Salman na shiga ya salma azaune tana kuka, ya kalleta yace ke kuma fa? Dasauri tafara goge hawayenta ta mike zatai toilet da sauri ya jawota jikinsa ya rungume yace menene? Baki da lafiya? Bakin ciki ya kamata wato baimasan meke damunta ba? Salma ta kwace jikinta tace kaina ke ciwo, yace eyya akwai magani a drawer inkin fito kisha, yafad'a tare da juyawa, salma tace ina zaka? Yace gun farha,jitai kamar tasa ihu, tad'aure tace nikam farha ya kuke? Yace oh banfa fad'a miki bako? Cousin d'ina ce,'yar kanwar Abba ce.
Salma jitai kamar ta mutu sai dai gani tai salman ya bude kofa ya fita, komawa tai tazauna akasa, hutunansu ta tuno, tace shikenan nikam😰.
Salman na fita yaga baiga farha ba,dakinta ya wuce, tana kwance tana kuka, girgiza kai yai tare da karasawa, ya d'au tissue yazauna kusa da ita, yace ga tissue, zan fita inkin gama kukan nadawo, yafad'a tare dayin kamar zai mike, dasauri ta rungumoshi ta baya tace karka fita plz yaya, yace to meyasa ki kuka? Tace kawai gani nai kamar now I am useless in ur lyf, salman yace ya zaki fad'I haka bayan kinsan matsayinki? Yafad'a yana zare hannunta, kara kankameshi tai tace yaya naga fa yanda ka mike dazu, yace naji to sakeni sai muyi magana ko? Tace uhm uhm nidai a haka, nafijin dadi☹ tafad'a cikin shagwaba, murmushi yai yace badai haka kike taba mazan paris bako? Dasauri tasakeshi tace haba yaya😕nifa ban taba rike hannun wani ba bayan kai, ya kalleta yace anya kuwa? Tace 'yar iska kamaidani? Yace haka kalmar take nufi? Farha tace ohh yaya bakar magana fa kake fad'amin☹ yai murmushi yace kedai kin fassara kawai.
Ta sauko tazo gabansa ta tsugunna tace yaya plz karka yada ni, yace yaza'ayi in ya da 'yar uwata🤔?tace bafa irin wannan ba, nasani sarai kai bakasan auren ko mace biyu shiyasa nake farin ciki,bazakamin kishiya ba to yanzu gashi kayi aure yazamuyi?salman ya kalleta tare da mikewa yace umarni kike nema ki bani ko me? Tace ba haka bane yaya, amma ai kaga ni kakeso, sai ka rabu da waccen ka aureni ko? Salman yakalleta yace farha kanki d'aya kuwa? Itama ta mike tace menai kuma? Yace bakisan niba kenan indai kinsan banasan kara aure ba, ban kuma fi tsanar saki ba😏 .
Yana kainan yai hanyar kofa binshi tai da sauri tasha gabanshi ta tare kofa da hannunta, yace me kike?tace to ya kake so inyi yaya? Yace bani gu farha akwai abinda zan? Hawaye ya zubo mata tace zakagun matarka?yace oh god farha meke damunki? Tace kishi tafada tare da tsugunnawa agun tasa kuka mai tsuma zuciya, tugunawa yai ya jawota jikinsa yana shafa bayanta, sai dai baice komai ba, farha kam kuka kawai takeyi.
Salma bayan tayi sallar isha'I tai shirin bacci, sai dai har lokacin salman bai dawoba, ahankali ta bude kofar falon, ga mamakinta ba kowa a falon, gabanta ya fad'I badai suna tare ba? Nikam na shiga ukuna🙆🏻 kanta taji ya shiha sarawa ta kalli maganin kawai taga bazata ma iya sha ba, ta rufe drawer tare da mikewa da kyar tai shimfid'a, ta zauna tana jiran salman saI dai har 1q ba labarinsa, har bacci yafara d'aukanta.
Salman kam nacan dakyar farha tai shiru nan tacemai ya tsaya ta nunamai wani abu, nantashiga kunnamai videos dinta a paris tana yawon inda suka saba zuwa da salman,dariya kawai suke sam abin yad'aukemai hankali.
Bai ankaraba sai ganin 12:30 yai yace farha dare yayi so sai😳sarai tasan time, amma sai tace inalilahi yaya yazamuyi?gashi 12 ake kulle ko ina ko? Salma yace eh, yanzu yazanyi? Tace yaya in akaga ka fito daga nan sai anyi gulmar abun, kawai kabari da safe tunda fulani ba fitowa takeba, in an sauko sai ka fita kamar irin daga gunta kake d'in nan, salman yai shiru, yace a'a idan na kira salma nace tazo mu tafi tare ba wanda zai zargi komai, yafad'a tare da laliban wayarsa, haushi yakama farha.
Sai dai me? Wayarsa nakan dinning🤔yakalli farha yace nabar wayar a gida, dadi yakamata tace yaya ka kwana anan kawai, yace me zaisa inkwana anan?tace yay.....ya katseta there must be another way bayan wannan🤔.
Nikam haushi duk ya ishen na d'auko sanda nace aikuwa ka kwana anan salman rad'a ma sandarnan zan😣😏.
By Ayusher Mohd📚
☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.3⃣1⃣
Farha tace yayana.....salman ya kalleta sannan yaja hannunta ya zaunar da ita akan gado, yace Farha ko za'ai maganata I can't sleep here, ko in cemiki I won't, kallansa tai idanta yai rau rau tace banaso ama magana ne, yace in banasan magana sai kuma inkwana d'aki d'aya da ke? Ba muharramata ba? Tace amma yaya ai ni.....yace farha please, yasaketa tare da juyawa takalleshi kwalla ta zubo mata, tana tsananin san salman kishin salma ne yashiga taso mata.
Salman kam fitowa yai kai tsaye yai hanyar kofa, masu kula da gun suka kalleshi sukace ranka ya dade ya muka ganka anan? Yace in d'a ya zauna agun mahaifiyarsa laifine? Ko in ishaq ne yazauna zakumai magana? Dasauri sukace kayi hakuri ranka ya dade, nan suka bude kofa, salman ya fita.
Salma kam tana zaune bacci take amma mai wuya, dan wani zazzafan zazzabine ya rufeta ga kanta ciwo yake tana zaune a takure kawai sai nishi takeyi.
A hankali salman ya shigo, gaban salma ya fad'I tare da d'agowa da kyar ta kalli agogon d'akin d'aya saura, ahankali ta maida kanta wasu kwalla suka sake zubo mata, salman ya shigo tare kallan inda take,kallanta yai tare da saurin karasawa inda take ya tsugunno kusa da ita, ahankali yace menene? Yanaganki a haka? Haushin tambayoyin nan ya kamata, salman ya sa hannunsa a goshinta tare da cewa kan ne? Sai dai me? Yanda yaji kanta yad'au zafi yasa ya d'ago fuskarta, hawaye ne ya gangaro mata, cikin rikecewa yace salma menene? Ya naganki haka? Y are u burning? Idanta ta runtse datake jin yamata nauyi, sannan ta girgiza mai kai ahankali tace dare yayi kaje ka kwanta, kallanta yai cikin tsananin tausayi yace wake zancen bacci kina cikin wannan yanayin?
Ta bude idanta ahankali batace komai ba, salman baisan sanda ya jawota jikinsa ba ya rungumeta, sai dai zafin jikinta har jikinshi yakeji, d'agata yai kamar 'yar tsana ya d'aurata akan gado sannan ya miko mata magani, kallansa kawai take dagaske san salman ne yaja mata ciwo? In haka ne ta shiga uku, zuciyarta bata mata adalci ba zata had'ata da san maso wanI.
Hure mata ido salman yai yace me kike tunani? Kallansa tai tare da amsar maganin tasa abaki ya mika mata ruwa ta sha.
Gyara mata pillow yai yace kwanta, kallansa tai inama wannan abun acikin soyayya ne?salman ganin tayi shiru yasa ya kwantar da ita da kansa, tace kaifa?yace don't worry.
Shiru tai tana kallansa sai hawaye, ganin haka yasa ya matso ya zauna kusa da ita yace da ciwon dake damunki zakiji ko da kuka me aka miki? Dasauri ta goge tace ba kuka fa nake ba, in ima zazzabi haka nake, yace au, sannu, juya baya tai ta runtse idanta, wannan wani irin bala'I ne?
Salman sai dayaga tayi bacci sannan ya kwanta a kasa, ranar kam makara sukai sallar asuba, sai 7:30 salma ta tashi dakyar tai alwala tai sallah sannan tazo kusa da salman ta tsuguna ta kura mai ido, hannu tasa akusa da kuncinsa, sannan takai hannun saitin bakinshi, gani tai salman ya bude ido ai kuwa idanunsu ya hadu, da sauri salma ta mike, jikinta duk ba karfi.
Salman ma ya mike yace haka ake tashin mutum? Ta kalleshi batai magana ba dan gabanta fad'uwa yake, salman ya karaso kusa da ita yasa hannu akan goshin ta sannan yai ajiyar zuciya, yace Alhamdulila naga zazzabin ya ragu sosai, salma kam kallanshi kawai take.
Kamo hannunta yai yazaunar akan gado sannan ya wuce toilet, ta bishi da kallo.
Ishaq yazo shiga bangaren fulani yaji masu gadin gun na gulma ya kallesu yace kuzo nan, suka karaso da sauri ishaq yace menene? Sukai shiru, yace kun fad'a kosai na sallameku?d'ayan yace dama jiya ne yarima salman sai d'aya saura ya fito daga gun fulani shine muke tunanin ko laifi yai akamaI fad'a kayi hakuri yarima mai jiran gado.
Ishaq ya shiga ciki da sauri, yazo shiga yaga farha na fitowa, yace farha? Jiya ance kinzo amma danazo ganinki bakya nan, tace muna tare da ya salman ya grn? Ishaq yace sai ina da safen nan? Tace zanje ganin yayana ne, ishaq yasa dariya yace da matar tasa zaki? Tace to meye? Tafad'a tarw da wucewa, ya bita da kallo yace tab amma wannan......sai kuma yace wait..to ai ni adadi na ko😬?nace a dadinka na me?.
Ishaq ya shiga suka gaisa da fulani nan ya tambayeta jiya me salman yai?fulani tace name? Yace ance jiya sai d'aya saura ya fita badaga gunki yake ba? Fulani yace nI? Badai niba, ishaq yace badai yana........wata dariya yasaki itama fulani ta d'ago tasa dariya yace umma lokaci yayi inaji da Abba zai daina damuwa da salman😂.
Farha ce ta shiga bangaren su salma, sai dai ba kowa a falon, ga breakfast nan da alama ba wanda yaci, Haushi ya kamata badai salma tasa yayanta a d'aki ba abincin safen ma taki bari yaci?wani mugun kishi ya kamata kawai ta saki wani kara, salman wanda ya fito daga wanka yanzu, da salma dake cikin bargo, suka fito da sauri, da bayin dake bangaren duk suka fito,farha suka gani kwance tana murkususu akasa, hanne ta kalleta da mamaki, yanzu fa taganta a tsaye?farha kam sai murkususu take da sauri salman ya karasa ya d'agota yace farha menene? Duk ya rikice, salma ta kalli farha dake rike da ciki mamaki take bata fara ciwon cikim ba sai anan?haushin yanda salman ya rikice shine duk ya isheta, jiri ta faraji, ahankali ta juya tai d'aki batare datace musu komai ba, salman ya kalli farha datad'an rage murkususun yace sannu? Ya lafa? Tad'aga kai, nan bayin sukai waje, yataimaka mata ta zauna akan kujera.
Ishaq zaune agaban sarki yana hawaye, sarki yace menene? Kaki magana? Ishaq yace ranka ya dade bansan yaxanyi da kanina ba bayajin maganata sam, sarki yace salman ko?meyai kuma? Yace baya gudun magana yanzu jiya fa sai d'aya saura ya fito daga d'akin farha yanzu me mutane zasu ce😰? Ran sarki ya b'aci nan yasa akira salman.
Salma kam a d'aki kwanciya tai sai taji waya ahankali ta d'aga zee tace Amarya ya ango? Salma tace ni kyaleni dan Allah banajin dadi zee tace kodai laulayi kike? Jitai kamar ana magana a falo, dasauri tace zee ina zuwa.
Dasauri ta fito, fadawa tagani tace lafiya? Tafad'a tana kallan salman dake zaune ko ajikinsa wayama yake dannawa, ga farha a kusa dashi, bafaden yace umarni aka bamu mu taho da yarima salman, tace umarni? Laifi yai ko me? Bafaden yace bamu sani ba sakon sarki ne, farha ta harari salma sannan tace kaji yayana.
Salman ya shareta,salma ta karaso kusa dashi ta fizge wayar yad'ago rai abace yace meye hakan? Tace mahaifinka ke kiranka, salman zai magana sai kuma ya fasa, yace nasani ban wayata? Jitai jiri na d'ibarta ya kalleta yace lafiya? Daurewa tai tace please kaje prince, ya kalleta ganin ta juya tayi hanyar d'aki tana d'an tangadi.
Kallan fadawan yai ga mamakin farha jitai yace ina zuwa, ya wuce d'aki,a kwance ya ganta ya matso daf da ita yace lafiya? Jikin ne? Tace plz kaje gun mahaifinka, yace zanje kawai dai nasan gulmata aka kai, ta kalleshi tace wa? Mikewa yai yace wasu, sannan yace ki d'aure kici abinci, bansan how long zan kai acan ba, kafin tai magana ya fita, ko kallan farha baiyi ba yace muje, nan suka rufamai baya.
Farha jitai kamar ta mutu
By Ayusher Mohd📚
☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.3⃣2⃣
Salma naji sanda salman ya fita, kanta dake sara mata tadafa,jin ana knocking yasa ta mike da kyar, hanne ce tace hanne ya akai? Hanne tace yarima ya bani umarni dazai tafi insa kici abinci, salma ta daure ta karaso falo tazauna ta kalli hanne tace hanne kinsan abinda yai aka kirashi? Hanne tai shiru, salma tace kifad'amin koma miye ba komai.
Hanne tai shiru sannan tace naji ance wai jiya da daddare sai d'aya saura ko ya fito daga d'akin.....sai kuma tai shiru, salma tagane me ke faruwa, kwalla ya taru a idanunta, zatai magana taji hanne tace gimbiya nikam banasan matar nan, d'azu fa lafiya kalau tashigo naganta fa a tsaye amma wai ima fita naji kararta, nikam bata burgeni😞 salma tai shiru, can tace yanzu tana ina? Hanne tace ta bishi, salma najin haka ta mike tai d'aki tad'au waya takira zee, zee tace kingama? Salma tace zee ki bakin ciki zai kasheni, zee tace name? Nan salma tafad'a mata zee tai tsaki tacs kefa banza ce, zamq zakiyi ta kwace miki miji? Salma dake rike da kanta tace zee ba 'yar kasar nan bace☹salma tace ko 'yar inace nikin ban haushi ma, salma zatai magana taji zee ta katse layin.
Runtse ido tai, nikaina bansan meta tunoba sai ganinai salma ta mike ta shiga toilet wanka tai shaf_shaf ta zura kaya tasa mayafi,duk da batajin dadi amma cikin sauri tai shirin, ta fito.
A waje taga su hanne tace hanne muje, hanne tace ina? Salma tace muje gun mai martaba, hanne ta zaro ido, salma tace muje nace ko? Hanne jiki na rawa tace to, nan sukai hanyar bangaren sarki.
Salman na zaune sai da mai martaba ya sallami kowa sannan yadawo kan salman sai dai dul fad'an dayai salman baice kala ba, hakan yakara tunzura sarki, ya kalli salman yace san farha kake? Insan ta kake to ka aureta banasan iskanci, salman dai bai magana ba, sarki zaiyi magana wani bafade yace mai martaba hajiya farha na neman iso, da mamaki sarki ya kalli salman, sannan yace ta shigo, farha na shiga tafara hawayen munafurci sai dai kafin tai magana bafaden yakara cewa mai martaba gimbiya salma na neman iso? Sarki yace salma? Salman ma da tunda yazo bai d'ago ba amma jin ance salma yasa ya d'ago, farha ma haka, sarki yace ta shigo.
Salma ta shigo a nutse, ta tsugunna ta kwashi gaisuwa sannan takalli farha dake kukan munafirci sannan tai kasa dakai tace ranka ya dade duk laifinane😪,sarki yace laifinki? Kinsan me kike cewa salma? Mijinki ne fa ya munafurceki? Salma takara kasa dakai hawaye ya zubo mata tace jiya wajen 11:30 zazzabi ya rufeni muna tare da farha lokacin zata tafi, yanda taga ina zazzabi ga dare yayi, salman yace zai kira likita shine ita kuma tace tanada magani, shine ya bita ya amso, salman da farha a tare suka kalli salma cikin tsananin mamaki, sarki yace to 11:30 meyakaishi yin awa d'aya a d'akin? Salma tace mai martaba kasan jiya tazo, dole sai ta duba kayanta, sarki yai ajiyar zuciya wani dadi ya kamashi, ya kalli salman yace salman ai sai kamin bayani tun farko, yace kema haka farha, salman yai kasa dakai cike da mamakin furucin salma yace ayi hakuri, sarki yace na hakura ni abinda banaso inji ana gulmarka da zubar ma da k'ima, amma yanzu tunda na gane kowa ya fad'I abinda yaga dama bazan kula ba, salma tace mun gode mai martaba.
Tunda salma ta shigo jikinta rawa yake, bata iya karya ba, gashi ba lafiya gareta ba, sai dai tanaji tana gani bazata bari a d'auki mijinta d'an iska ba, bayan tasan ba haka bane, munafircin farha ne tadaina bari yana tasiri akanta.
Nan sarki ya kara musu nasiha sannan ya dinga shima salma albarka,farha kamar ta mutu, akarshe yace su koma bangaren su.
Sukai godiya suka mike, suna fito wa salman yaga yanda salma ke tafiya ya matso daf da ita yace zaki iya karasawa? Kema baki da lafiya meyasa kika taso? Harara ta makamai tace da kai ka kawoni? Ko kai kasani zuwa? Mamaki ya kama salman kafin yai magana ta kalli hanne tace hanne rikeni, da sauri hanne ta matso ta riketa, farha dake tsaye salma ta kalla ta watsa mata Harara sannan suka wuce, salman ko kallam farha baiyi ba yabi bayansu salma.
Farha da sauri tai d'aki tafad'a gado tasa kuka ta raina salma ganin kamar bata waye ba, yau gashi salma ta ruguje mata komai, bayan taso tafad'ama sarki a hadasu aure😠.
Salma na shiga ta wuce d'aki, hanne tace abincin fa? Salma batai maganaba tai d'aki,tafad'a gado,har alokacin bata ware ba, salman ya shigo da sauri, ya zauna kusa da ita, dasauri ta juya, yakara zagayawa nan ma ta juya, kawai yana juyawa ya kwanta tare sa hannunshi a kafad'a ya riketa, kallan juna sukai? Yasa hannu akanta ahankali yace jikinki zafi, ture hannunsa tai tace meya dameka?salman yace meyasa kikai? Takalleshi tace me? Yace kareni..tace ni ban kareka ba kaina na kare, ya jawota jikinsa ya rungume yace nasani ni kika kare, naji dadi kin yarda dani, hawaye ya zubo mata, yace nagode, ahankali tace for? Yace baki tambayeni ba, sannan kin yarda dani, tureshi tad'anyi sai dai da sauri yakara jawota, ahankali tafara kuka mai d'an sauti nan ya shiga lalashin ta, sun dade a haka kafin ya mike, falo ya fito ya kalli hanne yace zubo min acinci a plate, tace to, nan ta zubo ta miko mai, ya shigo tare da ajiyewa yataimakama salma ta jingina yasa pillow ya d'aura mata abincin, ta kalleshi cikin shagwaba tace nifa banjin yunwa, cokali ya d'auka yace wasa kike bude bakin, yafad'a tare da mika mata, ahankali ta amsa nan ya dinga bata dakanshi, salma kallanshi kawai take, sonshi na dada ratsa mata jiki...
By Ayusher Mohd📚
☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.3⃣3⃣
Sai dayaga ta cinye tsaf sannan ya mike, ta kalleshi tace skul fa? Yace kiji da jikinki, ta turo baki tace to kamaci abincine kai? Ya juyo yace cikinki ne? Harararsa tai tace ni ai cikinkane kasani naci dole🤔? Yai wani murmushi yace saki nai? Dama can yunwa kikeji😏 ta kwanta akan gado tace shikenan tunda haka kace,bazan kara ci ba☹.
Matsowa yai kusa da ita ya tava goshinta yace hmm gashi dai zazzabin ya ragu sosai bare ince surutan zazzabi kike🤔.
salma ta ture hannunsa tace abinda yafi🙄 yai murmushi tare da kama leben bakinta tafara jijiga kai, yace
Showing 27001 words to 30000 words out of 36779 words
Salman na shiga ya salma azaune tana kuka, ya kalleta yace ke kuma fa? Dasauri tafara goge hawayenta ta mike zatai toilet da sauri ya jawota jikinsa ya rungume yace menene? Baki da lafiya? Bakin ciki ya kamata wato baimasan meke damunta ba? Salma ta kwace jikinta tace kaina ke ciwo, yace eyya akwai magani a drawer inkin fito kisha, yafad'a tare da juyawa, salma tace ina zaka? Yace gun farha,jitai kamar tasa ihu, tad'aure tace nikam farha ya kuke? Yace oh banfa fad'a miki bako? Cousin d'ina ce,'yar kanwar Abba ce.
Salma jitai kamar ta mutu sai dai gani tai salman ya bude kofa ya fita, komawa tai tazauna akasa, hutunansu ta tuno, tace shikenan nikam😰.
Salman na fita yaga baiga farha ba,dakinta ya wuce, tana kwance tana kuka, girgiza kai yai tare da karasawa, ya d'au tissue yazauna kusa da ita, yace ga tissue, zan fita inkin gama kukan nadawo, yafad'a tare dayin kamar zai mike, dasauri ta rungumoshi ta baya tace karka fita plz yaya, yace to meyasa ki kuka? Tace kawai gani nai kamar now I am useless in ur lyf, salman yace ya zaki fad'I haka bayan kinsan matsayinki? Yafad'a yana zare hannunta, kara kankameshi tai tace yaya naga fa yanda ka mike dazu, yace naji to sakeni sai muyi magana ko? Tace uhm uhm nidai a haka, nafijin dadi☹ tafad'a cikin shagwaba, murmushi yai yace badai haka kike taba mazan paris bako? Dasauri tasakeshi tace haba yaya😕nifa ban taba rike hannun wani ba bayan kai, ya kalleta yace anya kuwa? Tace 'yar iska kamaidani? Yace haka kalmar take nufi? Farha tace ohh yaya bakar magana fa kake fad'amin☹ yai murmushi yace kedai kin fassara kawai.
Ta sauko tazo gabansa ta tsugunna tace yaya plz karka yada ni, yace yaza'ayi in ya da 'yar uwata🤔?tace bafa irin wannan ba, nasani sarai kai bakasan auren ko mace biyu shiyasa nake farin ciki,bazakamin kishiya ba to yanzu gashi kayi aure yazamuyi?salman ya kalleta tare da mikewa yace umarni kike nema ki bani ko me? Tace ba haka bane yaya, amma ai kaga ni kakeso, sai ka rabu da waccen ka aureni ko? Salman yakalleta yace farha kanki d'aya kuwa? Itama ta mike tace menai kuma? Yace bakisan niba kenan indai kinsan banasan kara aure ba, ban kuma fi tsanar saki ba😏 .
Yana kainan yai hanyar kofa binshi tai da sauri tasha gabanshi ta tare kofa da hannunta, yace me kike?tace to ya kake so inyi yaya? Yace bani gu farha akwai abinda zan? Hawaye ya zubo mata tace zakagun matarka?yace oh god farha meke damunki? Tace kishi tafada tare da tsugunnawa agun tasa kuka mai tsuma zuciya, tugunawa yai ya jawota jikinsa yana shafa bayanta, sai dai baice komai ba, farha kam kuka kawai takeyi.
Salma bayan tayi sallar isha'I tai shirin bacci, sai dai har lokacin salman bai dawoba, ahankali ta bude kofar falon, ga mamakinta ba kowa a falon, gabanta ya fad'I badai suna tare ba? Nikam na shiga ukuna🙆🏻 kanta taji ya shiha sarawa ta kalli maganin kawai taga bazata ma iya sha ba, ta rufe drawer tare da mikewa da kyar tai shimfid'a, ta zauna tana jiran salman saI dai har 1q ba labarinsa, har bacci yafara d'aukanta.
Salman kam nacan dakyar farha tai shiru nan tacemai ya tsaya ta nunamai wani abu, nantashiga kunnamai videos dinta a paris tana yawon inda suka saba zuwa da salman,dariya kawai suke sam abin yad'aukemai hankali.
Bai ankaraba sai ganin 12:30 yai yace farha dare yayi so sai😳sarai tasan time, amma sai tace inalilahi yaya yazamuyi?gashi 12 ake kulle ko ina ko? Salma yace eh, yanzu yazanyi? Tace yaya in akaga ka fito daga nan sai anyi gulmar abun, kawai kabari da safe tunda fulani ba fitowa takeba, in an sauko sai ka fita kamar irin daga gunta kake d'in nan, salman yai shiru, yace a'a idan na kira salma nace tazo mu tafi tare ba wanda zai zargi komai, yafad'a tare da laliban wayarsa, haushi yakama farha.
Sai dai me? Wayarsa nakan dinning🤔yakalli farha yace nabar wayar a gida, dadi yakamata tace yaya ka kwana anan kawai, yace me zaisa inkwana anan?tace yay.....ya katseta there must be another way bayan wannan🤔.
Nikam haushi duk ya ishen na d'auko sanda nace aikuwa ka kwana anan salman rad'a ma sandarnan zan😣😏.
By Ayusher Mohd📚
☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.3⃣1⃣
Farha tace yayana.....salman ya kalleta sannan yaja hannunta ya zaunar da ita akan gado, yace Farha ko za'ai maganata I can't sleep here, ko in cemiki I won't, kallansa tai idanta yai rau rau tace banaso ama magana ne, yace in banasan magana sai kuma inkwana d'aki d'aya da ke? Ba muharramata ba? Tace amma yaya ai ni.....yace farha please, yasaketa tare da juyawa takalleshi kwalla ta zubo mata, tana tsananin san salman kishin salma ne yashiga taso mata.
Salman kam fitowa yai kai tsaye yai hanyar kofa, masu kula da gun suka kalleshi sukace ranka ya dade ya muka ganka anan? Yace in d'a ya zauna agun mahaifiyarsa laifine? Ko in ishaq ne yazauna zakumai magana? Dasauri sukace kayi hakuri ranka ya dade, nan suka bude kofa, salman ya fita.
Salma kam tana zaune bacci take amma mai wuya, dan wani zazzafan zazzabine ya rufeta ga kanta ciwo yake tana zaune a takure kawai sai nishi takeyi.
A hankali salman ya shigo, gaban salma ya fad'I tare da d'agowa da kyar ta kalli agogon d'akin d'aya saura, ahankali ta maida kanta wasu kwalla suka sake zubo mata, salman ya shigo tare kallan inda take,kallanta yai tare da saurin karasawa inda take ya tsugunno kusa da ita, ahankali yace menene? Yanaganki a haka? Haushin tambayoyin nan ya kamata, salman ya sa hannunsa a goshinta tare da cewa kan ne? Sai dai me? Yanda yaji kanta yad'au zafi yasa ya d'ago fuskarta, hawaye ne ya gangaro mata, cikin rikecewa yace salma menene? Ya naganki haka? Y are u burning? Idanta ta runtse datake jin yamata nauyi, sannan ta girgiza mai kai ahankali tace dare yayi kaje ka kwanta, kallanta yai cikin tsananin tausayi yace wake zancen bacci kina cikin wannan yanayin?
Ta bude idanta ahankali batace komai ba, salman baisan sanda ya jawota jikinsa ba ya rungumeta, sai dai zafin jikinta har jikinshi yakeji, d'agata yai kamar 'yar tsana ya d'aurata akan gado sannan ya miko mata magani, kallansa kawai take dagaske san salman ne yaja mata ciwo? In haka ne ta shiga uku, zuciyarta bata mata adalci ba zata had'ata da san maso wanI.
Hure mata ido salman yai yace me kike tunani? Kallansa tai tare da amsar maganin tasa abaki ya mika mata ruwa ta sha.
Gyara mata pillow yai yace kwanta, kallansa tai inama wannan abun acikin soyayya ne?salman ganin tayi shiru yasa ya kwantar da ita da kansa, tace kaifa?yace don't worry.
Shiru tai tana kallansa sai hawaye, ganin haka yasa ya matso ya zauna kusa da ita yace da ciwon dake damunki zakiji ko da kuka me aka miki? Dasauri ta goge tace ba kuka fa nake ba, in ima zazzabi haka nake, yace au, sannu, juya baya tai ta runtse idanta, wannan wani irin bala'I ne?
Salman sai dayaga tayi bacci sannan ya kwanta a kasa, ranar kam makara sukai sallar asuba, sai 7:30 salma ta tashi dakyar tai alwala tai sallah sannan tazo kusa da salman ta tsuguna ta kura mai ido, hannu tasa akusa da kuncinsa, sannan takai hannun saitin bakinshi, gani tai salman ya bude ido ai kuwa idanunsu ya hadu, da sauri salma ta mike, jikinta duk ba karfi.
Salman ma ya mike yace haka ake tashin mutum? Ta kalleshi batai magana ba dan gabanta fad'uwa yake, salman ya karaso kusa da ita yasa hannu akan goshin ta sannan yai ajiyar zuciya, yace Alhamdulila naga zazzabin ya ragu sosai, salma kam kallanshi kawai take.
Kamo hannunta yai yazaunar akan gado sannan ya wuce toilet, ta bishi da kallo.
Ishaq yazo shiga bangaren fulani yaji masu gadin gun na gulma ya kallesu yace kuzo nan, suka karaso da sauri ishaq yace menene? Sukai shiru, yace kun fad'a kosai na sallameku?d'ayan yace dama jiya ne yarima salman sai d'aya saura ya fito daga gun fulani shine muke tunanin ko laifi yai akamaI fad'a kayi hakuri yarima mai jiran gado.
Ishaq ya shiga ciki da sauri, yazo shiga yaga farha na fitowa, yace farha? Jiya ance kinzo amma danazo ganinki bakya nan, tace muna tare da ya salman ya grn? Ishaq yace sai ina da safen nan? Tace zanje ganin yayana ne, ishaq yasa dariya yace da matar tasa zaki? Tace to meye? Tafad'a tarw da wucewa, ya bita da kallo yace tab amma wannan......sai kuma yace wait..to ai ni adadi na ko😬?nace a dadinka na me?.
Ishaq ya shiga suka gaisa da fulani nan ya tambayeta jiya me salman yai?fulani tace name? Yace ance jiya sai d'aya saura ya fita badaga gunki yake ba? Fulani yace nI? Badai niba, ishaq yace badai yana........wata dariya yasaki itama fulani ta d'ago tasa dariya yace umma lokaci yayi inaji da Abba zai daina damuwa da salman😂.
Farha ce ta shiga bangaren su salma, sai dai ba kowa a falon, ga breakfast nan da alama ba wanda yaci, Haushi ya kamata badai salma tasa yayanta a d'aki ba abincin safen ma taki bari yaci?wani mugun kishi ya kamata kawai ta saki wani kara, salman wanda ya fito daga wanka yanzu, da salma dake cikin bargo, suka fito da sauri, da bayin dake bangaren duk suka fito,farha suka gani kwance tana murkususu akasa, hanne ta kalleta da mamaki, yanzu fa taganta a tsaye?farha kam sai murkususu take da sauri salman ya karasa ya d'agota yace farha menene? Duk ya rikice, salma ta kalli farha dake rike da ciki mamaki take bata fara ciwon cikim ba sai anan?haushin yanda salman ya rikice shine duk ya isheta, jiri ta faraji, ahankali ta juya tai d'aki batare datace musu komai ba, salman ya kalli farha datad'an rage murkususun yace sannu? Ya lafa? Tad'aga kai, nan bayin sukai waje, yataimaka mata ta zauna akan kujera.
Ishaq zaune agaban sarki yana hawaye, sarki yace menene? Kaki magana? Ishaq yace ranka ya dade bansan yaxanyi da kanina ba bayajin maganata sam, sarki yace salman ko?meyai kuma? Yace baya gudun magana yanzu jiya fa sai d'aya saura ya fito daga d'akin farha yanzu me mutane zasu ce😰? Ran sarki ya b'aci nan yasa akira salman.
Salma kam a d'aki kwanciya tai sai taji waya ahankali ta d'aga zee tace Amarya ya ango? Salma tace ni kyaleni dan Allah banajin dadi zee tace kodai laulayi kike? Jitai kamar ana magana a falo, dasauri tace zee ina zuwa.
Dasauri ta fito, fadawa tagani tace lafiya? Tafad'a tana kallan salman dake zaune ko ajikinsa wayama yake dannawa, ga farha a kusa dashi, bafaden yace umarni aka bamu mu taho da yarima salman, tace umarni? Laifi yai ko me? Bafaden yace bamu sani ba sakon sarki ne, farha ta harari salma sannan tace kaji yayana.
Salman ya shareta,salma ta karaso kusa dashi ta fizge wayar yad'ago rai abace yace meye hakan? Tace mahaifinka ke kiranka, salman zai magana sai kuma ya fasa, yace nasani ban wayata? Jitai jiri na d'ibarta ya kalleta yace lafiya? Daurewa tai tace please kaje prince, ya kalleta ganin ta juya tayi hanyar d'aki tana d'an tangadi.
Kallan fadawan yai ga mamakin farha jitai yace ina zuwa, ya wuce d'aki,a kwance ya ganta ya matso daf da ita yace lafiya? Jikin ne? Tace plz kaje gun mahaifinka, yace zanje kawai dai nasan gulmata aka kai, ta kalleshi tace wa? Mikewa yai yace wasu, sannan yace ki d'aure kici abinci, bansan how long zan kai acan ba, kafin tai magana ya fita, ko kallan farha baiyi ba yace muje, nan suka rufamai baya.
Farha jitai kamar ta mutu
By Ayusher Mohd📚
☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.3⃣2⃣
Salma naji sanda salman ya fita, kanta dake sara mata tadafa,jin ana knocking yasa ta mike da kyar, hanne ce tace hanne ya akai? Hanne tace yarima ya bani umarni dazai tafi insa kici abinci, salma ta daure ta karaso falo tazauna ta kalli hanne tace hanne kinsan abinda yai aka kirashi? Hanne tai shiru, salma tace kifad'amin koma miye ba komai.
Hanne tai shiru sannan tace naji ance wai jiya da daddare sai d'aya saura ko ya fito daga d'akin.....sai kuma tai shiru, salma tagane me ke faruwa, kwalla ya taru a idanunta, zatai magana taji hanne tace gimbiya nikam banasan matar nan, d'azu fa lafiya kalau tashigo naganta fa a tsaye amma wai ima fita naji kararta, nikam bata burgeni😞 salma tai shiru, can tace yanzu tana ina? Hanne tace ta bishi, salma najin haka ta mike tai d'aki tad'au waya takira zee, zee tace kingama? Salma tace zee ki bakin ciki zai kasheni, zee tace name? Nan salma tafad'a mata zee tai tsaki tacs kefa banza ce, zamq zakiyi ta kwace miki miji? Salma dake rike da kanta tace zee ba 'yar kasar nan bace☹salma tace ko 'yar inace nikin ban haushi ma, salma zatai magana taji zee ta katse layin.
Runtse ido tai, nikaina bansan meta tunoba sai ganinai salma ta mike ta shiga toilet wanka tai shaf_shaf ta zura kaya tasa mayafi,duk da batajin dadi amma cikin sauri tai shirin, ta fito.
A waje taga su hanne tace hanne muje, hanne tace ina? Salma tace muje gun mai martaba, hanne ta zaro ido, salma tace muje nace ko? Hanne jiki na rawa tace to, nan sukai hanyar bangaren sarki.
Salman na zaune sai da mai martaba ya sallami kowa sannan yadawo kan salman sai dai dul fad'an dayai salman baice kala ba, hakan yakara tunzura sarki, ya kalli salman yace san farha kake? Insan ta kake to ka aureta banasan iskanci, salman dai bai magana ba, sarki zaiyi magana wani bafade yace mai martaba hajiya farha na neman iso, da mamaki sarki ya kalli salman, sannan yace ta shigo, farha na shiga tafara hawayen munafurci sai dai kafin tai magana bafaden yakara cewa mai martaba gimbiya salma na neman iso? Sarki yace salma? Salman ma da tunda yazo bai d'ago ba amma jin ance salma yasa ya d'ago, farha ma haka, sarki yace ta shigo.
Salma ta shigo a nutse, ta tsugunna ta kwashi gaisuwa sannan takalli farha dake kukan munafirci sannan tai kasa dakai tace ranka ya dade duk laifinane😪,sarki yace laifinki? Kinsan me kike cewa salma? Mijinki ne fa ya munafurceki? Salma takara kasa dakai hawaye ya zubo mata tace jiya wajen 11:30 zazzabi ya rufeni muna tare da farha lokacin zata tafi, yanda taga ina zazzabi ga dare yayi, salman yace zai kira likita shine ita kuma tace tanada magani, shine ya bita ya amso, salman da farha a tare suka kalli salma cikin tsananin mamaki, sarki yace to 11:30 meyakaishi yin awa d'aya a d'akin? Salma tace mai martaba kasan jiya tazo, dole sai ta duba kayanta, sarki yai ajiyar zuciya wani dadi ya kamashi, ya kalli salman yace salman ai sai kamin bayani tun farko, yace kema haka farha, salman yai kasa dakai cike da mamakin furucin salma yace ayi hakuri, sarki yace na hakura ni abinda banaso inji ana gulmarka da zubar ma da k'ima, amma yanzu tunda na gane kowa ya fad'I abinda yaga dama bazan kula ba, salma tace mun gode mai martaba.
Tunda salma ta shigo jikinta rawa yake, bata iya karya ba, gashi ba lafiya gareta ba, sai dai tanaji tana gani bazata bari a d'auki mijinta d'an iska ba, bayan tasan ba haka bane, munafircin farha ne tadaina bari yana tasiri akanta.
Nan sarki ya kara musu nasiha sannan ya dinga shima salma albarka,farha kamar ta mutu, akarshe yace su koma bangaren su.
Sukai godiya suka mike, suna fito wa salman yaga yanda salma ke tafiya ya matso daf da ita yace zaki iya karasawa? Kema baki da lafiya meyasa kika taso? Harara ta makamai tace da kai ka kawoni? Ko kai kasani zuwa? Mamaki ya kama salman kafin yai magana ta kalli hanne tace hanne rikeni, da sauri hanne ta matso ta riketa, farha dake tsaye salma ta kalla ta watsa mata Harara sannan suka wuce, salman ko kallam farha baiyi ba yabi bayansu salma.
Farha da sauri tai d'aki tafad'a gado tasa kuka ta raina salma ganin kamar bata waye ba, yau gashi salma ta ruguje mata komai, bayan taso tafad'ama sarki a hadasu aure😠.
Salma na shiga ta wuce d'aki, hanne tace abincin fa? Salma batai maganaba tai d'aki,tafad'a gado,har alokacin bata ware ba, salman ya shigo da sauri, ya zauna kusa da ita, dasauri ta juya, yakara zagayawa nan ma ta juya, kawai yana juyawa ya kwanta tare sa hannunshi a kafad'a ya riketa, kallan juna sukai? Yasa hannu akanta ahankali yace jikinki zafi, ture hannunsa tai tace meya dameka?salman yace meyasa kikai? Takalleshi tace me? Yace kareni..tace ni ban kareka ba kaina na kare, ya jawota jikinsa ya rungume yace nasani ni kika kare, naji dadi kin yarda dani, hawaye ya zubo mata, yace nagode, ahankali tace for? Yace baki tambayeni ba, sannan kin yarda dani, tureshi tad'anyi sai dai da sauri yakara jawota, ahankali tafara kuka mai d'an sauti nan ya shiga lalashin ta, sun dade a haka kafin ya mike, falo ya fito ya kalli hanne yace zubo min acinci a plate, tace to, nan ta zubo ta miko mai, ya shigo tare da ajiyewa yataimakama salma ta jingina yasa pillow ya d'aura mata abincin, ta kalleshi cikin shagwaba tace nifa banjin yunwa, cokali ya d'auka yace wasa kike bude bakin, yafad'a tare da mika mata, ahankali ta amsa nan ya dinga bata dakanshi, salma kallanshi kawai take, sonshi na dada ratsa mata jiki...
By Ayusher Mohd📚
☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.3⃣3⃣
Sai dayaga ta cinye tsaf sannan ya mike, ta kalleshi tace skul fa? Yace kiji da jikinki, ta turo baki tace to kamaci abincine kai? Ya juyo yace cikinki ne? Harararsa tai tace ni ai cikinkane kasani naci dole🤔? Yai wani murmushi yace saki nai? Dama can yunwa kikeji😏 ta kwanta akan gado tace shikenan tunda haka kace,bazan kara ci ba☹.
Matsowa yai kusa da ita ya tava goshinta yace hmm gashi dai zazzabin ya ragu sosai bare ince surutan zazzabi kike🤔.
salma ta ture hannunsa tace abinda yafi🙄 yai murmushi tare da kama leben bakinta tafara jijiga kai, yace
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10 Chapter 11Chapter 12Chapter 13