qaraso ya kusan kai wa kasa ta danna G wato number da zata kaita qasa ta shiga tana gama qarasowa ta ganshi yana qoqarin shiga bayan mota da sauri ta qarasa bangaren daya shiga ta bud’e murfin kofar ta durkushe qasa gabansa jikinta na wani irin rawa” idan ka tafi ka barni cikin wannan halin akwai matsala dan bansan ya zanyi da rayuwata ba “ta fad’a tana mai share hawayen dake kan fuskarta idanunshi ya zuba mata gabadaya idanunta sunyi jajur dasu kafin ahankali ya motsa lip’s dinsa “wai meye damuwarki ne maryama ?”



“Wad’an nan hotunan sune damuwata kai idan family’s dinka suka ga hotunanmu bazasu damu ba wallahi ni nawa family’s din zasu damu dan Allah ka taimakeni ka taimaki rayuwata kayi wani abu akai “tsaki yaja yana cewa “bansan dalilinki ba dole sai kin raba matsalarki dani ko ni nace a d’aukenu hoton?nace ki kwanta jikina ?iya kuka kawai nace Kiyi nace ki rungumeni bare har na samu damar rungumeki ajikina?” tai saurin girgiza masa kai alamun “a’a !kafin ahankali tace “amman ai daman ka saba rungumeni ba wannan lokacin ne karo na farko ba “naji na saba amman a wancan ranar nayi qoqarin rungumeki ?shiru tai wasu sabbin hawaye nabin kuncinta “ni dai taimakon ka nake nema kayi duk abinda zakayi a goge wad’an nan hotunan dan nasan zaka iya sawa .”



numfashi ya sauke da qarfi sannan yace “tashi ki shigo muje da sauri ta mike ta zagayo ta bud’e d’ayan bangaren ta shiga ta zauna tana qoqarin rufo murfin motar ko me ta tuna ta shiga girgiza kanta da sauri ta fito daga cikin motar tana cewa
” kawai kayi tafiyarka bazan bika ba dan bansan me zai sake faruwa ba idan na binka .”“kallonta yayi a tsanake ya fahimceta sosai ahankali ya motsa lips dinsa “ki shigo muje! “ina bazan sake gangancin shiga motarka ba idan mutane suka ganmu tare hakan zai sake tabbatar masu da abinda suke zargi akanmu tun kafin ta qarasa maganarta kawai taga mutun tsaye a gabanta yana haci tmkr wani zaki da sauri taja baya “.
Yayi taku biyu ya matsota sosai yana cewa “ anya bayan wannan matsalar baki da wata damuwa ?”
”sorry sorry!! sir bani da wata damuwa kai kasan yadda al’adarmu take wad’an nan hotunan zasu iya janyo mana wani sabon zargi ne” “nace muje na saukeki a gidanku had’e hannuwanta waje d’aya tayi tana cewa “ka fahimceni wallahi mutane zasu..”ke gidanku kawai zan kaiki nayi masu bayanin komai kafin hotunan su isa garesu “what ?! ta fad’a tana zaro idanu “dan girman allah ka rufa min asiri da wani ido zan kalli aunty da umma ya Allah ka saka min akan wanda yayi min wannan cin zarafin ,mai yasa na damu sai na had’u da nadiya ? nasan if na damu da bazaka d’aukeni ka kaini wanan wajen ba” myma muje !” nifa babu inda zan..”on expecting taji ya fixgota qirjinsa da hannunsa mara ciwo ya had’eta tsam da jikinsa yana sauke numfashi wanda hakan yayi sanadiyar katseta .



a matukar rud’e ta soma magana cikin rawar murya “meye haka kake qoqarin yi ? ta fad’a tana waige waige “I don’t know and keep quite ya fad’a yana d’aura yatsan hannusa akan lips dinta “dan ..“dan Allah sir ka sakar min jiki jin yaki sakar mata jiki tace “bana ciki da iskanci kada wani yazo ya ganmu haka ka sake janyo min matsala “ni zaki cewa baki ciki da iskanci?”eh mana dan wallahi iskanci ne dan Allah ka sakar min jiki kar azo aganmu haka “karki damu ai nafi son aganmu haka ba taqamarki rashin kunya ba ?” zanyi maganinki dan na fiki iya rashin mutunci “dan Allah ka sakar min jiki “tayi maganr cikin mawuyacin hali tana haki “dan allah kayi hakuri ka sakar min jiki zan shiga da kaina .”jin haka yasa ahankali ya soma zareta jikinsa yana dubanta duk ta fita haiyacinta kwayar idanunta gabad’aya sun sake canza kala daga fari zuwa kore tsabar kuka “shiga muje wannan shine mafutar da zai kawo miki qarshen matsalarki duk wanda kike ganin zai kawo miki matsala ki had’ani dashi .”Juyin duniya yayi daita ta shiga taki “nace ki shiga zanyi wani abu akan matsalar” ta girgiza masa kai alamun a’a suna cikin haka sai ga motar madam some ta shigo haraban kallo d’aya yayi mata ya d’auke kanshi .”



bayan tayi parking ta qaraso garesu ta tsaya da girmamawa tana kallonsu wanda sai lokaci yace “daga ina kike baza ta iya masa karya ba dan muddin gasky ta fito bazai sake yarda daita ba ,dan haka tace “daga gidanku nake mumy ce ta kira tana son ganina” what?!” akan me kena?” inna ilaihi wa inna ilaihi rajiun shikenan abinda nake gudu ne yake shirin faruwa inji cewar maryama wani kallo ya d’auketa dashi mai had’e da gargadi “me tace mki da kikaje ?”ta tambayeni akan meke tsakaninka da maryama kuna soyayya ne ko kuwa ni narasa me ta gani daya sa tai ta nemi na fad’a mata abinda ke tsakaninku sir “shiru yayi kawai kafin daga bisani yace “some ki sauke min ita a gida ki tabbatar kin kaita har unguwarsu ya fad’a tare da zagawaya ya shiga gidan baya ya zauna yayinda direbansa ya shiga mazaunin direba maryama kam cikin tsananin tashin hankali ta saki baki da ido tana kallonsa hannu ya kai fuskarsa yana shafawa motar escout dinsa ne suka fara yin gaba sannan motar da yake ciki har sanda driver yaja motar idanunta na kanshi sai dai jikinta ne yake wani irin kyarma.”



Ranshi a matukar’bace ya shigo gidan da mami ya soma cin karo kallo d’aya tai masa ta fahimci yana cikin damuwa ya zauna a wata kujera” adamcy lafiya ?lfya sweetheart amman mai yasa zaki kira some zuwa gidan nan kina tambayarta akan yarinyar nan ai sai ta rainani .”
”haba adamcy meye aciki dan na tambayeta na tunanina kana son yarinyar ne sai gashi ta fahimtar dani komai”.“ ta fahimtar dake komai kamar ya?”ya tamabyeta yana mai hura hanci “ce min tayi ba soyayya bace tsakninka da maryama amman ita da kai kuna son juna da..”what ?!ya fad’a yana zaro ido waje jikinsa na d’aukar rawa” ai kuwa some tayi min sosai gata da biyayya gata kyakkyawan kawai dai matslar crista ce amamn wannan duk ba wata matsala bace tunda tana sonka kana sonta babu damuwa zata muslimta dan Allah ka aureta kaji adamcy nah duk da nasan ta ta’ba aure kuma tana da yara biyu Amman duk wannan ba damuwa bane idan akwai love ta fad’a tana guntse dariyarta “haba haba sweetheart ni nasan ko giya some ta sha bazata soma fad’a miki haka ba .”



murmushi mami tayi tana riko hannunsa cikin nata ta zaunar dashi duk bata lura da ciwonsa ba “gsky sweetheart ki sani wannan fa kuskure ne kikayi ai yakamata ki kirani kafin kice some tazo wannan ma ai sai ta rainani me zanyi daita saboda Allah wani irin lalacewa nayi haka da zan rasa wacce zan so sai some ?” meye illarta adamcy ?”mami ta fad’a tana sake kunshe dariyar ta “haba sweetheart yanzu ke bakiga illarta ba ? sam sam bangani ba sai dacewarku dana gani “to ni nasan tana da illa kuma babu wani dacewar da mukayi daita “nasan kace rashin sallah yasa kake kame kame” dan girman allah sweetheart ki bar maganar nan sam some ba kalar type dina bace bare kuma babu komai a tsakaninmu zan had’u daita qarshen aikinta ne tare dani yazo “ya fad’a yana qoqarin mikewa tsaye mami ta riko hannusa da sauri tana kallonsa tana murmushi “idan ita baka sonta maryama fa ?”“ko itama ba kalar type dinka bace “?lumshe tsumammun idanunshi yayi alokaci da mami ta kira masa sunanta hakan nan ya tsinci kanshi cikin tsananin shaukinta yana tuno yanayin daya barota.”




Mmn sudais
[8/31, 11:25 AM] Safwan Libiya 2: 💗💗💗💗💗💗
     MAR'ADAMS
     💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

BOOK 3

*AYSHA A BAGUDO*

WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim

Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.



Page 42



Mr ata ya kasa tashi daga zaunen da yake yana cigaba da tunanin maryama kukanta na d’aya daga cikin abinda yake matuqar d’aga masa hankali da tsuma zuciyarsa ,dauriya kawai yake, kasancewar soyayyar da yakewa maryama yafi wanda yakewa kanshi fatan shi Allah yasa ta so shi fiyye da komai.”sosai yayi zurfi cikin tunanin maryama yayinda mami take zaune tana kallon kyakkywan fuskar tilon d’an nata .”ahankali mr ata ya ajiye hannunsa mai ciwo a saman cinyarsa yana jijiga qafarsa d’aya wanda hakan ya bawa mami damar ganin bandage din dake hannunsa .”a matukar tsorace take kallonsa jikinta har rawa yake gurin kiran sunansa ”adamcy!” a natse ya bud’e idanunshi ya zuba mata yana dubanta a tsanake “me nake gani haka a hannunka?ko kuma nace me ya sameka a hannu?”tayi masa tambayar ajere cikin tsananin tashin hankali ahankali ya sake lumshe idanunshi yana tunanin abinda yayi sanadin jin ciwon nashi .”



“Cikin tsananin tashin hankali mami ta mike tsaye ta soma taku tana dubansa da ciwon nashi har ta qaraso inda yake zaune ta zauna kusa dashi tana kallon bandage din dake nad’e ahannunsa kafin ahankali tace “adamcy garin yaya kaji ciwo a hannunka?”shiru yayi mata tare da kamo lip’s dinsa na kasa ya soma cizawa yana tunanin abd zai fad’a mata “kamin magana mana ?”numfashi ya sauke yana bud’e idanunshi sai daya d’an fito da harshensa kad’an ya lashi lip’s dinsa sannan ya fara magana a kasalance “wani abu ne ya faru yau a office kin san halin naki shine fa bansan yadda akayi ba kawai naji na samu wannan ciwon “kai da wa?”yaji tai masa tambayr ta qasan idanunshi ya d’auki kallonta “nace kai dawa kukayi rigima? ta tambayesa tana mai tsaresa da kwayar idanunta hakan nan ya tsinci kansa da cewa “.maryama .”!
“Maryama .” mami ta furta sunan sai da mami ta furta sunan sannan ya fahimci yayi kuskuren ambatar sunanta dan haka ya kai hannunsa ya shafa sumar kanshi yana cewa “wani suna na kira yanzu ?”maryama kace !”numfashi yaja da qarfi ya sauke yana kawar da kanshi gefe “.wni irin yanayi mami ta tsinci kanta ciki na tsananin damuwa “amman me faru tsakaninka daita haka ?”.
ba wani abu bane sweetheart kawai dai ….“sai dai yayi shiru ya kasa qarasa maganarsa “ban gane ba wani abu bane kawai dai ?”yarinya tayi maka illa haka amman kace ba wani abu bane ?”mami tayi maganar cikin tsananin ‘bacin rai “wallahi adamcy kasan abinda kakeyi na fahimci kana boye min abubu wa akan yarinyar nan abinda baka saba min ba aman yanzu duk shi kake min kuma duk akanta ne .yanzu data kasheka fa ?”d’an zaro idanunshi yayi “eh !”mana ai na d’auka tana da hankali she dai bata dashi idan ba haka ba komai zaka mata yanzu ya dace ta ji maka ciwo?”
”yanzu daya zamo silar mutu warka fa “no sweatheart karki yi wannan tunanin kawai dai tsautsayi ne amman kwata kwata bata da laifi idan akwai mai laifi to ni ne domin ni jiwa kaina ciwo .”yana gama fad’ar haka ya mike ya nufi hanyar step mami tabi shi da kallo tana jin zafi aranta dan kwatakwata
Bata qaunar abinda zai ta’ba lafiyar yaranta most especially shi .”




Bangaren maryama tsayuwa ta cigaba yi cikin matsanancin tashin hankali “maryama shiga mota muje ko.”! “madam some tace daita tana qoqarin bud’e mata gidan gaba dan ita kam ta gaji da tsayuwa madadin maryama ta shiga sai ma ta juya ahankali ta soma tafiya tana cewa “bari naje na d’auko jakata.” madam some tabi bayanta da kallo batare da tace mata koma ba sai dai zuciyarta cike take fal da jin tausayinta .
maryama bata wani jima ba ta dawo makale da jakarta ta shiga gaban mota ta zauna tare da takure jikinta waje d’aya tana goge hawaye idanunta inda tuni madam some ta shge mazaunin direba.”hankali suke tafiya hawaye kawai maryama take gogewa yayinda madam some take faman sauke ajiyar zuciya akaro na barkatai had’e da sake rike stearing mota tana kallon agogon dake d’aure da tsintsiyar hannunta.”a fakaice madam some ta kalleta ta gefen ido sannan ta maida hankalinta akan tuki “Ina ganin ya dace ki bar kukan nan haka idan ba haka ba mutanen gidanku zasu fahimci akwai damuwa atattare dake .“kamar kar madam some ta fad’a haka hawaye suka shiga turereniyar zubowa daga cikin idanunta “shine babban tashin hankalina ma.” “bana son yan gidanmu su san halin da nake ciki “ai kuwa babu abinda zai hana basu fahimta ba da wannan kukan da kike “nasan kina wannan kukan ne dan kar su ga hotunanku da mr ata to fa ba lallai su gani ba tunda ni a fahimtata iyamu kawai ake son mu gani “dan Allah ma ki taimakeni kar hotunan nan su fita idan suka fita bansan ya zanyi da rayuwata ba, tun farko na fara rayuwata ne acikin qunci ban san wani abu wai shi farinciki ba sai daga bayan nan ne na d’an samu sausaucin rayuwata ki taimakeni banason na koma baya “is okay maryama ki bar kuka ki bar komai a hannun sir da sannu zai gano komai dan nasan bazai bar abun ya tafi haka ba, ko babu komai dole zai qare mutuncinsa dan haka ki kwantar da hankali ki share karki nuna alamar akwai wata matsla ,maryama ta gyad’a mata kai tana qoqarin saisaita kanta .har suka isa unguwarsu maryama madam some na kwantar mata da hankali .”





“Tunda maryama ta isa gida ta kasa aiwatar da komai duk da tana ta qoqarin kawar da damuwar dake tattare daita sai dai kallo d’aya zaka mata ka tabbatar da bata cikin natsuwa da kwanciyar hankalinta minti minti take sauke naunayen ajiyar zuciya ,kuma irin wanda yake fitowa daga kasan zuciya umma sarai ta fahimceta dan haka ma ta isketa ta tamvayeta amman tsananin zurfin ciki irin na maryama ta kasa cewa daita komai ,ganin tunani zai mata yawa kuma hakan zai iya barin hankalin umma yaki kwanciya yasa ta d’auko littafi ta dawo parlour ta zauna tana dubawa wanda hakan bai rage mata komai daga cikin d’igon damuwar da take cunkushe a zuciyarta ba.”
ahankali take bin littafin tana goge hawayen dake tsiyaya a gefen idanunta ta d’auki kusan mintuna talatin tana zaune tana duba littafin da babu abinda take fahimta aciki idanuwanta sukai mata nauyi sosai saka makon abu biyu da suka had’e mata waje d’aya bacci da kuma damuwarta. anan ta zame ta kwanta akan kujera tare da yin shiru tana zance zuci “ko a wani hali mr ata yake ?”ko me ya iske a gidansu ?”haka nan take jin ya dace ace ya kirata yaji halin da take ciki, ko tana tare da matsala ko akasin hk?” dan tabbas ya kamata ya kirata yaji yata qare ta iske an turo hotunansu gidansu ko kuwa amman ya shareta “wato kowa yaji da damuwarsa.”



sannu ahankali bacci ya d’auketa da tunanin mr ata acikin ranta ,acikin bacci ne taji ana shafata ana mata massagin jikinta ana mata magana cikin wani irin salo.”ahankali ta bud’e idanunta ganin mr ata tayi manne ajikinta,ya d’aura kanta adaidai damtsen hannunsa yayinda bakinta ke daidai nipples dinsa ,ta d’ago kanta zuwa fuskarsa, janyota yayi jikinsa sosai yana cigaba da shafa sansar jikinta “kina dani ki daina damun kanki too much duk wanda ya ta’ba min ke zanji dashi “zare jikinta tayi daga nashi ta tashi zaune tana girgiza masa kai tana share hawaye tace “kai din ba nawa bane taya zan yarda da Kai ?”
ya janyota zuwa jikinsa yayi mata kyakkwan runguma a faffad’an qirjinsa“ki yarda dani“!
ya fad’a yana d’aura lips dinsa akan nata cike da shagwaba tace “ni dai kataimakeni “ya cusa kanshi a qirjinta yana cewa “zanyi komai dan bana son ganinki kina kuka.” ahankali ta dinga jin yana sarrafata cikin mafarki ita dai bata san ya’akayi taje d’akinta ba sai farkawa tayi da misalin qarfe hudu na dare da wasu mintuna ta ganta kwance a d’aki .”


ahankali ta mike zaune bakinta dauke da addaur tashi a bacci tana sauke numfashi ta godewa da mafarki tayi ba gaske bane komawa tayi ta kwanta lamo tana tariyo abubuwan da suka faru acikin mafarkinta tana kwance tana juyi har aka fara kiran sallah ta tashi ta matso kad’an ta zuro qafafuwanta duka qasa sannan gangar jikinta ya biyo baya kai tsaye bayi ta shiga tai wanka ta d’auro alwala ta fito ta sanya doguwar riga da hijab ta qarasa inda daddamar sallarta take shimfide kamar koda yaushe ta soma gabatar da raka’atani fajiri byn ta idar ta mike tai sallah bayan ta idar sallah bata mike ba ta soma azkar sannan ta janyo alqurani ta soma karatu cikin surataul ahraf har zuwa karfe shida daidai sannna ta rufe alqurni ta samu waje ta kwanta a kasa kasance war har lokacin akwai bacci acikin idanunta,nan take wani bacci yayi awon gaba daita kusan yadda baccin safe yake bare ya hade mata da gajiyar zuwa aiki da tarin damuwa bata dade tana bacci ba ta tashi tana miqa tana duba lokaci “takwas da wasu mintuna da sauri ta soma shirin zuwa office bata wani jima ba ta fito kai tsaye falo ta wuce inda ta iske umma zaune .”


Ahankali ta zauna akan hannun kujerar da umma take zaune tana cewa “umma ina kwana !”ta gaishe da umma tana daukar littafinta na jiya .umma ta amsa mata muryarta cikin wani irin yanayi maryama ta dubeta a tsanake qirjinta na bugawa so take ta gano ko akwai wani abu dan haka jikina a matukar sanyaye tace “umma ya naji muryarki tayi wani irin ?”me
Showing 141001 words to 144000 words out of 176292 words