kada yaxo ni yayi
ta mun fada.nazir ya ce yanxun haka xaki ce?
ummi tace, um,sai da safenku.kada ku ja min
duka.sagir cikin jin haushi ya ce,ki xama
mangofak qarewan krt.sannan in kin gama wan
naki ya aure ki. ita dai ta shige gida.kusa da soro
ta iske umma da ya abba ta yo masa rakiya, tana
kuma ba shi aaki kan cewa yayi ta haquri,tace ina
fada maka ko yaushe ba fa fushi ko fada ne xai
saka matarka a hanya ba.lallashi da nashiha,ka
dunga koya mata giqki daka nutsu ka koya mata
ba gashi ka ce ta iya daidai gwargwado ba?abba
yace,hum lamarin yarinyan nan yayi nisa fa
umma,wankan jikinta ni xan koya mata? sallah fa
daga nake da ita.amma abin yaci tura.antynta
sau nawa tana xuwa tai mata fada duk a
cnxa,mkrtn ma ta qi xuwa.ni kuma da ce
ruwanta.umma cikin al'ajabi tace, sallah! sallai
ma bata san yi abba?abba yace umma baxan
mata sharri ba... Ta ce Tabdi,to kuwa ba kuwa
kazantarta ta wuce jiki hr d zcy. wannan ita ce
kazanta mafi muni. Don haka dole ne ka zage
damtse don ganin ta kama sallah,to menene
marabar arne d Muslmi in ba Sallah ba?Abba ya
ce Umma na mata nasiha na gaji. Ta ce To kasa
ta a mkrntr Islamiyya,kila ta ji tsoran Allah in
tana jin Wa'azi. Sannan ka dainga siyo mata
kasasuwan wa'azi.Abba ya ce Umma kaset nawa
na kawo mata bata sakawa,Kullum sai indiya da
Hausa fim,in naki sayan man fetur in tana da kudi
ta saya. In kuma ba a ta da shi sai ta dauki
ittafin Hausa ta dukufa.umma ta ce Allah ya
kyauta,kaje kayi ta hkr tare da addu'a. Ya kalli
Ummi,sannan ya ce ma umma,kada ta sake fita
gurin wadanan kananan yaran,sannan ya fita. A
daki umma take tambayar Ummi daga ina suke?
Ta ce um,Umma kyale su ni sam ma ba su min
ba. Umma ta ce to Allah dai ya miki za6i nagari.
Abba yana kwance a dakinsa ya yi lamo cikin
bargo,ya kasa amsa ma kanshi tarin tambayoyin
da ke yawo cikin kanshi. Haka tambayoyi suke
zuwa masa daya-bayan-daya ,me yasa ya damu
da lamarin Ummi??me yasa da a ka yi sallama da
ita ya samu kanshi cikin wani tashin Hankali? Me
ya sa ranar da zai je mata ziyara ya za6i ya sai
mata kayan kwalliya? A fili ya ce,don tana
kanwata.Zuciyarshi ta ki amincewa da haka. Me
yake shirin faruwa da ni ne? ya fada a fili. Ya yi
juyi zuwa rigingine,sannan ya dauki filo ya manna
a kirjinshi, ya ci gaba da magana shi daya. Bana
zaton cewa Son Ummi nake yi.don lkcn da na yi
tsananin Son Bishira bn ta6a samun kaina cikin
wannan yanayin ba. Kai Allah ya tsare ni da Son
ummi,wannan mahaukaciyar
yarinyar..........bugun kofarshi da a ke yi ne ya
katse shi. Murayar Bishira ce ta na cewa Babn
Walid!Babn Walid!! Ya bude kofar da sauri,ta ce
Walid ne ke ta amai. Ya fita ya dauki yaron daga
hannunta yana fadin Me zai hana shi amai,in ba a
ci sa'a ba har zawo sai ya yi,Saboda
kazantarki.Sam ba ki lura da me zai wawuro ya
tura bakinsa. Ta ce Yau fa bai ci komai ba,tun da
safe yake wannan aman.Ya ce shi ne ba ki sanar
da ni ba?Ya cire masa kayan jikinsa wadanda ya
ji suna ta doka karni.. . Ya isa igiyar shanya ya
ciri wasu yasa masa,sannan ya fita dashi.Wani
babban kyamis ya tafi da shi,mai kyamis din
likita ne,sai dai ba na yara ba ne,amma kowa
yazo sai ya duba shi.Nan dai ya masa bayani ya
ba su magunguna. Sha biyu dai dai ya dawo,tana
zaune tana kallo ya ce "A'uzubillahi,wai ke kallon
nan masifa ya zamarmiki ne?to ki sani na kusan
fita da kayan kallon nan. Ta ce,Tab,ka kaisu ina?
dadinta dai dafa gidan ubana a ka kawo su. Ya
ce ta za su koma gidan uban naki. Ta dafe kirji
"Zagina ka ke yi?ya dora mata dan a jiki "An
zage ki,ke din banza,kazama!yazube mata
maganguna ya fita. Ya jima zaune a kofar
gidanshi dafe da kai,yana tunanin shin wai shi
kadai ne bai yi sa'ar mata ba,ko kuwa duk maza
ne.Ya tuna abokanshi 2 da suka yi aure. Muktar d
Jamilu,sam ba su da wannan matsalar,duk lkcn
da yaje gidansu tsaf matansu,ga mutunci da
mutanta mutane. Shi kuma a cikin abokanshi
babu mai zuwa gidan sbd bata gainin kowa da
gashi. 'Yan uwanshi sai wanda ta za6a sannan
zata yi hulda da su. 'Yan garinsu kuwa can
¤ZAMFARA¤In suka zo kiri- kiri take nuna musu
kyama ga rowa,sam bata hulda da matan
abokanshi. Ya numfasa zai bi shawarar Umma ya
gani, amma gaskiya Bishira ba matar zama ba
ce. Tun da ya dawo sallarAsubahi dakinta ya
shiga tana ta shirga bacci. Walid kuma ya yi
faca-faca cikin kashi ya tausasa zuciyarshi ya ce
"Bishira! . Bishira!!Ya dan duki kafarta,sannan ta
tashi. Ya ce Ki tashi ki gyara masa jiki kiyi
sallah.Ta ce,Tab, me ya yi?ya ce, "kashi ya
yi.kurum sai ya ji ta ce Tab,wannan akwai dan
iskan yaro.Yanzun dan ubanka kashi ka min?
Sam bai san lkcn da ya watsa mata mari a baki
ba,cikin murya mai karfi ya ce "kada ki kuskura ki
sake ce ma dana dan iska!kar ki sake zagar min
yaro kada ki yi wa dana baki.Ba zan dauki
wannan ba. . Ta mike daga kan gadon tana kuka
Ni ka daka? wlh sai na rama. Kasancewar lebe
baya raina duka,sai jini.Nan da nan sai kumburi.
Ta cakumo shi,wlh sai na rama.Ya hankadata kan
gado ya bar gidan.cikin zcyrshi yana fadin
,"Wannan fitina da me tayi kama? Ita kam ruwa
ta dafa sannan ta wa yaron wanka, cukuikuiye
zanin gadon ta saka shi cikin baho,sannan tayi
kwaskwarima ta sabi danta baki suntum ta nufi
gida tana kuka. Mahaifinta bai nan yana
Abuja,Hjy Zainu ta kalle ta bayan ta gama kero
karyarta. Wai don yaro ya yi kashi ta ce yaron
bai kyauta ba shine ya hau ta da duka da zagi.
Hjy Zainu ta ce Amma wannan da muciya ya
dake ki ko?ta ce, Da hannu ne,nushina fa ya
dinga yi. Hjy Zainu ta ce Ai kin gani ba yadda ba
a yi ba ki tsaya kiyi karatunki kin ki,kin kafe sai
kin aure shi,wannan matsiyacin? Dama talaka
yana da wannan tsiyar.Yanzun za ki zauna mu
jiraZuwan Alhj,ba za ki koma ba.Ya dai baki
takardarki in yaso ki koma mkrnt.Su kuma su
dauki dan nasu. Bishira dai tayi shiru,zcyrta tana
jinjina rabuwa da Abba d kuma danata. Abba kam
gidansu ya nufa.Ummi ya soma cin karo da ita
tana sanye da doguwar rigar bacci,ta dora rigar
sanyu ta sakar ulu, a kai tana wanke baki da
busushi. Ta dube shi,mmkn ganinshi tayi a
wannan lkcn.Sai da ta dauraye baki sannan ta ce
masa sannu da zuwa,ya amsa a hnkl bai san mai
yasa ya kasa dauke idanunshi daga kanta ba,hr
ta gama alwala tayi addu a ta mike. Ta dube shi
da niyar yin magana,amma sai ta fasa don tana
tsoron kada ya daka mata tsawa. Ta daga
labulan dakin Umma zata shiga. Ya ce, "Ke!' ta
waiwayo cikin hada rai,domin ta tsani kiranta da
yake da ke!Ya ce Ummana fa?ta kalli dakin Alhj
Ba ta fito ba,,Ta shige ta zura hijabi ta tada
Sallah. Ya shiga dakin ya zauna,yana kallonta
tana Sallah zcyrshi tana nazarin Rayuwar
Ummarshi. Tun tasowarshi ya ke ganin kulawa da
kyautatawa da take yiwa Alhj Babba ga biyya,
sam bata wasa da dk wani abu nashi daga lkcn
da ya shigo gida ta gama sauraron kowa sai lkcn
da ya fita. Bai ta6a jin sunyi sa'in-sa ba bare ta
daga murya sama da tasa.Shin sauran matan ba
su fahimci irin wannan ladabi ba ne?Ummi tana
addu'a zcyrta cike da tunanin shi kuma ya Abba
me ya kawo shi da wannan sassafen? Muryar
Umma suka ji daga waje tana cewa,"Ummi in kin
idae ki fito ki share gidannan,ki wanke bayi,Ummi
ta ce To''. Sam Umma ba ta san Abba ya shigo
ba,dmn da ta ba Ummi umurni sai ta sake
komawa dakin mijinta, Ummi ta wanke bayi
kansu,sannan ta share ko ina na gidan, ta kunna
risho ta dora ruwan karyawa, sannan ta shiga
firar doya. Gyangyadi yake daga zaunw, Muryar
Ummanshi ce ta farkar da shi tana cewa, "A'aha!
ya bude ido cike da bacci.ZURFIN CIKI book 2 part 4
ZURFIN CIKI book 2 part 4
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:10
"A'aha! ya bude ido cike da bacci. Ya kalle ta tare
da yin mika,ta ce "Lafiya"? Ya ce,Umma lfyr
kenan.Ta zauna da sauri Me ya faru Kuma? Yayi
dan tsaki,umma na gaji da auran nan ina ga
wannan karan xan yar da qwallon mangwaro in
huta ta quda. umma ta ce abba! abba!! me yasa
baka da haquri? ban xace ka haka ba abba,ina ce
jiyannan ka min alqawarin kawo qarshen duk
wata matsala tsakaninka da matanka?shin ban
fada maka hanyoyin da xaka bi ka xauna da
matarka lfy ba?ya kamo hannun ta,umma ba na
san bata ranki, ban san yadda xanyi da halin
yarinyan nan ba ne. jiya fa ina kwance taxo tace
min yarona amai naje kai shi kyamis,ina dawowa
na samu ta xauna tana kallon,ina mata magana
ta hayayyaqo min da asuba na tashe ta
sallah,wai dan yayi kashi shine ta hau xagin
yaron nan,wai dan iska. ni ko na bige mata baki
har da cukume ni da dambe fa.umma tace kaine
harda duka abba? dukan mace?ta xuba tagumi
tana kallon shi,ya ce umma xaginshi fa tayi,kuma
kin san dai ba kyau uwa ta dinga xagin danta.dan
ba haka kikai min tarbiyya ba.kalli rashin ji irin na
ummi, amma ban taba jin kin ce mata yar iska
ba.tace to ba sai ka xaunar da ita cikin tsanaki
ba?? . Yayi shiru a xuciyarshi fadi yake umma ba
xata fahinta ba.tace, tashi kaje ka bata haquri, ka
lallasheta.matafa sai haquri,kasan da qashin
haqarqari aka yi su,dole ka ganta a karka
ce.saidai nasiha da lallashi,da xaran ka ce kan
dole xaka miqar da ita,sai ta karye.nan dai ta yi
ta ma abba fada, har sai da shi kanshi yaga
cewa eh,yayi saurin fushi.dan haka ya miqe ya
nufi gida da nufin bata baki.sai dai kuma kash!
lkcn da yaxo tuni tana gidansu.ya dawo ya sanar
da umma, tace to dole sai alhj yaji kenan.ta shiga
gun alhj yana shirin fita. yace yau dai suwaiba
akwai abin da ya dauke miki hankali daga kaina
ko? tace, me kagani? yace tunda kika fita ban
kuma jin duriyarki ba, hatta karin kumallo yau
uwata ce ta kawo min.ko taya ni shafa mai yau
ban samu ba, tace uhum, abba ne in gaya maka
na gani hankalinshi a duk tashe, matsala ce suka
samu da matarshi,wai ta yi yaji.alhj yace,yaji?
umma tace eh wai a ce kamar abba bai san
yadda xai yi haquri da mace ba, alhj yace ina
abban?ta ce yana daki yana karya wa. Ya ce kira
min shi.abba ya xauna ya xayyane ma alhj komai
duk abubuwan da ke faruwa wanda take
masa,hatta batun sallah da bata san yi duk ya
fadia.alhj yayi shiru,can ya ce in ko haka ne ba
qaramin haquri kake yi ba, amma kaje xamu je
gidan.abba ya ce, ni dama xa a baita can dana
huta.alhj yace ba xa ayi haka ba haquri dai xa ka
ci gaba da yi.xuwan su alhj biyu gidan amma ba
suyi dace ba ance musu mahaifinta baya nan.
antynta kuwa ta kira shi a waya ya ce yana nan
xuwa gidanta.da dare suka je da ahmad sun
same ta ita da mijnta,anty ta tare su cikin fara'a
aka kawo musu kayan shaye shaye.nan dai abba
ya fada mata komai.ya qara da cewa ban sani ba
ko dan ni talaka ne shi yasa bishira bata ji
maganata? anty tace dame ka gaxa mata?
iskancintane kawai, wai bishira har da rashin
sallah,xa ko taci qaniyarta gun alhj.mijin anty
yace,tabdi lalle kana haquri nan dai suka ci gaba
da hira har mijin antyn yayi mishi alqawarin cewa
ya kawo takardunshi.MD din gidan rediyon
tarayya na jihar kd, amininshi ne. Amininshi ne
tun da abn da ya karanta kenan za a sama mishi
aiki.Abba ya yi ta godiya. Bai san da wane baki
zai gode ma mijin anty ba,tun daga nemna auran
Bishira yake taimakoshi, darajar su shi da Anty
da Alhjn su Bishiran yake hkr da halayanta. Ya zo
ya sanar da su Umman,Sun yi murna hr Alhj ya
ce dole ne in in masa godiya. Umma ta ce To
Abba ka gani fa,ta dailin matarka gashi zaka
samu aiki,ka yi ta hkr fa. Abba ya ce Umma ba fa
ta dalilinta ba,in Allah ya rubuto zan samu ta
hanyarshi sai ki gani,ko ban santa ba Allah ya
kawo sila.Ta ce To yanzun dai ita ce Silar,Allah
yasa albarka.Sai dai ba zan ji dadin tafiyarka
garin Kd ka barni nan ba. Ya ce Umma ko ni
tunda ya ce kd ke kurum ni ke tunan.Umma tayi
Murmushi,Allah ya maka za6i na alkairi,dk in da
za ka je.Amin Ummata. Mahaifin Bishira ya dawo
kuma Alhj ya tasa Abba sun je in da aka kirata
gata ga shi ga kuma iyayensu. Abba ya jero duk
laifunkanta bai rage ko daya ba. Sannan ya ce,shi
ma yana son ta fadi tsakani ga Allah me yake
mata wanda ba ta So?Nan fa a ka ce ta fadan,
sai ta shiga Kame-kame, Wai in ya shigo gida sai
ya yi ta fadace-fadace sannan ba ya zama a gida
sai tayi bacci,km ga abnci ta dafa amma sai ya
amso na Ummarshi ya c. Alhjnta ya daka mata
tsawa."Yi min shiru,yaushe ki ka bar musulunci?
Ba kya sallah ko?sannan ki bude baki kina zagar
masa da a gabansa?Ya bige miki baki kin kwaso
kin taho gida,to a miki uban me?ya dubi Abba
"Idiris me yasa ma ka mata duka ba?Ai ke babu
abn da ya dace da ke irin duka. Maza ki kakkabe
mayafinki ki koma gidanki,bana son in sake
ganinki da sunan yaji a gidana, . Zan wulakanta
ki. Kuma game da batun sallah dk lkcn da bata yi
ba ka dakar min ita ni na saka,batun tsafta kuwa
kada tayi,ka nemi mata ka aura ka barta da
tsiyarta. kai dk lkcn da ka samu matar ma zan
biya maka sadakinta ko 'yar wanene.Sai a lkcn
Alhjn Su Abba ya yi magana. Hakuri za ka yi
ranka ya dade,Allah ya saka da Alkairi bisa
karamcin da a ka yi mana,kuma insha Allah ba za
su sake ba. Abba ma ya yi godiya,sannan suka
masa sallama.Ita ko Bishira mayafi ta dauko tana
kuka suka tafi. Hjy Zainu ranta ya 6aci,taso a
kashe auran don dama bata son Abba sam,kafin
zuwan iyayen Abba da shi kansa Abban ta
fadawa mijinta karairayi,kamu ransa ya 6aci. Ya
kuma daukar wa kansa alkawari in ya bincika ya
tarar haka ne dukanta da zaginta yake ba tare da
ta masa laifin komai ba?sai yasa an raba auran.
Amma da yaji batun Abba gata a gurin bata musu
ba,sai ranshi ya baci da ita, har dai batun sallar
nan.dn haka ya bincike yana da kyau ayi shi,kada
ka yanke hukunci da maganar gefe daya,wannan
shi ne adalci. Bayan sun dawo Abba ya rakata
gida ya zo gurin Alhj da ya ce ya dawo yana
jiranshi. Alhaji ya masa fada cewa dk in da tara
tayi to ya kansace a gida. Sannan fadan da ta ce
yana yi in ya shiga shi ma ya daina,haka ya
dinga zama yana cin abncin.Abba ya ce to.Umma
ma da ya shiga suyi Sallama nan dai ta kara
masa fada tare da nuna mishi hanyoyin da zai bi
ta ce kuma cikin satin nan yayo mata rijistar
Islamiya tunda da ita a kusa. Ya shiga ya same
ta zaune bakin gado tana ta fushi,ya zo ya zauna
kusa da ita.Yasa hannunshi ya kamo nata,sannan
ya kira sunanta bata amsa ba bata kalle shi ba
ya ci gaba da mgn. Kin san dai ina sonki ko??ta
dube shi Da ba kafin a zuga ka.Ya ce wa zai zuga
ni? ta ce Wa kuwa in ba Ummar taka ba. Ya yi
tsam ya ji haushin maganarta sosai,amma sai ya
danne kada ki zargi Ummata tana sonki kin ki
fahimta ne kawai.amma mu bar zancan kiyi hkr
akan abubuwa da nike miki. ki yafe min nima na
yafe miki. . Ya jawota zuwa jikinshi,hr gobe ina
sonki sosai.Ranta ya yi sanyi don mata na son
wannan kalma daga mazajensu. Ya kira sunanta
ta dube shi cikin ido suke kallon juna,ya ce kin ya
fe min?ta daga gira,kina sona hr yanzun?Ta kara
mannewa a jikinshi "Ina sonka sosai ma.Ranar
dakin shi suka kwana,kuma ranar ce rana ta
farko da suka soma kwana a dakin nasa. Washe
gari tunda ya dawo Masallaci ya soma akin share
gida,lungu-lungu ya gama ya wanke bayi kan su
sannan ya yako ta da kyar ta tashi ya ce tayi
sallah ta yiwa yaro wanka. Tayi Sallar,wankan ta
kuke wai akwai sanyu,sai ranar ta daga. Ya ce,To
t dafa musu ruwan zafi su karya.Shi kuma ya
fitar da wankinshi yana yi ya gama ya ce ta fito
da duk wankinsu ita da yaron.Tsawaya ya yi yana
kallon tilin kayan,amma gudun kada suyi rigima
sai ya yi shiru ya ci gaba da wanki. . Ya cire
kayan yaron da zannuwanta hr ma zanin gado
wadanda yaron ya yi kashi ta aje su suka
bushe,,wasu kayan hr da tsutsotsi. Ya kira ta ya
ce "To kalli kayanki hr da tsutsotsi,wanna n ya
dac fisabilillah?samo leda ki kwashe su,ba zan
iya wanke su ba,in kuma za ki wanke to. Nan ta
samo bako ta kwashe takai gurin bola,ya ce
Bishira tsafta cikin addini ce,Annabi (S.A.W)ya ce
Babu mai shiga Aljanna sai mai tsafta. Don Allah
ki dinga kula,ke kanki za ki ji dadi in har ki ka
tsaftace ko'ina na gidanki.Ta tura baki ta wuce.
Ranar haka ya yini wanki kayan yaron dk sun
dafe kaya masu tsada da kyau irin wadanda a ka
sai masa daga gidan iyayenta,ranar dai ko shago
bai je ba. Cikin satin dai babu laifi suna ta
shiri,kuma tana daurewa tana yin tsaftar
jikinta,haka nan yasa ta wanke kai tayo kitso. sai
dai ita gani take dk an takura mata,amma tana
jin dadin yadda ya sakar mata fuska kamar
farkonauresu. Mitar da take masa kullum ya
daina dadewa a waje,ita don Allah ya zauna a
gida suyi hira. Ranar dai saiya gwada zama tun
da ya dawo sallar Isha'i ya shigo gida. Tana
zaune ba riga ya ce,Wai Bishira kayan kwalliyarki
sun kara ne? ta ce,Me ka gani?ya ce,Rabon da in
ga kwalli a idonki tun kina amarya bare dan jan
baki. . Taja dan tsaki "kwalliyar me zan yi sai
kace wata budurwa?Da dai nayi.Ya ce kin ji wani
shirme kuma,ban da ke ai matar aure me miji a
hannu ita ce da yin kwalliya. Ta ce, To ko ma
nayi ba zama ka ke ba.Ya ce "To yau dai gani na
zauna,kuma ina son a sheka min kwalliya. Ta
dube shi Gsky sanyi ba zan iya yin wanka yanzun
ba.Shiru ya yi yana kallonta,can sai ta zame ta
kwanta,sai kuma bacci. Ya yi murmushi.Dubi
matar da ta ce wai ba na zama a gida. to yau na
zauna amma kalli yadda ta bingire tana shirgar
bacci. Ya mike ya fice.cikin takaici korafin banza
kenan take yi tunda ba ta san yadda za ta yi fira
da mijin ta ba. haka dai abba yayi ta hakuri don
baxai yiwu ya ce shi kadai zai dauke mata duk
aikin gidanta ba. sai dai yayi wanda zai iya,amma
duk wanda ya shigo gidan shi ko ba a fada ba
yasan matar gidan kazama ce ta bugawa a
jarida. ummi tana zaune gaban umma,fuska
shabe- shabe da hawaye.ta rikewa ummar
hannu."kinji don Allah umma kice wa ya Abba ya
dawo dani garin nan.wallahi bana son makarantar
kwana,ni dai bazan koma ba."umma ta ce "haba
ummi xuwa yanzu ya ci ace kin saba da
makarantar" ta ce,"umma bazan saba da rashinku
ba....."karaf a kunnen Abba. ya ce,"to sai ko ki
shirya sabawa,don wata rana ma aure zaki yi."
umma ta ce sosai kuwa. tsohuwa dake zaune a
kofarta,tana jinsu ta sako baki
Showing 6001 words to 9000 words out of 41322 words
ta mun fada.nazir ya ce yanxun haka xaki ce?
ummi tace, um,sai da safenku.kada ku ja min
duka.sagir cikin jin haushi ya ce,ki xama
mangofak qarewan krt.sannan in kin gama wan
naki ya aure ki. ita dai ta shige gida.kusa da soro
ta iske umma da ya abba ta yo masa rakiya, tana
kuma ba shi aaki kan cewa yayi ta haquri,tace ina
fada maka ko yaushe ba fa fushi ko fada ne xai
saka matarka a hanya ba.lallashi da nashiha,ka
dunga koya mata giqki daka nutsu ka koya mata
ba gashi ka ce ta iya daidai gwargwado ba?abba
yace,hum lamarin yarinyan nan yayi nisa fa
umma,wankan jikinta ni xan koya mata? sallah fa
daga nake da ita.amma abin yaci tura.antynta
sau nawa tana xuwa tai mata fada duk a
cnxa,mkrtn ma ta qi xuwa.ni kuma da ce
ruwanta.umma cikin al'ajabi tace, sallah! sallai
ma bata san yi abba?abba yace umma baxan
mata sharri ba... Ta ce Tabdi,to kuwa ba kuwa
kazantarta ta wuce jiki hr d zcy. wannan ita ce
kazanta mafi muni. Don haka dole ne ka zage
damtse don ganin ta kama sallah,to menene
marabar arne d Muslmi in ba Sallah ba?Abba ya
ce Umma na mata nasiha na gaji. Ta ce To kasa
ta a mkrntr Islamiyya,kila ta ji tsoran Allah in
tana jin Wa'azi. Sannan ka dainga siyo mata
kasasuwan wa'azi.Abba ya ce Umma kaset nawa
na kawo mata bata sakawa,Kullum sai indiya da
Hausa fim,in naki sayan man fetur in tana da kudi
ta saya. In kuma ba a ta da shi sai ta dauki
ittafin Hausa ta dukufa.umma ta ce Allah ya
kyauta,kaje kayi ta hkr tare da addu'a. Ya kalli
Ummi,sannan ya ce ma umma,kada ta sake fita
gurin wadanan kananan yaran,sannan ya fita. A
daki umma take tambayar Ummi daga ina suke?
Ta ce um,Umma kyale su ni sam ma ba su min
ba. Umma ta ce to Allah dai ya miki za6i nagari.
Abba yana kwance a dakinsa ya yi lamo cikin
bargo,ya kasa amsa ma kanshi tarin tambayoyin
da ke yawo cikin kanshi. Haka tambayoyi suke
zuwa masa daya-bayan-daya ,me yasa ya damu
da lamarin Ummi??me yasa da a ka yi sallama da
ita ya samu kanshi cikin wani tashin Hankali? Me
ya sa ranar da zai je mata ziyara ya za6i ya sai
mata kayan kwalliya? A fili ya ce,don tana
kanwata.Zuciyarshi ta ki amincewa da haka. Me
yake shirin faruwa da ni ne? ya fada a fili. Ya yi
juyi zuwa rigingine,sannan ya dauki filo ya manna
a kirjinshi, ya ci gaba da magana shi daya. Bana
zaton cewa Son Ummi nake yi.don lkcn da na yi
tsananin Son Bishira bn ta6a samun kaina cikin
wannan yanayin ba. Kai Allah ya tsare ni da Son
ummi,wannan mahaukaciyar
yarinyar..........bugun kofarshi da a ke yi ne ya
katse shi. Murayar Bishira ce ta na cewa Babn
Walid!Babn Walid!! Ya bude kofar da sauri,ta ce
Walid ne ke ta amai. Ya fita ya dauki yaron daga
hannunta yana fadin Me zai hana shi amai,in ba a
ci sa'a ba har zawo sai ya yi,Saboda
kazantarki.Sam ba ki lura da me zai wawuro ya
tura bakinsa. Ta ce Yau fa bai ci komai ba,tun da
safe yake wannan aman.Ya ce shi ne ba ki sanar
da ni ba?Ya cire masa kayan jikinsa wadanda ya
ji suna ta doka karni.. . Ya isa igiyar shanya ya
ciri wasu yasa masa,sannan ya fita dashi.Wani
babban kyamis ya tafi da shi,mai kyamis din
likita ne,sai dai ba na yara ba ne,amma kowa
yazo sai ya duba shi.Nan dai ya masa bayani ya
ba su magunguna. Sha biyu dai dai ya dawo,tana
zaune tana kallo ya ce "A'uzubillahi,wai ke kallon
nan masifa ya zamarmiki ne?to ki sani na kusan
fita da kayan kallon nan. Ta ce,Tab,ka kaisu ina?
dadinta dai dafa gidan ubana a ka kawo su. Ya
ce ta za su koma gidan uban naki. Ta dafe kirji
"Zagina ka ke yi?ya dora mata dan a jiki "An
zage ki,ke din banza,kazama!yazube mata
maganguna ya fita. Ya jima zaune a kofar
gidanshi dafe da kai,yana tunanin shin wai shi
kadai ne bai yi sa'ar mata ba,ko kuwa duk maza
ne.Ya tuna abokanshi 2 da suka yi aure. Muktar d
Jamilu,sam ba su da wannan matsalar,duk lkcn
da yaje gidansu tsaf matansu,ga mutunci da
mutanta mutane. Shi kuma a cikin abokanshi
babu mai zuwa gidan sbd bata gainin kowa da
gashi. 'Yan uwanshi sai wanda ta za6a sannan
zata yi hulda da su. 'Yan garinsu kuwa can
¤ZAMFARA¤In suka zo kiri- kiri take nuna musu
kyama ga rowa,sam bata hulda da matan
abokanshi. Ya numfasa zai bi shawarar Umma ya
gani, amma gaskiya Bishira ba matar zama ba
ce. Tun da ya dawo sallarAsubahi dakinta ya
shiga tana ta shirga bacci. Walid kuma ya yi
faca-faca cikin kashi ya tausasa zuciyarshi ya ce
"Bishira! . Bishira!!Ya dan duki kafarta,sannan ta
tashi. Ya ce Ki tashi ki gyara masa jiki kiyi
sallah.Ta ce,Tab, me ya yi?ya ce, "kashi ya
yi.kurum sai ya ji ta ce Tab,wannan akwai dan
iskan yaro.Yanzun dan ubanka kashi ka min?
Sam bai san lkcn da ya watsa mata mari a baki
ba,cikin murya mai karfi ya ce "kada ki kuskura ki
sake ce ma dana dan iska!kar ki sake zagar min
yaro kada ki yi wa dana baki.Ba zan dauki
wannan ba. . Ta mike daga kan gadon tana kuka
Ni ka daka? wlh sai na rama. Kasancewar lebe
baya raina duka,sai jini.Nan da nan sai kumburi.
Ta cakumo shi,wlh sai na rama.Ya hankadata kan
gado ya bar gidan.cikin zcyrshi yana fadin
,"Wannan fitina da me tayi kama? Ita kam ruwa
ta dafa sannan ta wa yaron wanka, cukuikuiye
zanin gadon ta saka shi cikin baho,sannan tayi
kwaskwarima ta sabi danta baki suntum ta nufi
gida tana kuka. Mahaifinta bai nan yana
Abuja,Hjy Zainu ta kalle ta bayan ta gama kero
karyarta. Wai don yaro ya yi kashi ta ce yaron
bai kyauta ba shine ya hau ta da duka da zagi.
Hjy Zainu ta ce Amma wannan da muciya ya
dake ki ko?ta ce, Da hannu ne,nushina fa ya
dinga yi. Hjy Zainu ta ce Ai kin gani ba yadda ba
a yi ba ki tsaya kiyi karatunki kin ki,kin kafe sai
kin aure shi,wannan matsiyacin? Dama talaka
yana da wannan tsiyar.Yanzun za ki zauna mu
jiraZuwan Alhj,ba za ki koma ba.Ya dai baki
takardarki in yaso ki koma mkrnt.Su kuma su
dauki dan nasu. Bishira dai tayi shiru,zcyrta tana
jinjina rabuwa da Abba d kuma danata. Abba kam
gidansu ya nufa.Ummi ya soma cin karo da ita
tana sanye da doguwar rigar bacci,ta dora rigar
sanyu ta sakar ulu, a kai tana wanke baki da
busushi. Ta dube shi,mmkn ganinshi tayi a
wannan lkcn.Sai da ta dauraye baki sannan ta ce
masa sannu da zuwa,ya amsa a hnkl bai san mai
yasa ya kasa dauke idanunshi daga kanta ba,hr
ta gama alwala tayi addu a ta mike. Ta dube shi
da niyar yin magana,amma sai ta fasa don tana
tsoron kada ya daka mata tsawa. Ta daga
labulan dakin Umma zata shiga. Ya ce, "Ke!' ta
waiwayo cikin hada rai,domin ta tsani kiranta da
yake da ke!Ya ce Ummana fa?ta kalli dakin Alhj
Ba ta fito ba,,Ta shige ta zura hijabi ta tada
Sallah. Ya shiga dakin ya zauna,yana kallonta
tana Sallah zcyrshi tana nazarin Rayuwar
Ummarshi. Tun tasowarshi ya ke ganin kulawa da
kyautatawa da take yiwa Alhj Babba ga biyya,
sam bata wasa da dk wani abu nashi daga lkcn
da ya shigo gida ta gama sauraron kowa sai lkcn
da ya fita. Bai ta6a jin sunyi sa'in-sa ba bare ta
daga murya sama da tasa.Shin sauran matan ba
su fahimci irin wannan ladabi ba ne?Ummi tana
addu'a zcyrta cike da tunanin shi kuma ya Abba
me ya kawo shi da wannan sassafen? Muryar
Umma suka ji daga waje tana cewa,"Ummi in kin
idae ki fito ki share gidannan,ki wanke bayi,Ummi
ta ce To''. Sam Umma ba ta san Abba ya shigo
ba,dmn da ta ba Ummi umurni sai ta sake
komawa dakin mijinta, Ummi ta wanke bayi
kansu,sannan ta share ko ina na gidan, ta kunna
risho ta dora ruwan karyawa, sannan ta shiga
firar doya. Gyangyadi yake daga zaunw, Muryar
Ummanshi ce ta farkar da shi tana cewa, "A'aha!
ya bude ido cike da bacci.ZURFIN CIKI book 2 part 4
ZURFIN CIKI book 2 part 4
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:10
"A'aha! ya bude ido cike da bacci. Ya kalle ta tare
da yin mika,ta ce "Lafiya"? Ya ce,Umma lfyr
kenan.Ta zauna da sauri Me ya faru Kuma? Yayi
dan tsaki,umma na gaji da auran nan ina ga
wannan karan xan yar da qwallon mangwaro in
huta ta quda. umma ta ce abba! abba!! me yasa
baka da haquri? ban xace ka haka ba abba,ina ce
jiyannan ka min alqawarin kawo qarshen duk
wata matsala tsakaninka da matanka?shin ban
fada maka hanyoyin da xaka bi ka xauna da
matarka lfy ba?ya kamo hannun ta,umma ba na
san bata ranki, ban san yadda xanyi da halin
yarinyan nan ba ne. jiya fa ina kwance taxo tace
min yarona amai naje kai shi kyamis,ina dawowa
na samu ta xauna tana kallon,ina mata magana
ta hayayyaqo min da asuba na tashe ta
sallah,wai dan yayi kashi shine ta hau xagin
yaron nan,wai dan iska. ni ko na bige mata baki
har da cukume ni da dambe fa.umma tace kaine
harda duka abba? dukan mace?ta xuba tagumi
tana kallon shi,ya ce umma xaginshi fa tayi,kuma
kin san dai ba kyau uwa ta dinga xagin danta.dan
ba haka kikai min tarbiyya ba.kalli rashin ji irin na
ummi, amma ban taba jin kin ce mata yar iska
ba.tace to ba sai ka xaunar da ita cikin tsanaki
ba?? . Yayi shiru a xuciyarshi fadi yake umma ba
xata fahinta ba.tace, tashi kaje ka bata haquri, ka
lallasheta.matafa sai haquri,kasan da qashin
haqarqari aka yi su,dole ka ganta a karka
ce.saidai nasiha da lallashi,da xaran ka ce kan
dole xaka miqar da ita,sai ta karye.nan dai ta yi
ta ma abba fada, har sai da shi kanshi yaga
cewa eh,yayi saurin fushi.dan haka ya miqe ya
nufi gida da nufin bata baki.sai dai kuma kash!
lkcn da yaxo tuni tana gidansu.ya dawo ya sanar
da umma, tace to dole sai alhj yaji kenan.ta shiga
gun alhj yana shirin fita. yace yau dai suwaiba
akwai abin da ya dauke miki hankali daga kaina
ko? tace, me kagani? yace tunda kika fita ban
kuma jin duriyarki ba, hatta karin kumallo yau
uwata ce ta kawo min.ko taya ni shafa mai yau
ban samu ba, tace uhum, abba ne in gaya maka
na gani hankalinshi a duk tashe, matsala ce suka
samu da matarshi,wai ta yi yaji.alhj yace,yaji?
umma tace eh wai a ce kamar abba bai san
yadda xai yi haquri da mace ba, alhj yace ina
abban?ta ce yana daki yana karya wa. Ya ce kira
min shi.abba ya xauna ya xayyane ma alhj komai
duk abubuwan da ke faruwa wanda take
masa,hatta batun sallah da bata san yi duk ya
fadia.alhj yayi shiru,can ya ce in ko haka ne ba
qaramin haquri kake yi ba, amma kaje xamu je
gidan.abba ya ce, ni dama xa a baita can dana
huta.alhj yace ba xa ayi haka ba haquri dai xa ka
ci gaba da yi.xuwan su alhj biyu gidan amma ba
suyi dace ba ance musu mahaifinta baya nan.
antynta kuwa ta kira shi a waya ya ce yana nan
xuwa gidanta.da dare suka je da ahmad sun
same ta ita da mijnta,anty ta tare su cikin fara'a
aka kawo musu kayan shaye shaye.nan dai abba
ya fada mata komai.ya qara da cewa ban sani ba
ko dan ni talaka ne shi yasa bishira bata ji
maganata? anty tace dame ka gaxa mata?
iskancintane kawai, wai bishira har da rashin
sallah,xa ko taci qaniyarta gun alhj.mijin anty
yace,tabdi lalle kana haquri nan dai suka ci gaba
da hira har mijin antyn yayi mishi alqawarin cewa
ya kawo takardunshi.MD din gidan rediyon
tarayya na jihar kd, amininshi ne. Amininshi ne
tun da abn da ya karanta kenan za a sama mishi
aiki.Abba ya yi ta godiya. Bai san da wane baki
zai gode ma mijin anty ba,tun daga nemna auran
Bishira yake taimakoshi, darajar su shi da Anty
da Alhjn su Bishiran yake hkr da halayanta. Ya zo
ya sanar da su Umman,Sun yi murna hr Alhj ya
ce dole ne in in masa godiya. Umma ta ce To
Abba ka gani fa,ta dailin matarka gashi zaka
samu aiki,ka yi ta hkr fa. Abba ya ce Umma ba fa
ta dalilinta ba,in Allah ya rubuto zan samu ta
hanyarshi sai ki gani,ko ban santa ba Allah ya
kawo sila.Ta ce To yanzun dai ita ce Silar,Allah
yasa albarka.Sai dai ba zan ji dadin tafiyarka
garin Kd ka barni nan ba. Ya ce Umma ko ni
tunda ya ce kd ke kurum ni ke tunan.Umma tayi
Murmushi,Allah ya maka za6i na alkairi,dk in da
za ka je.Amin Ummata. Mahaifin Bishira ya dawo
kuma Alhj ya tasa Abba sun je in da aka kirata
gata ga shi ga kuma iyayensu. Abba ya jero duk
laifunkanta bai rage ko daya ba. Sannan ya ce,shi
ma yana son ta fadi tsakani ga Allah me yake
mata wanda ba ta So?Nan fa a ka ce ta fadan,
sai ta shiga Kame-kame, Wai in ya shigo gida sai
ya yi ta fadace-fadace sannan ba ya zama a gida
sai tayi bacci,km ga abnci ta dafa amma sai ya
amso na Ummarshi ya c. Alhjnta ya daka mata
tsawa."Yi min shiru,yaushe ki ka bar musulunci?
Ba kya sallah ko?sannan ki bude baki kina zagar
masa da a gabansa?Ya bige miki baki kin kwaso
kin taho gida,to a miki uban me?ya dubi Abba
"Idiris me yasa ma ka mata duka ba?Ai ke babu
abn da ya dace da ke irin duka. Maza ki kakkabe
mayafinki ki koma gidanki,bana son in sake
ganinki da sunan yaji a gidana, . Zan wulakanta
ki. Kuma game da batun sallah dk lkcn da bata yi
ba ka dakar min ita ni na saka,batun tsafta kuwa
kada tayi,ka nemi mata ka aura ka barta da
tsiyarta. kai dk lkcn da ka samu matar ma zan
biya maka sadakinta ko 'yar wanene.Sai a lkcn
Alhjn Su Abba ya yi magana. Hakuri za ka yi
ranka ya dade,Allah ya saka da Alkairi bisa
karamcin da a ka yi mana,kuma insha Allah ba za
su sake ba. Abba ma ya yi godiya,sannan suka
masa sallama.Ita ko Bishira mayafi ta dauko tana
kuka suka tafi. Hjy Zainu ranta ya 6aci,taso a
kashe auran don dama bata son Abba sam,kafin
zuwan iyayen Abba da shi kansa Abban ta
fadawa mijinta karairayi,kamu ransa ya 6aci. Ya
kuma daukar wa kansa alkawari in ya bincika ya
tarar haka ne dukanta da zaginta yake ba tare da
ta masa laifin komai ba?sai yasa an raba auran.
Amma da yaji batun Abba gata a gurin bata musu
ba,sai ranshi ya baci da ita, har dai batun sallar
nan.dn haka ya bincike yana da kyau ayi shi,kada
ka yanke hukunci da maganar gefe daya,wannan
shi ne adalci. Bayan sun dawo Abba ya rakata
gida ya zo gurin Alhj da ya ce ya dawo yana
jiranshi. Alhaji ya masa fada cewa dk in da tara
tayi to ya kansace a gida. Sannan fadan da ta ce
yana yi in ya shiga shi ma ya daina,haka ya
dinga zama yana cin abncin.Abba ya ce to.Umma
ma da ya shiga suyi Sallama nan dai ta kara
masa fada tare da nuna mishi hanyoyin da zai bi
ta ce kuma cikin satin nan yayo mata rijistar
Islamiya tunda da ita a kusa. Ya shiga ya same
ta zaune bakin gado tana ta fushi,ya zo ya zauna
kusa da ita.Yasa hannunshi ya kamo nata,sannan
ya kira sunanta bata amsa ba bata kalle shi ba
ya ci gaba da mgn. Kin san dai ina sonki ko??ta
dube shi Da ba kafin a zuga ka.Ya ce wa zai zuga
ni? ta ce Wa kuwa in ba Ummar taka ba. Ya yi
tsam ya ji haushin maganarta sosai,amma sai ya
danne kada ki zargi Ummata tana sonki kin ki
fahimta ne kawai.amma mu bar zancan kiyi hkr
akan abubuwa da nike miki. ki yafe min nima na
yafe miki. . Ya jawota zuwa jikinshi,hr gobe ina
sonki sosai.Ranta ya yi sanyi don mata na son
wannan kalma daga mazajensu. Ya kira sunanta
ta dube shi cikin ido suke kallon juna,ya ce kin ya
fe min?ta daga gira,kina sona hr yanzun?Ta kara
mannewa a jikinshi "Ina sonka sosai ma.Ranar
dakin shi suka kwana,kuma ranar ce rana ta
farko da suka soma kwana a dakin nasa. Washe
gari tunda ya dawo Masallaci ya soma akin share
gida,lungu-lungu ya gama ya wanke bayi kan su
sannan ya yako ta da kyar ta tashi ya ce tayi
sallah ta yiwa yaro wanka. Tayi Sallar,wankan ta
kuke wai akwai sanyu,sai ranar ta daga. Ya ce,To
t dafa musu ruwan zafi su karya.Shi kuma ya
fitar da wankinshi yana yi ya gama ya ce ta fito
da duk wankinsu ita da yaron.Tsawaya ya yi yana
kallon tilin kayan,amma gudun kada suyi rigima
sai ya yi shiru ya ci gaba da wanki. . Ya cire
kayan yaron da zannuwanta hr ma zanin gado
wadanda yaron ya yi kashi ta aje su suka
bushe,,wasu kayan hr da tsutsotsi. Ya kira ta ya
ce "To kalli kayanki hr da tsutsotsi,wanna n ya
dac fisabilillah?samo leda ki kwashe su,ba zan
iya wanke su ba,in kuma za ki wanke to. Nan ta
samo bako ta kwashe takai gurin bola,ya ce
Bishira tsafta cikin addini ce,Annabi (S.A.W)ya ce
Babu mai shiga Aljanna sai mai tsafta. Don Allah
ki dinga kula,ke kanki za ki ji dadi in har ki ka
tsaftace ko'ina na gidanki.Ta tura baki ta wuce.
Ranar haka ya yini wanki kayan yaron dk sun
dafe kaya masu tsada da kyau irin wadanda a ka
sai masa daga gidan iyayenta,ranar dai ko shago
bai je ba. Cikin satin dai babu laifi suna ta
shiri,kuma tana daurewa tana yin tsaftar
jikinta,haka nan yasa ta wanke kai tayo kitso. sai
dai ita gani take dk an takura mata,amma tana
jin dadin yadda ya sakar mata fuska kamar
farkonauresu. Mitar da take masa kullum ya
daina dadewa a waje,ita don Allah ya zauna a
gida suyi hira. Ranar dai saiya gwada zama tun
da ya dawo sallar Isha'i ya shigo gida. Tana
zaune ba riga ya ce,Wai Bishira kayan kwalliyarki
sun kara ne? ta ce,Me ka gani?ya ce,Rabon da in
ga kwalli a idonki tun kina amarya bare dan jan
baki. . Taja dan tsaki "kwalliyar me zan yi sai
kace wata budurwa?Da dai nayi.Ya ce kin ji wani
shirme kuma,ban da ke ai matar aure me miji a
hannu ita ce da yin kwalliya. Ta ce, To ko ma
nayi ba zama ka ke ba.Ya ce "To yau dai gani na
zauna,kuma ina son a sheka min kwalliya. Ta
dube shi Gsky sanyi ba zan iya yin wanka yanzun
ba.Shiru ya yi yana kallonta,can sai ta zame ta
kwanta,sai kuma bacci. Ya yi murmushi.Dubi
matar da ta ce wai ba na zama a gida. to yau na
zauna amma kalli yadda ta bingire tana shirgar
bacci. Ya mike ya fice.cikin takaici korafin banza
kenan take yi tunda ba ta san yadda za ta yi fira
da mijin ta ba. haka dai abba yayi ta hakuri don
baxai yiwu ya ce shi kadai zai dauke mata duk
aikin gidanta ba. sai dai yayi wanda zai iya,amma
duk wanda ya shigo gidan shi ko ba a fada ba
yasan matar gidan kazama ce ta bugawa a
jarida. ummi tana zaune gaban umma,fuska
shabe- shabe da hawaye.ta rikewa ummar
hannu."kinji don Allah umma kice wa ya Abba ya
dawo dani garin nan.wallahi bana son makarantar
kwana,ni dai bazan koma ba."umma ta ce "haba
ummi xuwa yanzu ya ci ace kin saba da
makarantar" ta ce,"umma bazan saba da rashinku
ba....."karaf a kunnen Abba. ya ce,"to sai ko ki
shirya sabawa,don wata rana ma aure zaki yi."
umma ta ce sosai kuwa. tsohuwa dake zaune a
kofarta,tana jinsu ta sako baki
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3 Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14