Cike da mamaki Aira ta ce "Chab Amma abokin nan naka anyi Dan sa ido to shi a ina ya sanni" A Hoto"Hoto kuma yaya a ina kenan Nida ba post din hotona nake social media ba "Hararta yayi ya ce " kima fara mana ki gani"
Dariya tayi ganin yanda yayi maganar ta ce "wace ni wa ya haifeni a garin nan " Dariya yayi Kad'an sosai Komai Aira tayi take burgeshi ya ce "a d'akina da ya tab'a shiga Yaga hotunanki a lokacin ya nuna mun yana sonki na cemai kanwata ce kuma anyi mata miji Sai ya hakura " murmushi Aira tayi ta ce "Me ma zanyi da d'an sa ido gwara da kace mashi haka dukda dai ba ayimun mijinba".
Harar wasa yayi mata yace "wa ya fad'a maki ba ayi miki miji ba Ai nariga da zab'a miki mijin da ya dace dake ko bazaki amince da zab'in yayanki ba" Murmushi tayi tare da Kauda kai ta kalli gefen titi Dan batason maganar"Baikara cewa komai ba harsuka isa gida lokacin 12pm danma Allah yasa a gida Ansan Dinner sukaje kuma a motar gida sukaje A ita za a maidosu saitaje ita gaba tayo,
Bye bye tayiwa Arman Ta ce "Sai gobe yaya daan Allah gobe ka shigo Inna fa na nemanka" karki damu cutie zanshigo goben "Thnks my yaya bye bye ta fad'a tana daga mai hannu saida yaga shigarta tukwana ya wuce guest house d'inshi Dan yanzu yaje government house Mummy cewa zatayi ba Lafiya ba gwara ya bari sai gobe yaje ba .
Washegari Aira da Amma sukaje suka gygyarawa yayun nasu gida saida yamma suka nufo gida kamar karsu rabu A Hanya Aira ta ce " Amma bakiga Aunty Aysha iyayin nan yau duk tayi lakwas ko bata lafiya dai bakiga ba a sanyaye take ba Yau shikuma Yaya Abdul sai wani lillike mata yake ba ko kunya a gabanmufa dazu yayi mata kiss".
Dariya Amma tayi ta ce "Kikak'i tambayarta kafin mu taho kema da kukafi kusa baki saniba bareni y'ar karoro ko mu koma ki tambaya" Waro idanu Aira tayi ta ce "Rufamun Asirin Har ya koro mu" Dariya Amma tayi sosai ta ce
"Nikuma ya Ummy ce ta ban Mamaki ji fa yau hada cewa Dan Allah karmu tafi mu bari sai Bayan Isha'i Yaya Usman ya maidamu yau ko jarabar babu "Dariya Aira tayi ta ce " Ba dole taso muk'i tafiya ba Barin gida ai saidole Ni ko tausayi bata banba yanzu dai shikenan mune manya a gida Aira ta fad'a tana murna Dariya Amma tayi ta ce "Wlhko muci karanmu ba babbaka Har suka isa gida Suna gulmar yayyin nasu.
Bayan kwana biyu Arman ya koma Wanda dak'yal Ya shawo kan Aira saida ya shaida mata nan da two weeks zaidawo yayi hutun One months sosai Aira tayi farinciki haka ko akayi baiyi sati biyu ba ya dawo Aira jinta take cikin Farinciki Marar musaltuwa Tunda yazo Aira ta tarki k'aryar fita Wanda Aysha ce ta d'aure mata gindi saita kira Mamy ta ce " Dan Allah Aira tazo ta tayata Aiki haka Mamy zata barta batare da kokontoba Dan yanzu Hankalinta ya kwanta a tunaninta Aira harta mance da ARMAN.
A palourn Aysha suke zauniya su sha Hirarsu Saisu shafe awa Hud'u suna Hira Yauma yazo Aysha ta sa Aira ta kawo mashi snacks Kad'an yaci Shima Dan Aisha ta nuna bazataji dadi ba Sosai Aira da Arman suke shan hira Sai wajen magriba Arman ya tashi yace zasu wuce "
"tashi Aira tayi ta ce " bari naje nayi mata bankwana saimu tafi "ta fad'a ta na Zuwa Palourn Chan ciki Inda Aysha take da mijinta " Abdul ya ce su Aira manya Angama Shan Love din"Dariya tayi tare da rufe fuska ta ce "Kai yaya kaima haka zakace Nasan Aunty zata fad'a maka " Aysha dake jikin mijinta kallon Aira tayi ta ce "Ai yanzu ba wani rufe rufe y'an matan Abba yanzu kuma sai ina".
Uhm gida zamu wuce"Okay to ki gaishe da mutanen gidan"To Aunty zasuji "Saikuma yaushe " Sai idan kuma an barni kinsan dazu dak'yal Mamy ta bari cewa tayi nafiya miki zarya"Dariya Aysha tayi ta ce "Lallaima Mamy Danma batasan ba ba saboda ni ake zuwaba Duka zuwan na Arman"
Dariya tayi ta ce "Kai Aunty Nifa saboda ke nake zuwa Yanzu dai munwuce kar ya gaji da jira" Okay to Allah kiyaye Aira harta juya zata fita Aysha ta kira sunanta Juyowa tayi tashi Aysha ta kama hannunta ta ce "Sis karki bari wata matsala ta afku kidinga bi a hankali kinsan Abba yasan kuna had'uwa da Arman a gida na ni kaina na shiga ukku sannan ku daina yawo barkatai a gari Dan Allah saboda gudun zargi "
k'asa tayi da kanta ta ce "Insha Allahu Aunty zan kiyaye " Hug din juna sukayi tukwana Aira ta tafi Bayan Aira ta tafi Mijin Aysha ya ce "My love abunda kike kina kyautawa kuwa?Cike da mamaki Aysha ta ce " Me Dia"Na barin Aira da Arman suna kebewa anan mana Bayan iyayenku a yanda kika fad'amun sun rabasu me zaisa ki basu shawarar su hakura da juna Ita kuma ki bata shawarar ta tunkari karatunta Amma wannan hanyar da kika bud'e musu ba mai bullewa bace
yanda Abba keda burin y'ay'anshi suyi karatu banga Alamun ko Kad'an a idon Aira akwai wani karatu a ranta ba bakiga Duka Rayuwarta a soyayyar ARMAN take tafiya ki bata shawarar Ko bazata rabu da shi ba ki nuna mata karatu zatayi kafin inma auran ne ya biyo baya bakiganin yarinyace marar wayau"ya k'arasa fad'a yana Jan numfashi
"Shiru Aysha tayi Tabbas hakane cike da damuwa ta ce " Baby bazaka gane bane Aira da Arman suna matuk'ar son junansu Wanda ni kaina bazan iya kwatanta maka kalarsa ba ta Riga ta mutu a kanshi tun kafin tasan kanta Shima kuma haka sauya musu ra'ayi Abu ne mai wahala dalilin da yasa kuma nake barinsu zuwa nan dole ne fa saisun had'u a koma ina ne gudun kaucewa hanya kasan ance duk Inda mace da namiji suka had'u na ukkunsu shaid'an ne dukda nasan ba halinsu bane amma kiyayewa na da kyau hakan yasa nace su dinga zuwa nan yafi kwanciyar hankali akan suje wani wajen daban
Ina son y'ar uwata Abdul sosai bantaba Jin a raina ba wai ba ciki d'aya muka fito da Aira ba sonda nake mata yafi son da nake yiwa wanda muke uwa d'aya uba d'aya Dan haka bazanyi Abunda zai chutar da ita ba "hakane kuma baby da wata ya wannan Allah dai ya kawo musu mafita cikin Sauk'i " Ameen Aysha ta fad'a .
Aira ko Arman har gida ya maida ita kullum saisun had'u idan basu hadu ba idan zata tahfex to sun hadu idan ta dawo Innace ta fito Cikin masifa Kallon Aira tayi tare da mik'a mata wayar ta ce " kiramun Mujahid laifin me nayi mishi da ya daina zuwa wajena "Aira ta kira mata Mujahid yana ganin kiran Inna murmushi yayi ya kira cikin Masifa Inna ta ce "
Mujahid ko d'an fari na kashe maka ai sai haka watanka nawa rabonka da gidana "Hakuri Arman ya dinga bawa Inna tare da cewa gashinan zuwa yanzu Lokacin da yazo Aira na zaune akan sopa tana kallon wani series a Bollywood Hankalinta na wajen ya shigo tana ganinshi itama ita yake kallo kashe mata ido yayi girgiza kai tayi ta na murmushi inna ko washe baki tayi ta ce ""
" Ko kaifa mai gidan Har hankali na ya kwanta ashe ma kana garin shine Ko kazo ka gaishe ni ko"To yanzu ba nazo ba y'ar tsohuwa sai a rufe chapter ya fad'a yana zama kan sopa K'asa Inna ta zauna Suka shiga gaisawa da Arman sai zolayanta yake dayake tana son ganinshi yau ko fad'an Babu Kallon Aira tayi da take kallo ta ce .
"Hajara bakiga Mujahid ba ne Kika wani kauda kai" Juyowa Aira tayi ta ce "Na ganshi Inna ta fad'a tana kauda kai" Hakan da tayi duk cikin shirinsune "Salati Inna ta farka ta kalli Arman ta kalli Aira ta ce " Nashiga Ukku ni Halima ba dai Iyayenku sunyi nasarar raba ku ba.
Kallon Inna Aira tayi ta kalli Arman dake satar kallonta tashi Inna tayi Ta kamo hannun Aira ta janyota ta had'a da na Arman ta fashe da kuka ta ce "Karku sake Iyayenku su zama sanadiyar lalacewar daddaddiyar Tarayyarku mai cike da Albarka Na tabbata Allah da abunda ya gani ya had'aku Karku sake ko dad'i ko wuya suyi nasarar rabaku koda bana numfashi Duk sanda alak'arku ta lalace to ina da tabbacin komai ya Riga da ya lalace Iyayenku bazasu tab'a Shiryuwa ba muddin bakwa tare da junanku Kune nake fatan ku zama silar Daidaituwar Iyayenku kuyimun Alkawari Dan Allah bazaku rabu ba kodan ni ko da bana raye" .
Aira tunda Inna ta fara jawabin nan take kuka Rungume Inna tayi Cikin kuka Ta ce "Insha Allahu Inna munmuki Alkawari sannan ma kina raye insha Allahu" Arman ma Rungume Inna yayi cikin k'arfin hali ya ce "da yardar Allah Inna zamu sanyaki Farincikin da kike buk'ata da ranki insha Allahu" Allah yayi muku albarka Ya nunamun Ranar da nake ta tsumayen jira da raina da lafiya"Kallon juna Arman da Aira sukayi sai kuma Aira ta sadda kai.
Washegari Aira na bangarensu ta na Wanki A washing machine Mamy ta lek'o ta ce "Aira idan kin gama ki shirya zaki rakani Gidan Safiya zanyi mata barka" To Mamy Ai na gama ma bari naje na shirya Cikin kankanin lokaci ta shirya a parking space ta tarar da Mamy "Mamy ta ce duk'ursa na goya maki shi " Cikin marairaicewa Aira ta ce "Goyo kuma Mamy ki bari na daukeshi wlh d'annan naki nauyi garai Yaro wata shidda ai Yama wuce goyo ni banma iya goyon ba" Hararta Mamy ta yi ta ce "To yau saiki koya idan dankine wazai goya miki " Dariya Aira tayi ya ce "Maid house mana Mamy yanzu Dan Allah taimaka ki bari na rikeshi a hannu" to Naji raguwa muje Motarta Mamy da dauko tayi mata key suka bar gidan Aira na gaba da Amer a hannunta.
Suna isa gidan Safiya Mamy tayi mata barka Hjy Safiya ce ta ce "Wai Rahama y'armuce ta zama Haka Allah mai iko kice kin kusa Taramu" Dariya Mamy tayi ta ce "Aikodai ku iyaye saiku fara shiri Fita Aira tayi ta basu waje Arman ta kira tayi mashi kwatancen Inda Take cikin k'ank'anin lokaci ya kira ya shaida mata yazo.
tsayuwar Hijab d'inta ta gyara tukwana ta fita A mota ta tarar dashi ciki ta shiga Arman ya ce " kindai maidani bita zaizai ko My cutie duk Inda kikayi ina binki"Dariya Aira tayi ta ce "Yaya kenan ni kuma a kirani da me da duk Inda naje ina kiranka" Sun tab'a Hira Kad'an cikin nishad'i Sun kwashi wajen minti Talatin Mamy koda suka gama fira da Hjy Safiya suka fito sosai tayi mamakin k'in ganin Aira da batayi ba Tana fitowa waje bata ganta ba Aira ko ta cikin mota ta Hango Mamy sosai gabanta ya fad'i ta ce "Na shiga ukku '"
'Kallon Inda take kallo ARMAN yayi ya ce " Daman tare kuke da Mamy"Eh wlh yaya wlh banzaci har zata fito yanzu ba"To yanzu yi Sauri ki fita danma Mamy ce Ai da sauki "Kamar wacce kwai ya fashewa haka Aira ta fito daga motar Sosai Mamy ta kafeta da idanu ganin Fitowarta daga mota Aira ko dukta tsure bin motar da Kallo Mamy tayi Bayan ya tafi Kallon Aira tayi da ta kasa motsi ta daka mata tsawa ta ce " Saikizo mu wuce gida ko"
"Cike da tsoro Aira ta shiga Mota Mamy ta zagaya ta tada Ranta na matuk'ar k'una tama rasa ita ina zata saka ranta game da Lamarin Aira daman basu rabu ba kenan Aira ko duk ta tsure jira take taji zagi ko saukar dukan Mamy amma bataji ba harsuka isa Mamy Saidai ta Kalleta ta girgiza kai ta ma rasa abunda zatace " Suna isa Aira ta ce "Mamy Dan Allah kiyi hakuri" girgiza kai kawai Mamy ta yi ta ce "Allah ya shiryeki Allah ya shiryeki ita kad'aice Addu'ar da zan dinga maki ta fad'a tare da shigewa ciki Aira ko kamar wacce kwai ya fashewa Haka ta shiga part d'in Inna idan ta tuno kuma da karfafa gwuiwar da Inna tayi musu saitaji sanyi A ranta.
Bayan Sati Biyu Da misalin k'arfe goma Na dare Aira na kwance wayarta tayi ringing d'auka tayi Dan tasan Arman ne kad'ai ke kiranta " ki shirya yanzu ina palourn inna zamuje wani wuri,Cike da mamaki Aira ta ce fita kuma Yaya ?ina zamuje a Daren nan "kede kiyi abunda nace kinsan dai bazanyi Abunda zai cutar dake ba Kuma kinfi kowa sanin bansan gardama " Badan Aira ta lamunta ba ta ce To yaya Doguwar Hijab Ta d'auko tare da sanya flat takalmi ta fesa turare d'an Kad'an ta fito a palour ta tarar dashi shida Inna tana fitowa Inna ta ce.
"To kumaza kuje Allah kiyaye" Kallon Mamaki Aira takebin Inna Dashi to ina zasu a Daren nan Arman ko har yayi gaba binshi baya Aira tayi Tana zuwa harya tada Mota da yake ciki ya shigo da ita Aira na shiga suka ja suka bar gidan daman get man ya bud'e musu kofa.
Aira dai zuciyarta cike take ta tunannika kala_Kala"A wani katoton shagon make up taga yayi parking Kallonshi tayi murmushi yayi mata ya ce "muje ko" Itama mayar mashi da murmushin tayi"Ta bishi suna shiga Shagon y'an mata biyu Aira ta tarar Duka sun girmeta Cikin girmamawa suka dinga gaishe da ARMAN ya amsa sama sama Mai kwalliyar ta ce .
"yallab'ai ko ita ce " Gyad'a mata kai yayi ya ce "ita ce so nake kiyi mata kwalliyar da Baki tab'a yiwa wata irinta ba ko nawane zan biyaki" Dariya Zey tayi ta ce "Angama yallab'ai kai kanka dak'yal zaka ganeta" Haka nakeso Rafar y'an dubu ya bata guda biyu Zey sai Godiya take dan yau ta warke Kallonshi Aira tayi Shima ita yake kallo murmushi ya sakar mata bata samu damar mayar mashi ba saboda a tsorace take saikuma ta tuna Ai Arman bazai tab'a abunda zai chutar da ita ba hakan yasa ta saki jikinta.
Fita Arman yayi ya ce zaije ya dawo itadai tana zaune mai make up ta sanyata tayi wanka a toilet d'in Shagon tana fitowa ta bata wata had'ad'd'iyar gown Fara ita kanta Aira saida ta tsorata da ganin rigar Dan bama zata iya kwatanta Misalin kud'inta ba irin rigunan Amaren nan ce Amaren ma sai d'an waye da wane Bayan Aira ta sanya rigar sosai tayi chif a jikinta kamar a jikinta aka d'inka rigar.
Ba b'ata lokaci aka shiga tsansarawa Aira kwalliya ta ban Mamaki saida suka shafe sama da Awa d'aya tukwana aka gama ya subhanalla Ai Ni kaina kasa gane Aira nayi ta sani sauya kamar ba ita ba tayi wata irin masifar kyau Wanda ko mace ta ganta saita yaba da kyan da tayi mai make up cewa take masha Allah a Gaskiya bantaba make up mai kyan wannan ba kodan nayi a jikin me kyau ne kanwata ki godewa Allah Gaskiya yayi miki kyau da baiwa kala kala"
"murmushi Aira tayi ta ce "Nagode hotuna Sosai Zey da abokiyar aikinta suka dinga wa Aira 11:30 Zey wayarta tayi ringing itadai Aira bataji me akace ba daga dayan bangaren Taji dai ita ta ce " Eh Angama Yallabai yanzu haka muna shirin Tahowa da ita ne bada jimawa ba "tana gama wayar itama ita da d'ayar suka shirya cikin wasu Riga da sicket pink rigar siket din bak'i
rigar Anyi rubutu a jiki an rubuta *A & A* k'asar rubutun kuma anrubuta HBD MRS..sauran rubutun taga An rufe da wani Abu ita dai bata tambayesuba har suka gama shiryawa suka fito a wata dalleliyar mota suka shiga Aka jasu suka tafi Basuyi wata diguwar tafiya ba motar ta tsaya Alamun sunzo wajen da zasu Kallon Aira sukayi tare da kama hannunta Zey ta d'auko wani Farin kyalle sai kamshi yake Duka zanan heart ne jikinshi zagayawa sukai suka rufewa Aira idanu dashi itadai kawai binsu take taga ikon Allah.
a haka suka dinga Jan hannunta idonta Rufe suna zuwa wani waje taga sun damk'a hannunta jikin na wani ko wata ita dai bata bambance ba tana nan tsaye anyi kusan 5 minutes tukwana taji Wanda yake rik'e da hannun nata ya fara since mata Kyallen da aka rufe mata Idanu Har ya isa sincewa yana gama sincewa Taji suka wajen ta d'auko satin wak'ar Love mai narkar da zuciya wara idanunta tayi Dan son ganin Da gaskene ko mafarki take Arman ta Kalla dake sakar mata murmushi sosai yayi kyau sanye yake cikin bak'ar coated Fuskarnan tashi Cike da annurin farinciki a cikinta.
Juyawa tayi ta kalli wajen Bata San Lokacin da ta furta Kalmar wow ba "Duka wajen Anyi mai decoration na ban mamaki ko biki Sai y'ar gata zata samu wannan daular Duka wajen kuma robobine ga wasu danjoji da suke Rubuta Happy Birthday Aira Wasu na fita wasu na fitowa ga kuma mutane Sunkai 20 Sanye da Riga An rubuta *A A HBD MRS ARMAN* Photographer ko sunfi biyar hada Camerar gidan wasu gidajen television ta gani bama ta Tantance gidan television d'inba Juyawa tayi ta kalli wata k'atotuwar Laptop dake nuna duk abunda suke Alamun Live Kenan Kallon Arman tayi da ya ke ta kallonta Yasan dole tayi mamakin duk wannan Abun da ya shirya .
Ai batasan lokacin da ta fad'a Jikinshi ba ta saki kuka " Tallabota yayi cikin rad'a ya ce "Kiyi shiru mana so kike ki b'ata make up d'inki ko so kike mutane suce Matar tawa saurin kuka gareta " Dagowa tayi ta Goge hawayenta saikuma ta zumb'uro mai baki Murmushi yayi ya kama hannunta .
A wani makeken High Table suka Je K'atoton cake shake wajen zan iya cewa tunda nake ban tab'a ga cake mai girma da Kyanshi
Showing 30001 words to 33000 words out of 33558 words
Cike da mamaki Aira ta ce "Chab Amma abokin nan naka anyi Dan sa ido to shi a ina ya sanni" A Hoto"Hoto kuma yaya a ina kenan Nida ba post din hotona nake social media ba "Hararta yayi ya ce " kima fara mana ki gani"
Dariya tayi ganin yanda yayi maganar ta ce "wace ni wa ya haifeni a garin nan " Dariya yayi Kad'an sosai Komai Aira tayi take burgeshi ya ce "a d'akina da ya tab'a shiga Yaga hotunanki a lokacin ya nuna mun yana sonki na cemai kanwata ce kuma anyi mata miji Sai ya hakura " murmushi Aira tayi ta ce "Me ma zanyi da d'an sa ido gwara da kace mashi haka dukda dai ba ayimun mijinba".
Harar wasa yayi mata yace "wa ya fad'a maki ba ayi miki miji ba Ai nariga da zab'a miki mijin da ya dace dake ko bazaki amince da zab'in yayanki ba" Murmushi tayi tare da Kauda kai ta kalli gefen titi Dan batason maganar"Baikara cewa komai ba harsuka isa gida lokacin 12pm danma Allah yasa a gida Ansan Dinner sukaje kuma a motar gida sukaje A ita za a maidosu saitaje ita gaba tayo,
Bye bye tayiwa Arman Ta ce "Sai gobe yaya daan Allah gobe ka shigo Inna fa na nemanka" karki damu cutie zanshigo goben "Thnks my yaya bye bye ta fad'a tana daga mai hannu saida yaga shigarta tukwana ya wuce guest house d'inshi Dan yanzu yaje government house Mummy cewa zatayi ba Lafiya ba gwara ya bari sai gobe yaje ba .
Washegari Aira da Amma sukaje suka gygyarawa yayun nasu gida saida yamma suka nufo gida kamar karsu rabu A Hanya Aira ta ce " Amma bakiga Aunty Aysha iyayin nan yau duk tayi lakwas ko bata lafiya dai bakiga ba a sanyaye take ba Yau shikuma Yaya Abdul sai wani lillike mata yake ba ko kunya a gabanmufa dazu yayi mata kiss".
Dariya Amma tayi ta ce "Kikak'i tambayarta kafin mu taho kema da kukafi kusa baki saniba bareni y'ar karoro ko mu koma ki tambaya" Waro idanu Aira tayi ta ce "Rufamun Asirin Har ya koro mu" Dariya Amma tayi sosai ta ce
"Nikuma ya Ummy ce ta ban Mamaki ji fa yau hada cewa Dan Allah karmu tafi mu bari sai Bayan Isha'i Yaya Usman ya maidamu yau ko jarabar babu "Dariya Aira tayi ta ce " Ba dole taso muk'i tafiya ba Barin gida ai saidole Ni ko tausayi bata banba yanzu dai shikenan mune manya a gida Aira ta fad'a tana murna Dariya Amma tayi ta ce "Wlhko muci karanmu ba babbaka Har suka isa gida Suna gulmar yayyin nasu.
Bayan kwana biyu Arman ya koma Wanda dak'yal Ya shawo kan Aira saida ya shaida mata nan da two weeks zaidawo yayi hutun One months sosai Aira tayi farinciki haka ko akayi baiyi sati biyu ba ya dawo Aira jinta take cikin Farinciki Marar musaltuwa Tunda yazo Aira ta tarki k'aryar fita Wanda Aysha ce ta d'aure mata gindi saita kira Mamy ta ce " Dan Allah Aira tazo ta tayata Aiki haka Mamy zata barta batare da kokontoba Dan yanzu Hankalinta ya kwanta a tunaninta Aira harta mance da ARMAN.
A palourn Aysha suke zauniya su sha Hirarsu Saisu shafe awa Hud'u suna Hira Yauma yazo Aysha ta sa Aira ta kawo mashi snacks Kad'an yaci Shima Dan Aisha ta nuna bazataji dadi ba Sosai Aira da Arman suke shan hira Sai wajen magriba Arman ya tashi yace zasu wuce "
"tashi Aira tayi ta ce " bari naje nayi mata bankwana saimu tafi "ta fad'a ta na Zuwa Palourn Chan ciki Inda Aysha take da mijinta " Abdul ya ce su Aira manya Angama Shan Love din"Dariya tayi tare da rufe fuska ta ce "Kai yaya kaima haka zakace Nasan Aunty zata fad'a maka " Aysha dake jikin mijinta kallon Aira tayi ta ce "Ai yanzu ba wani rufe rufe y'an matan Abba yanzu kuma sai ina".
Uhm gida zamu wuce"Okay to ki gaishe da mutanen gidan"To Aunty zasuji "Saikuma yaushe " Sai idan kuma an barni kinsan dazu dak'yal Mamy ta bari cewa tayi nafiya miki zarya"Dariya Aysha tayi ta ce "Lallaima Mamy Danma batasan ba ba saboda ni ake zuwaba Duka zuwan na Arman"
Dariya tayi ta ce "Kai Aunty Nifa saboda ke nake zuwa Yanzu dai munwuce kar ya gaji da jira" Okay to Allah kiyaye Aira harta juya zata fita Aysha ta kira sunanta Juyowa tayi tashi Aysha ta kama hannunta ta ce "Sis karki bari wata matsala ta afku kidinga bi a hankali kinsan Abba yasan kuna had'uwa da Arman a gida na ni kaina na shiga ukku sannan ku daina yawo barkatai a gari Dan Allah saboda gudun zargi "
k'asa tayi da kanta ta ce "Insha Allahu Aunty zan kiyaye " Hug din juna sukayi tukwana Aira ta tafi Bayan Aira ta tafi Mijin Aysha ya ce "My love abunda kike kina kyautawa kuwa?Cike da mamaki Aysha ta ce " Me Dia"Na barin Aira da Arman suna kebewa anan mana Bayan iyayenku a yanda kika fad'amun sun rabasu me zaisa ki basu shawarar su hakura da juna Ita kuma ki bata shawarar ta tunkari karatunta Amma wannan hanyar da kika bud'e musu ba mai bullewa bace
yanda Abba keda burin y'ay'anshi suyi karatu banga Alamun ko Kad'an a idon Aira akwai wani karatu a ranta ba bakiga Duka Rayuwarta a soyayyar ARMAN take tafiya ki bata shawarar Ko bazata rabu da shi ba ki nuna mata karatu zatayi kafin inma auran ne ya biyo baya bakiganin yarinyace marar wayau"ya k'arasa fad'a yana Jan numfashi
"Shiru Aysha tayi Tabbas hakane cike da damuwa ta ce " Baby bazaka gane bane Aira da Arman suna matuk'ar son junansu Wanda ni kaina bazan iya kwatanta maka kalarsa ba ta Riga ta mutu a kanshi tun kafin tasan kanta Shima kuma haka sauya musu ra'ayi Abu ne mai wahala dalilin da yasa kuma nake barinsu zuwa nan dole ne fa saisun had'u a koma ina ne gudun kaucewa hanya kasan ance duk Inda mace da namiji suka had'u na ukkunsu shaid'an ne dukda nasan ba halinsu bane amma kiyayewa na da kyau hakan yasa nace su dinga zuwa nan yafi kwanciyar hankali akan suje wani wajen daban
Ina son y'ar uwata Abdul sosai bantaba Jin a raina ba wai ba ciki d'aya muka fito da Aira ba sonda nake mata yafi son da nake yiwa wanda muke uwa d'aya uba d'aya Dan haka bazanyi Abunda zai chutar da ita ba "hakane kuma baby da wata ya wannan Allah dai ya kawo musu mafita cikin Sauk'i " Ameen Aysha ta fad'a .
Aira ko Arman har gida ya maida ita kullum saisun had'u idan basu hadu ba idan zata tahfex to sun hadu idan ta dawo Innace ta fito Cikin masifa Kallon Aira tayi tare da mik'a mata wayar ta ce " kiramun Mujahid laifin me nayi mishi da ya daina zuwa wajena "Aira ta kira mata Mujahid yana ganin kiran Inna murmushi yayi ya kira cikin Masifa Inna ta ce "
Mujahid ko d'an fari na kashe maka ai sai haka watanka nawa rabonka da gidana "Hakuri Arman ya dinga bawa Inna tare da cewa gashinan zuwa yanzu Lokacin da yazo Aira na zaune akan sopa tana kallon wani series a Bollywood Hankalinta na wajen ya shigo tana ganinshi itama ita yake kallo kashe mata ido yayi girgiza kai tayi ta na murmushi inna ko washe baki tayi ta ce ""
" Ko kaifa mai gidan Har hankali na ya kwanta ashe ma kana garin shine Ko kazo ka gaishe ni ko"To yanzu ba nazo ba y'ar tsohuwa sai a rufe chapter ya fad'a yana zama kan sopa K'asa Inna ta zauna Suka shiga gaisawa da Arman sai zolayanta yake dayake tana son ganinshi yau ko fad'an Babu Kallon Aira tayi da take kallo ta ce .
"Hajara bakiga Mujahid ba ne Kika wani kauda kai" Juyowa Aira tayi ta ce "Na ganshi Inna ta fad'a tana kauda kai" Hakan da tayi duk cikin shirinsune "Salati Inna ta farka ta kalli Arman ta kalli Aira ta ce " Nashiga Ukku ni Halima ba dai Iyayenku sunyi nasarar raba ku ba.
Kallon Inna Aira tayi ta kalli Arman dake satar kallonta tashi Inna tayi Ta kamo hannun Aira ta janyota ta had'a da na Arman ta fashe da kuka ta ce "Karku sake Iyayenku su zama sanadiyar lalacewar daddaddiyar Tarayyarku mai cike da Albarka Na tabbata Allah da abunda ya gani ya had'aku Karku sake ko dad'i ko wuya suyi nasarar rabaku koda bana numfashi Duk sanda alak'arku ta lalace to ina da tabbacin komai ya Riga da ya lalace Iyayenku bazasu tab'a Shiryuwa ba muddin bakwa tare da junanku Kune nake fatan ku zama silar Daidaituwar Iyayenku kuyimun Alkawari Dan Allah bazaku rabu ba kodan ni ko da bana raye" .
Aira tunda Inna ta fara jawabin nan take kuka Rungume Inna tayi Cikin kuka Ta ce "Insha Allahu Inna munmuki Alkawari sannan ma kina raye insha Allahu" Arman ma Rungume Inna yayi cikin k'arfin hali ya ce "da yardar Allah Inna zamu sanyaki Farincikin da kike buk'ata da ranki insha Allahu" Allah yayi muku albarka Ya nunamun Ranar da nake ta tsumayen jira da raina da lafiya"Kallon juna Arman da Aira sukayi sai kuma Aira ta sadda kai.
Washegari Aira na bangarensu ta na Wanki A washing machine Mamy ta lek'o ta ce "Aira idan kin gama ki shirya zaki rakani Gidan Safiya zanyi mata barka" To Mamy Ai na gama ma bari naje na shirya Cikin kankanin lokaci ta shirya a parking space ta tarar da Mamy "Mamy ta ce duk'ursa na goya maki shi " Cikin marairaicewa Aira ta ce "Goyo kuma Mamy ki bari na daukeshi wlh d'annan naki nauyi garai Yaro wata shidda ai Yama wuce goyo ni banma iya goyon ba" Hararta Mamy ta yi ta ce "To yau saiki koya idan dankine wazai goya miki " Dariya Aira tayi ya ce "Maid house mana Mamy yanzu Dan Allah taimaka ki bari na rikeshi a hannu" to Naji raguwa muje Motarta Mamy da dauko tayi mata key suka bar gidan Aira na gaba da Amer a hannunta.
Suna isa gidan Safiya Mamy tayi mata barka Hjy Safiya ce ta ce "Wai Rahama y'armuce ta zama Haka Allah mai iko kice kin kusa Taramu" Dariya Mamy tayi ta ce "Aikodai ku iyaye saiku fara shiri Fita Aira tayi ta basu waje Arman ta kira tayi mashi kwatancen Inda Take cikin k'ank'anin lokaci ya kira ya shaida mata yazo.
tsayuwar Hijab d'inta ta gyara tukwana ta fita A mota ta tarar dashi ciki ta shiga Arman ya ce " kindai maidani bita zaizai ko My cutie duk Inda kikayi ina binki"Dariya Aira tayi ta ce "Yaya kenan ni kuma a kirani da me da duk Inda naje ina kiranka" Sun tab'a Hira Kad'an cikin nishad'i Sun kwashi wajen minti Talatin Mamy koda suka gama fira da Hjy Safiya suka fito sosai tayi mamakin k'in ganin Aira da batayi ba Tana fitowa waje bata ganta ba Aira ko ta cikin mota ta Hango Mamy sosai gabanta ya fad'i ta ce "Na shiga ukku '"
'Kallon Inda take kallo ARMAN yayi ya ce " Daman tare kuke da Mamy"Eh wlh yaya wlh banzaci har zata fito yanzu ba"To yanzu yi Sauri ki fita danma Mamy ce Ai da sauki "Kamar wacce kwai ya fashewa haka Aira ta fito daga motar Sosai Mamy ta kafeta da idanu ganin Fitowarta daga mota Aira ko dukta tsure bin motar da Kallo Mamy tayi Bayan ya tafi Kallon Aira tayi da ta kasa motsi ta daka mata tsawa ta ce " Saikizo mu wuce gida ko"
"Cike da tsoro Aira ta shiga Mota Mamy ta zagaya ta tada Ranta na matuk'ar k'una tama rasa ita ina zata saka ranta game da Lamarin Aira daman basu rabu ba kenan Aira ko duk ta tsure jira take taji zagi ko saukar dukan Mamy amma bataji ba harsuka isa Mamy Saidai ta Kalleta ta girgiza kai ta ma rasa abunda zatace " Suna isa Aira ta ce "Mamy Dan Allah kiyi hakuri" girgiza kai kawai Mamy ta yi ta ce "Allah ya shiryeki Allah ya shiryeki ita kad'aice Addu'ar da zan dinga maki ta fad'a tare da shigewa ciki Aira ko kamar wacce kwai ya fashewa Haka ta shiga part d'in Inna idan ta tuno kuma da karfafa gwuiwar da Inna tayi musu saitaji sanyi A ranta.
Bayan Sati Biyu Da misalin k'arfe goma Na dare Aira na kwance wayarta tayi ringing d'auka tayi Dan tasan Arman ne kad'ai ke kiranta " ki shirya yanzu ina palourn inna zamuje wani wuri,Cike da mamaki Aira ta ce fita kuma Yaya ?ina zamuje a Daren nan "kede kiyi abunda nace kinsan dai bazanyi Abunda zai cutar dake ba Kuma kinfi kowa sanin bansan gardama " Badan Aira ta lamunta ba ta ce To yaya Doguwar Hijab Ta d'auko tare da sanya flat takalmi ta fesa turare d'an Kad'an ta fito a palour ta tarar dashi shida Inna tana fitowa Inna ta ce.
"To kumaza kuje Allah kiyaye" Kallon Mamaki Aira takebin Inna Dashi to ina zasu a Daren nan Arman ko har yayi gaba binshi baya Aira tayi Tana zuwa harya tada Mota da yake ciki ya shigo da ita Aira na shiga suka ja suka bar gidan daman get man ya bud'e musu kofa.
Aira dai zuciyarta cike take ta tunannika kala_Kala"A wani katoton shagon make up taga yayi parking Kallonshi tayi murmushi yayi mata ya ce "muje ko" Itama mayar mashi da murmushin tayi"Ta bishi suna shiga Shagon y'an mata biyu Aira ta tarar Duka sun girmeta Cikin girmamawa suka dinga gaishe da ARMAN ya amsa sama sama Mai kwalliyar ta ce .
"yallab'ai ko ita ce " Gyad'a mata kai yayi ya ce "ita ce so nake kiyi mata kwalliyar da Baki tab'a yiwa wata irinta ba ko nawane zan biyaki" Dariya Zey tayi ta ce "Angama yallab'ai kai kanka dak'yal zaka ganeta" Haka nakeso Rafar y'an dubu ya bata guda biyu Zey sai Godiya take dan yau ta warke Kallonshi Aira tayi Shima ita yake kallo murmushi ya sakar mata bata samu damar mayar mashi ba saboda a tsorace take saikuma ta tuna Ai Arman bazai tab'a abunda zai chutar da ita ba hakan yasa ta saki jikinta.
Fita Arman yayi ya ce zaije ya dawo itadai tana zaune mai make up ta sanyata tayi wanka a toilet d'in Shagon tana fitowa ta bata wata had'ad'd'iyar gown Fara ita kanta Aira saida ta tsorata da ganin rigar Dan bama zata iya kwatanta Misalin kud'inta ba irin rigunan Amaren nan ce Amaren ma sai d'an waye da wane Bayan Aira ta sanya rigar sosai tayi chif a jikinta kamar a jikinta aka d'inka rigar.
Ba b'ata lokaci aka shiga tsansarawa Aira kwalliya ta ban Mamaki saida suka shafe sama da Awa d'aya tukwana aka gama ya subhanalla Ai Ni kaina kasa gane Aira nayi ta sani sauya kamar ba ita ba tayi wata irin masifar kyau Wanda ko mace ta ganta saita yaba da kyan da tayi mai make up cewa take masha Allah a Gaskiya bantaba make up mai kyan wannan ba kodan nayi a jikin me kyau ne kanwata ki godewa Allah Gaskiya yayi miki kyau da baiwa kala kala"
"murmushi Aira tayi ta ce "Nagode hotuna Sosai Zey da abokiyar aikinta suka dinga wa Aira 11:30 Zey wayarta tayi ringing itadai Aira bataji me akace ba daga dayan bangaren Taji dai ita ta ce " Eh Angama Yallabai yanzu haka muna shirin Tahowa da ita ne bada jimawa ba "tana gama wayar itama ita da d'ayar suka shirya cikin wasu Riga da sicket pink rigar siket din bak'i
rigar Anyi rubutu a jiki an rubuta *A & A* k'asar rubutun kuma anrubuta HBD MRS..sauran rubutun taga An rufe da wani Abu ita dai bata tambayesuba har suka gama shiryawa suka fito a wata dalleliyar mota suka shiga Aka jasu suka tafi Basuyi wata diguwar tafiya ba motar ta tsaya Alamun sunzo wajen da zasu Kallon Aira sukayi tare da kama hannunta Zey ta d'auko wani Farin kyalle sai kamshi yake Duka zanan heart ne jikinshi zagayawa sukai suka rufewa Aira idanu dashi itadai kawai binsu take taga ikon Allah.
a haka suka dinga Jan hannunta idonta Rufe suna zuwa wani waje taga sun damk'a hannunta jikin na wani ko wata ita dai bata bambance ba tana nan tsaye anyi kusan 5 minutes tukwana taji Wanda yake rik'e da hannun nata ya fara since mata Kyallen da aka rufe mata Idanu Har ya isa sincewa yana gama sincewa Taji suka wajen ta d'auko satin wak'ar Love mai narkar da zuciya wara idanunta tayi Dan son ganin Da gaskene ko mafarki take Arman ta Kalla dake sakar mata murmushi sosai yayi kyau sanye yake cikin bak'ar coated Fuskarnan tashi Cike da annurin farinciki a cikinta.
Juyawa tayi ta kalli wajen Bata San Lokacin da ta furta Kalmar wow ba "Duka wajen Anyi mai decoration na ban mamaki ko biki Sai y'ar gata zata samu wannan daular Duka wajen kuma robobine ga wasu danjoji da suke Rubuta Happy Birthday Aira Wasu na fita wasu na fitowa ga kuma mutane Sunkai 20 Sanye da Riga An rubuta *A A HBD MRS ARMAN* Photographer ko sunfi biyar hada Camerar gidan wasu gidajen television ta gani bama ta Tantance gidan television d'inba Juyawa tayi ta kalli wata k'atotuwar Laptop dake nuna duk abunda suke Alamun Live Kenan Kallon Arman tayi da ya ke ta kallonta Yasan dole tayi mamakin duk wannan Abun da ya shirya .
Ai batasan lokacin da ta fad'a Jikinshi ba ta saki kuka " Tallabota yayi cikin rad'a ya ce "Kiyi shiru mana so kike ki b'ata make up d'inki ko so kike mutane suce Matar tawa saurin kuka gareta " Dagowa tayi ta Goge hawayenta saikuma ta zumb'uro mai baki Murmushi yayi ya kama hannunta .
A wani makeken High Table suka Je K'atoton cake shake wajen zan iya cewa tunda nake ban tab'a ga cake mai girma da Kyanshi
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11 Chapter 12