juyo taga ita yake kallo ido cikin ido suke kallon juna sannan ta
Sake juyawa” mai yasa nasa tayi dariya ?”nasa tayi dariya dan na daina jin damuwa acikin raina amman har yanzu ban daina jin abinda nake ji ba mai kuma zanyi na samu natsuwar zuciya? Ina son naji farinciki amman kuma na rasa samun wannan farinciki what do I want?”ya furta a fili yana Jan tsaki Allah yasa kar yarinyar ta kasheni !ta kasheka ko dai ka kashe kanka da kanka,haka kawai ka zauna kana cutar da kanka a banza numfashi ya sauke da qarfi ya samu waje ya akan kujera ya zauna yana kallon hanyar data bi.”
Ahankali aunty hassana ta fito daga cikin d’akin umma hannunta rike da takardar gidan biredi,adaidai lokacin umma ta shigo dan dama ba fita tayi ba d’akin yaya sadam ta shiga da sauri aunty hasana ta zauna akan kujera tana tura takarda qarqashinta tasa hannunta ta dafe goshinta ,umma ta tsaya tana kallonta kafin ahankali ta qaraso tana cewa“lafiya hasana meke damunki ?wallahi kaina ke min wani irin ciwo shigowa nayi ko zan samu magani a wajenki “okay bari na duba miki ko zaa samu magani wayyo allah kaina kamar zai cire ,umma ta nufi d’akinta da d’an saurinta cikin kankanin lokaci umma ta fito ta tsaya gabanta tana cewa”kar’bi ki sha .” aunty hassana tasa hannun ta amsa tana sauke numfashi da kyar tace “na gode aunty tana qoqarin kai magani bakinta taji umma tace “ki sha maganin idan kin gama sha ki tashi na d’auki takardar da kika saka qarqashinnki.” a matukar tsorace aunty hasana ta tsurawa Umma ido tana kallonta gabanta na faduwa “ki sha maganin ba kanki ke ciwo ba ?
Aunty hassana tai shiru cikin tsananin tashin hankali “idan bazaki sha ba ki mike na d’auki takardar” jikinta a sanyaye ta mike tsaye sai ga takardun gidan biredinsu ,umma tasa hannu ta d’auka “yanzu dake za’a had’a baki a cuceni na yarda na amince dake amman da irin abinda zaki saka min kenan ? kije ke da allah amman karki sake shigowa zuwa inda nake na rantse da ..”da sauri aunty hasaana ta zube kasa tana kuka tun kafin umma ta ida maganarta “dan girman Allah aunty Kiyi hakuri wallahi ba halina bane yaya gali ne ya turo ne ,ki yafe min wallahi bazan sake ba ,ai baki ta’ba kamani da irin wannan halin ba ko tunda muke dake kin ta’ba neman wani abu naki kin rasa?”wannan ma sausauyi ne ,ki yafe min idan kika sake kamani da laifi makamancinsa na yarda ki dauki duk matakin da kika ga dama numfashi umma ta sauke batare da tace komai inda aunty hassana tayita mata kuka tana mata magiya da kyar dai ta samu umma tace ta tashi taje zatai tunani jiki a sanyayye aunty hassana ta mike tsaye ta nufi kofar fita zuciyarta cike da nadamar abinda ta aikata.”
A matuqar gajiye maryama ta shigo bangaren umma bakinta d’auke da sallama sai dai falon shiru babu alamun kowa dan ta shiga d’akin umma bata ganta ba ,sai dai jin alamun saukar ruwa abayi ta fahimci tana ciki ta fito ta shige d’akinta tai wanka tare da yin sallah bayan ta idan ta d’auki wani littafi tana dubawa sai dai ta kasa fahimtar komai ,dan madadin ta fahimci abinda ke cikin littafi sai ma ta shiga nazarin maganar madam some da kuma mganar mr ata da yayi mata a shekanjiya da kuma abinda ya faru a wannin da suka gabata “uhm !ta sauke numfashi da karfi tana cewa “madam some kenan gsky tunaninki akaina sam bai yi ba ta ina zan fara kai kaina cikin halaka ,ni ko sona mr ata yake koni na kamu da sonshi ai sai nasa wuka na raba tsakaninmu bare babu dayan biyu ta fad’a tana sauke numfashi tana zaune ta jiyo sautin muryar umma tana kiran sunanta “maryama! na’am umma ta amsa tare da fitowa ta sameta zaune a natse ta gaishe da umma yayinda umma ta riko hannun maryama tana dubanta kafin ahankali ta mike tsaye tare daita suka shige dakin umma , maryama ta zauna a bakin gado tana duban fuskar umma yayinda umman ta dawo kusa daita tana kallonta tare da dafata tana cewa “ya mai gidanki “yana lafiya da matsalo linsa , umma ban fad’a miki bane ya bawa kowa kyautar mota amman ni ya hanani amman ni bai dameni ba ina neman taimkon Allah ne umma tai shiru tana sauraron maryma har sanda ta dasa aya sannan tace “ amman dai gsky bai kyauta ba ,uhm umma manta da wannan mutumin kullmu maganrsa I don’t like bad behavior in this company ga tarin wulakantani da yake “.
“kawai fa taimako yayi min nayi qoqarin yi masa godiya amamn umma kinga uban wulakancin da mutumin nan yayi min sai kin tausaya min umma tai murmu shi irin nasu na manya kana tace “ai tunda yana iya taimako ai yana da kirki kad’an maryama ta yatsina fuska “ shifa abinda na fahimta yana da miskilanci tare da tarin wulaqanci kuma baya bukatar yayi maka abu kayi masa godiya”banda abunsa to meye acikin kayi ma mutun abu yayi maka godiya .”ni dai abinda zan fad’a miki shine kibi komai ahankali karki zake daywa ,idan mutun yana da irin wannan dabiar kana sanin yadda zaka tafiyar dashi ne,ki kula sosai kiyi duk abinda yake so kinji maryamata” naji umma in sha allahu na gode sosai yauwa diyar albarka allah yayi miki albarka ta amsa da “Ameen.
Mami ce zaune tare da yaranta mata uku aunty shahida,khadija da kuma zabiba yayinda mryam da nana hauwa’u ke zaune a d’akin sun kulle kansu suna zantawa,ahankali aunty shahida tace “alkubus fa kikace mami bayan tsawon shekaru “wallahi shahida ,ni kaina abu yayi matukar bani mamaki tun bayan rasuwar mahaifinku bai sake cinsa ba wanda hakan ya zamo silar da kowa ya daina cinsa acikin gidan nan kawai jiya bayan ya shigo yace shi zai ci nayi matukar mamaki .”gaskiya ne mami dole kiyi mamaki shekarun da yawa fa mami ta numfasa irin nasu na manya tace “kunsan wani abu ?”duk suka tsura mata ido suna sauraronta “ba kuyi tunanin wani abu akansa ba ?”atare suka girgiza mata kai me kike tunani akansa mami ?”inji cewar aunty khadija mami ta bud’e baki da zumar cigaba da magana sai ga ATA ya shigo yana qoqarin wucesu mami tace “yauwa ga adamcy din ma ya shigo ,ahankali ya tsaya yana dubansu “adamcy ka qaraso mana “yau ma nayi maka alkubus kuma nasan zakaji dadinsa fiyye dana jiya dan na jiya anyi aikinsa cikin sauri yau kam a natse akayisa .”
shiru yayi yana kallon fuskar mami dake kwance da tsananin farinciki “adamcy mami ka qaraso ka zauna mana” inji cewar aunty shahida still dai shiru yayi yana sauke numfashi gabad’aya suka tsura masa ido suna jin tsananin qaunar d’an uwansu, jiki a sanyaye ya soma taku sai dai hankalinsa da natsuwarsa baya gurinsu yana ga maryamarsa ahankali har ya qaraso zuwa inda suke inda aunty shahida ta kamo hannunsa ta zaunar dashi a kusa daita “wai kaci alkubus jiya ?”ka tuna da poverty din dady kenan khadija ko kin tuna lokacin da dady yake raye mami kusan kullum sai tai masa alkubus har compotetion ake gurin ci “murmushi aunty khadija tayi tana dubansa inda shi kam hankalinsa baya garesu cigaba da zantawa sukai cikin tsananin farinciki shi kam kasa cigaba da zama yayi acikinsu ya soma qoqarin mikewa adaidai lokacin da aunty shahida tace “a zubo mana muci tare dashi da sauri mami ta shiga kiran masu aikinta yayinda ahankali ATA ya yunkura da kyar ya mike ya haye samansa da idanu suka bishi gbdy yanayinsa ya sake canzawa ba kamar yadda yake abaya ba .”
yana shiga parlour’nsa ya zauna zagwab akan kujerar tare da yin shiru yana zurfafa tunaninsa “ mai yasa zuciyata zata min haka?” bazan ta’ba yarda zuciyata ta kamu da wata soyayya ba. numfashi ya sauke da qarfi yana hura hanci ya rasa dalilin da yasa maganarta ta tsaya masa arai kuma take masa ciwo .ahankali ya kai hannunsa ya ciro flower data siyo masa yana kallon yana jin wani irin tuttukin bakinciki mai had’e da shaukin qaunarta “
yana cikin wannan halin mami ta shigo parlour’n tana kiran sunansa “adamcy nah !kiran sunansa da mami tayi ne ya dawo dashi cikin haiyacinsa yayi sauri ya maida flower ya boye yana dubanta a tsanake “muna cikin tsananin farinciki daka dawo mana da cimar mahaifinka cikin ahlinmu “shiru yayi kawai yana kallonta kafin ahankali mami ta kamo hannun sa cikin nata taso muje kaci acikin yanuwanka bai mata mutsu ba sai dai ya zare hannunsa ya cire yar saman suit dinsa da niktie ya biyota har zuwa parlour’n kasa inda yan’uwansa ke zaune “ta zaunar dashi a tsakiyarsu bai wani ci mai yawa ba ya sake mikewa mami ta kallesa a natse har kayi me “sweetheart kinsani bana son cin abinci mai nauyi jiya ma dai naci ne yana gama fad’ar haka ya haye sama .”
Da misalin qarfe tara na dare da mintuna ashirin a natse ata yake saukowa parlour’n mami wanda yake d’auke da motsin mami dake waya tun kafin ya qaraso ya fahimci yan’uwnasa sun kama gabansu “wannan shawarar taku bazan ce batayi ba ,amman sanin kanki ne zulfa’u kinsan halin d’an naki da ra’ayin kanshi shi din ba kamar kowa bane ,har yanzu ban gama da matslar maryam ba .”wallahi koni abinda yake cikin raina kenan dan zamansa haka ya fara damuna..”guri ya samu ya zauna ya kasa kunnuwansa yana sauraron mami cikin natsuwa wanda zamansa ita ta katse hirar ammi ,ta zuba masa idanun wanta gabad’aya wanda hakan ya tabbatar masa da maganar sa suke cike “sweetheart!”ta zuba masa ido kawai tana saurarensa “ina tunanin next two weeks in sha Allahu nake son na wuce zuwa uk akwai sababin desing da wasu companies ke so na sabuwar shekara akan qarafe manyan motoci daman kuma na baro aikin da dadewa amman ina ganin zani domin a qarasa komai “:Kai kawai mami ke gyada masa cike da alfahari da kuma farinciki irin gwazon da Allah ya bawa d’aya tilo da take dashi Masha Allah Allah yayi maka albarka Allah ya tai maka suna zaune suka jiyo sallamar sultana cike da jin kai .mami ta sauke numfashi tana dubanta cike da tsananin kulawa dan ita kowa nata ne tace “sultana kece a daren nan?”wallahi nice mami ,ta qaraso ta samu waje kusa da ata ta zauna sannan ta gaishe da mami .”
Mami ta amsa tana tamabyarta abida “tana lafiya ta ma ce na gaisheki ina amsawa ya aikin da fatan dai kina jin dadin aiki da yayanki ?”mami ta fad’a tana murmushi “to babu laifi ta fad’a tana dubansa wanda shi ko kallonta bai yi ba dan idanunshi ma na kan tv yana kallon labarai ganin irin kallon da take masa yasa mami ta mike tace “bari na shiga ciki dan da alamun wajen yayanki kikazo?”murmushi sultana tayi .”bayan mami ta shige ciki ta iske maryam tsaye “akwai abinda kike bukata ne ?”maryam ta Kai hannu tana shafa kitson kanta tare da yatsuna fuska “babu abinda take bukata tana dai son ta fita taga muradin zuciyarta ne ganinsa ya fiyye mata komai dake cikin duniyar nan “kinyi shiru maryam !mami ta sake mata magana da kulawa “wai Ina son na sha custard ne “okay bari na kira tabawa tayi miki barta kawai mami zanyi da kaina ta fad’a tana qoqarin ficewa numfashi kawai mami ta sauke .”
tun daga nesa maryam ta hango sultana durkushe a gaban adam dinta tana masa magana gabanta ne yayi wani irin fad’uwa har sai da yar cikinta ta motsa,da sauri ta matso daf dasu ta tsaya adaidai lokacin da sultana ta cigaba da magana “ya adam ina sonka kamar yadda ka sani bansan yadda zanyi da rayuwata ba dan idan ma nace zan hakura da kai tabbas nayiwa kaina karya “nan take maryam ta tsinci kanta da zubar da hawaye tana qoqarin maganin sabuwar maseefar data kunno Kai cikin rayuwarta ga wata maseefar da me zataji? ta furta a fili jikinta na rawa ,yayinda ata yayi shiru yana sauraron sultana shi har kullum yana mamaki matan dake da qarfin zuciyar fad’awa nmj suna son shi “ wallahi da dai na rasaka gara na rasa rayuwata dan zan iya kashe kaina .”Idanunshi ya zuba mata kafin ahankali ya fara magana cikin zafin rai “ ke wai ni sa’an wasanku ne”? yayi maganar cikin tsananin fushi”tunda bazaki iya rayuwa babu ni ba to kije ki kashe kanki dan ko matan duniya sun qare sanin kanki ne ni adam bazan ta’ba kasancewa miji gareki ba ki tashi ki wuce abinda yafi mutuwa ma kije kiyi wannan ba damuwata bace.”
wani sanyayyen numfashi Maryam ta sauke tana gyara tsuyuwarta sultana bata ce masa komai ba har ya gama magana ta sake tsura masa idanunta duk sun cika da kwalla” tasan tabbas abinda ya fad’a din har cikin zuciyarsa ne ahankali tace” kayi hakuri dan allah nasan maganata ta ‘bata maka rai amman ka duba lamarina bazan iya ju…” tun kafin ta qarasa maganarta ya mike tsaye yana jan tsaki ya nufi step bayansa tabi da kallo tana jin radadi acikin zuciyarta tana durkushe maryam tazo ta wuceta ta shige kitchen da sauri sultana ta dawo haiyacin ta tabi bayan mrym da kallo kafin ahankali ta mike da sauri ta fice daga parlor tana share hawaye da gefen rigarta tana jin kamar ta mutu.”
Washegari
Ahankali maryama ta shigo ma’aikatar tana tafiya tana zance zuci “zan rage dan kusancin da muke samu dashi dan ina ganin yana d’aya daga cikin abinda yasa madam some ta soma zargin ko ina son shi ne ,haka zalika shima tunaninsa kenan akaina tunda har ya furta ahankali ta cigaba da taku har ta isa office dinsu fuskarta babu yabo babu fallasa tai sallama sannan tace “good morning everyone.”sai dai duk suka mata banza tamkar babu mutane acikin office din ta kalli yusura da mamaki a saman fuskarta dan a tunaninta idan kowa zai wulakantata ban daita jikinta a sanyaye ta ajiye jakarta akan table ta fito ta shiga office din madam some, tana tafiya ta fara jiyo qamshin turarensa wani irin luguden bugu zuciyar ta yayi da qarfin gaske ,sosai bugun zuciyarta ke qaruwa sakamakon kusanto inda take da yake ,kusan atare suka qaraso inda madam some take zaune ta gefenta ya ra’ba zai wuce tai saurin gaishesa “good morning sir! aciki ya amsa
mata ya wuceta ko kallon inda take bai yi ba dan haka ta maida kallonta ga madam some tana cewa” good morning ma !itama bata amsa mata ba tamkar yadda abokan aikinta suka mata “meke shirin faruwa ne yau ?”nan taji wani tsoro mai tsananin ya shigeta “ma..”sai kawai taga madam some ta mike da sauri tabi bayan mr ata cike da tsananin mamaki take kallonta cikin mintunan da basu wuce uku ba madam some ta dawo maryama tace “meke faruwa ne ma naga gaisheki baki amsa ba ?”ki koma office dinku ina da abubuwa masu mahimanci da zanyi yanzu.”wani sabon mamaki ya kama maryama“
meke damunsu ?”ko kuma tace meke faruwa?lallai akwai abinda ke faruwa wanda ita batasani ba kuma lallai yana da kyau tasan abd ke faruwa amman zata kama kanta zuwa wani lokaci taga iya gudun ruwansu .ahankali ta juya ta koma office tare da jan kujera ta zauna jiki a matukar sanyaye can ta kasa hakuri ta kalli yusura “yusura wai meke faruwa ne yau ?zakice bakisan abinda ke faruwa ba ?ta jiyo muryar sultana wacce ke tsaye abayanta rungume da hannuwa nta a qirji,shiru maryama tai tana tunanin abinda tayi kafin ahankali ta juyo tana kallon sultana fuskarta d’auke da tarin mamaki.”
ahankali ta mike ta isa inda sultana take ta riko hannunta cikin nata zuciyarta na wani irin tsinkewa inda sultana tai saurin zame hannunta cikin nata tabi hannunta da kallo “naji kince wani abu kuma naga kowa yaki kulani ko zaki taimaka ki fad’a min abinda nayi ?”rashin tarbiyar da kika saba yi a boye ne ya fito fili yau kowa yasan wacce ke” gaban maryama ya bada wani irin dum da wani irin tsoro take kallon sultana “me kike nufi dani sultuna?tai maganar muryarta na rawa sultana ta jefeta da wani mugun kallo “ai bakiyi tunanin asirinki zai tono ba suma sauran abokan aikinki basuyi tunanin haka kike ba dan sun kasa yarda sai da suka ga zahiri sannan suka san wacece Ke jikinta ya sake daukar rawa “dan girman allah sultana ki fad’a min me nayi dan ni dai bansan nayi wani laifi mai muni ba amman dan allah ki taimaka ki fad’a min abinda nayi wannan karon kam har idanunta sun ciko da ruwa hawye cike da gadara sultana ta ciro wayarta ta nunawa maryama “.
mutuwar tsaye maryama tayi sakamakon ganin hotonta ita da mr ata rungume da juna cikin wani irin yanayi “gashin nan kiga irin karuwanci da kike a boye sul..”sultana a ina kika samu wannnan hoton .”nima tura min akayi da wata number “wa ya tura miki ?nima bansan ko waye ba kuma kowa dake cikin office din nan an tura masa kenan kowa yana dashi kema ki duba wayarki zaki gani “inna lillahi wa inna ilaihi rajiun da sauri maryama ta mikawa sultana wayarta ta juya da sauri ta isa inda jakarta take ajiye ta bude ta ciro wayarta ta kunna data kai tsaye WhatsApp dinta ta shiga inda messgees suka dinga shigowa jikinta na karkarwa ta shiga duba sakannin ko zata ci karo da mugun abun data gani wani number ta gani babu suna ta shiga nan taci karo da hotunan”waye yayi mana wannna
Showing 132001 words to 135000 words out of 176292 words
Sake juyawa” mai yasa nasa tayi dariya ?”nasa tayi dariya dan na daina jin damuwa acikin raina amman har yanzu ban daina jin abinda nake ji ba mai kuma zanyi na samu natsuwar zuciya? Ina son naji farinciki amman kuma na rasa samun wannan farinciki what do I want?”ya furta a fili yana Jan tsaki Allah yasa kar yarinyar ta kasheni !ta kasheka ko dai ka kashe kanka da kanka,haka kawai ka zauna kana cutar da kanka a banza numfashi ya sauke da qarfi ya samu waje ya akan kujera ya zauna yana kallon hanyar data bi.”
Ahankali aunty hassana ta fito daga cikin d’akin umma hannunta rike da takardar gidan biredi,adaidai lokacin umma ta shigo dan dama ba fita tayi ba d’akin yaya sadam ta shiga da sauri aunty hasana ta zauna akan kujera tana tura takarda qarqashinta tasa hannunta ta dafe goshinta ,umma ta tsaya tana kallonta kafin ahankali ta qaraso tana cewa“lafiya hasana meke damunki ?wallahi kaina ke min wani irin ciwo shigowa nayi ko zan samu magani a wajenki “okay bari na duba miki ko zaa samu magani wayyo allah kaina kamar zai cire ,umma ta nufi d’akinta da d’an saurinta cikin kankanin lokaci umma ta fito ta tsaya gabanta tana cewa”kar’bi ki sha .” aunty hassana tasa hannun ta amsa tana sauke numfashi da kyar tace “na gode aunty tana qoqarin kai magani bakinta taji umma tace “ki sha maganin idan kin gama sha ki tashi na d’auki takardar da kika saka qarqashinnki.” a matukar tsorace aunty hasana ta tsurawa Umma ido tana kallonta gabanta na faduwa “ki sha maganin ba kanki ke ciwo ba ?
Aunty hassana tai shiru cikin tsananin tashin hankali “idan bazaki sha ba ki mike na d’auki takardar” jikinta a sanyaye ta mike tsaye sai ga takardun gidan biredinsu ,umma tasa hannu ta d’auka “yanzu dake za’a had’a baki a cuceni na yarda na amince dake amman da irin abinda zaki saka min kenan ? kije ke da allah amman karki sake shigowa zuwa inda nake na rantse da ..”da sauri aunty hasaana ta zube kasa tana kuka tun kafin umma ta ida maganarta “dan girman Allah aunty Kiyi hakuri wallahi ba halina bane yaya gali ne ya turo ne ,ki yafe min wallahi bazan sake ba ,ai baki ta’ba kamani da irin wannan halin ba ko tunda muke dake kin ta’ba neman wani abu naki kin rasa?”wannan ma sausauyi ne ,ki yafe min idan kika sake kamani da laifi makamancinsa na yarda ki dauki duk matakin da kika ga dama numfashi umma ta sauke batare da tace komai inda aunty hassana tayita mata kuka tana mata magiya da kyar dai ta samu umma tace ta tashi taje zatai tunani jiki a sanyayye aunty hassana ta mike tsaye ta nufi kofar fita zuciyarta cike da nadamar abinda ta aikata.”
A matuqar gajiye maryama ta shigo bangaren umma bakinta d’auke da sallama sai dai falon shiru babu alamun kowa dan ta shiga d’akin umma bata ganta ba ,sai dai jin alamun saukar ruwa abayi ta fahimci tana ciki ta fito ta shige d’akinta tai wanka tare da yin sallah bayan ta idan ta d’auki wani littafi tana dubawa sai dai ta kasa fahimtar komai ,dan madadin ta fahimci abinda ke cikin littafi sai ma ta shiga nazarin maganar madam some da kuma mganar mr ata da yayi mata a shekanjiya da kuma abinda ya faru a wannin da suka gabata “uhm !ta sauke numfashi da karfi tana cewa “madam some kenan gsky tunaninki akaina sam bai yi ba ta ina zan fara kai kaina cikin halaka ,ni ko sona mr ata yake koni na kamu da sonshi ai sai nasa wuka na raba tsakaninmu bare babu dayan biyu ta fad’a tana sauke numfashi tana zaune ta jiyo sautin muryar umma tana kiran sunanta “maryama! na’am umma ta amsa tare da fitowa ta sameta zaune a natse ta gaishe da umma yayinda umma ta riko hannun maryama tana dubanta kafin ahankali ta mike tsaye tare daita suka shige dakin umma , maryama ta zauna a bakin gado tana duban fuskar umma yayinda umman ta dawo kusa daita tana kallonta tare da dafata tana cewa “ya mai gidanki “yana lafiya da matsalo linsa , umma ban fad’a miki bane ya bawa kowa kyautar mota amman ni ya hanani amman ni bai dameni ba ina neman taimkon Allah ne umma tai shiru tana sauraron maryma har sanda ta dasa aya sannan tace “ amman dai gsky bai kyauta ba ,uhm umma manta da wannan mutumin kullmu maganrsa I don’t like bad behavior in this company ga tarin wulakantani da yake “.
“kawai fa taimako yayi min nayi qoqarin yi masa godiya amamn umma kinga uban wulakancin da mutumin nan yayi min sai kin tausaya min umma tai murmu shi irin nasu na manya kana tace “ai tunda yana iya taimako ai yana da kirki kad’an maryama ta yatsina fuska “ shifa abinda na fahimta yana da miskilanci tare da tarin wulaqanci kuma baya bukatar yayi maka abu kayi masa godiya”banda abunsa to meye acikin kayi ma mutun abu yayi maka godiya .”ni dai abinda zan fad’a miki shine kibi komai ahankali karki zake daywa ,idan mutun yana da irin wannan dabiar kana sanin yadda zaka tafiyar dashi ne,ki kula sosai kiyi duk abinda yake so kinji maryamata” naji umma in sha allahu na gode sosai yauwa diyar albarka allah yayi miki albarka ta amsa da “Ameen.
Mami ce zaune tare da yaranta mata uku aunty shahida,khadija da kuma zabiba yayinda mryam da nana hauwa’u ke zaune a d’akin sun kulle kansu suna zantawa,ahankali aunty shahida tace “alkubus fa kikace mami bayan tsawon shekaru “wallahi shahida ,ni kaina abu yayi matukar bani mamaki tun bayan rasuwar mahaifinku bai sake cinsa ba wanda hakan ya zamo silar da kowa ya daina cinsa acikin gidan nan kawai jiya bayan ya shigo yace shi zai ci nayi matukar mamaki .”gaskiya ne mami dole kiyi mamaki shekarun da yawa fa mami ta numfasa irin nasu na manya tace “kunsan wani abu ?”duk suka tsura mata ido suna sauraronta “ba kuyi tunanin wani abu akansa ba ?”atare suka girgiza mata kai me kike tunani akansa mami ?”inji cewar aunty khadija mami ta bud’e baki da zumar cigaba da magana sai ga ATA ya shigo yana qoqarin wucesu mami tace “yauwa ga adamcy din ma ya shigo ,ahankali ya tsaya yana dubansu “adamcy ka qaraso mana “yau ma nayi maka alkubus kuma nasan zakaji dadinsa fiyye dana jiya dan na jiya anyi aikinsa cikin sauri yau kam a natse akayisa .”
shiru yayi yana kallon fuskar mami dake kwance da tsananin farinciki “adamcy mami ka qaraso ka zauna mana” inji cewar aunty shahida still dai shiru yayi yana sauke numfashi gabad’aya suka tsura masa ido suna jin tsananin qaunar d’an uwansu, jiki a sanyaye ya soma taku sai dai hankalinsa da natsuwarsa baya gurinsu yana ga maryamarsa ahankali har ya qaraso zuwa inda suke inda aunty shahida ta kamo hannunsa ta zaunar dashi a kusa daita “wai kaci alkubus jiya ?”ka tuna da poverty din dady kenan khadija ko kin tuna lokacin da dady yake raye mami kusan kullum sai tai masa alkubus har compotetion ake gurin ci “murmushi aunty khadija tayi tana dubansa inda shi kam hankalinsa baya garesu cigaba da zantawa sukai cikin tsananin farinciki shi kam kasa cigaba da zama yayi acikinsu ya soma qoqarin mikewa adaidai lokacin da aunty shahida tace “a zubo mana muci tare dashi da sauri mami ta shiga kiran masu aikinta yayinda ahankali ATA ya yunkura da kyar ya mike ya haye samansa da idanu suka bishi gbdy yanayinsa ya sake canzawa ba kamar yadda yake abaya ba .”
yana shiga parlour’nsa ya zauna zagwab akan kujerar tare da yin shiru yana zurfafa tunaninsa “ mai yasa zuciyata zata min haka?” bazan ta’ba yarda zuciyata ta kamu da wata soyayya ba. numfashi ya sauke da qarfi yana hura hanci ya rasa dalilin da yasa maganarta ta tsaya masa arai kuma take masa ciwo .ahankali ya kai hannunsa ya ciro flower data siyo masa yana kallon yana jin wani irin tuttukin bakinciki mai had’e da shaukin qaunarta “
yana cikin wannan halin mami ta shigo parlour’n tana kiran sunansa “adamcy nah !kiran sunansa da mami tayi ne ya dawo dashi cikin haiyacinsa yayi sauri ya maida flower ya boye yana dubanta a tsanake “muna cikin tsananin farinciki daka dawo mana da cimar mahaifinka cikin ahlinmu “shiru yayi kawai yana kallonta kafin ahankali mami ta kamo hannun sa cikin nata taso muje kaci acikin yanuwanka bai mata mutsu ba sai dai ya zare hannunsa ya cire yar saman suit dinsa da niktie ya biyota har zuwa parlour’n kasa inda yan’uwansa ke zaune “ta zaunar dashi a tsakiyarsu bai wani ci mai yawa ba ya sake mikewa mami ta kallesa a natse har kayi me “sweetheart kinsani bana son cin abinci mai nauyi jiya ma dai naci ne yana gama fad’ar haka ya haye sama .”
Da misalin qarfe tara na dare da mintuna ashirin a natse ata yake saukowa parlour’n mami wanda yake d’auke da motsin mami dake waya tun kafin ya qaraso ya fahimci yan’uwnasa sun kama gabansu “wannan shawarar taku bazan ce batayi ba ,amman sanin kanki ne zulfa’u kinsan halin d’an naki da ra’ayin kanshi shi din ba kamar kowa bane ,har yanzu ban gama da matslar maryam ba .”wallahi koni abinda yake cikin raina kenan dan zamansa haka ya fara damuna..”guri ya samu ya zauna ya kasa kunnuwansa yana sauraron mami cikin natsuwa wanda zamansa ita ta katse hirar ammi ,ta zuba masa idanun wanta gabad’aya wanda hakan ya tabbatar masa da maganar sa suke cike “sweetheart!”ta zuba masa ido kawai tana saurarensa “ina tunanin next two weeks in sha Allahu nake son na wuce zuwa uk akwai sababin desing da wasu companies ke so na sabuwar shekara akan qarafe manyan motoci daman kuma na baro aikin da dadewa amman ina ganin zani domin a qarasa komai “:Kai kawai mami ke gyada masa cike da alfahari da kuma farinciki irin gwazon da Allah ya bawa d’aya tilo da take dashi Masha Allah Allah yayi maka albarka Allah ya tai maka suna zaune suka jiyo sallamar sultana cike da jin kai .mami ta sauke numfashi tana dubanta cike da tsananin kulawa dan ita kowa nata ne tace “sultana kece a daren nan?”wallahi nice mami ,ta qaraso ta samu waje kusa da ata ta zauna sannan ta gaishe da mami .”
Mami ta amsa tana tamabyarta abida “tana lafiya ta ma ce na gaisheki ina amsawa ya aikin da fatan dai kina jin dadin aiki da yayanki ?”mami ta fad’a tana murmushi “to babu laifi ta fad’a tana dubansa wanda shi ko kallonta bai yi ba dan idanunshi ma na kan tv yana kallon labarai ganin irin kallon da take masa yasa mami ta mike tace “bari na shiga ciki dan da alamun wajen yayanki kikazo?”murmushi sultana tayi .”bayan mami ta shige ciki ta iske maryam tsaye “akwai abinda kike bukata ne ?”maryam ta Kai hannu tana shafa kitson kanta tare da yatsuna fuska “babu abinda take bukata tana dai son ta fita taga muradin zuciyarta ne ganinsa ya fiyye mata komai dake cikin duniyar nan “kinyi shiru maryam !mami ta sake mata magana da kulawa “wai Ina son na sha custard ne “okay bari na kira tabawa tayi miki barta kawai mami zanyi da kaina ta fad’a tana qoqarin ficewa numfashi kawai mami ta sauke .”
tun daga nesa maryam ta hango sultana durkushe a gaban adam dinta tana masa magana gabanta ne yayi wani irin fad’uwa har sai da yar cikinta ta motsa,da sauri ta matso daf dasu ta tsaya adaidai lokacin da sultana ta cigaba da magana “ya adam ina sonka kamar yadda ka sani bansan yadda zanyi da rayuwata ba dan idan ma nace zan hakura da kai tabbas nayiwa kaina karya “nan take maryam ta tsinci kanta da zubar da hawaye tana qoqarin maganin sabuwar maseefar data kunno Kai cikin rayuwarta ga wata maseefar da me zataji? ta furta a fili jikinta na rawa ,yayinda ata yayi shiru yana sauraron sultana shi har kullum yana mamaki matan dake da qarfin zuciyar fad’awa nmj suna son shi “ wallahi da dai na rasaka gara na rasa rayuwata dan zan iya kashe kaina .”Idanunshi ya zuba mata kafin ahankali ya fara magana cikin zafin rai “ ke wai ni sa’an wasanku ne”? yayi maganar cikin tsananin fushi”tunda bazaki iya rayuwa babu ni ba to kije ki kashe kanki dan ko matan duniya sun qare sanin kanki ne ni adam bazan ta’ba kasancewa miji gareki ba ki tashi ki wuce abinda yafi mutuwa ma kije kiyi wannan ba damuwata bace.”
wani sanyayyen numfashi Maryam ta sauke tana gyara tsuyuwarta sultana bata ce masa komai ba har ya gama magana ta sake tsura masa idanunta duk sun cika da kwalla” tasan tabbas abinda ya fad’a din har cikin zuciyarsa ne ahankali tace” kayi hakuri dan allah nasan maganata ta ‘bata maka rai amman ka duba lamarina bazan iya ju…” tun kafin ta qarasa maganarta ya mike tsaye yana jan tsaki ya nufi step bayansa tabi da kallo tana jin radadi acikin zuciyarta tana durkushe maryam tazo ta wuceta ta shige kitchen da sauri sultana ta dawo haiyacin ta tabi bayan mrym da kallo kafin ahankali ta mike da sauri ta fice daga parlor tana share hawaye da gefen rigarta tana jin kamar ta mutu.”
Washegari
Ahankali maryama ta shigo ma’aikatar tana tafiya tana zance zuci “zan rage dan kusancin da muke samu dashi dan ina ganin yana d’aya daga cikin abinda yasa madam some ta soma zargin ko ina son shi ne ,haka zalika shima tunaninsa kenan akaina tunda har ya furta ahankali ta cigaba da taku har ta isa office dinsu fuskarta babu yabo babu fallasa tai sallama sannan tace “good morning everyone.”sai dai duk suka mata banza tamkar babu mutane acikin office din ta kalli yusura da mamaki a saman fuskarta dan a tunaninta idan kowa zai wulakantata ban daita jikinta a sanyaye ta ajiye jakarta akan table ta fito ta shiga office din madam some, tana tafiya ta fara jiyo qamshin turarensa wani irin luguden bugu zuciyar ta yayi da qarfin gaske ,sosai bugun zuciyarta ke qaruwa sakamakon kusanto inda take da yake ,kusan atare suka qaraso inda madam some take zaune ta gefenta ya ra’ba zai wuce tai saurin gaishesa “good morning sir! aciki ya amsa
mata ya wuceta ko kallon inda take bai yi ba dan haka ta maida kallonta ga madam some tana cewa” good morning ma !itama bata amsa mata ba tamkar yadda abokan aikinta suka mata “meke shirin faruwa ne yau ?”nan taji wani tsoro mai tsananin ya shigeta “ma..”sai kawai taga madam some ta mike da sauri tabi bayan mr ata cike da tsananin mamaki take kallonta cikin mintunan da basu wuce uku ba madam some ta dawo maryama tace “meke faruwa ne ma naga gaisheki baki amsa ba ?”ki koma office dinku ina da abubuwa masu mahimanci da zanyi yanzu.”wani sabon mamaki ya kama maryama“
meke damunsu ?”ko kuma tace meke faruwa?lallai akwai abinda ke faruwa wanda ita batasani ba kuma lallai yana da kyau tasan abd ke faruwa amman zata kama kanta zuwa wani lokaci taga iya gudun ruwansu .ahankali ta juya ta koma office tare da jan kujera ta zauna jiki a matukar sanyaye can ta kasa hakuri ta kalli yusura “yusura wai meke faruwa ne yau ?zakice bakisan abinda ke faruwa ba ?ta jiyo muryar sultana wacce ke tsaye abayanta rungume da hannuwa nta a qirji,shiru maryama tai tana tunanin abinda tayi kafin ahankali ta juyo tana kallon sultana fuskarta d’auke da tarin mamaki.”
ahankali ta mike ta isa inda sultana take ta riko hannunta cikin nata zuciyarta na wani irin tsinkewa inda sultana tai saurin zame hannunta cikin nata tabi hannunta da kallo “naji kince wani abu kuma naga kowa yaki kulani ko zaki taimaka ki fad’a min abinda nayi ?”rashin tarbiyar da kika saba yi a boye ne ya fito fili yau kowa yasan wacce ke” gaban maryama ya bada wani irin dum da wani irin tsoro take kallon sultana “me kike nufi dani sultuna?tai maganar muryarta na rawa sultana ta jefeta da wani mugun kallo “ai bakiyi tunanin asirinki zai tono ba suma sauran abokan aikinki basuyi tunanin haka kike ba dan sun kasa yarda sai da suka ga zahiri sannan suka san wacece Ke jikinta ya sake daukar rawa “dan girman allah sultana ki fad’a min me nayi dan ni dai bansan nayi wani laifi mai muni ba amman dan allah ki taimaka ki fad’a min abinda nayi wannan karon kam har idanunta sun ciko da ruwa hawye cike da gadara sultana ta ciro wayarta ta nunawa maryama “.
mutuwar tsaye maryama tayi sakamakon ganin hotonta ita da mr ata rungume da juna cikin wani irin yanayi “gashin nan kiga irin karuwanci da kike a boye sul..”sultana a ina kika samu wannnan hoton .”nima tura min akayi da wata number “wa ya tura miki ?nima bansan ko waye ba kuma kowa dake cikin office din nan an tura masa kenan kowa yana dashi kema ki duba wayarki zaki gani “inna lillahi wa inna ilaihi rajiun da sauri maryama ta mikawa sultana wayarta ta juya da sauri ta isa inda jakarta take ajiye ta bude ta ciro wayarta ta kunna data kai tsaye WhatsApp dinta ta shiga inda messgees suka dinga shigowa jikinta na karkarwa ta shiga duba sakannin ko zata ci karo da mugun abun data gani wani number ta gani babu suna ta shiga nan taci karo da hotunan”waye yayi mana wannna
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45 Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59