birthday.
Zaid ya fito sanye da kayan shi na civil Defense ya fito fes abunshi.
Kallonshi kawai Labiba takeyi, sai kamshi yake zubawa, tace “Wallahi Ni dai ban taba ganin wanda Uniform suka mishi kyau ba kamarka, kamar don kai a ke yin khaaki dinnan”.
Daria yayi tare da manna mata kiss a baki ya, ya amshi Yasmin a hannunta tare da manna mata kiss a goshi.
Bacci take amma sai da yayi mata magana Yace “Daddy zaije aiki, ina son Yasmin da Mummynta“
Labiba na kallonsu cike do Soyayya.
Tace “Zanje Gida, Aunty Mariya tace Baba bai ji dadi ba”.
Zaid yace “Ciwon kai ne fa, kuma stress ne, aunty maria can exaggerate ehn”.
Labiba tace “kai ko Mijin, dole ta damu, Miji ai ba wasa ba”.
Ya kalleta tare da ida kashe mata kannanne idonshi yace “haka akeji in banda lafia?”
Tace “abunda ya fi haka ma”.
Daria yayi sosai ta rakashi har Mota tace “Motar nan tayi dattii fa, ka dauki tawa”.
Yace “ko jiya an wankeshi, k’ura ne”.
Tace “kar ace ma dirty dirty”
Yace “in dai ba ke zaki ce min ba ni ina ruwana da mutane?”.
Tayi daria tana kallonshi zaune a mita yanda yayi kyau, Khakin nan ya kara mishi girma da kwarjini a idonta”.
Wani tunani tayi tace “kasan bamu taba Zancen Mota ba? In short kafin aure me ma mukayi wanda couples keyi? Nothing, dama a dawo min da yanmataccina”.
Dariya yayi yace “i am late, sai na dawo, i love you kinji baby?”.
Tace “i love you too”.
Yayi daria yayi horn Maigadi ya bude mai Gate.
Wurin karfe 4 ta ja Motarta zuwa Tudun Matawalle da Abinci Basket biyu, daya na Gidan Aunty Mariya daya na Aunty Aseey.
Sai da ta fara shiga gaida Baba Aunty Mariya tace “yo ai tun safe ya fita wai yaji bacci”.
Ashe Zaid na gidan ya fito daga dakin Baba don shi yake mishi shara yace “ba na ce miki ya warke ba? Aunty kawai ta zata mijinta zai gangara ne”.
Aunty Mariya ta harareshi tace “zan bata ranka”.
Dariya yayi sosai Labiba tace “kyaleshi Aunty zan tayaki miki maganinshi”.
Daria sukayi yace “nidai na tafi, a gaida Baba”.
Zaid ya masu byebye ya tafi ya barsu nan, ta dan jima kafin ta shiga gidan Baban Amira
Kafin Maghrib ta koma Gida daga Gidan Aunty Aseey, tace su Amira su zo mata weekends ita da Sabit.
Bayan Isha’i ta tsanyara wankanta ta shirya cikin wani Material fitted gown, kamar bata haifi yasmin ba, yasmin barcinta takeyi.
Ta daura dankwalinta tana jiran dawowan Mijin.
Taji dirowar Motarshi.
Ta feshe jikinta da turare, mai makon ta ji shigowarshi, sai ta ga wayarshi.
Dauka tayi tana mamakin kiran “Hello”.
Yace “Beebs, gani nazo, ina waje?”.
Shiru tayi me yake nufi?
Taji yace “Ko jan aji zai hanaki fitowa? Zaki shanya Saurayin?”.
Tace “Oh My God, sorry boyfriend gani nan fitowa”.
Da sauri ta bude wardrobe ta dauko wani karamin gyale wanda take sawa da Jallabiya ta yafa a kafadarta, ta sake feshe kanta da turare, ta sa ma Yasmin Pillow ta kareta a tsakiyar gado ta fita waje tana rangaji kamar Bishiya.
Daga Mota yake kallonta, Sonta kamar ya fasa zuciyarshi, yana kallon yanda ko wani gaba na jikinta ke motsawa.
Fitowa yayi ya bude mata Motar ta shiga ya rufe ya zagaya ya zauna”.
Kara musu Ac yayi.
“Ina Yasmin?”
Tace “sleeping”.
Hannunta ya rik’o yace “Girlfriend”
Tace “boyfriend”
Yace “to nazo Zance, a min Tadi”.
Daria tayi ta ga Ledar Havillah Ice cream tace “Lahh Ice cream”.
Yace “dallah ba haka sukeyi ba, jan aji zaki dinga yi, ni zan miko miki ki karba”.
Tace “oh okay to bani”.
Yayi daria yace “Baby ga Ice Cream na siyo miki”.
Kamar dagaske ta kawar da kai ita kunya.
Daria suka fashe a tare.
Ice cream din ya fasa yana bata a baki yace “haka saurayi da budurwan zamani sukeyi ko?”.
Tace “ni ina zan sani, nima yau na fara”.
Yace “a sannu zamuyi k’ara’i”
Tayi daria
Ice cream din lebenta ya lashe, sun nisa da abunda sukeyi suka ji Yasmin ta chanyara Ihu.
Ai sakin Ice cream din sukayi suka fita a guje gudun ko wani abu ya faru da ita.
Zaida ya riga shiga dakin Ashe Farkawa tayi taga ba kowa.
Da sauri ya dauketa ya rungumeta a kirji yana rurrugata.
Labiba ta harari Yasmin da tuni tayi lamo ta koma bacci a kafadar Babanta tace “Yas you ruined our date, ina Zance da dan Saurayina kin katse mana Jin dadi”.
Zaid yayi daria yace “i love you both”.
Labiba ta rungumesu duka tace “ina sonku ku duka”.
*Tabbas Wannan Zaidun Labiba ne*
THE END? Yes Mankasss ya k’are.
*Alhamdulilah, Allah nagode maka da ka bani ikon gama wannan Labari na DANMAKAHO, Allah ka yafe min inda nayi kuskure, abunda na rubuta daidai Allah ka sa alumma su amfana dashi*”.
*DAN MAKAHO na ku ne Ma su yin Soyayya domin Allah*
*ALLAH KA KARA MANA SON MASU SON MU*
*Allah ka bamu ikon yin Soyayya ingatacciya, halalliya kuma muyita domin ka*
*Ina rokon Yafiya da gafarar duk wanda ya samu bacin rai Dalilin Dan Makaho*
*FIKRA WRITERS ASSOCIATION* _*Nagode*_
_Bibilicious freaking fans_ _Nagode_ Son So Fisabillilahi ❤❤
Allah ya hadamu da Alherinsa, ya sa mu cika da Imani.
#1love
#DanMakaho
#anatare
#FWASonSo
#nagode
*Biebee Isa*
Showing 132001 words to 132816 words out of 132816 words
Zaid ya fito sanye da kayan shi na civil Defense ya fito fes abunshi.
Kallonshi kawai Labiba takeyi, sai kamshi yake zubawa, tace “Wallahi Ni dai ban taba ganin wanda Uniform suka mishi kyau ba kamarka, kamar don kai a ke yin khaaki dinnan”.
Daria yayi tare da manna mata kiss a baki ya, ya amshi Yasmin a hannunta tare da manna mata kiss a goshi.
Bacci take amma sai da yayi mata magana Yace “Daddy zaije aiki, ina son Yasmin da Mummynta“
Labiba na kallonsu cike do Soyayya.
Tace “Zanje Gida, Aunty Mariya tace Baba bai ji dadi ba”.
Zaid yace “Ciwon kai ne fa, kuma stress ne, aunty maria can exaggerate ehn”.
Labiba tace “kai ko Mijin, dole ta damu, Miji ai ba wasa ba”.
Ya kalleta tare da ida kashe mata kannanne idonshi yace “haka akeji in banda lafia?”
Tace “abunda ya fi haka ma”.
Daria yayi sosai ta rakashi har Mota tace “Motar nan tayi dattii fa, ka dauki tawa”.
Yace “ko jiya an wankeshi, k’ura ne”.
Tace “kar ace ma dirty dirty”
Yace “in dai ba ke zaki ce min ba ni ina ruwana da mutane?”.
Tayi daria tana kallonshi zaune a mita yanda yayi kyau, Khakin nan ya kara mishi girma da kwarjini a idonta”.
Wani tunani tayi tace “kasan bamu taba Zancen Mota ba? In short kafin aure me ma mukayi wanda couples keyi? Nothing, dama a dawo min da yanmataccina”.
Dariya yayi yace “i am late, sai na dawo, i love you kinji baby?”.
Tace “i love you too”.
Yayi daria yayi horn Maigadi ya bude mai Gate.
Wurin karfe 4 ta ja Motarta zuwa Tudun Matawalle da Abinci Basket biyu, daya na Gidan Aunty Mariya daya na Aunty Aseey.
Sai da ta fara shiga gaida Baba Aunty Mariya tace “yo ai tun safe ya fita wai yaji bacci”.
Ashe Zaid na gidan ya fito daga dakin Baba don shi yake mishi shara yace “ba na ce miki ya warke ba? Aunty kawai ta zata mijinta zai gangara ne”.
Aunty Mariya ta harareshi tace “zan bata ranka”.
Dariya yayi sosai Labiba tace “kyaleshi Aunty zan tayaki miki maganinshi”.
Daria sukayi yace “nidai na tafi, a gaida Baba”.
Zaid ya masu byebye ya tafi ya barsu nan, ta dan jima kafin ta shiga gidan Baban Amira
Kafin Maghrib ta koma Gida daga Gidan Aunty Aseey, tace su Amira su zo mata weekends ita da Sabit.
Bayan Isha’i ta tsanyara wankanta ta shirya cikin wani Material fitted gown, kamar bata haifi yasmin ba, yasmin barcinta takeyi.
Ta daura dankwalinta tana jiran dawowan Mijin.
Taji dirowar Motarshi.
Ta feshe jikinta da turare, mai makon ta ji shigowarshi, sai ta ga wayarshi.
Dauka tayi tana mamakin kiran “Hello”.
Yace “Beebs, gani nazo, ina waje?”.
Shiru tayi me yake nufi?
Taji yace “Ko jan aji zai hanaki fitowa? Zaki shanya Saurayin?”.
Tace “Oh My God, sorry boyfriend gani nan fitowa”.
Da sauri ta bude wardrobe ta dauko wani karamin gyale wanda take sawa da Jallabiya ta yafa a kafadarta, ta sake feshe kanta da turare, ta sa ma Yasmin Pillow ta kareta a tsakiyar gado ta fita waje tana rangaji kamar Bishiya.
Daga Mota yake kallonta, Sonta kamar ya fasa zuciyarshi, yana kallon yanda ko wani gaba na jikinta ke motsawa.
Fitowa yayi ya bude mata Motar ta shiga ya rufe ya zagaya ya zauna”.
Kara musu Ac yayi.
“Ina Yasmin?”
Tace “sleeping”.
Hannunta ya rik’o yace “Girlfriend”
Tace “boyfriend”
Yace “to nazo Zance, a min Tadi”.
Daria tayi ta ga Ledar Havillah Ice cream tace “Lahh Ice cream”.
Yace “dallah ba haka sukeyi ba, jan aji zaki dinga yi, ni zan miko miki ki karba”.
Tace “oh okay to bani”.
Yayi daria yace “Baby ga Ice Cream na siyo miki”.
Kamar dagaske ta kawar da kai ita kunya.
Daria suka fashe a tare.
Ice cream din ya fasa yana bata a baki yace “haka saurayi da budurwan zamani sukeyi ko?”.
Tace “ni ina zan sani, nima yau na fara”.
Yace “a sannu zamuyi k’ara’i”
Tayi daria
Ice cream din lebenta ya lashe, sun nisa da abunda sukeyi suka ji Yasmin ta chanyara Ihu.
Ai sakin Ice cream din sukayi suka fita a guje gudun ko wani abu ya faru da ita.
Zaida ya riga shiga dakin Ashe Farkawa tayi taga ba kowa.
Da sauri ya dauketa ya rungumeta a kirji yana rurrugata.
Labiba ta harari Yasmin da tuni tayi lamo ta koma bacci a kafadar Babanta tace “Yas you ruined our date, ina Zance da dan Saurayina kin katse mana Jin dadi”.
Zaid yayi daria yace “i love you both”.
Labiba ta rungumesu duka tace “ina sonku ku duka”.
*Tabbas Wannan Zaidun Labiba ne*
THE END? Yes Mankasss ya k’are.
*Alhamdulilah, Allah nagode maka da ka bani ikon gama wannan Labari na DANMAKAHO, Allah ka yafe min inda nayi kuskure, abunda na rubuta daidai Allah ka sa alumma su amfana dashi*”.
*DAN MAKAHO na ku ne Ma su yin Soyayya domin Allah*
*ALLAH KA KARA MANA SON MASU SON MU*
*Allah ka bamu ikon yin Soyayya ingatacciya, halalliya kuma muyita domin ka*
*Ina rokon Yafiya da gafarar duk wanda ya samu bacin rai Dalilin Dan Makaho*
*FIKRA WRITERS ASSOCIATION* _*Nagode*_
_Bibilicious freaking fans_ _Nagode_ Son So Fisabillilahi ❤❤
Allah ya hadamu da Alherinsa, ya sa mu cika da Imani.
#1love
#DanMakaho
#anatare
#FWASonSo
#nagode
*Biebee Isa*
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45