kisha baki ganina lokacin damuke yawon tare maza 5 su taru akaina kuma bazan taba gajiyaba kin tuna??mubina tace ehh tace to ai maganin nan nakesha saisa taciro wasu magani daga jaka tace sunansu UKU BALA’I duk dadewanshi bazaki tabajin kin gajiba ko zafi kisha kwara 1 da yamma gab da zai dawo duk randa kikasha baiyiba to wlh bazaki iya bacci ba saikin nemi wanda zai baki ta karba tai mata godiya ..tace issues of yana zaginki yanamiki rashin kunya saina koma gida zan je wurin boka sallau yakullemin bakimshi ki mallakeshi tas yanda ko uwarshi bazaiji maganan taba kaman ke tayi wani ihu tace allah barmini sisi .
Ta mike ta saba jaka tace alhaji na jirana a hotel ya zakibini kema ki dandanashine??kinsan munsaba sharing ko tace wlh bazan iyaba hq na ciwo yakemin next time dai inkinzo dawani naje sukayi sallama tasa driver ya komar da ita yaudai murna take sosai.
Maman shakur
[31/08 8:38 PM] Aishat muh’d: 40
Matar sojaa
Koda driver yadawo da bessha daga makaranta tana zuwa ta tarar da mubina din a falo taje ta tsugunna har kasa tace anty ina wuni mubina tanajin dadin yanda yarinyar ke girmamata ta kalleta tace lpy lau har andawo daga school din tace eh tatashi ta shiga dakinta tabar mubina a wurin tana tunani tace darinyar nan dukda nasan tanada kyau amma ba yanzu zan fara kishi da itaba sai lokacin da zai fara nunamata so zaifara tarayya da ita…..tace ai bazan ma bari hakan tafaru ba dazaran sisi takawomin maganin mallakan kodakin tama zan hanashi shiga ai wlh zai gane yakirani da yar iska Dan har uwarshi saita gane ita tahaifeshi amma nikeda iko dashi tai wani murmushin mugunta duk magananan a zuciyarta takeyiii……
Bangaren dad haryau fushi yake da mum yaki kulata tun abun baya damunta haryafara damunta taje tafadama best friend din dad to shinema yazo har gidan ya daidai tasu yay ma mum fada sosai su mum harda kukan munafunci dan ita bazata taba son bessha ba yarinya yar kauye gidahuma mai zatayi da suruka irin wanan allah kauta itadai kawai batason fushin dad ne das all.to tundaga nan sundan shirya amma bakaman yanda suke a daba atleast yanacin abincita.
Bangaren mama dasu hamma kullum suna kewar yar autar su goggo tazo tafadamusu ta shiga makaranta mama tai murna taimata addu’a sosai hamma yanata shirye shiryen komawa birni dan fara aikin da dad yabashi dakuma fara karatun jami’a
Maman shakur
[31/08 10:03 PM] Aishat muh’d: 41 Matar sojaa
Da daddare misalin karfe 9:00 yashigo gidan dakinshi ya wuce yasakarma kanshi shower yay wanka ya chanza kaya zuwa pajamas na bacci ya sauko zuwa dakin bessha koda yashiga yaga ga littatafai agabanta tai bacci da alamun karatu take har bacci ya dauketa ya dauketa chak yakaita kan gado ya sumbaceta a goshi ya dauko phone dinshi yadauketa hoto sanan yamata addu’a sai ya tsinci kanshi dakasa tafiya ya tsaya ya kura mata ido wai yaushe mum zata janye tsinuwar nan gaskiya dole yaje kano ending of dis month kodan suyi maganar da mum ya lallabata allah yasa ta yarda ya sauke ajiyar heart yace i badly need u bessha ….u are my choice…..i soo much ardour u .yay mata peck a kumatu yamike yafito ya kulle mata dakin yafito yana sake saken irin kalan wanda zaima mubina yau dan ta sume ma danshi yay alkawari kullum sai yay mata na zalinci nidai maman shakur ina gefe na fashe da dariya baisan mubina ma yau ashirye take akashe arnan da itaba .UKU BALA’I fa tasha hmmmmm mujedai zuwa…
Ya shiga dakin da sallamanshi ta amsa yaje dining yaci
abincinshi.sanan yadawo kusa da ita ya zauna yace uwargida nazo baki abunda kikeso ta kalleshi tai murmushi tace go ahead ya tsaya ya kura mata ido dan she makes him suspicious saboda idan yacemata haka tana tsorata ta dinga bashi hakuri karyayi a zuciyanshi she must be up to something.ya kwantar da ita yacire kayanshi itadama maganin yariga yasoma aiki dan gabaki dayan sha’awanta ya motsa duk yana lura da hakan saida yagama wasa da ita ya tabbatar takamu ya tashi yamaida kayanshi ya fita daga dakin…..
Maman shakur
[31/08 10:21 PM] Aishat muh’d: 42 Matar sojaa
Yana fita adakin duk ta rude dan sha’awanta yay bala”in tashi dagudu tadau waya takira sisi tafadamata …sisi tace wlh kisan yanda zaki lallabshi yamiki inba hakaba yau bazaki iya kwana ba namijiba ta kashe wayan dan alhajinta yashigo dakin…
Mubina tarasa yanda zatayi gashi kaman ta mutu ahaka ta fito tai dakinshi tasameshi a kwance taje tana shafa bayanshi yajuyo ya daure fuska yace wot???duk ta rude tafara kuka tana plz help me basir am in d mood help me i beg u….yakura mata ido yace mata mekikasha tai suri ta kalleshi ya daka mata tsawa tell me mekika sha????tafara dama dama uhmm ya koda mata mari yace wlh inkikamin karya zan bata miki rai dukta tsorata yace bakisan nafiki sanin kan bariki bako yarinya kallonki nake ciki da bai ke karamar yar iskace wlh nai nadaman aurenki kuma kozaki mutu ki mutu bazan mikiba ya finciki hanunta yajata yakaita dakinta yarufe yasa key yadawo dakinshi yana huci…
Yace wanan wani irin yar iskan mata mum tabani ne???wanan allah kadai yasan abunda zata iya allah kareni daga shairinta..ahaka har bacci ya daukeshi bangaren mubina kuwa takasa bacci har karfe 3 sha’awa yahanata kwanciyan hankali dan maganin mai karfi ne (mata murage shan irin magungunan dan ba lallai bane mijinki zai kwanta dake duk lokacin dakikasha.yanada illa sosai akwai wayanda insukasha basu sadu da namijiba wlh harsaisun yi ciwo and it also have side effect )
Mubina fa tarasa yanda zatayi tadawo kaman wata mahaukaciya chan idonta yakai kan roll on dinta sure ta (turaren hammata ) ta tashi da kyar ta daukoshi tafara yaga kayan jikinta kaman zararriya kawai sure dinan tafara turashi cikin hq dinta tana numfashi sama sama (wa’iyazubilla allah karabamu da maganin sa karfin sha’awa dan illanshi is too much)haka tadinga turawa tanafitowa tanawani gurnani tana ihu hartai releasing ahaka bacci ya dauketa.da asuba bayan ya tashi yaje ya tashi bessha sanan yafito zuwa dakin mubina yana bude dakin maizai gani:oops::oops::oops::oops:
Maman shakur
[01/09 7:48 AM] Aishat muh’d: 43
Matar sojaa
Mubina yagani da roll on a hq dinta tana bacci jikinta empty ba komi a jikinta salati yayi yama rasa maizai mata yaje yabude fridge ya dauko ruwa mai sanyi ya kwara mata ajiki firgigit ta farka daga bacci tana ganin basir tafara wlh wlh is not wot u think bahaka bane kawai yadaga mata hannu yace ya isa natambayeki wani abune??to kawai kiyimin shiru nazo tashin kine kiyi sallla yawuce yafita daga dakin yatafi masallaci yana kara tunanin abun…….itakuma yana fita takira sisi bata daukaba sai takira mum dinta mum dinta mutuniyar arzikice tana kuka takasa fadama mum dinta mum dinta tace ke ki natsu kifadamin abunda kika mishi tana kuka tace dama dama nasha uku bala’i ne mum dinta tace wott???mubina meke damunki???by d way waya baki maganin ahankali tace sisi
Mum tace nasha fada miki sisi ba kawa tagari bace zata hallaka miki aure a banza mubina sai kuka take tabama maman tata tausayi tace yanzu kiyi shiru inya dawo kibashi hakuri ki kuma gyara halinki inba hakaba rayuwan aurenki bazaiyi karko ba tace to mum .mum ta kashe wayan tanama yar tata addu’a.
Har bessha ta tafi makaranta bai dawoba sai wuraren 9:00 ya shigo mubina tabishi tagudu ta tsugunna tana kuka tana bashi hakuri dan tausayi tabashi sosai amma yace zai koya mata hankali ……basir yace mata ya isa nayafe miki tashi kitafi ahankali ta tashi tatafi……..tundaga ranan bai kara kulataba bayan sati daya dafaruwar haka sisi takawo mata maganin mallakan tabata wani kwalba tace kisa wanan akarkashin gado karki sake kibari yafashe inhar yafashe asirin ya warware kenan.tabata wani kullin magani wanan kisa mishi abinci yaci .wanan kuma turarene duk lokacin dakikasa yaji kamshi kome kikace yamiki zaiyi kedai kawata kiyi amfani dashi zakiban lbr daga baya.mubina tace dubu nawane sisi ta kalleta shekeke dubu fa kikace???maganin nan naira miliyan 2 ne Mubina ta zaro ido sisi a ina zansamu miliyan2 tace banza dazaran kinfara amfani da maganin nan kome kikace yayi wlh dolenshi saiyayi suka tafa tace nagode tawan.
Maman shakur
[01/09 11:13 AM] Aishat muh’d: 45 Matar sojaa
Dad ne zaune a babban falonshi yana tare dawasu maza guda biyu da alamun malamai ne sai goggo kusa dashi da mama dukansu a zaune.
Dad yay gyaran murya yace mallam munaso ayi mana saukar al Qur’an akan yaron nan wlh baya kiranmu nakirashi yaki dauka namishi message yaki replaying natura wani abokinshi wanda yake aiki a bariki yace ina kiranshi yaki zuwa narasa yanda zanyi dan allah atayani mishi addu’a. Sukace to yau zasu fara saukan ..dad yadauko kudi daga aljihu yabasu.suka tafi…
Goggo tace wlh ni nasan aikin yar iskan matan da mamarshi tabashi ya aurane ai allah kara allah ba azzalumin kowa bane gashi harke uwar tashi baya kulawa kuma kin kira mubina tamiki rashin kunya.ni wlh matsalata daya allah yasa baya ma bessha ta komi allah sa karya wahalar min da ita…mum dai tai shiru sai hawaye..chan ta zamo kasa tace alhaji dan allah kabarni naje abujan nama mubina magana nasan zata saurareni dan allah alhaji .dad ya kalleta yay shiru yace tom kiji kwana daya daganan saiki dubo mana wani yanayi rayuwar gidan take driver zai kaiki tace to goggo tace nima zan bita dad yace a’a ki zauna gwara ita taje ita tahada auren ai goggo tace to shikenan
Maman shakur
[01/09 11:17 AM] Aishat muh’d: 44 Matar sojaa
*********tafiya tai tafiya yau anwayi gari basir baya ganin kowa sai mubina baya kiran iyayenshi a waya yadena shiga dakin bessha ko kallontama bayayi mubina kadai yasani sai abunda tace mulki take zabgawa a gidan.rashin mutunci takema kowa tana fatali da kudi yanda taso.lokacin da mum takirashi baya dauka sai ta kira mubina mubina tai dariya tace mum kinyi kuskuren sa danki aurena yanzu nikadai yasani sai abunda nace mishi dan haka bye banziyar uwa kuwai tai tsaki ta kashe wayan…aranan mum tai kuka kaman ba gobe.. Mubina batada aiki sai takawo kwartayenta gidan suyi iskancinsu sugama tabiyasu.
Abangaren bessha kuwa tana mamakin chanzawan basir amma abun baidametaba ita karatun tama yasata agaba dan yanzu ss2 take tanada bala’i n kokari mubina bata mata komi dan bata dauketa amatsayin kishiyaba har wayama tasaimata mai kyau din gaske LG ultimate tasai mata bessha tai godiya takarba.bessha na mamaki yanda ko kulata bayayi yanzu baruwanshi da ita rabonta da ta ganshi tun tana jss3………bessha yanzu tawaye tai clean aisha kawarta takara wayar da ita ita kwata kwata bata damuda basir ba dan kokadan batasonshi saisa ko damuwa batayi da yanda yake nuna mata halin ko inkula….ita matsalarta daya tanason ganin goggo da maman dasu yaya hamma ita wlh kauye takeson taje kullum saitai kukan gida
Maman shakur
[01/09 11:41 AM] Aishat muh’d: 46 Matar sojaa
Bessha ta taso daga school shiru shiru driver baizo ya dauketaba ashe yau baida lafiya shine aishat kawarta tace tashigo sutafi surage mata hanya dakyar ta yarda…har kofar gida suka kaita tana sauka wazata gani basir tsayee ya daure fuska takusa sakin fitsarin rabon data ganshi harta manta takarasa tace ina wuni uncle kawai jitayi ya falla mata mari mai rai da lpy cikin muryan tsawa yace bakisan ke MATAR SOJAA bace dazaki bari wasu subaki lift yaja hanunta zuwa cikin gida tana ihu uncle kayakuri dan . allah driver ne baizoba ai baimasan metakeyiba yaciro belt din jikinshi yadinga lafta mata tana ihu tana kayakuri dan Allah ihun tane yafito da mubina daga daki tace lpy kake dukanta yace wani namiji yakawota gida yana maganan yana dukanta mubina ta daka mishi tsawa i said stop beating her baisan lokacin daya wurgar da belt dinba bessha da gudu taje ta labe a bayan mubina tana kuka mubina tace ya isa dena kukan tafi dakinki ta wuce ta tafi ta juyo ta kalleshi ta balla mishi harara taje biyoni dakina haka yabita zolai zolai tashiga ta zauna kan gado ta daura kafa daya akan daya tace duk randa kakara dukan yarinyar nan saina batamaka rai bakasan wani alhaji yay booking dintabako kasan miliyan nawa yabani kanta ne kwana daya kawai zaiyi da ita amma miliyan 20 yanzu yanda ka daketa jikinta yay rudu rudu bazai iya kwana da itaba saita warke…duk da asiri yagama da” basir amma saida gabanshi yafadi dayaji abunda zatayima bessha ….maganan tane yadawo dashi hankalinshi tace wlh saina batama rai solobiyo kawai tace oya cire kayanka dasauri ya cire kayan shi duka tace jump yafara tsalle tsalle chan tace dance yafara rawa ahaka tana kallonshi tanashan jus tana murmushi tana fada a zuciyants wot man gaskiya nai sa’an saamun basir a matsayin miji d guy is just too sexy ….tace yi tsallen kwado yayi sai chan tace zonan yazo dai dai saitinta ya tsaya tace jump yadinga tsalle yana zufa tace ya isa ya tsaya sanan tace ban shine suka koma duniyar ina ganin haka nabar musu dakin
Maman shakur
[01/09 11:56 AM] Aishat muh’d: 47 Matar sojaa
Bessha tana kaiwa daki sai kuka take ga ciwon kai nadamunta da kyar ta dauko paracetamol tasha tai bacci abunta.
Washe gari dasafe tatashi da zazzabi ko makaranta batajeba..
Mum ce tashigo gidan da sallamanta lokacin mubina da basir na falo.kallo daya basir yama mum ya kawar dakai mubina tai murmushi tace basir tashi kaje dakinka kai bacci yace tooo yamike yatafi ya kullo dakin ya kwanta yahau bacci hakafa abun yake kome mubina tace sai yayi.
Mum ta kalli mubina tace mubina abunda zakimin kenan nai miki dare kimin rana nabaki abunda kikeso amma saiki rabani da dana ko???mubina ta kalleta shekeke tace mum mum mummy dear kenan sai kuma tafashe da dariya tace ai kinyi kuskure dakika bari na auri danki dannai alkawari saina rabaki dashi ke dakowama kuma baki isa kimin komiba..mum tace to yau zan nuna miki ni na isa da dana tayi hanyar dakin basir da gudu mubina tabita tace wlh wlh inhar kikace zaki shiga dakin nan saina baki mamaki ke dan wlh zan iya kasheki ma
Dai dai lokacin maid tazo tace hj naje na gyara dakinki tunda baki ciki mubina tace go ahead yarinyar tatafi gyara dakin
Mum tace ki gafara daga hanya nashiga dakin dana mubina tace wlh baki isaba mum tajata ta wurgata gefe itakuma da gudu ta shiga kitchen tadauko tafashashan ruwa zafi tafito
Maman shakur
[01/09 12:07 PM] Aishat muh’d: 48 Matar sojaa
Ashe duk abunda sukeyi bessha na labe ta wondo tana kallonsu takasa fitowane saboda tana tsoron mum sosai but tana ganin mubina ta dauko ruwan zafi tafito da gudu tafita tana anty anty ina kota kanta Mubina batayiba
Mum ta juyo taga mubina dauke da ruwan zafi a hannu tace au fitsarin yakai uwar mijinki zaki kona???inhar anhaifeki da gudan jini mubina yau kikonani na gani ta gyara tsayuwa aikuwa mubina tadaga ruwan zafi zata kwara mata wani irin tsalle bessha tayi ta tura mum gefe mum harda faduwa akasa kawai ruwan zafinan sai akan bessha ta kurma wani uban ihu
Daidai lokacin da maid ta sharo kwalban asiri daga karkashin gadon mubina kawai kwalban yafashe
Firgigit basir kaman an mintsileshi yatashi daga barci yana tunane tunane yana maiyafaru dashi???ya akayi yau Tuesday baije aiki ba???
Kawai tsinkayar muryan mum dinshi yayi tana cewa shikenan takashe bessha!!!! Yece wot????a dari da goma ya sauko daga kan gado yay falo da gudu kaman tababbe
Maman shakur
[01/09 4:37 PM] Aishat muh’d: 49
Matar sojaa
Yana kaiwa falo yaga bessha a kwance a kasa jikinta sai tiriri yake yaya maza yakarasa wajen yaga bessha hawayen azabane ke gangara daga idonta yace maiya sameki bessha plz karki mutu wlh inasonki so much tama kasa kukan….mum tana kuka tana shikenan takashe bessha
Ya kalli mum yace maiya faru mum tace mukaita asibiti tukun kafin kaji komi ya dauketa chak shi kanshi hanunshi nakuna saboda tsabagen zafin ruwan yana kaiwa asibiti emergency aka shigar da ita da gudu azuciye yadawo wurin mum yace mum tsinuwar dakika mana bata ishekiba saida kikazo kika kashemin mata ko wlh inhar wani abu yasameta sai kuma yay shiru mum tatashi tsaye tana hawaye tace basir nai nadamar abunda nama bessha yau tanunamin ita yar halak ne ya tagari …wanan ruwan zafin dakaga yakonata was meant for me
Basir ya kalleta yace kaman ya??nan mum ta kwashe duka abunda yafaru tafadan mishi idanunshi yay jaaa azuciye yafita daga asibitin yaja mota sai gida mum tana kwalla mishi kira yay banza da ita shine tai maza takira alhaji lokacin yana tare da goggo datafara fadamishi abunda yafaru da gudu yabar dakin dan bayason goggo taji sai ciwonta ya iya tashi mum tace yanzu alhaji kashigo hanya kaiyi sauri yanda danka yafita a zuciye karyaje yay kisa yace hakane yakashe wayan yakoma daki goggo tace lpy yace ana kirana a wajen aikine bari natafi yakama hanya yaja mota sai abj
Maman shakur
[01/09 4:48 PM] Aishat muh’d: 50
Matar sojaa
Lokacin da basir ya kai gida azuciye ya daki kofanta yaga maid dintane sai kuka take yi jikinta rudu rudu yatambayeta ina mubina tace yanzu tahada kayanta a akwati ta fita????yace kinsan inda taje ta girgiza kai tana kuka yace toke maiya sameki kike kuka tace data shigo daki shine na numa mata wanan kwalbar ta dauko ta nunama basir wani irin abune a ciki kaman tsutsa tana motsi but yariga yafashe a kasa ,yarinyar tace dan nacemata hj kiyakuri yanzunan nasharo wanan abun daga karkashin gado kuma nafasa shi by mistake shine tahau ihu tana shikenan asirinta ya karya shine tadau bulala tamin duka sai naga kuma tafara kwasan kayanta dasauri sauri taja motanta tabar gida tamabar ma wanan latter yakarba yafara karantawa kaman haka
“Kaya kuri uwarka naso konawa ba bessha ba dan uwarka batada mutunshi kafada mata kuma duk randa muka hadu wlh saina kasheta karka neman dan nagudu nabarma gidanka dan nasan zaka iya hadani da hukuma” yay tsaki ya kalli maid din yace sorry yaciro kudi dayawa a aljihun shi yace kije kiyi treating kanki shikuma yajuya yakoma hospital.yana kumawa yatambayi mum doctors din sun fito akace a’a yazauna yama rasa maizaiyi hankalinshi duk yatashi ana haka dad ya iso…
Maman shakur
[01/09 5:11 PM] Aishat muh’d: 51
Matar sojaa
Dad na shigowa basir yaje ya rungume dad yana wani irin kuka yana cewa dad i
Showing 12001 words to 15000 words out of 18889 words
Ta mike ta saba jaka tace alhaji na jirana a hotel ya zakibini kema ki dandanashine??kinsan munsaba sharing ko tace wlh bazan iyaba hq na ciwo yakemin next time dai inkinzo dawani naje sukayi sallama tasa driver ya komar da ita yaudai murna take sosai.
Maman shakur
[31/08 8:38 PM] Aishat muh’d: 40
Matar sojaa
Koda driver yadawo da bessha daga makaranta tana zuwa ta tarar da mubina din a falo taje ta tsugunna har kasa tace anty ina wuni mubina tanajin dadin yanda yarinyar ke girmamata ta kalleta tace lpy lau har andawo daga school din tace eh tatashi ta shiga dakinta tabar mubina a wurin tana tunani tace darinyar nan dukda nasan tanada kyau amma ba yanzu zan fara kishi da itaba sai lokacin da zai fara nunamata so zaifara tarayya da ita…..tace ai bazan ma bari hakan tafaru ba dazaran sisi takawomin maganin mallakan kodakin tama zan hanashi shiga ai wlh zai gane yakirani da yar iska Dan har uwarshi saita gane ita tahaifeshi amma nikeda iko dashi tai wani murmushin mugunta duk magananan a zuciyarta takeyiii……
Bangaren dad haryau fushi yake da mum yaki kulata tun abun baya damunta haryafara damunta taje tafadama best friend din dad to shinema yazo har gidan ya daidai tasu yay ma mum fada sosai su mum harda kukan munafunci dan ita bazata taba son bessha ba yarinya yar kauye gidahuma mai zatayi da suruka irin wanan allah kauta itadai kawai batason fushin dad ne das all.to tundaga nan sundan shirya amma bakaman yanda suke a daba atleast yanacin abincita.
Bangaren mama dasu hamma kullum suna kewar yar autar su goggo tazo tafadamusu ta shiga makaranta mama tai murna taimata addu’a sosai hamma yanata shirye shiryen komawa birni dan fara aikin da dad yabashi dakuma fara karatun jami’a
Maman shakur
[31/08 10:03 PM] Aishat muh’d: 41 Matar sojaa
Da daddare misalin karfe 9:00 yashigo gidan dakinshi ya wuce yasakarma kanshi shower yay wanka ya chanza kaya zuwa pajamas na bacci ya sauko zuwa dakin bessha koda yashiga yaga ga littatafai agabanta tai bacci da alamun karatu take har bacci ya dauketa ya dauketa chak yakaita kan gado ya sumbaceta a goshi ya dauko phone dinshi yadauketa hoto sanan yamata addu’a sai ya tsinci kanshi dakasa tafiya ya tsaya ya kura mata ido wai yaushe mum zata janye tsinuwar nan gaskiya dole yaje kano ending of dis month kodan suyi maganar da mum ya lallabata allah yasa ta yarda ya sauke ajiyar heart yace i badly need u bessha ….u are my choice…..i soo much ardour u .yay mata peck a kumatu yamike yafito ya kulle mata dakin yafito yana sake saken irin kalan wanda zaima mubina yau dan ta sume ma danshi yay alkawari kullum sai yay mata na zalinci nidai maman shakur ina gefe na fashe da dariya baisan mubina ma yau ashirye take akashe arnan da itaba .UKU BALA’I fa tasha hmmmmm mujedai zuwa…
Ya shiga dakin da sallamanshi ta amsa yaje dining yaci
abincinshi.sanan yadawo kusa da ita ya zauna yace uwargida nazo baki abunda kikeso ta kalleshi tai murmushi tace go ahead ya tsaya ya kura mata ido dan she makes him suspicious saboda idan yacemata haka tana tsorata ta dinga bashi hakuri karyayi a zuciyanshi she must be up to something.ya kwantar da ita yacire kayanshi itadama maganin yariga yasoma aiki dan gabaki dayan sha’awanta ya motsa duk yana lura da hakan saida yagama wasa da ita ya tabbatar takamu ya tashi yamaida kayanshi ya fita daga dakin…..
Maman shakur
[31/08 10:21 PM] Aishat muh’d: 42 Matar sojaa
Yana fita adakin duk ta rude dan sha’awanta yay bala”in tashi dagudu tadau waya takira sisi tafadamata …sisi tace wlh kisan yanda zaki lallabshi yamiki inba hakaba yau bazaki iya kwana ba namijiba ta kashe wayan dan alhajinta yashigo dakin…
Mubina tarasa yanda zatayi gashi kaman ta mutu ahaka ta fito tai dakinshi tasameshi a kwance taje tana shafa bayanshi yajuyo ya daure fuska yace wot???duk ta rude tafara kuka tana plz help me basir am in d mood help me i beg u….yakura mata ido yace mata mekikasha tai suri ta kalleshi ya daka mata tsawa tell me mekika sha????tafara dama dama uhmm ya koda mata mari yace wlh inkikamin karya zan bata miki rai dukta tsorata yace bakisan nafiki sanin kan bariki bako yarinya kallonki nake ciki da bai ke karamar yar iskace wlh nai nadaman aurenki kuma kozaki mutu ki mutu bazan mikiba ya finciki hanunta yajata yakaita dakinta yarufe yasa key yadawo dakinshi yana huci…
Yace wanan wani irin yar iskan mata mum tabani ne???wanan allah kadai yasan abunda zata iya allah kareni daga shairinta..ahaka har bacci ya daukeshi bangaren mubina kuwa takasa bacci har karfe 3 sha’awa yahanata kwanciyan hankali dan maganin mai karfi ne (mata murage shan irin magungunan dan ba lallai bane mijinki zai kwanta dake duk lokacin dakikasha.yanada illa sosai akwai wayanda insukasha basu sadu da namijiba wlh harsaisun yi ciwo and it also have side effect )
Mubina fa tarasa yanda zatayi tadawo kaman wata mahaukaciya chan idonta yakai kan roll on dinta sure ta (turaren hammata ) ta tashi da kyar ta daukoshi tafara yaga kayan jikinta kaman zararriya kawai sure dinan tafara turashi cikin hq dinta tana numfashi sama sama (wa’iyazubilla allah karabamu da maganin sa karfin sha’awa dan illanshi is too much)haka tadinga turawa tanafitowa tanawani gurnani tana ihu hartai releasing ahaka bacci ya dauketa.da asuba bayan ya tashi yaje ya tashi bessha sanan yafito zuwa dakin mubina yana bude dakin maizai gani:oops::oops::oops::oops:
Maman shakur
[01/09 7:48 AM] Aishat muh’d: 43
Matar sojaa
Mubina yagani da roll on a hq dinta tana bacci jikinta empty ba komi a jikinta salati yayi yama rasa maizai mata yaje yabude fridge ya dauko ruwa mai sanyi ya kwara mata ajiki firgigit ta farka daga bacci tana ganin basir tafara wlh wlh is not wot u think bahaka bane kawai yadaga mata hannu yace ya isa natambayeki wani abune??to kawai kiyimin shiru nazo tashin kine kiyi sallla yawuce yafita daga dakin yatafi masallaci yana kara tunanin abun…….itakuma yana fita takira sisi bata daukaba sai takira mum dinta mum dinta mutuniyar arzikice tana kuka takasa fadama mum dinta mum dinta tace ke ki natsu kifadamin abunda kika mishi tana kuka tace dama dama nasha uku bala’i ne mum dinta tace wott???mubina meke damunki???by d way waya baki maganin ahankali tace sisi
Mum tace nasha fada miki sisi ba kawa tagari bace zata hallaka miki aure a banza mubina sai kuka take tabama maman tata tausayi tace yanzu kiyi shiru inya dawo kibashi hakuri ki kuma gyara halinki inba hakaba rayuwan aurenki bazaiyi karko ba tace to mum .mum ta kashe wayan tanama yar tata addu’a.
Har bessha ta tafi makaranta bai dawoba sai wuraren 9:00 ya shigo mubina tabishi tagudu ta tsugunna tana kuka tana bashi hakuri dan tausayi tabashi sosai amma yace zai koya mata hankali ……basir yace mata ya isa nayafe miki tashi kitafi ahankali ta tashi tatafi……..tundaga ranan bai kara kulataba bayan sati daya dafaruwar haka sisi takawo mata maganin mallakan tabata wani kwalba tace kisa wanan akarkashin gado karki sake kibari yafashe inhar yafashe asirin ya warware kenan.tabata wani kullin magani wanan kisa mishi abinci yaci .wanan kuma turarene duk lokacin dakikasa yaji kamshi kome kikace yamiki zaiyi kedai kawata kiyi amfani dashi zakiban lbr daga baya.mubina tace dubu nawane sisi ta kalleta shekeke dubu fa kikace???maganin nan naira miliyan 2 ne Mubina ta zaro ido sisi a ina zansamu miliyan2 tace banza dazaran kinfara amfani da maganin nan kome kikace yayi wlh dolenshi saiyayi suka tafa tace nagode tawan.
Maman shakur
[01/09 11:13 AM] Aishat muh’d: 45 Matar sojaa
Dad ne zaune a babban falonshi yana tare dawasu maza guda biyu da alamun malamai ne sai goggo kusa dashi da mama dukansu a zaune.
Dad yay gyaran murya yace mallam munaso ayi mana saukar al Qur’an akan yaron nan wlh baya kiranmu nakirashi yaki dauka namishi message yaki replaying natura wani abokinshi wanda yake aiki a bariki yace ina kiranshi yaki zuwa narasa yanda zanyi dan allah atayani mishi addu’a. Sukace to yau zasu fara saukan ..dad yadauko kudi daga aljihu yabasu.suka tafi…
Goggo tace wlh ni nasan aikin yar iskan matan da mamarshi tabashi ya aurane ai allah kara allah ba azzalumin kowa bane gashi harke uwar tashi baya kulawa kuma kin kira mubina tamiki rashin kunya.ni wlh matsalata daya allah yasa baya ma bessha ta komi allah sa karya wahalar min da ita…mum dai tai shiru sai hawaye..chan ta zamo kasa tace alhaji dan allah kabarni naje abujan nama mubina magana nasan zata saurareni dan allah alhaji .dad ya kalleta yay shiru yace tom kiji kwana daya daganan saiki dubo mana wani yanayi rayuwar gidan take driver zai kaiki tace to goggo tace nima zan bita dad yace a’a ki zauna gwara ita taje ita tahada auren ai goggo tace to shikenan
Maman shakur
[01/09 11:17 AM] Aishat muh’d: 44 Matar sojaa
*********tafiya tai tafiya yau anwayi gari basir baya ganin kowa sai mubina baya kiran iyayenshi a waya yadena shiga dakin bessha ko kallontama bayayi mubina kadai yasani sai abunda tace mulki take zabgawa a gidan.rashin mutunci takema kowa tana fatali da kudi yanda taso.lokacin da mum takirashi baya dauka sai ta kira mubina mubina tai dariya tace mum kinyi kuskuren sa danki aurena yanzu nikadai yasani sai abunda nace mishi dan haka bye banziyar uwa kuwai tai tsaki ta kashe wayan…aranan mum tai kuka kaman ba gobe.. Mubina batada aiki sai takawo kwartayenta gidan suyi iskancinsu sugama tabiyasu.
Abangaren bessha kuwa tana mamakin chanzawan basir amma abun baidametaba ita karatun tama yasata agaba dan yanzu ss2 take tanada bala’i n kokari mubina bata mata komi dan bata dauketa amatsayin kishiyaba har wayama tasaimata mai kyau din gaske LG ultimate tasai mata bessha tai godiya takarba.bessha na mamaki yanda ko kulata bayayi yanzu baruwanshi da ita rabonta da ta ganshi tun tana jss3………bessha yanzu tawaye tai clean aisha kawarta takara wayar da ita ita kwata kwata bata damuda basir ba dan kokadan batasonshi saisa ko damuwa batayi da yanda yake nuna mata halin ko inkula….ita matsalarta daya tanason ganin goggo da maman dasu yaya hamma ita wlh kauye takeson taje kullum saitai kukan gida
Maman shakur
[01/09 11:41 AM] Aishat muh’d: 46 Matar sojaa
Bessha ta taso daga school shiru shiru driver baizo ya dauketaba ashe yau baida lafiya shine aishat kawarta tace tashigo sutafi surage mata hanya dakyar ta yarda…har kofar gida suka kaita tana sauka wazata gani basir tsayee ya daure fuska takusa sakin fitsarin rabon data ganshi harta manta takarasa tace ina wuni uncle kawai jitayi ya falla mata mari mai rai da lpy cikin muryan tsawa yace bakisan ke MATAR SOJAA bace dazaki bari wasu subaki lift yaja hanunta zuwa cikin gida tana ihu uncle kayakuri dan . allah driver ne baizoba ai baimasan metakeyiba yaciro belt din jikinshi yadinga lafta mata tana ihu tana kayakuri dan Allah ihun tane yafito da mubina daga daki tace lpy kake dukanta yace wani namiji yakawota gida yana maganan yana dukanta mubina ta daka mishi tsawa i said stop beating her baisan lokacin daya wurgar da belt dinba bessha da gudu taje ta labe a bayan mubina tana kuka mubina tace ya isa dena kukan tafi dakinki ta wuce ta tafi ta juyo ta kalleshi ta balla mishi harara taje biyoni dakina haka yabita zolai zolai tashiga ta zauna kan gado ta daura kafa daya akan daya tace duk randa kakara dukan yarinyar nan saina batamaka rai bakasan wani alhaji yay booking dintabako kasan miliyan nawa yabani kanta ne kwana daya kawai zaiyi da ita amma miliyan 20 yanzu yanda ka daketa jikinta yay rudu rudu bazai iya kwana da itaba saita warke…duk da asiri yagama da” basir amma saida gabanshi yafadi dayaji abunda zatayima bessha ….maganan tane yadawo dashi hankalinshi tace wlh saina batama rai solobiyo kawai tace oya cire kayanka dasauri ya cire kayan shi duka tace jump yafara tsalle tsalle chan tace dance yafara rawa ahaka tana kallonshi tanashan jus tana murmushi tana fada a zuciyants wot man gaskiya nai sa’an saamun basir a matsayin miji d guy is just too sexy ….tace yi tsallen kwado yayi sai chan tace zonan yazo dai dai saitinta ya tsaya tace jump yadinga tsalle yana zufa tace ya isa ya tsaya sanan tace ban shine suka koma duniyar ina ganin haka nabar musu dakin
Maman shakur
[01/09 11:56 AM] Aishat muh’d: 47 Matar sojaa
Bessha tana kaiwa daki sai kuka take ga ciwon kai nadamunta da kyar ta dauko paracetamol tasha tai bacci abunta.
Washe gari dasafe tatashi da zazzabi ko makaranta batajeba..
Mum ce tashigo gidan da sallamanta lokacin mubina da basir na falo.kallo daya basir yama mum ya kawar dakai mubina tai murmushi tace basir tashi kaje dakinka kai bacci yace tooo yamike yatafi ya kullo dakin ya kwanta yahau bacci hakafa abun yake kome mubina tace sai yayi.
Mum ta kalli mubina tace mubina abunda zakimin kenan nai miki dare kimin rana nabaki abunda kikeso amma saiki rabani da dana ko???mubina ta kalleta shekeke tace mum mum mummy dear kenan sai kuma tafashe da dariya tace ai kinyi kuskure dakika bari na auri danki dannai alkawari saina rabaki dashi ke dakowama kuma baki isa kimin komiba..mum tace to yau zan nuna miki ni na isa da dana tayi hanyar dakin basir da gudu mubina tabita tace wlh wlh inhar kikace zaki shiga dakin nan saina baki mamaki ke dan wlh zan iya kasheki ma
Dai dai lokacin maid tazo tace hj naje na gyara dakinki tunda baki ciki mubina tace go ahead yarinyar tatafi gyara dakin
Mum tace ki gafara daga hanya nashiga dakin dana mubina tace wlh baki isaba mum tajata ta wurgata gefe itakuma da gudu ta shiga kitchen tadauko tafashashan ruwa zafi tafito
Maman shakur
[01/09 12:07 PM] Aishat muh’d: 48 Matar sojaa
Ashe duk abunda sukeyi bessha na labe ta wondo tana kallonsu takasa fitowane saboda tana tsoron mum sosai but tana ganin mubina ta dauko ruwan zafi tafito da gudu tafita tana anty anty ina kota kanta Mubina batayiba
Mum ta juyo taga mubina dauke da ruwan zafi a hannu tace au fitsarin yakai uwar mijinki zaki kona???inhar anhaifeki da gudan jini mubina yau kikonani na gani ta gyara tsayuwa aikuwa mubina tadaga ruwan zafi zata kwara mata wani irin tsalle bessha tayi ta tura mum gefe mum harda faduwa akasa kawai ruwan zafinan sai akan bessha ta kurma wani uban ihu
Daidai lokacin da maid ta sharo kwalban asiri daga karkashin gadon mubina kawai kwalban yafashe
Firgigit basir kaman an mintsileshi yatashi daga barci yana tunane tunane yana maiyafaru dashi???ya akayi yau Tuesday baije aiki ba???
Kawai tsinkayar muryan mum dinshi yayi tana cewa shikenan takashe bessha!!!! Yece wot????a dari da goma ya sauko daga kan gado yay falo da gudu kaman tababbe
Maman shakur
[01/09 4:37 PM] Aishat muh’d: 49
Matar sojaa
Yana kaiwa falo yaga bessha a kwance a kasa jikinta sai tiriri yake yaya maza yakarasa wajen yaga bessha hawayen azabane ke gangara daga idonta yace maiya sameki bessha plz karki mutu wlh inasonki so much tama kasa kukan….mum tana kuka tana shikenan takashe bessha
Ya kalli mum yace maiya faru mum tace mukaita asibiti tukun kafin kaji komi ya dauketa chak shi kanshi hanunshi nakuna saboda tsabagen zafin ruwan yana kaiwa asibiti emergency aka shigar da ita da gudu azuciye yadawo wurin mum yace mum tsinuwar dakika mana bata ishekiba saida kikazo kika kashemin mata ko wlh inhar wani abu yasameta sai kuma yay shiru mum tatashi tsaye tana hawaye tace basir nai nadamar abunda nama bessha yau tanunamin ita yar halak ne ya tagari …wanan ruwan zafin dakaga yakonata was meant for me
Basir ya kalleta yace kaman ya??nan mum ta kwashe duka abunda yafaru tafadan mishi idanunshi yay jaaa azuciye yafita daga asibitin yaja mota sai gida mum tana kwalla mishi kira yay banza da ita shine tai maza takira alhaji lokacin yana tare da goggo datafara fadamishi abunda yafaru da gudu yabar dakin dan bayason goggo taji sai ciwonta ya iya tashi mum tace yanzu alhaji kashigo hanya kaiyi sauri yanda danka yafita a zuciye karyaje yay kisa yace hakane yakashe wayan yakoma daki goggo tace lpy yace ana kirana a wajen aikine bari natafi yakama hanya yaja mota sai abj
Maman shakur
[01/09 4:48 PM] Aishat muh’d: 50
Matar sojaa
Lokacin da basir ya kai gida azuciye ya daki kofanta yaga maid dintane sai kuka take yi jikinta rudu rudu yatambayeta ina mubina tace yanzu tahada kayanta a akwati ta fita????yace kinsan inda taje ta girgiza kai tana kuka yace toke maiya sameki kike kuka tace data shigo daki shine na numa mata wanan kwalbar ta dauko ta nunama basir wani irin abune a ciki kaman tsutsa tana motsi but yariga yafashe a kasa ,yarinyar tace dan nacemata hj kiyakuri yanzunan nasharo wanan abun daga karkashin gado kuma nafasa shi by mistake shine tahau ihu tana shikenan asirinta ya karya shine tadau bulala tamin duka sai naga kuma tafara kwasan kayanta dasauri sauri taja motanta tabar gida tamabar ma wanan latter yakarba yafara karantawa kaman haka
“Kaya kuri uwarka naso konawa ba bessha ba dan uwarka batada mutunshi kafada mata kuma duk randa muka hadu wlh saina kasheta karka neman dan nagudu nabarma gidanka dan nasan zaka iya hadani da hukuma” yay tsaki ya kalli maid din yace sorry yaciro kudi dayawa a aljihun shi yace kije kiyi treating kanki shikuma yajuya yakoma hospital.yana kumawa yatambayi mum doctors din sun fito akace a’a yazauna yama rasa maizaiyi hankalinshi duk yatashi ana haka dad ya iso…
Maman shakur
[01/09 5:11 PM] Aishat muh’d: 51
Matar sojaa
Dad na shigowa basir yaje ya rungume dad yana wani irin kuka yana cewa dad i
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5 Chapter 6Chapter 7