domin dama babu haɗi ta fi Ommu komai, kawai rashin ɗaukar wankar shegun dressing da bata yi ne yasa ake mata kallon kamar ba komai ɗin.
Ta kasa juyowa shi kuma Abbi ya kasa cire idanunsa daga kanta, da dai taga ba zai daina kallonta ba kuma yaki karisowa cikin ɗakin yana tsaye a bakin kofar toilet, sai ta hakura ta juyo a hankali tare da fara kallon kasa ta ki haɗa ido da shi.
Ya ilahi ya lalliahi ai kuwa ashe bai ga komai ta baya ba sai da ta juyo ta gaba, cikin sauri ya kariso wajen da take tare da rungumarta a jikinsa, wani nauyayyar ajiyar zuciya suka sauƙe a tare, tunani ta fara yi kenan gaskiyar Akila? Lallai kam to ita ina zata iya irin waƴan nan dressing da Ommu ke yi, ai sai yara ita kunya ba zai barta ba.
Tana can tana tunani shi kuwa Abbi yana sabgar gabansa dama daga shi sai towel.... na haɗa kayana zuwa wajen daddyn Jelly dan na basu waje.
Sai lallaɓa Aylarsa yake yi suna kwance saman bed nasa tana kwance a saman kirjinsa, amma fa sai da aka yi wa Jelly dabara na cewa Ayla zata kwana da Ommu ne sannan ta yarda da rashin Ayla a ɗakinsu, ba dan haka ba, ba zata taɓa yarda Ayla ta kwana da daddynta ba, duk da an ce mata kanwar mummynta ne, amma ta yi mugun raina Ayla ɗin sosai, kuma da farko ma taki yarda ta kwana da Hanan, ta kafe sai da daddy zata kwana, sai da Abbi ya yi mata dabara tare da lallaɓata sannan ta yarda su kwana da Hanan ɗin.
"Babyn daddy daddynki yana cikin wani hali, zaki iya taimaka Mashi?" Ya tambaya yana shafa bayanta. Tana daga lafe a kirjinsa ta ce "Daddy sosaima, zan taimaka maka".
Ajiyar zuciya ya sauke har ga Allah ba zai iya jure sati guda da Dr ta ce ba, yau kwana uku ma ji yake yi kamar zai mutu saboda azababben sha'awarta dake damunsa, to ina ga an cika sati, ai sai dai a kwashe shi sai asibiti kawai.
"Baby kanki nake so ki bani kin ji ko?" Ya yi maganar can kasan maƙoshinsa. Da yake bata san me hakan yake nufi ba sai ta ce "To daddy na baka ai".
Kara matseta sosai ya yi a jikinsa, Baiwar Allah bata gama samun sauƙi ba amma yana ƙoƙarin sake tsunduma ta cikin wani yanayin kuma.
Juyawa da ita ya yi izuwa saman bed ɗin ya yi mata rumfa da kirjinsa, nan take ya fara murzanta son ranshi, a wannan karonma ta ci bakar wahala a hannunsa, ta yi kuka kamar mene ne, amma dai Allah ya takaita ba suma, bata suma ba, sai dai fa ta wahala zallar madarar wahala, sai nishi take yi tana kuka kasa kasa da kyar da kyar, kuka kuma mai taɓa zuciya, Daddynta yana neman kasheta shi da kansa.
Shi kuwa sai aikin rarrashi yake yi, duk ya birkice mata kamar ba shi ba, amma kuma ya kwashi daɗi iya son ransa, yau nema ya san ya kwanta da ita, ranar farko bakar wahala shima yasa saboda......
Da kansa ya yi mata wanka kamar dai yadda ya saba yi mata, magungunarta ya ɗebo ya bata ta sha sannan suka kwanta bayan shima ya yi wankar kenan, rungumota sosai ya yi a jikinsa kamar na ce zan kwace mashi ita, da haka barci ya yi awon gana da su sai sauke ajiyar zuciya irin na wadda yaci kuka ta ƙoshi take yi.
A ɓangaren Akila kuwa, yau ma dai masoyin ɓoye ya hanata yin waya da Irfan, idan Irfan ya kira sai ya ji wayar a kashe yayin da shi kuma masoyin ɓoyen sai misalin karfe 10 ya kirata a waya.
Gaba ɗaya ta mance da abin da ya faru jiya a gidan Abbi, ta mance ya ce mata shi ba mutun bane, hakan yasa ta ɗauki kiran tasa cikin zumuɗi.
Sallama ta yi mashi kamar ko da yaushe, cikin fara'a ya amsa mata sallamar tata tare da yi mata barka da dare, bakinta ya ki rufuwa saboda murmushi ta amsa mashi da lafiya Lou fatan shima haka ne?.
Ya ɗan yi shiru kafin ya amsa mata da lafiya Lou Alhamdulila ina su Akil da kuma ango Imran, ta sha mamakin jin wannan tambayar tasa, amma sai bata yi gigin tambayarsa a ina ya san cewa Imran ya yi aure ba, kawai sai ta ce mashi suna nan lafiya lou.
"Heartbeat ɗin heartbeat ɗinta me ya same ki? Yau na ji gabaɗaya kin sauya". Cikin shagwaɓa ta ce "Kai ne mana". Da sauri ya ce "Subhanallah ni kuma my heartbeat?" Gyaɗa mashi kai ta yi alamar e shi ɗin dai.
"Heartbeat me na yi maki kuma?" Nisawa ta yi kafin ta ce "Me yasa kaki ka bayyana mani kanka? Me yasa kake bawa zuciyarta wahala? Haba mana bugun zuciyata why kake azabtar da ni kuma kake ikirarin cewa sona kake yi?".
Ɗan dafe kansa ya yi yana faɗin "Nayi kuskure matata amma ki yi mani afuwa kin ji ko? Ba zan sake ba, kuma zan tura maki hotona yanzu, amma me yasa kike da tsoro haka ne? Ni mutun ne ba aljani ba kawai jiya na yi maki zolaya ne na tsakanin masoya, amma tuba nake yi Gimbiyata".
Wani irin daddaɗar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce "To shikenan Heartbeat ɗi na, komai ya wuce amma dai ina matukar son na ganka, ka turo mani pic naka please".
"Zan turo maki amma ki yi mani murmushi tukun nan ko my pleasure?". Wani kayatatcen murmushi ne ya subce mata tare da sanya hannunta ta rufe face nata tana faɗin "Uhm Uhm yanzu dai sai da ka saka ni Murmushi ko?".
Wani irin shagwaɓe murya ya yi cikin salo mai jan hankali tare da kwarewa a iya shagwaɓa ya ce "Uhm uhm ba dole na sanya bugun zuciyata murmushi ba, kin san yadda nake ji a cikin zuciyarta idan kika yi murmushi kuwa?" Girgiza mashi kai ta yi alamar a'a tamkar tana gaban shi.
"My heartbeat idan ki ka yi murmushi ji nake yi duniya ta tsaya mani cak, ji nake yi tamkar bana a duniyar nan, wani irin baƙon yanayi ne ke ratsa zuciyarta har izuwa gabaɗaya sassan da jini ke gudana a jikin nawa, ina tsintar kaina a cikin wani irin farinci wadda ba zai misaltu a gare ni ba, ina jin kamar an yi mani albishir ne da gidan aljanna, please my bugun zuciya keep smile kin ji ko matar Heartbeat ɗin ta".
Wani irin daɗi ta ji a cikin zuciyarta, har wani irin sanyi kamar an zuba mata kankara take ji yana ratsata, jinta take yi a sabuwar duniya, kara narke mashi ta yi suka cigaba da zubawa juna kalaman soyayya da Kauna, gabaɗaya ya sanya ta ta mance da zancen hoto, dama kuma da gangan ya yi hakan domin baya son tura mata hoton nasa a yanzu, yana tura mata zata gane shi, shi kuma ba haka yake so ba, yana so ne sai ta kamu da son shi wadda ba zata iya rabuwa da shi ba, sannan sai ya kawo mata kansa har gida su ga juna, kuma yana so ne ta so shi tsakani da Allah ba tare da ta san waye shi ba.
Ya kware wajen iya shagwaɓa da soyayya, hakan yasa yau har kukan daɗi Akila ta yi mashi, domin ya fita iya soyayya da komai nesa ba kusa ba, hawaye babbiyu yau ta yi mashi kuka, cikin sigar shagwaɓa kuma ya rarrashi kayarsa, yana bala'i kaunarta fiye da tunanin mai tunani, sai dai kuma akwai shi da zuciya da kishi tare da neman magana, da gangan wani lokaci yake tsorata domin yana jin daɗin yin hakan, yana jin daɗin yaga yana tsoratata tana zuba mashi kukan shagwaɓa, hakan ba karamin daɗi yake yi mashi ba.
Sai misalin karfe 1 na dare sannan ya ce ta kwanta shiru kada ta yi magana, duk abin da zai faɗa bai ce ta bashi amsa ba, ta dai yi shiru har barci ya ɗauketa, amma ta bar mashi wayarta a kunnnenta yana makale domin ta saurari abin da zai na gaya mata ɗin har ta yi barci, okey ta amsa mashi da shi sannan ta yi abin da ya faɗa ɗin dukka tare da kara jawo bargo ta shige.
Wasu shegun zafafan kalamai ya fara faɗa mata a kunnenta, yana yi yana haɗa mata da shagwaɓa, sai murmushi take yi har barci ya ɗauketa fuska ɗauke da murmushi, shiru ya yi yana sauraran yadda numfashinta ke sauƙa a hankali hankali har karfe biyu na dare, sannan ne ya kace kiran cike da begenta, bai gaji da jin muryarta ba, haka zalika wannan shagwaɓar tata baya isarsa, baya gajiya kwata kwata, ita ma ta iya soyayya sai dai ko rabin shi bata kai ba, tana bashi kulawa iya iyawarta.
Cike da kewarta shima ya kwanta tare da jawo lallausan bargo ya shige ciki, ya rufe har kansa.
A ɓangaren su Jelly da yaya Imran ma dai an sha waya har karfe 1 sannan shima ya ce ta kwanta ta yi barci dan saboda tashin asuba, yasan halinta sarai bata tashin asuba ta daɗi idan ana tashinta, amma fa shi a nashi ɓangaren da rungumar pillow ta barshi ya kwana, ta zuba mashi shagwaɓa da soyayya son ranta, ta bar bawan Allah da matse pillow domin ta jefa shi cikin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa.
A ɓangaren Rimsha kuwa, ba ita ta farka ba sai karfe 8 na dare, baiwar Allah ta tashi lafiya Lou sai dai ciwo da jininta yake ɗan yi mata. A hankali ta sauƙo kasa ta nufi toilet.
Wanka ta fara yi kafin ta ɗauro alwala ta zo ta gabatar da sallar mangariba da kuma isha, sannan ta shirya cikin wando da kuma riga kamar yadda ta sa ba, yau garin akwai iska da hadari da alama ruwan sama za'ayi, hakan yasa ta ɗauki jacket data ɗauko a ɗakin Imran ta sanya a jikinta ta fito palo dan ta yi magana da yaya Imran.
Da sallama a bakinta ta shiga ɗakin nasa, baya nan hakan yasa ta wuce kasa dan tasan yanan tare da Areef a ɗakinsa kenan.
Sallama ta yi masu a bakin kofar, har suna haɗa baki wajen amsa mata sallamar tata tare da bata izinin shigowa, cikin natsuwa ta shigo cikin ɗakin.
Areef na zaune saman gado da gabaɗaya jikinsa, shi kuma Imsan yana zaune ne a bakin gadon, Areef ya jingina kansa da jikin headboard na gadon yana fuskartar Imran ɗin, shigowarta tasa gabaɗaya suka zuba mata idanu cike da tausayinta fal ransu.
Gaishesu ta zo ta yi kafin Areef ya yi mata alama akan ta zo kusa da shi ta zauna, shima dai Areef kallon ƴar baby yake yi wa Rimsha kamar Imran ɗin, kuma gaskiya ce yarinya ce 14 years da ƴan hayaniya ne fa ke gare ta.
Ba musu ta koma gefensa ta zauna domin tun da ta ga daddynta ya yarda da su, sai ita ma ta kara yarda da su dama can already ta yarda da su, karawa kawai ta yi a yanzu.
Ɗan kwantar mata da kanta ya yi a jikinsa Imran yana hana shi kada ya fama ciwonsa amma ina bai damu ba, shi dai burinsa kada ta shiga damuwa tunda Imran ɗin ya gaya mashi halin da take ciki na rashin lafiya na abinda Dr ya ce, shiyasa shima baya son barinta ta shiga damuwa.
Wayarsa ya ɗauko ya fara kiran layin da Aseef ya sai wa Musharraf jiya kafin ya baro Usa, bugu ɗaya daddyn ya ɗauka domin shima ya ƙagu ya yi magana da Rimshan kuma ya kira layin Areef ɗin bata shiga.
Juya kiran Areef ya yi ta koma video call, bawan Allah yana cikin jirgi ba su sauƙa ba, murmushi Areef ya sakar mashi kafin ya ce "Uncle please promise me akan ba zaka shiga damuwa ba? Na maka alkawari sai in da karfi na ya kare, amma tabbas zan bawa sister kulawa sosai".
Jinjina kai daddy ya yi yana faɗin "James in dai Rimsha a hannunku take kai da Imran, to ba zan taɓa shiga damuwa ba". Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce "Uncle just call me Areef not James, ni musulmi ne, amma kada ka bari kowa ya sani a gida, a baya ma abin da ya sa ban gaya maka ba, ina tunanin zaka iya gaya wa wani ne, ciki kuma har da Aseef a lokacin, zan gaya maka dalilin da yasa bana so a san ni musulmi ne, amma ba yanzu ba, yanzu ka yi magana da gimbiyar TRIPLETS tukunnan".
Daddy bai kawo komai a ransa na sunan da Areef ya kira Rimsha da shi na gimbiya TRIPLETS ba, ya ɗauka kawai dan hankalinsa ya kwanta ne yasa ya ce hakan, dan haka sai bai wani damu ba, shi kuma Areef ya juya wayar zuwa kan fuskar Rimsha da ta kwantar da kanta a saman kafaɗarsa ta gefen kirjinsa ya yi.
Ganin daddynta yasa ta miƙe cikin sauri tana faɗin "Daddy daddy please ka dawo ka ji? Daddy idan baka dawo ba zan iya mutu wa, babu JEHAN babu MUMMY babu GWAGGO, ni kaɗai na saura daddy, dan Allah ka dawo mu nemo ina suke" tana magana tana hawaye.
Katse kiran Areef ya yi ba tare da ya bar daddy ya yi magana ba, rai a ɗan ɓace ya fara magana "Rimsha me yake damun ki ne? Me yasa kike son tayarwa da uncle hankali ne? Ki sani uncle yana bukatar kwanciyar hankali fiye da ke, ko so kike ki saka mana shi a cikin damuwa ne? Ki ja wani ciwon ya kama mana shi ko? To zamu ɓata dake in dai zaki rinƙa yi wa Uncle kuka, kuma ba zan sake haɗa ku a waya ba".
Hakuri ta fara bashi akan ba zata kara ba, ta tuba. "Okey ki yi mani alkawarin ba zaki sake cewa uncle wani abin da zai tayar mashi da hankali ba? Ki yi mani alkawarin farinciki zaki rinƙa sanya shi kullum?". Da sauri ta fara gyaɗa mashi kai akan ta yi alkawarin farinciki zata rinƙa sanya daddyn.
"Good to jeki ki kawo mani wayarki, sai ki dawo ku yi magana da uncle ɗin kin ji?". Okey ta amsa mashi da shi sannan ta miƙe da sauri ta fice daga ɗakin, shi dai Imran ya kasa magana domin kuwa ba ƙaramin daɗin yadda Areef yake kaunar Rimsha ya ji ba, shima a yanzu kauna na daban yake yi mata bayan jin cewa ƴar uwarsa ce, kun san Imran dama yana bala'in kaunar ƴan uwansa sosai da sosai.
Da sallama ta dawo cikin ɗakin lokacin kuma Areef ya sake kiran daddy dan su cigaba da magana da ita. A in da ta tashi a nan ta koma ta zauna, cikin girmamawa ta miƙa mashi wayar tata shi ma ya miƙo mata nasa dan su cigaba da magana da daddy, karɓa ta yi tare da kawo wa saitin fuskarta, ai kuwa zancen Areef gaskiya ce, ta ɗagawa daddy hankali har kwallah sai da ya yi, ga idanunsa nan akwai alamar kwallah a ciki.
Hakuri ta fara bawa daddyn tare da ƙoƙarin nuna mashi ta hakura zata zauna da ƴan uwanta, kamar dai yadda suka yi da Areef haka ta yi ƙoƙarin nunawa daddy cewa tana farinciki.
Shi kuma Areef ba tare da ta gaya mashi password na wayar ba, da kansa ya buɗe wayar ya shiga cikin domin ya sanya mata number daddynta, ganin uban miss call na number da aka rubuta Yaya Ahmad ne yasa ya ɗago ya kalli Imran tare da tambayarsa waye kuma Yaya Ahmad a cikin familynsu.
Sai da gaban Imran ya faɗi domin yasan halin Areef sosai da sosai, zai iya sanyawa a ɗaure A'A akan Rimsha, komai kuɗin dangin su A'A kuwa, duk da cewa kusan suke da mulkin NIGERIA a yanzu, tsab Areef zai iya ɗaure gabaɗaya familynsu, abin da su Areef ɗin sune ke juya kasar Nigeria koma ace Africa baki ɗaya, yah gwamnatin kasar su ke mulkar Nigeria da sunan an bamu ƴanci, to waye gwamnatin kuma? Ai kunga sune gwamnatin tun da kakansu ne akan mulki, to kunga a gwamnatan ce za su ɗaure A'A ɗaurin da ba zai iya fitowa ba ma kuwa.
Cikin sigar da Areef zai fahimtar Imran ya gaya mashi waye A'A me kuma ya haɗa shi da Rimsha sannan da abin da yake so a wajen ta, da yake Areef akwai kwakwalwa sosai sai bai tuhumi Rimsha akan me yasa take kula shi ba, ya yi amfani da abin da ya gani na ganin yawan miss call nasa a wayarta, which means kenan Rimsha bata ɗaukar kiransa, idan bata ɗaukar kiransa kuma ai bata damu da shi ba, idan kuma bata damu da shi ba babu so kenan.
Number A'A ɗin ya kira tare da sanya wayar a hand-free, bugu ɗaya Ahmad ya ɗauka murya can kasa kasa ya ce "Rimsha sai yau kika tuna da ni ko? Wai me na yi maki ne kike neman kashe Ni? Kin manta alkawari da ki ka yi mani ko?" Cikin yaren Hausa ya yi maganar so Areef bai fahimci me yake faɗa ba, dan haka sai ya fara magana cikin yaren English. "Hyyy man that's is not Rimsha, kanin mijijta yake magana ko kuma in ce maka yayanta zaka fi fahimta, bana son ka sake kiran wannan number a rayuwarka, ka mance da wace ce Rimsha a rayuwarka, zai fi zama maka alkhari if not zaka yi regretting zuwanka duniya".
Ita kuwa Rimsha ko a jikinta, a lokacin kuma ta gama magana da daddynta sai wani murmushi take yi, dama kunsan ba son A'A take yi ba, shiyasa bata wani damu ba dan Areef ya karta mashi warning,
Shiru A'A ya ɗan yi kafin ya ce "To ai Rimsha bata da wani yaya idan ba Imran ba, cos ba zan daina kiranta ba domin ita nake burin na aura". Yana kai karshen maganar diff ya katse kiran. Tab an ce rashin sani ya fi dare duhu, A'A ya yi abu a duhu kuwa, bai san da waye yake magana ba.
A'A yana katse kiran kuma sai ga shi ya kira number Imran, ba musu Imran ya ɗauki kiran, cikin yaren Hausa suka fara magana a
Showing 333001 words to 336000 words out of 344390 words
Ta kasa juyowa shi kuma Abbi ya kasa cire idanunsa daga kanta, da dai taga ba zai daina kallonta ba kuma yaki karisowa cikin ɗakin yana tsaye a bakin kofar toilet, sai ta hakura ta juyo a hankali tare da fara kallon kasa ta ki haɗa ido da shi.
Ya ilahi ya lalliahi ai kuwa ashe bai ga komai ta baya ba sai da ta juyo ta gaba, cikin sauri ya kariso wajen da take tare da rungumarta a jikinsa, wani nauyayyar ajiyar zuciya suka sauƙe a tare, tunani ta fara yi kenan gaskiyar Akila? Lallai kam to ita ina zata iya irin waƴan nan dressing da Ommu ke yi, ai sai yara ita kunya ba zai barta ba.
Tana can tana tunani shi kuwa Abbi yana sabgar gabansa dama daga shi sai towel.... na haɗa kayana zuwa wajen daddyn Jelly dan na basu waje.
Sai lallaɓa Aylarsa yake yi suna kwance saman bed nasa tana kwance a saman kirjinsa, amma fa sai da aka yi wa Jelly dabara na cewa Ayla zata kwana da Ommu ne sannan ta yarda da rashin Ayla a ɗakinsu, ba dan haka ba, ba zata taɓa yarda Ayla ta kwana da daddynta ba, duk da an ce mata kanwar mummynta ne, amma ta yi mugun raina Ayla ɗin sosai, kuma da farko ma taki yarda ta kwana da Hanan, ta kafe sai da daddy zata kwana, sai da Abbi ya yi mata dabara tare da lallaɓata sannan ta yarda su kwana da Hanan ɗin.
"Babyn daddy daddynki yana cikin wani hali, zaki iya taimaka Mashi?" Ya tambaya yana shafa bayanta. Tana daga lafe a kirjinsa ta ce "Daddy sosaima, zan taimaka maka".
Ajiyar zuciya ya sauke har ga Allah ba zai iya jure sati guda da Dr ta ce ba, yau kwana uku ma ji yake yi kamar zai mutu saboda azababben sha'awarta dake damunsa, to ina ga an cika sati, ai sai dai a kwashe shi sai asibiti kawai.
"Baby kanki nake so ki bani kin ji ko?" Ya yi maganar can kasan maƙoshinsa. Da yake bata san me hakan yake nufi ba sai ta ce "To daddy na baka ai".
Kara matseta sosai ya yi a jikinsa, Baiwar Allah bata gama samun sauƙi ba amma yana ƙoƙarin sake tsunduma ta cikin wani yanayin kuma.
Juyawa da ita ya yi izuwa saman bed ɗin ya yi mata rumfa da kirjinsa, nan take ya fara murzanta son ranshi, a wannan karonma ta ci bakar wahala a hannunsa, ta yi kuka kamar mene ne, amma dai Allah ya takaita ba suma, bata suma ba, sai dai fa ta wahala zallar madarar wahala, sai nishi take yi tana kuka kasa kasa da kyar da kyar, kuka kuma mai taɓa zuciya, Daddynta yana neman kasheta shi da kansa.
Shi kuwa sai aikin rarrashi yake yi, duk ya birkice mata kamar ba shi ba, amma kuma ya kwashi daɗi iya son ransa, yau nema ya san ya kwanta da ita, ranar farko bakar wahala shima yasa saboda......
Da kansa ya yi mata wanka kamar dai yadda ya saba yi mata, magungunarta ya ɗebo ya bata ta sha sannan suka kwanta bayan shima ya yi wankar kenan, rungumota sosai ya yi a jikinsa kamar na ce zan kwace mashi ita, da haka barci ya yi awon gana da su sai sauke ajiyar zuciya irin na wadda yaci kuka ta ƙoshi take yi.
A ɓangaren Akila kuwa, yau ma dai masoyin ɓoye ya hanata yin waya da Irfan, idan Irfan ya kira sai ya ji wayar a kashe yayin da shi kuma masoyin ɓoyen sai misalin karfe 10 ya kirata a waya.
Gaba ɗaya ta mance da abin da ya faru jiya a gidan Abbi, ta mance ya ce mata shi ba mutun bane, hakan yasa ta ɗauki kiran tasa cikin zumuɗi.
Sallama ta yi mashi kamar ko da yaushe, cikin fara'a ya amsa mata sallamar tata tare da yi mata barka da dare, bakinta ya ki rufuwa saboda murmushi ta amsa mashi da lafiya Lou fatan shima haka ne?.
Ya ɗan yi shiru kafin ya amsa mata da lafiya Lou Alhamdulila ina su Akil da kuma ango Imran, ta sha mamakin jin wannan tambayar tasa, amma sai bata yi gigin tambayarsa a ina ya san cewa Imran ya yi aure ba, kawai sai ta ce mashi suna nan lafiya lou.
"Heartbeat ɗin heartbeat ɗinta me ya same ki? Yau na ji gabaɗaya kin sauya". Cikin shagwaɓa ta ce "Kai ne mana". Da sauri ya ce "Subhanallah ni kuma my heartbeat?" Gyaɗa mashi kai ta yi alamar e shi ɗin dai.
"Heartbeat me na yi maki kuma?" Nisawa ta yi kafin ta ce "Me yasa kaki ka bayyana mani kanka? Me yasa kake bawa zuciyarta wahala? Haba mana bugun zuciyata why kake azabtar da ni kuma kake ikirarin cewa sona kake yi?".
Ɗan dafe kansa ya yi yana faɗin "Nayi kuskure matata amma ki yi mani afuwa kin ji ko? Ba zan sake ba, kuma zan tura maki hotona yanzu, amma me yasa kike da tsoro haka ne? Ni mutun ne ba aljani ba kawai jiya na yi maki zolaya ne na tsakanin masoya, amma tuba nake yi Gimbiyata".
Wani irin daddaɗar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce "To shikenan Heartbeat ɗi na, komai ya wuce amma dai ina matukar son na ganka, ka turo mani pic naka please".
"Zan turo maki amma ki yi mani murmushi tukun nan ko my pleasure?". Wani kayatatcen murmushi ne ya subce mata tare da sanya hannunta ta rufe face nata tana faɗin "Uhm Uhm yanzu dai sai da ka saka ni Murmushi ko?".
Wani irin shagwaɓe murya ya yi cikin salo mai jan hankali tare da kwarewa a iya shagwaɓa ya ce "Uhm uhm ba dole na sanya bugun zuciyata murmushi ba, kin san yadda nake ji a cikin zuciyarta idan kika yi murmushi kuwa?" Girgiza mashi kai ta yi alamar a'a tamkar tana gaban shi.
"My heartbeat idan ki ka yi murmushi ji nake yi duniya ta tsaya mani cak, ji nake yi tamkar bana a duniyar nan, wani irin baƙon yanayi ne ke ratsa zuciyarta har izuwa gabaɗaya sassan da jini ke gudana a jikin nawa, ina tsintar kaina a cikin wani irin farinci wadda ba zai misaltu a gare ni ba, ina jin kamar an yi mani albishir ne da gidan aljanna, please my bugun zuciya keep smile kin ji ko matar Heartbeat ɗin ta".
Wani irin daɗi ta ji a cikin zuciyarta, har wani irin sanyi kamar an zuba mata kankara take ji yana ratsata, jinta take yi a sabuwar duniya, kara narke mashi ta yi suka cigaba da zubawa juna kalaman soyayya da Kauna, gabaɗaya ya sanya ta ta mance da zancen hoto, dama kuma da gangan ya yi hakan domin baya son tura mata hoton nasa a yanzu, yana tura mata zata gane shi, shi kuma ba haka yake so ba, yana so ne sai ta kamu da son shi wadda ba zata iya rabuwa da shi ba, sannan sai ya kawo mata kansa har gida su ga juna, kuma yana so ne ta so shi tsakani da Allah ba tare da ta san waye shi ba.
Ya kware wajen iya shagwaɓa da soyayya, hakan yasa yau har kukan daɗi Akila ta yi mashi, domin ya fita iya soyayya da komai nesa ba kusa ba, hawaye babbiyu yau ta yi mashi kuka, cikin sigar shagwaɓa kuma ya rarrashi kayarsa, yana bala'i kaunarta fiye da tunanin mai tunani, sai dai kuma akwai shi da zuciya da kishi tare da neman magana, da gangan wani lokaci yake tsorata domin yana jin daɗin yin hakan, yana jin daɗin yaga yana tsoratata tana zuba mashi kukan shagwaɓa, hakan ba karamin daɗi yake yi mashi ba.
Sai misalin karfe 1 na dare sannan ya ce ta kwanta shiru kada ta yi magana, duk abin da zai faɗa bai ce ta bashi amsa ba, ta dai yi shiru har barci ya ɗauketa, amma ta bar mashi wayarta a kunnnenta yana makale domin ta saurari abin da zai na gaya mata ɗin har ta yi barci, okey ta amsa mashi da shi sannan ta yi abin da ya faɗa ɗin dukka tare da kara jawo bargo ta shige.
Wasu shegun zafafan kalamai ya fara faɗa mata a kunnenta, yana yi yana haɗa mata da shagwaɓa, sai murmushi take yi har barci ya ɗauketa fuska ɗauke da murmushi, shiru ya yi yana sauraran yadda numfashinta ke sauƙa a hankali hankali har karfe biyu na dare, sannan ne ya kace kiran cike da begenta, bai gaji da jin muryarta ba, haka zalika wannan shagwaɓar tata baya isarsa, baya gajiya kwata kwata, ita ma ta iya soyayya sai dai ko rabin shi bata kai ba, tana bashi kulawa iya iyawarta.
Cike da kewarta shima ya kwanta tare da jawo lallausan bargo ya shige ciki, ya rufe har kansa.
A ɓangaren su Jelly da yaya Imran ma dai an sha waya har karfe 1 sannan shima ya ce ta kwanta ta yi barci dan saboda tashin asuba, yasan halinta sarai bata tashin asuba ta daɗi idan ana tashinta, amma fa shi a nashi ɓangaren da rungumar pillow ta barshi ya kwana, ta zuba mashi shagwaɓa da soyayya son ranta, ta bar bawan Allah da matse pillow domin ta jefa shi cikin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa.
A ɓangaren Rimsha kuwa, ba ita ta farka ba sai karfe 8 na dare, baiwar Allah ta tashi lafiya Lou sai dai ciwo da jininta yake ɗan yi mata. A hankali ta sauƙo kasa ta nufi toilet.
Wanka ta fara yi kafin ta ɗauro alwala ta zo ta gabatar da sallar mangariba da kuma isha, sannan ta shirya cikin wando da kuma riga kamar yadda ta sa ba, yau garin akwai iska da hadari da alama ruwan sama za'ayi, hakan yasa ta ɗauki jacket data ɗauko a ɗakin Imran ta sanya a jikinta ta fito palo dan ta yi magana da yaya Imran.
Da sallama a bakinta ta shiga ɗakin nasa, baya nan hakan yasa ta wuce kasa dan tasan yanan tare da Areef a ɗakinsa kenan.
Sallama ta yi masu a bakin kofar, har suna haɗa baki wajen amsa mata sallamar tata tare da bata izinin shigowa, cikin natsuwa ta shigo cikin ɗakin.
Areef na zaune saman gado da gabaɗaya jikinsa, shi kuma Imsan yana zaune ne a bakin gadon, Areef ya jingina kansa da jikin headboard na gadon yana fuskartar Imran ɗin, shigowarta tasa gabaɗaya suka zuba mata idanu cike da tausayinta fal ransu.
Gaishesu ta zo ta yi kafin Areef ya yi mata alama akan ta zo kusa da shi ta zauna, shima dai Areef kallon ƴar baby yake yi wa Rimsha kamar Imran ɗin, kuma gaskiya ce yarinya ce 14 years da ƴan hayaniya ne fa ke gare ta.
Ba musu ta koma gefensa ta zauna domin tun da ta ga daddynta ya yarda da su, sai ita ma ta kara yarda da su dama can already ta yarda da su, karawa kawai ta yi a yanzu.
Ɗan kwantar mata da kanta ya yi a jikinsa Imran yana hana shi kada ya fama ciwonsa amma ina bai damu ba, shi dai burinsa kada ta shiga damuwa tunda Imran ɗin ya gaya mashi halin da take ciki na rashin lafiya na abinda Dr ya ce, shiyasa shima baya son barinta ta shiga damuwa.
Wayarsa ya ɗauko ya fara kiran layin da Aseef ya sai wa Musharraf jiya kafin ya baro Usa, bugu ɗaya daddyn ya ɗauka domin shima ya ƙagu ya yi magana da Rimshan kuma ya kira layin Areef ɗin bata shiga.
Juya kiran Areef ya yi ta koma video call, bawan Allah yana cikin jirgi ba su sauƙa ba, murmushi Areef ya sakar mashi kafin ya ce "Uncle please promise me akan ba zaka shiga damuwa ba? Na maka alkawari sai in da karfi na ya kare, amma tabbas zan bawa sister kulawa sosai".
Jinjina kai daddy ya yi yana faɗin "James in dai Rimsha a hannunku take kai da Imran, to ba zan taɓa shiga damuwa ba". Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce "Uncle just call me Areef not James, ni musulmi ne, amma kada ka bari kowa ya sani a gida, a baya ma abin da ya sa ban gaya maka ba, ina tunanin zaka iya gaya wa wani ne, ciki kuma har da Aseef a lokacin, zan gaya maka dalilin da yasa bana so a san ni musulmi ne, amma ba yanzu ba, yanzu ka yi magana da gimbiyar TRIPLETS tukunnan".
Daddy bai kawo komai a ransa na sunan da Areef ya kira Rimsha da shi na gimbiya TRIPLETS ba, ya ɗauka kawai dan hankalinsa ya kwanta ne yasa ya ce hakan, dan haka sai bai wani damu ba, shi kuma Areef ya juya wayar zuwa kan fuskar Rimsha da ta kwantar da kanta a saman kafaɗarsa ta gefen kirjinsa ya yi.
Ganin daddynta yasa ta miƙe cikin sauri tana faɗin "Daddy daddy please ka dawo ka ji? Daddy idan baka dawo ba zan iya mutu wa, babu JEHAN babu MUMMY babu GWAGGO, ni kaɗai na saura daddy, dan Allah ka dawo mu nemo ina suke" tana magana tana hawaye.
Katse kiran Areef ya yi ba tare da ya bar daddy ya yi magana ba, rai a ɗan ɓace ya fara magana "Rimsha me yake damun ki ne? Me yasa kike son tayarwa da uncle hankali ne? Ki sani uncle yana bukatar kwanciyar hankali fiye da ke, ko so kike ki saka mana shi a cikin damuwa ne? Ki ja wani ciwon ya kama mana shi ko? To zamu ɓata dake in dai zaki rinƙa yi wa Uncle kuka, kuma ba zan sake haɗa ku a waya ba".
Hakuri ta fara bashi akan ba zata kara ba, ta tuba. "Okey ki yi mani alkawarin ba zaki sake cewa uncle wani abin da zai tayar mashi da hankali ba? Ki yi mani alkawarin farinciki zaki rinƙa sanya shi kullum?". Da sauri ta fara gyaɗa mashi kai akan ta yi alkawarin farinciki zata rinƙa sanya daddyn.
"Good to jeki ki kawo mani wayarki, sai ki dawo ku yi magana da uncle ɗin kin ji?". Okey ta amsa mashi da shi sannan ta miƙe da sauri ta fice daga ɗakin, shi dai Imran ya kasa magana domin kuwa ba ƙaramin daɗin yadda Areef yake kaunar Rimsha ya ji ba, shima a yanzu kauna na daban yake yi mata bayan jin cewa ƴar uwarsa ce, kun san Imran dama yana bala'in kaunar ƴan uwansa sosai da sosai.
Da sallama ta dawo cikin ɗakin lokacin kuma Areef ya sake kiran daddy dan su cigaba da magana da ita. A in da ta tashi a nan ta koma ta zauna, cikin girmamawa ta miƙa mashi wayar tata shi ma ya miƙo mata nasa dan su cigaba da magana da daddy, karɓa ta yi tare da kawo wa saitin fuskarta, ai kuwa zancen Areef gaskiya ce, ta ɗagawa daddy hankali har kwallah sai da ya yi, ga idanunsa nan akwai alamar kwallah a ciki.
Hakuri ta fara bawa daddyn tare da ƙoƙarin nuna mashi ta hakura zata zauna da ƴan uwanta, kamar dai yadda suka yi da Areef haka ta yi ƙoƙarin nunawa daddy cewa tana farinciki.
Shi kuma Areef ba tare da ta gaya mashi password na wayar ba, da kansa ya buɗe wayar ya shiga cikin domin ya sanya mata number daddynta, ganin uban miss call na number da aka rubuta Yaya Ahmad ne yasa ya ɗago ya kalli Imran tare da tambayarsa waye kuma Yaya Ahmad a cikin familynsu.
Sai da gaban Imran ya faɗi domin yasan halin Areef sosai da sosai, zai iya sanyawa a ɗaure A'A akan Rimsha, komai kuɗin dangin su A'A kuwa, duk da cewa kusan suke da mulkin NIGERIA a yanzu, tsab Areef zai iya ɗaure gabaɗaya familynsu, abin da su Areef ɗin sune ke juya kasar Nigeria koma ace Africa baki ɗaya, yah gwamnatin kasar su ke mulkar Nigeria da sunan an bamu ƴanci, to waye gwamnatin kuma? Ai kunga sune gwamnatin tun da kakansu ne akan mulki, to kunga a gwamnatan ce za su ɗaure A'A ɗaurin da ba zai iya fitowa ba ma kuwa.
Cikin sigar da Areef zai fahimtar Imran ya gaya mashi waye A'A me kuma ya haɗa shi da Rimsha sannan da abin da yake so a wajen ta, da yake Areef akwai kwakwalwa sosai sai bai tuhumi Rimsha akan me yasa take kula shi ba, ya yi amfani da abin da ya gani na ganin yawan miss call nasa a wayarta, which means kenan Rimsha bata ɗaukar kiransa, idan bata ɗaukar kiransa kuma ai bata damu da shi ba, idan kuma bata damu da shi ba babu so kenan.
Number A'A ɗin ya kira tare da sanya wayar a hand-free, bugu ɗaya Ahmad ya ɗauka murya can kasa kasa ya ce "Rimsha sai yau kika tuna da ni ko? Wai me na yi maki ne kike neman kashe Ni? Kin manta alkawari da ki ka yi mani ko?" Cikin yaren Hausa ya yi maganar so Areef bai fahimci me yake faɗa ba, dan haka sai ya fara magana cikin yaren English. "Hyyy man that's is not Rimsha, kanin mijijta yake magana ko kuma in ce maka yayanta zaka fi fahimta, bana son ka sake kiran wannan number a rayuwarka, ka mance da wace ce Rimsha a rayuwarka, zai fi zama maka alkhari if not zaka yi regretting zuwanka duniya".
Ita kuwa Rimsha ko a jikinta, a lokacin kuma ta gama magana da daddynta sai wani murmushi take yi, dama kunsan ba son A'A take yi ba, shiyasa bata wani damu ba dan Areef ya karta mashi warning,
Shiru A'A ya ɗan yi kafin ya ce "To ai Rimsha bata da wani yaya idan ba Imran ba, cos ba zan daina kiranta ba domin ita nake burin na aura". Yana kai karshen maganar diff ya katse kiran. Tab an ce rashin sani ya fi dare duhu, A'A ya yi abu a duhu kuwa, bai san da waye yake magana ba.
A'A yana katse kiran kuma sai ga shi ya kira number Imran, ba musu Imran ya ɗauki kiran, cikin yaren Hausa suka fara magana a
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112 Chapter 113Chapter 114Chapter 115