nufi bathroom, ta bud'e robar maganin ta zubar ta wurga robar ta window, ta Kora maganin da ruwa ta fito tana zare idanu, sai yarfa hannu take, tana fad'in.
“Allah sarki Abie ashe ba laifinka bane kake haqemin aikin Jaddatune kuma itama wlh bata San mugun abunda su Aunty Haleesa da Umkuterh da Hanan suka had'amin ba, humm suje Kansu sukawa ba Jaddatuna ba ah toh ai sauran ma zan zubar.â€
Ta qareshe mgnar tana zubewa saman makeken bed d'insu ta shige bargo tana danna wayanta, WhatsApp ta shiga, grp d'insu na makaranta ta shiga.
Anee ta hango suna hira akan jarabawar da zasu fara ashirin ga wata.
Rahma ta fita ta ma Anee mgna ta pc.
_“Hello My Anee.â€_
Atake Anee ta bud'e saqon tai banza sabida har yanzu haushinta takeji da taqi gayamata bikinta wai sai bayan bikin ta turo hoton biki a GRP.
Rahma ta mata voice.
“Haba! My Anee kiyi hkr mna wlh bana son ki katse karatunki kice zaki taho Chad daga Espagne.â€
Qin bu'de voice d'in tai ta rufe datan ta sauka baki 'daya.
Taji haushin hakan kawai sai ta goge voice d'in ta sauka tana Jan tsaki, ta kashe wayan ta ajiye ta sauko ta nufo falon tana fad'in.
“Yo ina ruwana da fushinki gata na miki fa! Za ma ki sauko abinda zan koma Espanol d'in.†ta fad'a tana miqa had'i da hamma tana lumshe idanunta jin gashin jikinta na miqewa.
Tana dab da fitowa taji an danna doorbell 'din falon.
D'an k'aramin bakinta ta zumb'uro gaba, ta nufo falon.
Tsaye yake cikin shigar wasu fararen kaya qaramin d'inki, ya 'dora jibgegiyar rigar sanyi brown, mai ha'de da hula, wani rufaffan baqin takalmine aqafarsa, ya manna farin glass kan kyakkyawar fuskarshi, ya salam! Abie yayi masifar yin kyau, ga wani fitinannan k'amshi da yake tashi ajikinsa.
Ahankali ta kama handle k'ofar ta bud'e. Idanunsu ya shige cikin juna.
Tsalle tai ta fad'a kansa tana fad'in.
“Oyoyo My sweet darling, Abienah I miss you so much.â€
Ta fad'a tana maqalqaleshi, tana sakin dariya, tana shigewa jikinsa sosai tana jin wani shegen feeling na taso mata.
Wani irin k'ayataccan murmushi Abie yay, yana sake shigar da ita jikinsa, ya d'ago kanta, ya sumbaci kumatunta, ya had'e face d'insu yana aika mata wani irin kallo mai kashe gabobin jiki.
Rahma ta lumshe idanunta ta fito da harshenta tana lasar tsinin hancinsa.
Cikin wata narkarkar murya mai shegen dad'i ya ce“I miss you too My Baby, I love you oya kiss me.â€
Rahma tai saurin maida harshenta cikin bakinta tana b'oye fuskarta tsakiyar k'irjinsa, ashagwab'e ta ce.
“My sweet Darling ni ka goyani.â€
Y'ar dariya yay, yana tura fuskarsa tsakanin buyanta, ya riqo k'ugunta sosai,yana shafawa ahankali, still yana goga mata sajan fuskarsa k'asan wuyanta, yana hura mata sansanyar iska daga bakinsa, had'i da numfashinsa.
Wani irin zirrrrr yarrrrr Rahma takeji ga magani na ratsata sai taji hakan na mata dad'i ta tura hannayenta cikin sumar kansa, tana shafawa ashagwab'e cike da sanyin jiki ta ce“My Abieh goyo inaso.â€
Kissing d'in wuyanta yay ya kwaikway8 mgnarta,yana d'aukarta cad'ak kamar 'yar baby ya goyata bayansa ta kwanta luf tana k'yalk'yala dariya, ta zagaye hannayenta ruwan cikinsa, tana shafawa.
Fuskarsa d'auke da murmushi ya sunkuyo ya d'auki ledojin ya shigo ya ajiye ledojin ya rufe k'ofar, hakan yayi daidai da sako ruwan saman.
Rahma ta ce“Wayyo My sweet Abieh ka barni naje nayi wanka cikin ruwa please mna Abieh nah...â€
Abie bai sake bin ta kan ledojin ba, ya nufi bedroom yana fad'in.
“My baby dan ina Abien mahaukata koh? Ai koda ace k'asar ba sanyi My Honey bazan barki ruwan sama ya dokar min ke ba.â€
Kukan shagwab'a ta sakar masa tana tura fuskarta k'eyarsa tana shafa cikinsa zuwa k'irjinsa, yanaji ta zura hannunta tana shafo gashin k'irjinsa.
Abie dukkan gashin jikinsa suka miqe, daman ahannu yake tsawon kwana biyu bai tab'ata ba, Sam baya nuna mata zalama ganinsa yarinya ce k'arama, bayan haka bata Saba ba har yanzu tana jin zafi idan yana sex da ita ya Sani sarai ba yadda ya iya yasan dole sai yana yi zata Saba, shiyasa yake tsallake kwanaki bai tab'a taba.
Wani d'umamemmen huci ya ji ta feso masa cikin kunnensa tare da qara sautin kukan shagwab'ar tana kiransa.
“My Sweet Darling, Abieeeeeh! Ni ni ni wanka nakeso da ruwan sama.â€
Ta k'arashe mgnar cikin kukan zallar shagwab'a, da sangarta, tana shafa k'irjinsa.
Abie ya lumshe idanunsa na seconds biyar had'i da sauke wahalalliyar ajiyar zuciya, ya bud'e idanunsa ya fesar da iskar bakinsa waje, ya furta.
“Oh! Ya Salam! My baby karki haukatani mana, yi shiru muje na baki chocolate ki Sha sai muje kiyi wanka OK? â€
Jin abinda ya ce ya saka kukan ya koma dariya tana sake maqale shi ta sumbaci tsakiyar kunnensa ta ce“Yawwa My Abieh shiyasa nake k'aunarka.â€
Saman makeken royal bed d'insu ya kwantar da ita ya nufi falon.
Bai jimaba ya dawo d'auke da ledonjin ya bu'de ta chocolate, ya ciro biyu ya nufi saman bed d'in ya cire rigan sanyin jikinsa ya ajiye ya qarama na'uran d'umama d'aki gudu, ya zauna bakin bed ya ce.
“Oya zo amsa My Baby.â€
Rahma ta rarrafo ta shige jikin Abie ta kwantar da kanta k'irjinsa ta d'ora hannunta saman fuskarshi me kewaye da saja, tana shafawa tana wasa da labb'ansa, zuwa gemunsa da yatsunta biyu.
Abie daidai lokacin da ya gama b'are mata chocolate ya kirata.
“My Honey! Haaaaaaâ€
Ya na tsareta da manyan dara-daran idanunsa Wanda suka fara sauya Kala, tsabar yadda yakejin muguwar sha'awar Rahma.
Sai lokacin ta kallesa tana lumshe idanunta.
“Ya Allah!â€
Ya furta lokacin da yake gutsiro chocolate da bakinsa ya tallafo fuskar Rahma ya lalubi bakinta ya saka mata chocolate d'in.
Tsaf ya karanci halin da take ciki farin ciki ya cika masa zuciya, ya ce.
“My Baby bazaki bani chocolate d'in bakinki ba?â€
Asakalce ta turo masa bakinta tana fito da chocolate d'in tsinin harshenta.
Sannu ahakankali ya dinga kai fuskarshi dab da tata, har ya d'ora bakinsa saman nata ya kamo harshenta da chocolate yana wasa dasu, still idanunsu manne waje d'aya kowa na lumshe nasa.
Sannu ahankali ya Fara tsotsar harshenta da chocolate d'in.
Wani irin sanyi dad'i Rahma ta fara jin na ratsata, ba b'ata lokaci ta fara tayasa suna shan bakin junansu.
Hannunsa taji tsakiyar cikinta yana shafawa yana mata tafiyar tsutsa zuwa marata.
Wata irin miqa tai tana maqaleshi lokaci d'aya taji pant 'dinta wani abu na bulbulowa.
Ajiyar zuciya ta sauke, lokacin da taji hannun Abie saman dukiyar fulaninta yana bin yatsunsa da wnani irin salo akan nipples d'inta.
Wata irin wawar ajiyar zuciya ta sauke ta zare bakinta tana fad'in.
“My Abieh wallahi fitsari nakej.....â€
Bata k'arasaba taji bakinsa tsakiyar nipples d'inta ya kama da hak'waransa yana mata wani irin wasa, still hannunsa d'aya yana shafa d'ayan breast 'din.
Rahma zata iya rantsewa da Allah tin aurensu da Abie bata tab'a jin dad'in duk abubuwan da yake mata ba irin na yau baki d'aya jikinta ya yi mugun Saki kai tsaye take amsar saqon na Abienta.
Wani irin salon tsotsa da shafa yake ma k'irjinta yana zuzuta mata dukkan jikinta da wani irin shafa.
Rahma ta kallesa lokacin da ya gama cire mata akyanta ya sake kame nonuwanta yana Sha.
Numfashi taja me tsayi ta lumshe idanunta tana wata irin miqa had'e da shasheqa, tanajin mugun dad'in tsotsar da yake mata da shafo sauran b'ngarorun jikinta.
Baki d'aya ta sakar masa jikinta yana shiga lungu da saqon yana wasansa son ransa tin tana jurewa har ta kasa ta Kama masa.
Rahma bata gama gigice masa ba sai da taji bakinsa can.
Bata san lokacin da ta furta.
“Oh! Ya Rabbi! My Abieh zan mutu wallahi bansan ina nake ba! Abieeeeeh! Wayyo zanyi fitsari.â€
Ta k'arashe mgnar cikin shasheqar kukan dad'in da yake Neman zautata.
Shid'e masa yaga ta fara yi hakan ya saka ya karanto addu'ar saduwa da iyali, ya gyara mata kwanciya me kyau ya fara qoqarin shigewa gidansa kamar kullun bata wucewa kai tsaye sai yaje aguje.
Rahma d'an ihu tai tana qamqameshi.
Abie kuwa baki d'aya baya iya mgna tsabar masifar dad'in da ya ratsashi ga wani d'umi na musamman.
Bakinsa na rawa ya kirata.
“My honey ke ta dabance ke 'yar baiwace, I love you please fad'amin akwai zafi?â€
Rahma yadda taji Abie na mata salon da yake tab'o mata wajan da takeji wani arnan dad'i yasa ta bu'de qananun kyawawan idanunta Wanda suka k'ank'ance ta kallesa tana lumshe idanunta ta girgiza kanta, tana sauke numfashi, still kallonsa take k'asa² sbd yadda yake sarrafata yana zuzutata da wasu irin kalamai masu masifar sace zuciyar mace kai tsaye, hakan kuwa ba qaramin sake luluta duniyar dad'i ba yay.
Jin yadda ya sake qamqameta yana bata wuta cikin salon da yau ya d'auri niyar jiyar da ita dad'i, ba dai zafi ba.
Kuka yaji ta sanya masa tana qamqameshi tana jujjuya kanta.
Bakinsa na rawa ya furta.
“Alhamdulillahi My babyna najin dad'i koh?â€
Ya qarasa mgnar muryasa na sarqewa, tare da canza salon da yake mata Wanda ya sake rud'ata tana fito da sautin kukan Wanda yake na zallar shagwab'a ne ya gamu da dad'i.
🚶ðŸ»â€â™€ï¸ðŸš¶ðŸ»â€â™€ï¸ðŸš¶ðŸ»â€â™€ï¸Asha bidiri lahiya su o o aje nemi ruwan d'umi na sanki da kawo wuta.😹😜
*Tchad*
Misalin 10:40 am.
Rayyana ta fara sakin jikinta, ta saki ranta ta barwa Allah dukkan lamarinta tasan shi kad'ai ne zai iya mata.
Tana mutuqar mamakin aure tsakanin Abie da Rahma, amman idan ta tuna wasu abubuwa sai abun yabar bata mamaki.
Sanye take Riga da zani na lace ruwan k'asa, tayi kyau sosai Masha Allah, ba laifi duk da ta rame.
Dankalin Hausa take ferewa suna hira da Auntie saro.
Yaro yay sallama ya shigo.
Suka amsa ya rusuna ya ce.
“Wai akace ana sallama da Rayyanatu aqofa...â€
Rayyana ta zaro idanu waje ta dafe 'kirji ta ce.
“Kai Ilu bana son iskanci da wa ka tab'a ganina a waje?â€
Aumtie Saro ta ce“Shashasha! Ka ji hauka, kai Ilu jeka kace tana zuwa.â€
Ilu ya juya ya fice.
Auntie Saro ta ce.
“Maza saka mayafi kije Allah yasa abinda muke burine tashi awannan zamanin wlh ba'a sanya idan anji kiran bazawari ar maza ruga.â€
Rayyana ta miqe ranta ab'ace ta ce.
“Wlh gabana fad'uwa yake sai naga kamar bazan samu mutumin k'warai ba sabida kuskuren da nayi abaya.â€
Tsuki auntie Saro tai ta ce.
“Dan ubnaki zauna muyi bin layi.â€
Rayyana ta warware mayafin kanta ta yafa ta nufi hanyar waje.
Tana bu'de gate, tai tozali da abinda ya fad'ar mata da gaba.........
```ASTAGAFIRULLAH WA'ATUBU ILAIK```
Whtspp number😊
_*+22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
6/3/22, 14:50 - Buhainat: ```D A```
```104```
_Rahmerh Ladingo😉_
🙇ðŸ»â€â™€ï¸ðŸ™‡ðŸ»â€â™€ï¸ðŸ™‡ðŸ»â€â™€ï¸Don ALLAH Ku qara haquri mun kusa, Nagode sosai.🥰
“Wai wani abun Abdul d'in yay miki ne takwara kike kuka ga murya ashaqe? Yi shiru ki fad'amin don Allah?â€
Jaddatu ta k'arashe mgnar hankalinta a tashe.
Rahma daga Chan Australia, wacce take zaune saman cinyar Abie, tana kallonsa tana shasheqar kuka majina na tararowa, daga hancinta, Abie na goge mata da handkerchief, yana lallashinta akan karta d'agawa Jaddatu hankali, taqi.
Cikin shasheqar kukan ta ce.
“Jaddatu ni bai mun komai ba, majina ta hanani sakewa, komai naci ba d'and'ano, sai magani da allurai nake Sha taqi sauqi, kicema Abieh mu hkr da zuwa umaran mu dawo gida.â€
Ta k'arashe maganar atishawa na 'kwace mata.
Jaddatu ta ce.
“Subahanallahi takwara haka muran ta sakaki gaba? Sannu kinji, amman da kinyi hkr kinje umaran kinga rabonki da zuwa tin shekaran da muka dawo nan Chad da mukaje ba'a sake komawa dake ba! Bani Abdul d'in muyi mgna, da halimaa kuyi zamanku sai bayan hajji.â€
Rahma ta ce“Toh Jaddatu na hkr.â€
Ta beqawa Abie wayan, ya amsa ya rungumeta tsam, yana shafa cikinta Wanda ya tasa sai yana motsi.
Rahma ta tura kanta tsakiyar k'irjinsa.
Abie cike da ladabi yay ma Jaddatu sallama, ta amsa daga chan ta ce.
“Abdul ka fad'a mun gaskiya yarinyar ko ciki gareta ne?â€
Abie kunya ya ji ta lullub'eshi kamar Jaddatu na gabansa, ya kasa bata amsar ya ce.
“A'a Jaddatu ba komai kawai inaga yanayin sanyin tin zamanmu Turkey ne bai barta ba.â€
Ya k'arashe mgnar yana ma Rahma rad'a akunenta.
“My baby kiyi hkr bar kukan na tashi muje yawo ko? Murane ta takura min ke um?â€
Rahma ta d'aga kanta tana sake shigewa jikin Abien ta sake tura kanta tsakiyar k'irjinsa.
Jaddatu daga can ta ce.
“Ai nazata cikine da wani lokaci mace na had'uwa da laluran majina hakan, tana shan tea me citta dayawa kuwa? Sannan ta daure kana saka mata Robb acikinsa Allah bata lafiya me anfani, bani ita.â€
Abie ya amsa da.
“Ameen Ummi toh gata.â€
Ya qarashe mgnar yana manna Rahma wayan akunnenta.
Jaddatu ta shiga lallashinta sun jima suna waya kafin suyi sallama.
Haka Abie yake famar jinyar Rahma yana riritata har aka fara azumin Ramadan, wanda cikin ikon Allah Rahma tana iya azumin hakan ba qaramin dad'i yake masa ba, azumi nada kwana 10 suka dira k'asa mai tsarki.
Tinda suka sauka k'asa mai tsarki bautar ubangijinsu sukeyi da neman yafiyar sa bisa dukkan kuskuren da suke aikatawa wad'anda suka Sani da wad'anda basu saniba, suna nemawa iyayansu gafara, da rahamar Allah.
Yau akai azumi na 28 ya rage sallah sauran kwana 2 ko 1.
A Chan Tchad ma b'angaran Jaddatu hankalinta kwance tana ibadarta daga ita sai 'yan aiki da Abie2 agidan, yanzu ita da Latifa ba wata fitina lafiya suke zaune, Ibtisam duk sati sai Ja'afar ya kawota ta yini wajan Jaddatu.
B'angaran Ma'aruf kuwa cikin hukuncin Allah mai kowa mai komai, ya yi tawakali ya miqawa Allah lamuransa, ya tattara sauran d'an abinda ya masa saura yaja jari, yana harakar gwanjo Kuma suna ganin cigaba sosai dan ba laifi suna samun cigaban lamarin, Aishatu sosai ta kwantar da hankalinta wajan ganin ta manta dukkan abinda Ma'aruf yay mata abaya, hakan ya sanya suke zaune lafiya, duk bayan sati ko kwana goma da kanta take zuwa gidan Rabi'ah tai mata siyayya tagano ta tafiyarta, hakan ya sanya Rabi'ah take sake tsanar kanta tare da nadama mai tsanani, ga ciki ya girma sosai amman har yanzu batada lafiya sai dai ai mata fatan sauka lafiya.
Saudiya
Rahma zaune take saman carpet tayi rashe² tana shan Laban shigowar su kenan masaukinsa, sosai cikinta ya fara tasawa sabida ya shige wata hud'u ya kusa biyar.
D'an k'aramin bakinta ta lashe ta sake ciko cokalin takai bakinta tana lumshe idanunta, sabida tinda sukazo ba abinda takejin dad'in kamar Laban.
Abie sanye da kayan bacci yana baza k'amshi, ya kalleta ya rusuna gabanta yana kamo hannunta mai riqe da roban Laban ya tsura mata idanu, yana murmushi.
Fuska ta kawab'e tana narai² da kyawawun k'ananun idanunta, ta ce.
“My Abieh! Kalli fa yadda babyn ka ke min yawo.â€
Abie ya zauna gabanta saman carpet ya amshe Laban d'in da wayo da dubara ya shigar da ita jikinsa sosai ya sunkuya ya janye rigarta ya shafi cikin Wanda yake motsi kad'an².
Kiss yama cikin yana lasar ramin cibinta.
Ajiyar zuciya ta sauke cike da shagwab'a ta ce.
“My sweet darling kace ya daina min yawo sai motsi yake dayawa².â€
Abie ya d'ago kansa yana dariya, ya lashe mata bakinta yadda ta b'atasa da Laban, ya ce.
“Toh naji matar Abienta, yanzu dai muje mu kwanta kafin lokacin sahur Ok?â€
Kai ta d'aga tana sake shigewa jikinsa, tana wasa da gemunsa.
Cad'ak ya d'auketa suka nufi bedroom.
Da kansa ya shiryata cikin kayan bacci ya rungume abarsa suka kwanta, manne da juna tana aikin masa tab'ara sai biye mata yake, har bacci b'arawo ya sace shi.
Motsi tai ajikinsa tana turo baki ta shiga kirasa.
“My Abieh!â€
Abie da bacci ya fara fizgarsa ya bud'e idanunsa, yana riqo k'ugunta ya amsa da.
“Na'am My baby menene? Oya fad'amun naji.â€
Kuka ta sanya masa tana tutturo baki gaba tana kallonsa.
Murmushi yay yasan tana buqatarsa ne, dan tunda sukazo ibada sukasa gaba baya kusantarta sai romantic.
“My baby Abie ne koh? Sorry zo maza muyi wasan lada.â€
Ashagwab'e ta ce“Eh My Abieh kaine kayi bacci ka barni.â€
Sumbatar kumatutun yay da idanunta yana murmushi, ya kwance mad'aurin igiyar gaban rigata, ya manna bakinsa saman kunnenta ya sauke mata numfashi mai d'umi, tsakiyar kunnenta ya sumbace cikin kunnen muryan da yake sake siyemata zuciya ya ce.
“Sorry my baby shiru bari muyi sahur koh?†ya k'arasa mgnar yana lasar gefen² kunnenta, ya had'e bakinsu yana kissing d'inta cikin wani irin yanayi mai tsayawa azuciya.
Shiru tai tana sauke ajiyar zuciya.
Wata irin miqa ta yi lokacin da taji bakinsa saman k'irjinta yana kissing d'insu yadda take so, har komai ya kankama.
Ai fa luf mutuniyar tai tana karb'ar saqonnin Abie, sai shagwab'a take zuba masa, tana masa kukan shagwab'a Wanda yake zautar shi.
shi kuma ya nutse yana kwasar gara, duk ya susuce sai wani irin nishi yake tare da sauke numfashi, ya k'amk'ameta k'am acikin jikinsa yana sarrafata cikin wani irin salo mai zautar da mace, yana kiranta, cikin murya da dad'i ya kaisa k'ololuwa.
“My Honey! My baby I love you Allah ya miki albarka.â€
Ire-iren zantuttukan nan yake mata, ita kuma sai kukan zallar shagwab'a take masa. Sun jima sosai kafin su gamsar da junansu suyi wankan tsarki su kwanta, zuciyoyunsu cike da farin cikin yanayin da suka kasance atare.
★★★
Yau take sallah ga baki d'ayan al'ummah musulman duniya.
Ibtisam ansha kwalliyar zuwa idi, wata irin ratsantsar shadda Green colour doguwar riga daga sama ta tsuke sai ta baje daga k'asa,Masha Allah ta mata kyau sabida yadda ta ciko tai k'iba, sai ta matseta daga saman abun har mamaki yake bata.
Ja'afar zaune yana jiranta sanye yake da irin shaddarta.
Tin daga nesa yake kallonta yana danne dariyansa.
Tana isowa ta shiga diddira qafafunta tana fad'in.
“Mon amour ni dai wlh nagaji muje asibiti, ya za'ayi duk kayan da nasaka sai su matseni daga ciki kalli sabon d'inkin nan ga shi ya matseni, jamun zip d'in, kalli fa yadda cikina yake kumburu.â€
Ta k'arashe mgnar kamar zatayi kuka ta haye saman cinyarsa.
Cikin danne dariyarsa ya ce.
“Allah nima abun na damuna qibar cikin naki tayi yawa, kalli Masha Allah sai kace me ciki fa!â€
Ya qarashe mgnar yana shafa cikinta Wanda ya taso sosai Masha Allah.
Ibtisam ta ce“Haba! Ai da cikine ba ina nan kwance ba, ciki fa rashin lfy akeyi sosai ayita amai ba'a cin abunci sai zazzab'i ciwon kai ciwon ciki zubar da yawu, ni kuma ai kaga banyin komai sai ma qaran lfy daci.â€
Ja'afar ya ce.
“Eh ai shiyasa nace lafiyarki lau bakida ciki nine na iya kiwo, oya muje lokaci na qurewa, muga zip d'in.â€
Ya qarashe mgnar yana jamata zip d'in rigan, ya sumbaci bayanta ya miqar da ita ta sanya hijab ya Kama hannunta suka fito.
Gidan Abie.
Can ma Jaddatu dasu Latifa da Abie2 antafi sallar Idi.
Rayyana anci kwalliyar sallar idi ba laifi, sanye take cikin wani baqi lace me kyau ta sanya farin hijab baqin takalmi, tayi kyau ba laifi.
Bayan gama sallar kowa yana kokowar tafiya gida,
Showing 153001 words to 156000 words out of 164819 words
“Allah sarki Abie ashe ba laifinka bane kake haqemin aikin Jaddatune kuma itama wlh bata San mugun abunda su Aunty Haleesa da Umkuterh da Hanan suka had'amin ba, humm suje Kansu sukawa ba Jaddatuna ba ah toh ai sauran ma zan zubar.â€
Ta qareshe mgnar tana zubewa saman makeken bed d'insu ta shige bargo tana danna wayanta, WhatsApp ta shiga, grp d'insu na makaranta ta shiga.
Anee ta hango suna hira akan jarabawar da zasu fara ashirin ga wata.
Rahma ta fita ta ma Anee mgna ta pc.
_“Hello My Anee.â€_
Atake Anee ta bud'e saqon tai banza sabida har yanzu haushinta takeji da taqi gayamata bikinta wai sai bayan bikin ta turo hoton biki a GRP.
Rahma ta mata voice.
“Haba! My Anee kiyi hkr mna wlh bana son ki katse karatunki kice zaki taho Chad daga Espagne.â€
Qin bu'de voice d'in tai ta rufe datan ta sauka baki 'daya.
Taji haushin hakan kawai sai ta goge voice d'in ta sauka tana Jan tsaki, ta kashe wayan ta ajiye ta sauko ta nufo falon tana fad'in.
“Yo ina ruwana da fushinki gata na miki fa! Za ma ki sauko abinda zan koma Espanol d'in.†ta fad'a tana miqa had'i da hamma tana lumshe idanunta jin gashin jikinta na miqewa.
Tana dab da fitowa taji an danna doorbell 'din falon.
D'an k'aramin bakinta ta zumb'uro gaba, ta nufo falon.
Tsaye yake cikin shigar wasu fararen kaya qaramin d'inki, ya 'dora jibgegiyar rigar sanyi brown, mai ha'de da hula, wani rufaffan baqin takalmine aqafarsa, ya manna farin glass kan kyakkyawar fuskarshi, ya salam! Abie yayi masifar yin kyau, ga wani fitinannan k'amshi da yake tashi ajikinsa.
Ahankali ta kama handle k'ofar ta bud'e. Idanunsu ya shige cikin juna.
Tsalle tai ta fad'a kansa tana fad'in.
“Oyoyo My sweet darling, Abienah I miss you so much.â€
Ta fad'a tana maqalqaleshi, tana sakin dariya, tana shigewa jikinsa sosai tana jin wani shegen feeling na taso mata.
Wani irin k'ayataccan murmushi Abie yay, yana sake shigar da ita jikinsa, ya d'ago kanta, ya sumbaci kumatunta, ya had'e face d'insu yana aika mata wani irin kallo mai kashe gabobin jiki.
Rahma ta lumshe idanunta ta fito da harshenta tana lasar tsinin hancinsa.
Cikin wata narkarkar murya mai shegen dad'i ya ce“I miss you too My Baby, I love you oya kiss me.â€
Rahma tai saurin maida harshenta cikin bakinta tana b'oye fuskarta tsakiyar k'irjinsa, ashagwab'e ta ce.
“My sweet Darling ni ka goyani.â€
Y'ar dariya yay, yana tura fuskarsa tsakanin buyanta, ya riqo k'ugunta sosai,yana shafawa ahankali, still yana goga mata sajan fuskarsa k'asan wuyanta, yana hura mata sansanyar iska daga bakinsa, had'i da numfashinsa.
Wani irin zirrrrr yarrrrr Rahma takeji ga magani na ratsata sai taji hakan na mata dad'i ta tura hannayenta cikin sumar kansa, tana shafawa ashagwab'e cike da sanyin jiki ta ce“My Abieh goyo inaso.â€
Kissing d'in wuyanta yay ya kwaikway8 mgnarta,yana d'aukarta cad'ak kamar 'yar baby ya goyata bayansa ta kwanta luf tana k'yalk'yala dariya, ta zagaye hannayenta ruwan cikinsa, tana shafawa.
Fuskarsa d'auke da murmushi ya sunkuyo ya d'auki ledojin ya shigo ya ajiye ledojin ya rufe k'ofar, hakan yayi daidai da sako ruwan saman.
Rahma ta ce“Wayyo My sweet Abieh ka barni naje nayi wanka cikin ruwa please mna Abieh nah...â€
Abie bai sake bin ta kan ledojin ba, ya nufi bedroom yana fad'in.
“My baby dan ina Abien mahaukata koh? Ai koda ace k'asar ba sanyi My Honey bazan barki ruwan sama ya dokar min ke ba.â€
Kukan shagwab'a ta sakar masa tana tura fuskarta k'eyarsa tana shafa cikinsa zuwa k'irjinsa, yanaji ta zura hannunta tana shafo gashin k'irjinsa.
Abie dukkan gashin jikinsa suka miqe, daman ahannu yake tsawon kwana biyu bai tab'ata ba, Sam baya nuna mata zalama ganinsa yarinya ce k'arama, bayan haka bata Saba ba har yanzu tana jin zafi idan yana sex da ita ya Sani sarai ba yadda ya iya yasan dole sai yana yi zata Saba, shiyasa yake tsallake kwanaki bai tab'a taba.
Wani d'umamemmen huci ya ji ta feso masa cikin kunnensa tare da qara sautin kukan shagwab'ar tana kiransa.
“My Sweet Darling, Abieeeeeh! Ni ni ni wanka nakeso da ruwan sama.â€
Ta k'arashe mgnar cikin kukan zallar shagwab'a, da sangarta, tana shafa k'irjinsa.
Abie ya lumshe idanunsa na seconds biyar had'i da sauke wahalalliyar ajiyar zuciya, ya bud'e idanunsa ya fesar da iskar bakinsa waje, ya furta.
“Oh! Ya Salam! My baby karki haukatani mana, yi shiru muje na baki chocolate ki Sha sai muje kiyi wanka OK? â€
Jin abinda ya ce ya saka kukan ya koma dariya tana sake maqale shi ta sumbaci tsakiyar kunnensa ta ce“Yawwa My Abieh shiyasa nake k'aunarka.â€
Saman makeken royal bed d'insu ya kwantar da ita ya nufi falon.
Bai jimaba ya dawo d'auke da ledonjin ya bu'de ta chocolate, ya ciro biyu ya nufi saman bed d'in ya cire rigan sanyin jikinsa ya ajiye ya qarama na'uran d'umama d'aki gudu, ya zauna bakin bed ya ce.
“Oya zo amsa My Baby.â€
Rahma ta rarrafo ta shige jikin Abie ta kwantar da kanta k'irjinsa ta d'ora hannunta saman fuskarshi me kewaye da saja, tana shafawa tana wasa da labb'ansa, zuwa gemunsa da yatsunta biyu.
Abie daidai lokacin da ya gama b'are mata chocolate ya kirata.
“My Honey! Haaaaaaâ€
Ya na tsareta da manyan dara-daran idanunsa Wanda suka fara sauya Kala, tsabar yadda yakejin muguwar sha'awar Rahma.
Sai lokacin ta kallesa tana lumshe idanunta.
“Ya Allah!â€
Ya furta lokacin da yake gutsiro chocolate da bakinsa ya tallafo fuskar Rahma ya lalubi bakinta ya saka mata chocolate d'in.
Tsaf ya karanci halin da take ciki farin ciki ya cika masa zuciya, ya ce.
“My Baby bazaki bani chocolate d'in bakinki ba?â€
Asakalce ta turo masa bakinta tana fito da chocolate d'in tsinin harshenta.
Sannu ahakankali ya dinga kai fuskarshi dab da tata, har ya d'ora bakinsa saman nata ya kamo harshenta da chocolate yana wasa dasu, still idanunsu manne waje d'aya kowa na lumshe nasa.
Sannu ahankali ya Fara tsotsar harshenta da chocolate d'in.
Wani irin sanyi dad'i Rahma ta fara jin na ratsata, ba b'ata lokaci ta fara tayasa suna shan bakin junansu.
Hannunsa taji tsakiyar cikinta yana shafawa yana mata tafiyar tsutsa zuwa marata.
Wata irin miqa tai tana maqaleshi lokaci d'aya taji pant 'dinta wani abu na bulbulowa.
Ajiyar zuciya ta sauke, lokacin da taji hannun Abie saman dukiyar fulaninta yana bin yatsunsa da wnani irin salo akan nipples d'inta.
Wata irin wawar ajiyar zuciya ta sauke ta zare bakinta tana fad'in.
“My Abieh wallahi fitsari nakej.....â€
Bata k'arasaba taji bakinsa tsakiyar nipples d'inta ya kama da hak'waransa yana mata wani irin wasa, still hannunsa d'aya yana shafa d'ayan breast 'din.
Rahma zata iya rantsewa da Allah tin aurensu da Abie bata tab'a jin dad'in duk abubuwan da yake mata ba irin na yau baki d'aya jikinta ya yi mugun Saki kai tsaye take amsar saqon na Abienta.
Wani irin salon tsotsa da shafa yake ma k'irjinta yana zuzuta mata dukkan jikinta da wani irin shafa.
Rahma ta kallesa lokacin da ya gama cire mata akyanta ya sake kame nonuwanta yana Sha.
Numfashi taja me tsayi ta lumshe idanunta tana wata irin miqa had'e da shasheqa, tanajin mugun dad'in tsotsar da yake mata da shafo sauran b'ngarorun jikinta.
Baki d'aya ta sakar masa jikinta yana shiga lungu da saqon yana wasansa son ransa tin tana jurewa har ta kasa ta Kama masa.
Rahma bata gama gigice masa ba sai da taji bakinsa can.
Bata san lokacin da ta furta.
“Oh! Ya Rabbi! My Abieh zan mutu wallahi bansan ina nake ba! Abieeeeeh! Wayyo zanyi fitsari.â€
Ta k'arashe mgnar cikin shasheqar kukan dad'in da yake Neman zautata.
Shid'e masa yaga ta fara yi hakan ya saka ya karanto addu'ar saduwa da iyali, ya gyara mata kwanciya me kyau ya fara qoqarin shigewa gidansa kamar kullun bata wucewa kai tsaye sai yaje aguje.
Rahma d'an ihu tai tana qamqameshi.
Abie kuwa baki d'aya baya iya mgna tsabar masifar dad'in da ya ratsashi ga wani d'umi na musamman.
Bakinsa na rawa ya kirata.
“My honey ke ta dabance ke 'yar baiwace, I love you please fad'amin akwai zafi?â€
Rahma yadda taji Abie na mata salon da yake tab'o mata wajan da takeji wani arnan dad'i yasa ta bu'de qananun kyawawan idanunta Wanda suka k'ank'ance ta kallesa tana lumshe idanunta ta girgiza kanta, tana sauke numfashi, still kallonsa take k'asa² sbd yadda yake sarrafata yana zuzutata da wasu irin kalamai masu masifar sace zuciyar mace kai tsaye, hakan kuwa ba qaramin sake luluta duniyar dad'i ba yay.
Jin yadda ya sake qamqameta yana bata wuta cikin salon da yau ya d'auri niyar jiyar da ita dad'i, ba dai zafi ba.
Kuka yaji ta sanya masa tana qamqameshi tana jujjuya kanta.
Bakinsa na rawa ya furta.
“Alhamdulillahi My babyna najin dad'i koh?â€
Ya qarasa mgnar muryasa na sarqewa, tare da canza salon da yake mata Wanda ya sake rud'ata tana fito da sautin kukan Wanda yake na zallar shagwab'a ne ya gamu da dad'i.
🚶ðŸ»â€â™€ï¸ðŸš¶ðŸ»â€â™€ï¸ðŸš¶ðŸ»â€â™€ï¸Asha bidiri lahiya su o o aje nemi ruwan d'umi na sanki da kawo wuta.😹😜
*Tchad*
Misalin 10:40 am.
Rayyana ta fara sakin jikinta, ta saki ranta ta barwa Allah dukkan lamarinta tasan shi kad'ai ne zai iya mata.
Tana mutuqar mamakin aure tsakanin Abie da Rahma, amman idan ta tuna wasu abubuwa sai abun yabar bata mamaki.
Sanye take Riga da zani na lace ruwan k'asa, tayi kyau sosai Masha Allah, ba laifi duk da ta rame.
Dankalin Hausa take ferewa suna hira da Auntie saro.
Yaro yay sallama ya shigo.
Suka amsa ya rusuna ya ce.
“Wai akace ana sallama da Rayyanatu aqofa...â€
Rayyana ta zaro idanu waje ta dafe 'kirji ta ce.
“Kai Ilu bana son iskanci da wa ka tab'a ganina a waje?â€
Aumtie Saro ta ce“Shashasha! Ka ji hauka, kai Ilu jeka kace tana zuwa.â€
Ilu ya juya ya fice.
Auntie Saro ta ce.
“Maza saka mayafi kije Allah yasa abinda muke burine tashi awannan zamanin wlh ba'a sanya idan anji kiran bazawari ar maza ruga.â€
Rayyana ta miqe ranta ab'ace ta ce.
“Wlh gabana fad'uwa yake sai naga kamar bazan samu mutumin k'warai ba sabida kuskuren da nayi abaya.â€
Tsuki auntie Saro tai ta ce.
“Dan ubnaki zauna muyi bin layi.â€
Rayyana ta warware mayafin kanta ta yafa ta nufi hanyar waje.
Tana bu'de gate, tai tozali da abinda ya fad'ar mata da gaba.........
```ASTAGAFIRULLAH WA'ATUBU ILAIK```
Whtspp number😊
_*+22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
6/3/22, 14:50 - Buhainat: ```D A```
```104```
_Rahmerh Ladingo😉_
🙇ðŸ»â€â™€ï¸ðŸ™‡ðŸ»â€â™€ï¸ðŸ™‡ðŸ»â€â™€ï¸Don ALLAH Ku qara haquri mun kusa, Nagode sosai.🥰
“Wai wani abun Abdul d'in yay miki ne takwara kike kuka ga murya ashaqe? Yi shiru ki fad'amin don Allah?â€
Jaddatu ta k'arashe mgnar hankalinta a tashe.
Rahma daga Chan Australia, wacce take zaune saman cinyar Abie, tana kallonsa tana shasheqar kuka majina na tararowa, daga hancinta, Abie na goge mata da handkerchief, yana lallashinta akan karta d'agawa Jaddatu hankali, taqi.
Cikin shasheqar kukan ta ce.
“Jaddatu ni bai mun komai ba, majina ta hanani sakewa, komai naci ba d'and'ano, sai magani da allurai nake Sha taqi sauqi, kicema Abieh mu hkr da zuwa umaran mu dawo gida.â€
Ta k'arashe maganar atishawa na 'kwace mata.
Jaddatu ta ce.
“Subahanallahi takwara haka muran ta sakaki gaba? Sannu kinji, amman da kinyi hkr kinje umaran kinga rabonki da zuwa tin shekaran da muka dawo nan Chad da mukaje ba'a sake komawa dake ba! Bani Abdul d'in muyi mgna, da halimaa kuyi zamanku sai bayan hajji.â€
Rahma ta ce“Toh Jaddatu na hkr.â€
Ta beqawa Abie wayan, ya amsa ya rungumeta tsam, yana shafa cikinta Wanda ya tasa sai yana motsi.
Rahma ta tura kanta tsakiyar k'irjinsa.
Abie cike da ladabi yay ma Jaddatu sallama, ta amsa daga chan ta ce.
“Abdul ka fad'a mun gaskiya yarinyar ko ciki gareta ne?â€
Abie kunya ya ji ta lullub'eshi kamar Jaddatu na gabansa, ya kasa bata amsar ya ce.
“A'a Jaddatu ba komai kawai inaga yanayin sanyin tin zamanmu Turkey ne bai barta ba.â€
Ya k'arashe mgnar yana ma Rahma rad'a akunenta.
“My baby kiyi hkr bar kukan na tashi muje yawo ko? Murane ta takura min ke um?â€
Rahma ta d'aga kanta tana sake shigewa jikin Abien ta sake tura kanta tsakiyar k'irjinsa.
Jaddatu daga can ta ce.
“Ai nazata cikine da wani lokaci mace na had'uwa da laluran majina hakan, tana shan tea me citta dayawa kuwa? Sannan ta daure kana saka mata Robb acikinsa Allah bata lafiya me anfani, bani ita.â€
Abie ya amsa da.
“Ameen Ummi toh gata.â€
Ya qarashe mgnar yana manna Rahma wayan akunnenta.
Jaddatu ta shiga lallashinta sun jima suna waya kafin suyi sallama.
Haka Abie yake famar jinyar Rahma yana riritata har aka fara azumin Ramadan, wanda cikin ikon Allah Rahma tana iya azumin hakan ba qaramin dad'i yake masa ba, azumi nada kwana 10 suka dira k'asa mai tsarki.
Tinda suka sauka k'asa mai tsarki bautar ubangijinsu sukeyi da neman yafiyar sa bisa dukkan kuskuren da suke aikatawa wad'anda suka Sani da wad'anda basu saniba, suna nemawa iyayansu gafara, da rahamar Allah.
Yau akai azumi na 28 ya rage sallah sauran kwana 2 ko 1.
A Chan Tchad ma b'angaran Jaddatu hankalinta kwance tana ibadarta daga ita sai 'yan aiki da Abie2 agidan, yanzu ita da Latifa ba wata fitina lafiya suke zaune, Ibtisam duk sati sai Ja'afar ya kawota ta yini wajan Jaddatu.
B'angaran Ma'aruf kuwa cikin hukuncin Allah mai kowa mai komai, ya yi tawakali ya miqawa Allah lamuransa, ya tattara sauran d'an abinda ya masa saura yaja jari, yana harakar gwanjo Kuma suna ganin cigaba sosai dan ba laifi suna samun cigaban lamarin, Aishatu sosai ta kwantar da hankalinta wajan ganin ta manta dukkan abinda Ma'aruf yay mata abaya, hakan ya sanya suke zaune lafiya, duk bayan sati ko kwana goma da kanta take zuwa gidan Rabi'ah tai mata siyayya tagano ta tafiyarta, hakan ya sanya Rabi'ah take sake tsanar kanta tare da nadama mai tsanani, ga ciki ya girma sosai amman har yanzu batada lafiya sai dai ai mata fatan sauka lafiya.
Saudiya
Rahma zaune take saman carpet tayi rashe² tana shan Laban shigowar su kenan masaukinsa, sosai cikinta ya fara tasawa sabida ya shige wata hud'u ya kusa biyar.
D'an k'aramin bakinta ta lashe ta sake ciko cokalin takai bakinta tana lumshe idanunta, sabida tinda sukazo ba abinda takejin dad'in kamar Laban.
Abie sanye da kayan bacci yana baza k'amshi, ya kalleta ya rusuna gabanta yana kamo hannunta mai riqe da roban Laban ya tsura mata idanu, yana murmushi.
Fuska ta kawab'e tana narai² da kyawawun k'ananun idanunta, ta ce.
“My Abieh! Kalli fa yadda babyn ka ke min yawo.â€
Abie ya zauna gabanta saman carpet ya amshe Laban d'in da wayo da dubara ya shigar da ita jikinsa sosai ya sunkuya ya janye rigarta ya shafi cikin Wanda yake motsi kad'an².
Kiss yama cikin yana lasar ramin cibinta.
Ajiyar zuciya ta sauke cike da shagwab'a ta ce.
“My sweet darling kace ya daina min yawo sai motsi yake dayawa².â€
Abie ya d'ago kansa yana dariya, ya lashe mata bakinta yadda ta b'atasa da Laban, ya ce.
“Toh naji matar Abienta, yanzu dai muje mu kwanta kafin lokacin sahur Ok?â€
Kai ta d'aga tana sake shigewa jikinsa, tana wasa da gemunsa.
Cad'ak ya d'auketa suka nufi bedroom.
Da kansa ya shiryata cikin kayan bacci ya rungume abarsa suka kwanta, manne da juna tana aikin masa tab'ara sai biye mata yake, har bacci b'arawo ya sace shi.
Motsi tai ajikinsa tana turo baki ta shiga kirasa.
“My Abieh!â€
Abie da bacci ya fara fizgarsa ya bud'e idanunsa, yana riqo k'ugunta ya amsa da.
“Na'am My baby menene? Oya fad'amun naji.â€
Kuka ta sanya masa tana tutturo baki gaba tana kallonsa.
Murmushi yay yasan tana buqatarsa ne, dan tunda sukazo ibada sukasa gaba baya kusantarta sai romantic.
“My baby Abie ne koh? Sorry zo maza muyi wasan lada.â€
Ashagwab'e ta ce“Eh My Abieh kaine kayi bacci ka barni.â€
Sumbatar kumatutun yay da idanunta yana murmushi, ya kwance mad'aurin igiyar gaban rigata, ya manna bakinsa saman kunnenta ya sauke mata numfashi mai d'umi, tsakiyar kunnenta ya sumbace cikin kunnen muryan da yake sake siyemata zuciya ya ce.
“Sorry my baby shiru bari muyi sahur koh?†ya k'arasa mgnar yana lasar gefen² kunnenta, ya had'e bakinsu yana kissing d'inta cikin wani irin yanayi mai tsayawa azuciya.
Shiru tai tana sauke ajiyar zuciya.
Wata irin miqa ta yi lokacin da taji bakinsa saman k'irjinta yana kissing d'insu yadda take so, har komai ya kankama.
Ai fa luf mutuniyar tai tana karb'ar saqonnin Abie, sai shagwab'a take zuba masa, tana masa kukan shagwab'a Wanda yake zautar shi.
shi kuma ya nutse yana kwasar gara, duk ya susuce sai wani irin nishi yake tare da sauke numfashi, ya k'amk'ameta k'am acikin jikinsa yana sarrafata cikin wani irin salo mai zautar da mace, yana kiranta, cikin murya da dad'i ya kaisa k'ololuwa.
“My Honey! My baby I love you Allah ya miki albarka.â€
Ire-iren zantuttukan nan yake mata, ita kuma sai kukan zallar shagwab'a take masa. Sun jima sosai kafin su gamsar da junansu suyi wankan tsarki su kwanta, zuciyoyunsu cike da farin cikin yanayin da suka kasance atare.
★★★
Yau take sallah ga baki d'ayan al'ummah musulman duniya.
Ibtisam ansha kwalliyar zuwa idi, wata irin ratsantsar shadda Green colour doguwar riga daga sama ta tsuke sai ta baje daga k'asa,Masha Allah ta mata kyau sabida yadda ta ciko tai k'iba, sai ta matseta daga saman abun har mamaki yake bata.
Ja'afar zaune yana jiranta sanye yake da irin shaddarta.
Tin daga nesa yake kallonta yana danne dariyansa.
Tana isowa ta shiga diddira qafafunta tana fad'in.
“Mon amour ni dai wlh nagaji muje asibiti, ya za'ayi duk kayan da nasaka sai su matseni daga ciki kalli sabon d'inkin nan ga shi ya matseni, jamun zip d'in, kalli fa yadda cikina yake kumburu.â€
Ta k'arashe mgnar kamar zatayi kuka ta haye saman cinyarsa.
Cikin danne dariyarsa ya ce.
“Allah nima abun na damuna qibar cikin naki tayi yawa, kalli Masha Allah sai kace me ciki fa!â€
Ya qarashe mgnar yana shafa cikinta Wanda ya taso sosai Masha Allah.
Ibtisam ta ce“Haba! Ai da cikine ba ina nan kwance ba, ciki fa rashin lfy akeyi sosai ayita amai ba'a cin abunci sai zazzab'i ciwon kai ciwon ciki zubar da yawu, ni kuma ai kaga banyin komai sai ma qaran lfy daci.â€
Ja'afar ya ce.
“Eh ai shiyasa nace lafiyarki lau bakida ciki nine na iya kiwo, oya muje lokaci na qurewa, muga zip d'in.â€
Ya qarashe mgnar yana jamata zip d'in rigan, ya sumbaci bayanta ya miqar da ita ta sanya hijab ya Kama hannunta suka fito.
Gidan Abie.
Can ma Jaddatu dasu Latifa da Abie2 antafi sallar Idi.
Rayyana anci kwalliyar sallar idi ba laifi, sanye take cikin wani baqi lace me kyau ta sanya farin hijab baqin takalmi, tayi kyau ba laifi.
Bayan gama sallar kowa yana kokowar tafiya gida,
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52 Chapter 53Chapter 54Chapter 55