cike da jin wani yanayi na dabam a gabad'aya sansar jikinsu mai kama da shocking wanda shi daman ba sabon abu bane agurinsa itace dai ya zamewa sabon al'amari dan ba sai an fad'a maka ba ,kana kallonta kasan sabuwar shiga ce shiyasa azahiri yake iya hango tashin hankalinta ."
"Nana hauwa'u da mami ne tsaye suna kallon abun mamaki fitowarsu kenan daga parlour'n mami nã biyu domin kallon presentation wanda ita mami din da biyu ta fito tana son ganin sabuwar maaikaciyar adamcy'nta a natse ta cigaba da kallon adamcy'nta cikin wani irin yanayi wanda kwata kwata bata ta'ba ganinsa ciki ba sai yau ,sosai ta tsura masu matsakai tan idanunta ,yadda mami da nana hauwa'u ke kallonsu haka sauran ma'aikatan dake tsaye a parlour'n ke kallonsu cike da fargaba da tashin hankalin abinda zai biyo baya ,da'akace a office ne bazasu damu ba saboda norma normal suna ganin hakan na faruwa a tsakaninsu. yawon kallonsa gareta amman irin haka ma basu ta'ba gani ba wannna shine karo na farko da suka gani kuma ko haka zai faru sai a gidansu qarin tashin hankalinsu ma ganin yadda mami da nana ke kallonsu a firgice".
ahankali nana hauwa'u ta gyara tsayuwarta tana sake dafe bayan ashraf dake rungume a kafad'anta ta waiga inda mami ke tsaye jikinta na d'an kirma tace "mami ko kinga abinda na gani kuwa ?"ta tambayeta tana sake maida kwayar idanunta kansu mr ata qirjinta na bugawa ."
mami ma kallon diyarta tayi tace "auta na gani "wacece wannan yarinyar?"meye matsayinta a wajen yaya ?"nayi imani duk duniya babu macen da yaya zai yiwa haka cike da kulawa mami lallai akwai wani abu a kasa". numfasawa mami tayi tana sake maida kallonta garesu adaidai lokacin da suka had'a ido da maryama dake fuskarta na kallon kofar shigowa ne shi kuma fuskarsa na kallon step ne ".
da sauri maryama ta dawo haiyacinta tare da cire hannuwanta duka ajikinsa ta tsya tana wasa da yatsunta ."duk da batasan ko su waye tsaye ba amman zuciyarta ta gigita da ganinsu."sanyayyen numfashi ya sauke muryarsa a kasalance yace be careful I wil not always be there for you".ya fad'a yana lumshe mata lumtsatsun idanunshi ."shiru ne ya biyo baya kafin ahan kali ta gyad'a masa kai alamun taji sannan ta sake juyawa ta cigaba da tafiya cike da sanye jiki ,shi kuma ya juyo da niyyar ya dawo wajen client dinsa kawai yaga mami tsaye a bayansa tana kallonsa ."
Ahankali mami ta soma tahowa zuwa inda yake tsaye suna kallon juna inda sauran ma’aikatan suka bi bayan maryama zuwa sauya kayan jikinsu muryar mami a raunane ta soma magana "halan wannna yarinyar itace maryama ?"yayi shiru yana dubanta batare da yace komai ba dan bai san me zai fad'a mata ba ".adamcy ban ta'ba ganinka cikin irin wannan yanayi ba sau yau ,yayi taku d’aya yana gyara tsayuwarsa tare da tura hannuwansa duka cikin aljihun suit dinsa yana cewa “itace amman abinda ke tunani ba haka bane yana gama fad’ar haka ya soma taku cikin isa da kasaita don barin wajen kafin ta sake wata tambayar sai dai cikin sanyi murya mami ta kira sunanshi “adamcy …” ya tsaya cak tare da juyowa suna fuskarta juna da maminsa idanunta ta zuba mishi kawai tana kallonsa tare nazarinsa ganin yadda gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa cikin d’an kankanin lokaci .
Suna tsaye mami bata bata kai ga sake magana ba su maryama suka sauko d’aya bayan d’aya suna gama saukowa kawai sai shigowarsu baba qarami suka gani mr ATA bai lura da shigowarsu ba madam some ce ta hankaltar dashi ya juyo a hankali yana dubansu tare da sultan ."a natse client din ya qarasa ya samu baba qarami "barka da dare mr Edris!” ya mika masa hannu fuskar baba qarami a hade ya mika masa hannu "yanzu nake maganarka araina gsky naji dadin yadda akayi representation din yau.”
gaban baba qarami yayi mummunar faduwar “inda cliet dinsu ya cigaba da magana “ shiyasa ma zanyi order kaya masu yawa a hannun mr ATA gsky wannan yaron naka yasan Kan kasuwanci "baba ni ..."baba qarami yayi saurin daga ma sultan hannu inda client ya cigaba da magana "gsky wannan yaron shine hasken kamfaninku duk ranar da'aka babu shi gsky kamfaninku zai samu matsala .”
Nan take zuciyayoyinsu ya dinga bugawa "he has figueira and effort , bealiant “. ya sake fad'a yana kallon mr ATA daya fuskanci baba qarami fuskarsa a had’e tamkar wani zaki kafin ahankali ya motsa lip’s dinsa "banason mutune na shigowa inda nake batare da neman izinina ba ,baba qarami ya sake kallonsa cikin matsanancin ‘bacin rai zuciyarsa kamar ta buga tsabar bakinciki “mr lawyer's I will like to show you my design “inji cewar sultan mr lawyers ya girgiza masa kai yana cewa "no time for now til next time saboda yanzu gbdy mun gama zabar wanda yayi mana a gurin dan’uwanka dan haka mu yanzu ma zamu wuce ya fad’a yana kallon mr ATA “dan allah ka tabbatar zuwa sabon wata komai yayi ready ,bazan samu damar zuwa ba kawai ka tura a sauke min kaya "an gama” na gode sosai mr ATA ya fad'a yana mika masa hannu sukai sallama sannan ya juyo yana kallon yammata d’aya bayan d’aya tare da cewa su biyosa a lokacin maryam na amsa kiran umma ".
Muryarta can kasan makoshinta take magana dan idan ba kusa kayi daita sosai ba bazakaji muryarta ba ta ra’ba ta gefen mami inda mami ta d’auketa da wani kallo tun daga samanta har qasa tare da yi mata kallon sani bata kai ga qare mata kallo ba maryama ta wuceta tana cewa “umma kinga yadda aikinmu ya samu kar’buwa wallahi nayi mamaki ban d’auka new design dinmu zai samu nasara haka ba kinga yadda mai order kayan ya dinga murna yana jin dadi "na godewa allah da sanyi idaniyana ta samu nasara a aikinta kinsa ina kallon fuskarki d’auke da murmushi, Kiyi maza ki dawo gida da wuri kinga banana banason kina dadewa a waje “in sha allahu amman umma dan allah ki dawo gida gobe mana dan gidan baya min dadi idan bakya nan .”“karki damu bari da zarar na gama abinda nake zan dawo ina miki fatan alkhairi da samun nasara arayuwarki, farincikinki shine farincikina maryama allah ya dangwamar dake cikin farinciki “Ameen umma na gode ina jin dadin yadda kike bani kulawa sannan kike supporting dina akan komai nawa shiyasa matsayinki ya zarta na kowa acikin zuciyata ,"ni dai ki kasance cikin farinciki sannan ki rike mutuncin kanki da aikinki da kyau domin ki samu nasarar da tafi wannan "in sha Allahu umma amman kinsa wannan nasara har da mr ATA aciki domin shima ya bada gudunmuwa sosai “ kingani ba shiyasa nake yawon cewa ki kwantar da hankalinki Kiyi hakuri da halinsa da sannu zaku saba ki fara jin dadin aiki dashi “see you umma sai kin dawo “take care of yourself my maryama ."
Shiru mr ata yayi yana kallonta har sanda tai sallama da umma ganin yadda take cikin farinciki shima sai ya tsinci kanshi cikin farinciki ya dinga kallonta yana jin kamar kar ya bari ta wuce gida ,a yanzu tunanin wannan uguwar tasu yake, runtse idanunshi yayi yana mai tsananin tausaya mata, ko yace ya bata kyautar mato a yanzu ba lallai ta amsa ba amman zai had’asu gabad’aya yayi masu kyautar mota bisa qoqarinsu yasan bazata fahimci komai ba dan bazai juri ganinta cikin tirmitsitsin mutane a motar haya ba .idan ka bata mota a ina zata ajiyeta ?”kwakwa luwarsa tai masa tambayar ya kai hannu ya shafa goshinsa zuwa karan hancinsa “abinda yafi kawai ka hanzarta aureta shine mafuta agareka gabadayansu mr ata yasa aka d’aukesu acikin hadaddun motocin sa tare da bada umarnin a sauke kowaccce a gidansu, sannna ahankali ya dawo zuwa parlour’n mami .”
Inda zuwa wannan lokacin parlour’n ya cika da mutane tsaye mami , yaya Ibrahim ,aunty abida uncle jay da dai sauran yan’uwansa yana gama shigowa uncle jay ya hausa da fad’a "me yasa kayi abinda kayi adamcy ?kafin uncle jay ya cigaba da magana baba qarami yayi tsigil yace “me ka d’auki kanka? ka fad'a min ina jinka ,mr ata yayi shiru kawai yana kallonsa “ka bani amsa ina sauraranka ka bani amsa”. baba qarami ya sake mgn a matukar fusace uncle jay ya matso kusa dashi ya dafa shi yana cewa “yaya kayi hakuri abinda zai faru ya rigada ya faru amman bai kyauta ba .”muryar baba qarami ta cigaba da fitowa a zafafe “kowa yasan wannan zalinci ne dan bama kasuwancinmu haka kuma bazan ta'ba yarda da hakan ba Adam ya had’u da client privet bayan nayi masa gargadi mai qarfi har uwarsa tana bani kwarin gwiwa bazai yi ba kawai sai naga ya aikata kenan duk abinda zanyi nayi ?kuma nasan yayi haka ne da had’in bakin uwarsa .”
Mr ata zai yi magana mami tai masa gargadi da idanunta tana qarasowa zuwa inda yake dan haka ya furzar da hucin numfashi yana kamo lip’s dinsa na kasa parlour'n ya dauki shiru har mr ATA bai ce komai ba sakamakon qafarsa da mami ta take tana masa gargadin kada ya furta komai "dan allah kayi hakuri tabbas yayi kuskure kuma ina tabbatar maka bazai sake ba ka ga dare yayi yanzu kaje ka kwanta gobe sai ayi magana "bazan ji wani hakuri ba ko naje na kwanta har zuwa wani gobe yanzu nake bukatar amsa daga bakinsa”. mr ATA ya kallesa idanunshi cike da’ bacin rai "baba ai Adam bazai iya cewa komai akan tambayar daka masa saboda shi kansa ba ra’ayin kansa bane wannan fa duk ba plan dinsa ba plan din wata maryama ce ."da sauri mr ATA ya maida idanunshi kan aunty abida yana mata wani mugun kallo mai razanarwa .”
"Maryam !?
“Wacece maryama” menene had’inta da kamfanin mu?wannan shegiyar yarinyar data fita yanzu tana waya tana wulwulaga idanuwa kamar mayya itace maryama kuma itace yarinyar da yake wulakata yar uwarsa sultana akanta "wannan ai wulakanci ne akwai dokoki akan kamfanin dan me yasa wata staff can zata canza mana tsarinmu ?”to na rantse da Allah kayi na farko kayi na karshe da zaka sake had’uwa da client private karka manta wannan ba kamfanunka bane kai kadai kamar yadda kasani hadin gwiwa ne ,bazai yiwu ka dinga yin mana abinda kaga dama ba, idan iko da takama kake son yi ka tattara ka koma compines dinka kaje can kayi abinda kaga dama, amman anan baka isa kayi abinda kaga dama ba “.
“wallahi baba duk ya canza tsarin komai shi da yar iskar yarinyar nan "bazan duba wata dangantaka ba idan kika sake kiranta da yar iska sai na wulakantaki
ya fad’a yana nuna aunty abida da yatsan hannunsa sannan ya kalli yaya Ibrahim “warn your wife kana ya sauke zazzafan numfashi ya cigaba da magana “wannan ba plan din maryama bane tsarina ne ni ne naga dama yi kuma nayi abinda raina yake so ya fad'a tare da juya masu baya” wannan new desings din yanzu aka fara kuma zaa cigaba da gabatar dashi a duk lokacin dana so kuma babu wanda ya isa ya hana hakan faruwa ko acikin kamfanin ko kuma a wajen kamfani "amman kasan wannan cin amana ne , ya kake son muyi damu kasuwanci ?abinda baka son a fad'a ne kuma sai an fad'a wannan maryama itace ta tsara komai kuma wallahi bazamu ta'ba d’aukar hakan ba cewar baba qarami zan tabbatar dana dauki mataki akan wannan tsarin naka idan ba haka ba komai zai iya faruwa .”
“Enough please!” kada wanda ya sake sako sunna maryama cikin matsalar nan dan bata da hannu ciki mami ta sauke numfashi kawai tana dubansa wato har laifinta baya so lallai akwai wata a qasan zuciyarsa ? "babu ruwanta amman me yasa kake side din yarinyar ?cewar baba qarami sabod nasan bata da hannu ciki idan zakuga laifin kowa kuga laifina domin nine na shirya komai kuma nine na kawosu gidan nan sannaan akan kamfani naji komai zaku ce amman anemi a wulakanta maryama wannnan ne kuma bazan dauka ba”gabad’ayansu idanun suka zuma masa sultan yafi kowa shiga tashin hankali domin qarara yake hangon soyayyarta atattare dashi "babu ruwan maryama aciki wannnan plan din ni nan na tsara komai ku fita harkar ta kar wanda yayi qoqarin shiga rayuwarta “yana gama fadar hk ta wuce ya barsu Adam !!! Har sau uku baba qarami ya kirasa amman bai tsaya ba ya haye samansa da sauri .”
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 23
mr ata kam tunda ya gama yiwa ma'aikatansa bayani tsabgar gabansa kawai yake ya manta da yayiwa wata sultana rashin mutunci yana zaune akan kujera yana amsa waya da d’aya daga cikin wayoyinsa kiran yaya Ibrahim ya shigo ya d'auki wayar ya duba ganin sunansa ne, yayi shiru ya cigaba da magana cikin nishadi kamar zai d'aga ko tunanin me yayi sai ya share ya cigaba da wayarsa dan haka nan jikinsa ya bashi waya ce akan aikinsu shi kuma ko me zai faru sai dai ya faru amman sai ya cima burinsa yana son yaga me zai biyo baya idan yayi ."bangaren yaya Ibrahim kuwa layin mr ata yake nema sai dai kiran na shiga ba'a d'agawa ya kira layin ya kusan sau biyar amman the same thing ne.
ya shiga zagaya office dinsa tsabar tashin hankali kafin ahankali ya koma kiran layin sultan kira d'aya sultan ya d'aga."
Sultan yana d'agawa bai tsaya sun gaisa ba ya soma da tambayarsa halin da'ake ciki ,bangaren sultan yace "tabbas labarin daka ji haka ne sai dai baba ya takawa abun burki babu abinda zai yi "ka tabbatar sultan dan yanzu ina kiran layinsa yaki d'agawa ?"to ai ka rigada kasan halin wannan banzan mai banzar rayuwar ba lallai ya d'aga kiranka ba tunda an hanashi cima burinsa yana can yana bakinciki da bakin rai ,sannan mami ta tabbatarwa baba bazai yi ba ,bayan haka ma tace zai bar mana kamfani gabad'aya ,kaga ai mu gaba ta kai mu, ita kuma wannan yarinyar mai rawar kan zan san abinda zanyi akanta, duk yadda zanyi na rabata dashi dama aikin a qarqashinsa zanyi,dakata! dakata!! sultan ni fa ba batun wannan yarinyar bane agabana ,muyi magana mai bullewa kasani nasani kai kowa ma acikinmu ya san kasancewar ata acikin AGC yana da matukar amfani bazan so ata ya bar kamfani nan ba domin kasancewar sa tare damu akwai alkhairi .”
"wani alkhairi ne akwai ?"sultan ya fad'a haka a zafafe ta hanyar dakatar da yaya Ibrahim dan arayuwarsa yana bakinciki ace mr ata yana da wani qualities ko mahimanci,sai daya ja numfashi ya sauke sannan ya cigaba da mgn "mutumin da yayi mana handama da babakere,mutumin da yake qoqarin yaga bayanmu,mutumin da babu komai aransa sai zallar zalinci da .."dakata sultan ban kiraka dan kayita aibuntashi ba,tunda naji kan magana sai anjima yana gama fad'ar hk ya katse kiran yana sauke numfashi sannan ya soma magana a fili “bansan har sai zuwa yaushe sultan zaka dainawa ata bakinciki ba ,”kasa ganewa kayi amman ata ba sa’anka bane ,ba sa’an karawarka bane ya fad’a yana cigaba da lamuran gabansa da zumar idan ya koma gida zai nemi ata suyi magana ta fahimta dan shi bai yarda da tsarin barinsa kamfani ba "qarfe shida daidai yaya Ibrahim ya dawo gida wanda har lokacin mr ata bai dawo ba yana can zaune a office ."
Ahankali mr ata ya mike daga mazauninsa yana duba lokaci karfe shida da wasu mintuna ya kai kwayar idanunshi saitin office dinsu maryama yaga kowa dai bai gan ita da yusura ba,sauran ma’aikatan ma dake office din shirin tafiya gida suke dan haka yayi tunanin suma sun wuce gida.ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa ya soma shirin wucewa gida ya tattara duk abubuwansa masu amfani kira madam some ya mika mata ta fito ta nufi qasa sannan shima ya fito yana taku cikin isa da jin kai yayinda .”
tun daga nesa ya hangosu tsaye ajikin motar sultan tare da yusura wacce ke tsaye ajikin kofar baya da alamun jiran maryama take yayinda maryama ke tsaye a kusa da sultan rike da yatsun hannunta tana wasa dasu suna magana .nan take qirjinsa yayi wani irin bugawa da karfin gaske har sai da yayi qasa da tsumammun idanunshi ya kalli daidai saitin zuciyarsa sakamakon bugawar daya ji take dum dum!! .”
hankalinsa yayi matukar tashi fiyye da duk wani tunanin mai karatu " meke shirin faruwa anan ?"
“meye had'in maryama da sultan kuma ?tsayuwar ma me take dashi "yayi kanshi wad’an nan tambayoyin ajere yana sake jin wani sabon tashin hankali mai tattare da zazzafan kishi “ya salam !" ya furta a fili sannan ya samu waje ya tsaya ya hard'e hannayensa duka a qirjinsa yayinda kwayar idanunsa akansu .bai san me sultan yake fad'a mata ba amman dai yaga ta bud'e gaban motarsa zata shiga inda qirjinsa ya sake bugawa da matsanancin qarfi nan take zufa ya shiga
Showing 78001 words to 81000 words out of 176292 words
"Nana hauwa'u da mami ne tsaye suna kallon abun mamaki fitowarsu kenan daga parlour'n mami nã biyu domin kallon presentation wanda ita mami din da biyu ta fito tana son ganin sabuwar maaikaciyar adamcy'nta a natse ta cigaba da kallon adamcy'nta cikin wani irin yanayi wanda kwata kwata bata ta'ba ganinsa ciki ba sai yau ,sosai ta tsura masu matsakai tan idanunta ,yadda mami da nana hauwa'u ke kallonsu haka sauran ma'aikatan dake tsaye a parlour'n ke kallonsu cike da fargaba da tashin hankalin abinda zai biyo baya ,da'akace a office ne bazasu damu ba saboda norma normal suna ganin hakan na faruwa a tsakaninsu. yawon kallonsa gareta amman irin haka ma basu ta'ba gani ba wannna shine karo na farko da suka gani kuma ko haka zai faru sai a gidansu qarin tashin hankalinsu ma ganin yadda mami da nana ke kallonsu a firgice".
ahankali nana hauwa'u ta gyara tsayuwarta tana sake dafe bayan ashraf dake rungume a kafad'anta ta waiga inda mami ke tsaye jikinta na d'an kirma tace "mami ko kinga abinda na gani kuwa ?"ta tambayeta tana sake maida kwayar idanunta kansu mr ata qirjinta na bugawa ."
mami ma kallon diyarta tayi tace "auta na gani "wacece wannan yarinyar?"meye matsayinta a wajen yaya ?"nayi imani duk duniya babu macen da yaya zai yiwa haka cike da kulawa mami lallai akwai wani abu a kasa". numfasawa mami tayi tana sake maida kallonta garesu adaidai lokacin da suka had'a ido da maryama dake fuskarta na kallon kofar shigowa ne shi kuma fuskarsa na kallon step ne ".
da sauri maryama ta dawo haiyacinta tare da cire hannuwanta duka ajikinsa ta tsya tana wasa da yatsunta ."duk da batasan ko su waye tsaye ba amman zuciyarta ta gigita da ganinsu."sanyayyen numfashi ya sauke muryarsa a kasalance yace be careful I wil not always be there for you".ya fad'a yana lumshe mata lumtsatsun idanunshi ."shiru ne ya biyo baya kafin ahan kali ta gyad'a masa kai alamun taji sannan ta sake juyawa ta cigaba da tafiya cike da sanye jiki ,shi kuma ya juyo da niyyar ya dawo wajen client dinsa kawai yaga mami tsaye a bayansa tana kallonsa ."
Ahankali mami ta soma tahowa zuwa inda yake tsaye suna kallon juna inda sauran ma’aikatan suka bi bayan maryama zuwa sauya kayan jikinsu muryar mami a raunane ta soma magana "halan wannna yarinyar itace maryama ?"yayi shiru yana dubanta batare da yace komai ba dan bai san me zai fad'a mata ba ".adamcy ban ta'ba ganinka cikin irin wannan yanayi ba sau yau ,yayi taku d’aya yana gyara tsayuwarsa tare da tura hannuwansa duka cikin aljihun suit dinsa yana cewa “itace amman abinda ke tunani ba haka bane yana gama fad’ar haka ya soma taku cikin isa da kasaita don barin wajen kafin ta sake wata tambayar sai dai cikin sanyi murya mami ta kira sunanshi “adamcy …” ya tsaya cak tare da juyowa suna fuskarta juna da maminsa idanunta ta zuba mishi kawai tana kallonsa tare nazarinsa ganin yadda gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa cikin d’an kankanin lokaci .
Suna tsaye mami bata bata kai ga sake magana ba su maryama suka sauko d’aya bayan d’aya suna gama saukowa kawai sai shigowarsu baba qarami suka gani mr ATA bai lura da shigowarsu ba madam some ce ta hankaltar dashi ya juyo a hankali yana dubansu tare da sultan ."a natse client din ya qarasa ya samu baba qarami "barka da dare mr Edris!” ya mika masa hannu fuskar baba qarami a hade ya mika masa hannu "yanzu nake maganarka araina gsky naji dadin yadda akayi representation din yau.”
gaban baba qarami yayi mummunar faduwar “inda cliet dinsu ya cigaba da magana “ shiyasa ma zanyi order kaya masu yawa a hannun mr ATA gsky wannan yaron naka yasan Kan kasuwanci "baba ni ..."baba qarami yayi saurin daga ma sultan hannu inda client ya cigaba da magana "gsky wannan yaron shine hasken kamfaninku duk ranar da'aka babu shi gsky kamfaninku zai samu matsala .”
Nan take zuciyayoyinsu ya dinga bugawa "he has figueira and effort , bealiant “. ya sake fad'a yana kallon mr ATA daya fuskanci baba qarami fuskarsa a had’e tamkar wani zaki kafin ahankali ya motsa lip’s dinsa "banason mutune na shigowa inda nake batare da neman izinina ba ,baba qarami ya sake kallonsa cikin matsanancin ‘bacin rai zuciyarsa kamar ta buga tsabar bakinciki “mr lawyer's I will like to show you my design “inji cewar sultan mr lawyers ya girgiza masa kai yana cewa "no time for now til next time saboda yanzu gbdy mun gama zabar wanda yayi mana a gurin dan’uwanka dan haka mu yanzu ma zamu wuce ya fad’a yana kallon mr ATA “dan allah ka tabbatar zuwa sabon wata komai yayi ready ,bazan samu damar zuwa ba kawai ka tura a sauke min kaya "an gama” na gode sosai mr ATA ya fad'a yana mika masa hannu sukai sallama sannan ya juyo yana kallon yammata d’aya bayan d’aya tare da cewa su biyosa a lokacin maryam na amsa kiran umma ".
Muryarta can kasan makoshinta take magana dan idan ba kusa kayi daita sosai ba bazakaji muryarta ba ta ra’ba ta gefen mami inda mami ta d’auketa da wani kallo tun daga samanta har qasa tare da yi mata kallon sani bata kai ga qare mata kallo ba maryama ta wuceta tana cewa “umma kinga yadda aikinmu ya samu kar’buwa wallahi nayi mamaki ban d’auka new design dinmu zai samu nasara haka ba kinga yadda mai order kayan ya dinga murna yana jin dadi "na godewa allah da sanyi idaniyana ta samu nasara a aikinta kinsa ina kallon fuskarki d’auke da murmushi, Kiyi maza ki dawo gida da wuri kinga banana banason kina dadewa a waje “in sha allahu amman umma dan allah ki dawo gida gobe mana dan gidan baya min dadi idan bakya nan .”“karki damu bari da zarar na gama abinda nake zan dawo ina miki fatan alkhairi da samun nasara arayuwarki, farincikinki shine farincikina maryama allah ya dangwamar dake cikin farinciki “Ameen umma na gode ina jin dadin yadda kike bani kulawa sannan kike supporting dina akan komai nawa shiyasa matsayinki ya zarta na kowa acikin zuciyata ,"ni dai ki kasance cikin farinciki sannan ki rike mutuncin kanki da aikinki da kyau domin ki samu nasarar da tafi wannan "in sha Allahu umma amman kinsa wannan nasara har da mr ATA aciki domin shima ya bada gudunmuwa sosai “ kingani ba shiyasa nake yawon cewa ki kwantar da hankalinki Kiyi hakuri da halinsa da sannu zaku saba ki fara jin dadin aiki dashi “see you umma sai kin dawo “take care of yourself my maryama ."
Shiru mr ata yayi yana kallonta har sanda tai sallama da umma ganin yadda take cikin farinciki shima sai ya tsinci kanshi cikin farinciki ya dinga kallonta yana jin kamar kar ya bari ta wuce gida ,a yanzu tunanin wannan uguwar tasu yake, runtse idanunshi yayi yana mai tsananin tausaya mata, ko yace ya bata kyautar mato a yanzu ba lallai ta amsa ba amman zai had’asu gabad’aya yayi masu kyautar mota bisa qoqarinsu yasan bazata fahimci komai ba dan bazai juri ganinta cikin tirmitsitsin mutane a motar haya ba .idan ka bata mota a ina zata ajiyeta ?”kwakwa luwarsa tai masa tambayar ya kai hannu ya shafa goshinsa zuwa karan hancinsa “abinda yafi kawai ka hanzarta aureta shine mafuta agareka gabadayansu mr ata yasa aka d’aukesu acikin hadaddun motocin sa tare da bada umarnin a sauke kowaccce a gidansu, sannna ahankali ya dawo zuwa parlour’n mami .”
Inda zuwa wannan lokacin parlour’n ya cika da mutane tsaye mami , yaya Ibrahim ,aunty abida uncle jay da dai sauran yan’uwansa yana gama shigowa uncle jay ya hausa da fad’a "me yasa kayi abinda kayi adamcy ?kafin uncle jay ya cigaba da magana baba qarami yayi tsigil yace “me ka d’auki kanka? ka fad'a min ina jinka ,mr ata yayi shiru kawai yana kallonsa “ka bani amsa ina sauraranka ka bani amsa”. baba qarami ya sake mgn a matukar fusace uncle jay ya matso kusa dashi ya dafa shi yana cewa “yaya kayi hakuri abinda zai faru ya rigada ya faru amman bai kyauta ba .”muryar baba qarami ta cigaba da fitowa a zafafe “kowa yasan wannan zalinci ne dan bama kasuwancinmu haka kuma bazan ta'ba yarda da hakan ba Adam ya had’u da client privet bayan nayi masa gargadi mai qarfi har uwarsa tana bani kwarin gwiwa bazai yi ba kawai sai naga ya aikata kenan duk abinda zanyi nayi ?kuma nasan yayi haka ne da had’in bakin uwarsa .”
Mr ata zai yi magana mami tai masa gargadi da idanunta tana qarasowa zuwa inda yake dan haka ya furzar da hucin numfashi yana kamo lip’s dinsa na kasa parlour'n ya dauki shiru har mr ATA bai ce komai ba sakamakon qafarsa da mami ta take tana masa gargadin kada ya furta komai "dan allah kayi hakuri tabbas yayi kuskure kuma ina tabbatar maka bazai sake ba ka ga dare yayi yanzu kaje ka kwanta gobe sai ayi magana "bazan ji wani hakuri ba ko naje na kwanta har zuwa wani gobe yanzu nake bukatar amsa daga bakinsa”. mr ATA ya kallesa idanunshi cike da’ bacin rai "baba ai Adam bazai iya cewa komai akan tambayar daka masa saboda shi kansa ba ra’ayin kansa bane wannan fa duk ba plan dinsa ba plan din wata maryama ce ."da sauri mr ATA ya maida idanunshi kan aunty abida yana mata wani mugun kallo mai razanarwa .”
"Maryam !?
“Wacece maryama” menene had’inta da kamfanin mu?wannan shegiyar yarinyar data fita yanzu tana waya tana wulwulaga idanuwa kamar mayya itace maryama kuma itace yarinyar da yake wulakata yar uwarsa sultana akanta "wannan ai wulakanci ne akwai dokoki akan kamfanin dan me yasa wata staff can zata canza mana tsarinmu ?”to na rantse da Allah kayi na farko kayi na karshe da zaka sake had’uwa da client private karka manta wannan ba kamfanunka bane kai kadai kamar yadda kasani hadin gwiwa ne ,bazai yiwu ka dinga yin mana abinda kaga dama ba, idan iko da takama kake son yi ka tattara ka koma compines dinka kaje can kayi abinda kaga dama, amman anan baka isa kayi abinda kaga dama ba “.
“wallahi baba duk ya canza tsarin komai shi da yar iskar yarinyar nan "bazan duba wata dangantaka ba idan kika sake kiranta da yar iska sai na wulakantaki
ya fad’a yana nuna aunty abida da yatsan hannunsa sannan ya kalli yaya Ibrahim “warn your wife kana ya sauke zazzafan numfashi ya cigaba da magana “wannan ba plan din maryama bane tsarina ne ni ne naga dama yi kuma nayi abinda raina yake so ya fad'a tare da juya masu baya” wannan new desings din yanzu aka fara kuma zaa cigaba da gabatar dashi a duk lokacin dana so kuma babu wanda ya isa ya hana hakan faruwa ko acikin kamfanin ko kuma a wajen kamfani "amman kasan wannan cin amana ne , ya kake son muyi damu kasuwanci ?abinda baka son a fad'a ne kuma sai an fad'a wannan maryama itace ta tsara komai kuma wallahi bazamu ta'ba d’aukar hakan ba cewar baba qarami zan tabbatar dana dauki mataki akan wannan tsarin naka idan ba haka ba komai zai iya faruwa .”
“Enough please!” kada wanda ya sake sako sunna maryama cikin matsalar nan dan bata da hannu ciki mami ta sauke numfashi kawai tana dubansa wato har laifinta baya so lallai akwai wata a qasan zuciyarsa ? "babu ruwanta amman me yasa kake side din yarinyar ?cewar baba qarami sabod nasan bata da hannu ciki idan zakuga laifin kowa kuga laifina domin nine na shirya komai kuma nine na kawosu gidan nan sannaan akan kamfani naji komai zaku ce amman anemi a wulakanta maryama wannnan ne kuma bazan dauka ba”gabad’ayansu idanun suka zuma masa sultan yafi kowa shiga tashin hankali domin qarara yake hangon soyayyarta atattare dashi "babu ruwan maryama aciki wannnan plan din ni nan na tsara komai ku fita harkar ta kar wanda yayi qoqarin shiga rayuwarta “yana gama fadar hk ta wuce ya barsu Adam !!! Har sau uku baba qarami ya kirasa amman bai tsaya ba ya haye samansa da sauri .”
Mmn Sudais
[8/31, 11:25 AM] Safwan Libiya 2: 💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 23
mr ata kam tunda ya gama yiwa ma'aikatansa bayani tsabgar gabansa kawai yake ya manta da yayiwa wata sultana rashin mutunci yana zaune akan kujera yana amsa waya da d’aya daga cikin wayoyinsa kiran yaya Ibrahim ya shigo ya d'auki wayar ya duba ganin sunansa ne, yayi shiru ya cigaba da magana cikin nishadi kamar zai d'aga ko tunanin me yayi sai ya share ya cigaba da wayarsa dan haka nan jikinsa ya bashi waya ce akan aikinsu shi kuma ko me zai faru sai dai ya faru amman sai ya cima burinsa yana son yaga me zai biyo baya idan yayi ."bangaren yaya Ibrahim kuwa layin mr ata yake nema sai dai kiran na shiga ba'a d'agawa ya kira layin ya kusan sau biyar amman the same thing ne.
ya shiga zagaya office dinsa tsabar tashin hankali kafin ahankali ya koma kiran layin sultan kira d'aya sultan ya d'aga."
Sultan yana d'agawa bai tsaya sun gaisa ba ya soma da tambayarsa halin da'ake ciki ,bangaren sultan yace "tabbas labarin daka ji haka ne sai dai baba ya takawa abun burki babu abinda zai yi "ka tabbatar sultan dan yanzu ina kiran layinsa yaki d'agawa ?"to ai ka rigada kasan halin wannan banzan mai banzar rayuwar ba lallai ya d'aga kiranka ba tunda an hanashi cima burinsa yana can yana bakinciki da bakin rai ,sannan mami ta tabbatarwa baba bazai yi ba ,bayan haka ma tace zai bar mana kamfani gabad'aya ,kaga ai mu gaba ta kai mu, ita kuma wannan yarinyar mai rawar kan zan san abinda zanyi akanta, duk yadda zanyi na rabata dashi dama aikin a qarqashinsa zanyi,dakata! dakata!! sultan ni fa ba batun wannan yarinyar bane agabana ,muyi magana mai bullewa kasani nasani kai kowa ma acikinmu ya san kasancewar ata acikin AGC yana da matukar amfani bazan so ata ya bar kamfani nan ba domin kasancewar sa tare damu akwai alkhairi .”
"wani alkhairi ne akwai ?"sultan ya fad'a haka a zafafe ta hanyar dakatar da yaya Ibrahim dan arayuwarsa yana bakinciki ace mr ata yana da wani qualities ko mahimanci,sai daya ja numfashi ya sauke sannan ya cigaba da mgn "mutumin da yayi mana handama da babakere,mutumin da yake qoqarin yaga bayanmu,mutumin da babu komai aransa sai zallar zalinci da .."dakata sultan ban kiraka dan kayita aibuntashi ba,tunda naji kan magana sai anjima yana gama fad'ar hk ya katse kiran yana sauke numfashi sannan ya soma magana a fili “bansan har sai zuwa yaushe sultan zaka dainawa ata bakinciki ba ,”kasa ganewa kayi amman ata ba sa’anka bane ,ba sa’an karawarka bane ya fad’a yana cigaba da lamuran gabansa da zumar idan ya koma gida zai nemi ata suyi magana ta fahimta dan shi bai yarda da tsarin barinsa kamfani ba "qarfe shida daidai yaya Ibrahim ya dawo gida wanda har lokacin mr ata bai dawo ba yana can zaune a office ."
Ahankali mr ata ya mike daga mazauninsa yana duba lokaci karfe shida da wasu mintuna ya kai kwayar idanunshi saitin office dinsu maryama yaga kowa dai bai gan ita da yusura ba,sauran ma’aikatan ma dake office din shirin tafiya gida suke dan haka yayi tunanin suma sun wuce gida.ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa ya soma shirin wucewa gida ya tattara duk abubuwansa masu amfani kira madam some ya mika mata ta fito ta nufi qasa sannan shima ya fito yana taku cikin isa da jin kai yayinda .”
tun daga nesa ya hangosu tsaye ajikin motar sultan tare da yusura wacce ke tsaye ajikin kofar baya da alamun jiran maryama take yayinda maryama ke tsaye a kusa da sultan rike da yatsun hannunta tana wasa dasu suna magana .nan take qirjinsa yayi wani irin bugawa da karfin gaske har sai da yayi qasa da tsumammun idanunshi ya kalli daidai saitin zuciyarsa sakamakon bugawar daya ji take dum dum!! .”
hankalinsa yayi matukar tashi fiyye da duk wani tunanin mai karatu " meke shirin faruwa anan ?"
“meye had'in maryama da sultan kuma ?tsayuwar ma me take dashi "yayi kanshi wad’an nan tambayoyin ajere yana sake jin wani sabon tashin hankali mai tattare da zazzafan kishi “ya salam !" ya furta a fili sannan ya samu waje ya tsaya ya hard'e hannayensa duka a qirjinsa yayinda kwayar idanunsa akansu .bai san me sultan yake fad'a mata ba amman dai yaga ta bud'e gaban motarsa zata shiga inda qirjinsa ya sake bugawa da matsanancin qarfi nan take zufa ya shiga
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27 Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59