kasance eh shine suke nema, aiki ja.
Dukkan su sun ɗauki tsawon lokaci a haka suna kallon computer, ba wanda ya iya yiwa Lion wata magana.
Sai can Tga ya ce "Amma Lion ya a kayi ba su saka sunan dabar su na nan ba?"
Shiru ya yi na tsawon minti 10 kafin gently ya ce "Already manyan cikinsu mazauna nan ne, kuma nan shine maɓoyarsu, ba zasu taɓa saka sunan maɓoyarsu ba, ina da tabbacin akwai su sosai a nan, ina buƙatar kama James da kai na, ina son isa gare shi tun kafin CIA su rigani".
Kara zaro ido waje Tyrone. Tga suka yi a tare, cikin sauri har yana haɗe words Tga ya ce "Lion kana nufin CIA na neman James ne? To me ya musu?"
Shiru Lion ya yi bai sake yin magana ba, dan shi ba mai buɗe sirrinsa ga kowa bane, ko da Tga yake uncle ɗin sa kuma na hannun damar sa, baya yarda ya buɗe masa sirrinsa, sai dai idan ya gama bincike ya basu umarnin a kan su tafi aiki kawai.
Har zaman nasu ya kare kowa ya watse Lion bai sake cewa komai ba, ba haka Tga ya so ba, yaso jin da wani kungiya da wanne James ya ke yi wa aiki, sai dai ba hali, dan bai isa ya tambayi Lion ba, kuma ko bincike zai yi, ba wani abin da zai gane, dan binciken Lion na daban ne, kwakwalwar ba ɗaya ba.
Sai dai fa Tga ya shiga matsanancin tashin hankali fiye da misali, domin zuciyar sa ba zata iya jurar rashin James ba, kuma yasan a wannan hali tabbas Lion ya kama shi, to da kansa zai harbe shi.
(BABBAR MAGANA, TOH FA YAU A KE YIN TA)
Shima Lion ɗakin sa ya koma ya shige toilet dan ya zubawa kansa ruwan sanyi, ko zai samu sauƙin raɗaɗin da zuciyar sa ke yi masa, har wani jiri yake gani, Bawan Allah tun jiya bai ci komai ba, ba abin da ya saka a cikinsa sai ruwa, ya dukufa bincike yana son gane in da James yake nan da lokacin kalilan.
Ni kuma tattara kayana na yi na tafi, sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu, much kauna my fans yan amana!!.🥰
[11/17, 12:27 PM] +234 906 579 6460: 💞💞TRIPLET'S💞💞
Sanya almakashin nan ya yi, ya fara yanka mata wandon jikinta, daga kafar wandon ya fara har zuwa ƙugunta, ta gefe kenan. Bayan ya yanke wannan gefen ya dawo ta ɗayar gefen ma.
Runtse idanuwanta ta yi a cikin zuciyarta take faɗin "Ya Allah, kai kace mu nemi taimako ka a lokacin da muke bukata, matikar munyi yakini da kai kuma mun yarda kai ne zaka iya biya mana bukatar mu, ya Allah ina tawassuli da sunayenka tsarkaka guda 99 ya Allah ka kawo mini ɗauki, kada ka bari wannan mugun ya lalata mini rayuwa, ya Allah alfarma girman zatinka da izzar ka, albarkacin girmanka ya Allah ka sauko mini da ni'imar ka a gareni, na kareni daga wannan azzalumi, kaine arrahmanu ya Allah, mai rahma a kan bayinsa, mun saida, kuma na miƙa wuya agareka, babu wanda ya isa ya yi wa bawa abin da baka tsara masa ba, ba kuma wanda ya isa ya hana bawa abin da ka tsara masa, babu abin da ya isa ya yi motsi a dukka faɗin sammai da kassa ba tare da izinin ka ba, ya Allah ka taimake ni, wasbunallahu waniimal wakil, daga karshe ta rufe addu'ar tata da salatin Annabi salatin ibrahimiyya
Shi kuma boda Jami'u almakashin yasa yana, ya fara yanka ɗayan gefen wandon nata. Yana tsaka da yanka wa kawai ya yanke jiki ya faɗi a gefen ta, ita kuma dama ta runtse ido tana hawaye.
Jin ya faɗi kusa da ita ya sanya ta waro idanuwanta da sauri, dan a tunaninta ya gama yanke mata kayan ne zai fara lalata mata rayuwa.
Rinannun idanuwanta ne suka mata arba da Ayla tsaye riƙe da katon katako a hannu ta, sai haki take yi, tana mai da numfashi.
Cikin sauri Rimsha ta yi kokarin yunkurawa ta tashi, ta mance a ɗaure take, ba zata iya tashi ba, kuka ta saka da wannan dashashiyar muryar tata, ga kuma rigar Kausar a bakinta, ita ma Ayla kukan ta saka tare da yin wurgi da katakon ta haye saman gadon ta rungumo Rimsha tare da cire mata tsummar rigar Kausar ɗin dake bakin ta, suka ci gaba da hawayen a tare.
Abin da ya faru shine, lokacin da Rimsha ke jan sakatar kofar ta kasa buɗe wa, to da ya zo ya fisgo hannunta, wannan jan ta da ya yi, dama hannun ta ɗayar na kan sakatan, yana jan ta, ta janyo sakatar ya fita, sai dai dukkansu basu lura da cewa sakatar ta fita ba.
Ayla kuma bayan sun je gidan, ta kasa samun nitsuwa, ta kasa zama waje guda, sai tunanin jikin Rimsha take yi, har kuka ta rinƙa yi a ɓuye.
Su iya suna can suna cin uwar sabada, an sake musu kiɗa, sai tikar rawa suke, shine ita ta lallaɓa ta saci hanya ta bar gidan bikin, ta kamo hanyar gida dan tazo ta duba jikin Rimsha ko zata samu nitsuwa, baiwar Allah ta kasa samun sukunin.
Kasan cewar bata san hanya ba, sau uku tana ɓata hanya sai ta sake komawa baya, da kyar ta Iya gane hanyar.
Lokacin da ta shigo gidan Allah yasa bata yi magana ba, kawai ta nufi ɗakin Kausar, tun da ga ɗan bakin-bakin kofar ɗakin take jiyo nishin Rimsha hakan yasa ta karisa da sauri.
Turus ta tsaya a bakin kofa ganin abin da ke faruwa, lokacin ya gama ɗaureta yana kokarin yanka mata wando, ga shi ya toshe mata baki. Ganin haka yasa Ayla ta ja da baya a hankali, zuciyar na tafasa kamar zai fashe ya fito waje, har ta fara hawaye, addu'a take yi Allah yasa bai lalatawa Rimsha rayuwarta ba.
Kitchen ta fara shiga, bata samu madaki ba, sai ta fito waje, da farko katon dutse ta ɗauke, sai ta ji bai yi ba, hakan yasa ta jefar, ta fara yan dube-dube, can ta hango katako, shine ta ɗauko cikin sauri ta koma cikin gida.
Ta shiga ɗakin a hankali-hankali take tafiya, Allah ma yasa Rimsha ta runtse idanunta a lokacin, shi kuma hankalin shi ya yi nisa yana tunanin yadda zai fara shigar Rimsha.
Tana isowa wajen ta ɗaga katakon da iya karfinta na karshen ta buga masa a kai, shine ya yanke jiki ya faɗi sumamme ne ko matatce ne wallahu a'alam, wannan shine abin da ya faru.
Sosai suke kuka. Sai da suka yi mai isar su, sannan Rimsha ta ce "Ayla kwanceni" Ayla bata iya jin me Rimsha ke faɗe saboda maganar nata baya fita sosai, sai da ta matso da kunnenta sai tin ɗan bakin Rimsha ɗin, sannan ta iya jiyo me take faɗa.
Cikin sauri ta sanya hannu tana kokarin kwancewa amma ina abin yaci tura, ba ɗaurin wasa ya yi mata ba.
Ganin ba zai kwancu ta daɗi bane ya sanya ta ɗauko wannan almakashi da ya fara yanka wa Rimsha wando, ta fara yanka kayan Kausar ɗin dukka tana zubarwa.
Bayan ta kammala, Rimsha ta miƙe ta rungumeta da kyau tana zuba mata godiya.
Itama Ayla godiya ta rinƙa yi mata, domin a cewar ta kome zata yi wa Rimsha ba zata iya biyan ta ba, domin Rimsha ita ce silar fitarsu Daular Mutuwa, shekara uku Ayla tana Daular Mutuwa, har ta cire ranta da fita sai ga shi Rimsha ta tazo ta zamo musu silar fita, hakan ya sa take kula da Rimsha sosai.
Da kyar Rimsha ta iya dirowa kasa daga saman gadon sannan ta miƙe tsaye, sai layi take yi kamar zata faɗi, wajen drawer kayan Kausar ta nufa, dogon riga ta ɗauka ta sanya, sannan ta ɗauki wani dogon wandon jeans ta cire na jikinta daya yanka ta jefar ta sanya wannan, sai binta da ido Ayla take yi.
bayan ta gama saka kayan nata, ta shirya tsab, ta fito da wannan paper da ta yi zanen Romeo a jiki, sannan ta ɗauki takardun girkin da ta saya jiya a kasuwa, ita dai Ayla sai binta da ido kawai take yi.
Sai da ta gama haɗa komai nata, bata bar ko abu guda ɗaya ba, sannan ta riko hannun Ayla tana faɗin muje Ayla.
"Rimsha ina kuma zamu je? Waye muka sani a nan?" Rimsha kamar zata yi kuka, sai layi take yi, ga zafin zazzaɓi, kanta kamar zai fashe mata saboda ciwon da yake yi mata.
Da kyar ta iya fara magana "Ayla kina son ne mu cigaba da zama a nan gidan? Kina son ne mu zauna su lalata mana rayuwa, ko ma su kashe mu baki ɗaya?".
Girgiza kai Ayla ta fara yi tana faɗin "A'a Rimsha bana so su lalata mana rayuwa, to amma abin da zaki duba a nan shine, waye muka sani a nan? Idan mun bar gidan nan ina muka nufa? Dawa muka san zamu haɗu? Gara wayan nan da already mun san halin su, mun san abin da suke nufi da mu, idan muka barnan bamu san da suwaye zamu sake haɗuwa ba, wata kila ma wayan da zamu haɗu da su sunfi wayan nan munin hali, dan haka Rimsha ina son ki tsaya ki yi tunani kin ji?".
Hawaye sosai Rimsha ta ke yi, "Ayla ya zama dole mu bar gidan nan, koma da su waye zamu sake haɗu, dole mu tafi, kada ki manta Ayla, muna Sallah sau biyar a rana, har ma mu kara da nafila, irin su walaha, shafa'i da witiri da sallar dare, sannan kada ki manta muna azumin litinin da Alhamis, muna askar da rokar Allah ya kare mu a ko yaushe, a kuma duk in da muke, In Sha Allah, Ubangijin ba zai taɓa barin rayuwar mu ta wulakanta ba, kada ki manta Allah da kansa ya yi alkawarin tallafawa duk wanda ya riƙe Sallah biyar a rana, yana yin su yadda ya dace kuma a kan lokacin su, ki sa a ranki Ayla Allah na tare da mu, kuma bayin Allah masu taimako basa karewa a duniyar nan, ki yarda dani mu bar gidan nan, kuma idan zamu fita, mu fita da yakinin Allah ya taimake mu ba wani ba, da izinin Allah zai kawo mana ɗauki"
Ta kai karshen maganar tare da fara tafiya tana tangal-tangal.
"Rimsha a hakan zamu tafi? Kina tafiya kamar zaki faɗi kasa" "Ayla kiyi wa Allah kizo mu tafi, idan kuma zaki zauna a nan ne to Bismillah, kada ki duba dan bana iya tafiya da kyau, niyar mu na tseratar da mutuncin mu shi zaki duba"
Tana magana tana tafiya, ganin hakan yasa Ayla ta yi saurin karisawa wajen ta, ta ɗan riƙota dan ta taimaka mata, shi kuma boda Jami'u ya ji bugun katako, ko motsi baya yi, haka zalika baya numfashi, da alama cikin kansa ne ya sha bugun da babu jini ko kaɗan, sai kumburi da kan nasa ya yi kamar anhura balo-balo.
Wajen gidan gaba ɗaya suka fito, sai da suka tsaya na yan mintocin da ba su fi biyar ba, sannan suka fara tafiya ta Eyankorin junction.
Sunyi Sa'a babu kowa, har kofar gidan su waliya ba mutane.
Da kyar Rimsha ta iya kai bakin junction ɗin, daga nan suka miki gabas suka ci-gaba da tafiya.
Sun yi tafiya mai nisa har suka sauƙa daga bakin titin suka fara ratsa lunguna.
Daidai wani kangon gida, Ayla ta zube kasa, saboda azababben ciwon mara da ya ziyarce ta lokaci guda.
Hankali tashe Rimsha ta yi kanta tana kiran sunan ta, sai murkusoso take ta riƙe cikinta, nan take ta fara hawaye, wani na bin wani.
"Ayla dan Allah ki yi mini magana, ki faɗa mini meke damun ki, na shiga uku na, Innalillahi wa inna ilaihir rajiun, Ayla dan Allah ki ta shi".
Ina Ayla ko magana ta kasa yi, sai kuka kawai yake yi, Rismha na ƙoƙarin sake yin magana, idanunta suka mata arba da jini a jikin rigar Ayla, da yake doguwar rigar da ta sanya mai haske ne, sky blue ne. Ihu Rimsha ta saki, lokacin guda ta ji karfi yazo mata, dan a tunanin ta wani abinne ya sami Ayla, tabbas ta karanta mace na yin haila, sai dai bata san ya hailar take zuwa ma mace ba.
Da sauri ta miƙe ta bazama neman wanda zaizo ya duba mata meke damun Ayla, ko kaɗan Rimsha ba ta yi dana sanin barin gidan su Kausar ba, sai dai ita Ayla ta yi dana sanin yin hakan ɗin, domin a cewar ta, da tana gidan su Kausar ko ba komai za'a kawo mata ɗauki.
Ta hanyar da suka bi zuwa wajen, nan Rimsha ta bi, sai kuka take yi tana addu'a Allah ya dafa musu.
Tana kokarin fita lungun dan ta nemo mai duba mata Ayla, gaba ɗaya ta birkice, jiri take gani, saboda yinwa da kuma ciwo, bata gani sosai, saboda karfin hali da tausayi irin tata, hakan yasa ta rinƙa ɗaga kafa da iya karfinta kawai tana takawa, bata san inda take sauke kafar tata ba, domin bata iya ganin gaban ta.
Bata ankaraba ta ji ta yi karo da mutun, baya ta yi zata faɗi, cikin sauri ya riƙe hannun ta yana kallon kyakkyawar fuskar ta wanda ya birkice a yanzu.
"Lafiya baiwar Allah? Ina zaki je kike sauri hakan nan? Me ya same ki kike kuka?" Cikin harshen Hausa ya yi mata magana.
Jin an mata magana da Hausa yasa ta yi saurin waro idanuwanta waje.
Wani matashine, irin matasan fulanin nan, masu zuwa karatu ko dai wani abin, daga ganin sa, ɗan arewa ne, ba bayarabe bane, yana da tsabta jikinsa fes fes, ɗan gayu, ya ci gayunsa, daga gani kasan akwai naira a tattare da shi, hannusa ɗaya na riƙe da wani leda da a ka rubuta Item 7 a jiki, ledar tana da girma, sai tashin kamshin yake yi, kai daga gani kasan ba ɗan datti bane, a shekaru ba zai wuce 27 years ba, yana da kyau daidai gwargwado, kunsan jinin Hausa fulani da kyau ba'a magana.
Ganin shi yasa Rimsha ta kara fashewa da kuka, sakin hannunta ya yi yana faɗin "Lafiya ko dai baki jin Hausa ne? To bari na miki yarabanci ko fulatanci sai ki zaɓi yaren da kike ji ki bani amsa" haka ya maimaita
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32 Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115