ya ce“Na bari Ja'afar Ngd da shawara, yarinyar nan tanada jin kai, ko dan ta ga tanada kyau.â€
Ja'afar bai tanka masa ba ya ta'be baki, shi kam baiga kyau ba, haushinta ma yake ji, kyawun mace 'daya yake gani cikin 'yan matan duniya Ibtisam 'dinsa.
Kusan tare su ka shiga airport, Ma'aruf sai message yake da wata number yana dariya.
Ma'aruf bai fice minti 15 jirginsu ya 'daga zuwa Gabon, Ja'afar ya juya zuwa gida.
Su Rahma sun shafe 25 minutes kafin jirgin su Abie ya iso. Abie 2 ya mi'ke ya 'dan zagaya ya dawo.
Su na zazzaune wajan da ake jiran matafiya sai ga shi shi da security 'dinsa, sanye da wata narkekiyar shaddah me mai'ko.
Rahma ta mi'ke cikin matsanaicin farin ciki ta ruga aguje.
Hannayensa ya ware mata cikin tsananin farin ciki ta fa'da saman faffa'dan 'kirjinsa, ta 'kan'kameshi tana sakin wani irin numfashin, ta ceâ€Abiena Rabin raina, I miss you so much.â€
'Kan'kameta yay ya shafa bayanta, bakinsa dab da kunnenta murya atausashe ya ce“
Miss u too my baby ummina. Kinyi kewar Abie sosai ne¿â€
Luf tai ’Kirjinsa tana 'daga kanta alamar Eh.
Rainaya ta iso ta ce“Toh Iyayan soyayya uba da 'yarsa Abien Rahmerh barka da zuwa.â€
Rahma ta janye jikinta ta Kama hannun Abie tana murmushi.
Amsawa yay fuska sake ya 'dauki Iman Hanan ta turo baki gaba tana fa'din.
“Yaya Abdul ta 'yarsa yake da matarsa baiga 'kanwarsa ba?â€
Abie ya rungumeta yana murmushi ya ce“Ban isa naqi ganin Ƙanwata ba.â€
Abie 2 ya ce“Yalla'bai barka da zuwa.â€
Abie 1 ya sakesu ya rungume Abie 2 sukayi musahaba.
Rahma sai murna take ta yi Abie biyu.
Motar su Abbas Abie 1 ya shiga Rahma ta ce nan zata shiga. Ai kuwa ahaka suka jera zuwa gida, Abbas na masa bayanin tsautsayin da ya faru.
Abie ya ce“Allah ya tsayar nan.â€

Ja'afar kai tsaye wajan gyara yakai motar, sbd far 'din gaba guda ya fashe, sai an saka sabo, daga can ya nufi gida.
Ibtisam bayan ta gama cin abincin ta fito ta leqa kitchen ta ga ruwan zafin har ya tafasa, ta kashe reshon ta juye abokiti ta, ta shige bayin, tai wankanta tass, ta fito.
Mai ta shafa na Ja'afar mai azabar 'kamshi, ta sanya Riga mai shegen kyau ta mata cif har 'kasa ta yane kanta da mayafin abayar, ta fesa turaren Ja'afar ta kwanta saman katifar tana fa'din.
“Mon amour ina sonka har na mutu. Yaushe zan tsaya na auri mutum kusan sa'an Babana, Anna Baba ku yafemin ban gudu dan 'bacin ranku ba.â€
Ta 'karashe mgnar tana sakin kuka abin tausayi.
Ja'afar tinda ya shigo yake jin shashek'ar kukanta.
'Dakin ya shigo ya ga ta ha'da kai da guiwa, tana rusar kuka.
Wani irin tausayinta yaji ya kamasa, amman yana son ya nuna mata kurenta.

“Kukan me kike tinda kin gudo?
'Dagowa tai tana kallonsa idanunta sharkaf da hawaye.
Zama yay ya ce“Fa'damin me yasa kika za'bi barin iyayanki da kowa sbd ni? Ko dan ki tozarta iyayanki?â€
Ibtisam duk da tana tsoron Ja'afar amman hakan bai hanata shigewa jikinsa ba, cikin kuka ta ce.
“Kasani ban ta'ba son kowa ba sai kai bazan iya jure rashinka na har abada ba.â€
Zazzafar iskar bakinsa ya fesar ya Sani Ibtisan son so take masa, tana qaunarsa matu'ka kamar yadda yake sonta.
Fuskarta ya riqe da tafin hannunsa biyu, ya jefa mata gajiyayyun idanunsa ma'abuta lumshewa.
Cike da kasala ya ce“Mon cÅ“ur kalleni.â€
Wani irin fitinannan sanyi Ibtisam taji lokaci 'daya ya kama sassan jikinta, sbd yadda yay mata mgnarsa mai wujijjiga mata zuciya da gangar jikinta.
Kallonsa tai ta yi saurin rufe idanunta ta kirasa“Mon amour pls muyi aure wlh ina sonka ka ji.â€
Ta 'karashe mgnar tana fashewa da kuka,ta kifa fuskarta saman kafa'darsa.
Ja'afar yaja dogon numfashi ya ce“Ya Rabbi! Ok fa'da min ya akayi kika zo Tchad ke 'daya? wlh idan ba hakaba zan fita daga sabgar ki gobe na mayar dake gida.â€
Ibtisam cikin kuka ta ce.
“Randa na tambayeka sunan garin da kake a Tchad daman na gama ciro ticket 'Dina zuwa zinder duk da bansan inda zan dosa ba na gwammace nabar garin, shine fa da asubah bayan an tayar damu yin sallah na faki idanun Anna bayan ta koma 'daki, na tula tsunmakarai na rufesu kamar mutum,na fice gidan bus wadda tana shirin fita nazo.
Ku'din wajanka da ka ban shine kawai ban ha'da Dana kowa ba.
A zinder na kwana washegari da asubah muka wucce diffa daga nan muka samu motar Tchad naci wuya sbd sai da na kwan na wuni banci komai ba kud'ina ya 'kare, shine d mukazo na amshi aron waya na kiraka.â€
Ja'afar ya ce“Uhmm! Kinyi son ranki amman kinsan irin halin da kika jefa iyayanki?harda nawa iyayan tinda anacewa ni na 'boyeki da ni kaina kinsan yadda na shiga tashin hankali? Sannan Inda wani abun ya sameki fa?â€
Ibtisam ta kalleshi ta ce“Zan iya mutuwa dominka Mon amour. â€
Ta 'karashe cikin shashe'kar kuka.
Matseta yay jikinsa yana buga bayanta.
Ya furta“Ya Allah! Ok yi shiru baby ya isa ok.â€
Ya 'karashe mgnar yana ciro wayarsa ya kira number Baaban sa.
Bugu 'daya Malam Adamu ya 'daga da sallama.
Ja'afar ya 'kas'kantar da murya ya ce“
Baaba barka da yamma ina yini?â€
Daga can Malam Adamu ya ce.
“lafiya ba lau ba, Ja'afar iyayan yarinyar nan sun sakamu gaba wlh na rasa yadda zanyi, don girman Allah ka fa'damin gaskiya kasan inda Ibtisam take?â€
Ja'afar ya kalli Ibtisam tai luf 'kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya idanunta lumshe, hawaye na saukowa saman kyakkyawar fuskarta.
Mugun tausayinta yake ji, yarinya 'karama mai shekaru 17 ta iya takowa tin daga Niger har 'kasar Tchad dominsa sbd son da take masa, taya zai iya jure barinta cikin 'kunci?
Idanunsa ya runtse zuciyarsa na matsanaicin bugu, aransa ya ce“Ga 'koshi ga kwanan yunwaâ€
Sake matseta jikinsa yay ya aro jarumta ya ce“Baaba kuyi hkr komai zai wuce ina tayasu da addu'a insha Allahu Ibtisam tana hannu nagari.â€
Malam Adamu ya ce“Allah yasa Ja'afar ya kk da aikin fatan komai lafiya? Ina so Yahuza? Jiya munyi fira da iyayansu sai albarka suke saka maka wai duk sunsan Kaine jarumin.â€
Ja'afar ya ce“Baaba zan kiraku anjima.â€
Sallama sukayi Malam Adamu na sanya masa albarka.
Ja'afar ya ce“Malama 'dagani.â€
Numfashi ya ga tana fitarwa cikin nutsuwa alamar ma ta yi bacci.
“Ya Allah!â€
Ya furta yana kwantar da ita ya lulu'ba mata bargonsa, ya 'dauki wayarta ya ga ba chaji amace ya jonata chaji ya fito waje.
Zaune yay saman tabarma ya kira Baba Tsalha.
Bugu biyu ya 'daga.
“Yauwa Baba 'dazu ina gaggawa na cema sai nadawo, ya zanyi da yarinyar nan? Gaskiya ban son ta kasance cikin damuwa ko 'kunci, ya zanyi ma wlh dubara ta ku'buce min. Ga can ana zarginko ta gudo wajena, ya zan maidata ma ban saniba, tinda bazai yuba mu zauna waje 'daya ba aure tsakaninmu.â€
Baba Tsalha ya ce“Tashin hankali! Amman sai nake ganin bai kamata ka maidata ba gudun karta kuma guduwa ta shiga duniya arasata baki 'daya, bari na dawo gida zamuyi mgnar sai ta zauna nan wajan Falmata tinda ga Yara nan, kaga bazai yuba Ku zauna tare.â€
Ja'afar ya ce.
“Ngd Baba Allah ya qara girma.â€

Rahma tinda suka iso gida ta tattara ta tare wajan Abienta. Kiran sallar la'asar ne ya saka ta tafi 'bangaranta.
Raiyana zaune saman bed 'dinta tana waya.
“Humm! Ai wlh iya gaskiyar nake fa'da miki, yau naga abinda na jima ban ganiba, kuma ruwa da iska sai nayi wannan ha'di, dan ubanta ko zata barmin mijina ya huta, badan tsabar kamar da suke ba, wlh sai nace wajan haihuwarta likitoci sun canza masa yarinyar da aka Haifa masa, shegiya mayya kamar ita 'daya ce 'diyar attajiri aduniya sam yarinyar bata barin wata qofa da mutum zai samu shiga zuciyar Abdul Majeed na ratse da Allah sai na tarwatsa rayuwarta, rubuta ki ajiye. Idan tana nan bazan samu Majeed ba har abadan. Ita aunty Saro 'kidahumace sam bata gaenwa sabida ta samu nama da juice tana ci tana qara jibgewa kamar kayan wanki shi kenan bu'kata ta biya, da kayi mgna ta ce kayi hkr ka nutsu mtswwww!â€
Wahida ta 'kyal'kyale da dariya, daga can ta ce“
Ai ba zata ganeba ita taci dai, yanzu dai ki shirya zuwa jibi kizo mu tafi can 'din muji ta inda za'a fara wlh zataci ubanta, 'diyar gida zata hana matar gida walawala.
Raiyana ta ce“Ba wannan ba ma wlh na ha'diya yawu jikin ba'kin yaron nan da ganinsa zaiyi fawa inason sai ya kashemin 'kishirwata kafin nasan yadda zan ha'da aurensu da shegiyar balarabar nan, ko ya kika gani.â€
Wahida ta ce“Kin fini tsiya sosai amman karki fara neman lalatada shi ki kawar da Rahmar, muje kawai wlh malamin hatsabibine, zai miki yadda kikeso, tinda kin saka agano mazauninsa abin da sauqi jinnu zasuyi aikin wlh duk abinda kikeso sai kin samu.â€
Raiyana tai dariya ta ce“
Ok Ngd zamuyi waya anjima da dare.â€
Ta katse kiran ta mi'ke ta gyra jikinta tana dariyar nasara dan ji take komai ya kankama da ikon Allah.

Bayan da ya dawo daga masallaci, sallar la'asar ya yi wanka ya shirya cikin wasu fararen kaya riga da wando masu taushi, ya na fesa turare, yaji ana knocking 'din 'kofar.
Cike da takunsa na qasaita tamkar wani yaro 'dan shekaru 30 yake jinsa.
Key ya nurza ya bu'de 'kofar.
Sanye take da riga da siket 'yan Saudiya masu masifar kyau, kalar golden sai wani irin 'kamshi take, ta raba dogon gashinta biyu ta 'daure ko 'dan kwali bata yafa ba.
Abie ya ware mata hannayensa, ya na fa'din.
“Oyoyo Babyna.â€
Shigewa tai cikin 'kirjinsa ta 'kan'kameshi, ashagwa'be ta ce.
“Abie Rabin Raina yau inajin nutsuwa fiye da kullun duk da Abie 2 ya hana nai kewarka. Abiena kayi kyau sosai kawo na fesama turaren.â€
Ta 'karashe mgnar tana 'dagowa ta shafi sajansa zuwa gemunsa, tana 'da'ddage ta Kira “Abie Rabin raina, um zanyi kuka fa!â€
Abie ya gane nufinta.
Yay saurin tallafota jikinsa sosai ya saddo yadda tsawonsu zaizo 'daya cike da rauni ya ce“No! Rayuwata karki min kuka kinji oya toh.â€
Rahma cikin farin ciki ta sumbaci gemun da sajan da hancinsa ta dawo da kallon labb'ansa tana marerece fuska tana kallon 'kananun la'bban nasa.
Bakinsa taji saman nata ya sakar mata sumba mai sauti yana dariya, ya janyeta jikinsa ya ce“Toh Baby shi kenan ko?â€
Kai ta 'daga ta amshi turaren ta fesa masa ta ce“Abie Rabin raina muje wajan Abie 2 ko.â€
Gira ya 'daga mata ya kama hanunta ya kaita har gaban dressing mirror ta ajiye turaren yajata suka fito.
Raiyana wacce ta fito daga bedroom 'din ta bisu da mugun kallo, sai wayance ta ce“Kaga 'yar Abienta muje Abienki yaci abinci ko.â€
Rahma ta janye hannun daga cikin na Abie cikin sanyi jiki ta ce“Kuje kawai ni na tafi wajan Abie 2.â€
Bata jira amsar suba ta tafi ta fara taka steps cikin sauri kamar zata fa'di.
Abie ya ce“Baby kiyi asannu karki fa'da pls.â€
Rahma ko kallonsu bata bai taci gaba gaba da sauka cikin saurinta.
Raiyana ta rungume Abie ta baya tana fa'din.
“Nayi kewarka mijina sannu da zuwa fatan ka dawo lafiya?â€
“Alhmdllh! Fatan na sameku lfy?â€
Rahma ta waigo karaf idanunsu ya sarqe da na Abie, tai saurin juyar da kanta qafarta sauran ka'dan ta goce tai saurin riqe 'karfen benin, taci gaba da saukowa.
Abie ya zame jikinsa ya ce“Bakida hankali kefa 'diyata na kallonki bakya jin ko kunya.â€
Yay maza ya bar mata wajan cike da haushinta.

Jaddatu zaune tana Jan casbi. Latifa na zuba mata shayi.
“Latifa ya nakeji kamar cittta da kananfari ya yi yawa ne?â€.
Latifa ta ce“Jaddatu yadda naake sakawa kullun ne na saka kur'bi kiji.â€
Hanan tai dariya ta ce“Ummi na neman laifinki ne yi ki wuce abinki.â€
Jaddatu ta bugama Hanan casbi ta ce.
“Wlh za ki koma inda kika fito shegiya uwar tusar tsiya.â€
Latifa tai saurin ha'diye dariyata ta zubawa Hanan shayin ta bar falon cikin sauri gudun kar ace ta yi.
Rahma ta wucesu 'Kala bata ce ba.
Jaddatu ta ce“Rahma ni kikewa gaba bayan duk fitsara da kika min 'dazu?â€
Rahma ta dafe goshinta ta juyo ba tare da ta yi mgna ba ta ha'de mata hannuwaðŸ‘ta juya ta fice.
“Anya junnu basu shafi yarinyar nan ba kuwa? Ikon Allah! â€
Iman ta bi Rahma da gudu.
Abie ya sauko ya zauna kusan Jaddatu yana murmushi ya ce“Ummi keda Wa?â€
Hanan ta ce“ita da Ummi qarama, wai ta fice dan bata mata mgna ba wai shi kenan gaba take mata.â€
Abie yay dariya ya ce“Ba ruwana sunfi kusa.â€
Jaddatu ta ce.
“Dole ka fa'di hakan mana Abdul.â€
“Ummi bari naje mu gaisa da baqon naku...â€
“A'a wlh ban ciki can kai da 'yarka, iyayan kwashe².â€
Raiyana ta ce“Wlh fa ummi kwashe2.â€
Hanan tai dariya ta ce“Ummi ina sonki za ki mutu ki barni.â€
“Ai dole tinda ke tsaron duniya kikazo.â€
Abie ya sumbaci Jaddatu ya mi'ke ya kaima Hanan duka ya ce“Ban ta'ba ganin me maida Uwa kaka ba sai ke.â€
Ya 'karashe mgnar zai fita Raiyana ta ce“Abincin fa?â€
Bai kalleta ba ya ce“Sai na dare nayi ciye-ciye cikin jirgi.â€
Ya qarashe mgnar yana tafiya.
Da idanu ta rakasa, sosai take masifar sonsa ta sani idan batai wani abun ba ba zata ta'ba samunsa ba.

Rahma tana zaune kusan Abie 2 suna fira, sai ta ga kamar ya sauya mata.
Abienta ne ya shigo da sallama suka amsa.
Rahma taqi kallonsa tana ji ya zauna dab da ita, har tana jin hucinsa.
Abie2 ya ce“Ya gajiya?â€
Abie ya amsa“Alhmdllah! Ya zaman hkr har na samu lokaci zuwa gobe sai mu tattauna insha Allahu.â€
Abie 2 ya ce“Ina godiya Allah ya qara girma ya tsareku da dukkannin abin qi.â€
Rahma da Abie atare suka amsa da.
“Ameen.â€
Rahma na shirin kwantar da kanta akafa'dar Abie 2 Abienta yay azamar kamota ya mi'kar da ita tsaye ya mi'ke.
Kuka ta sanya masa ta fara fizgewa.
“Ya Rabb! Baby me na miki kuma? Oya muje naji.â€
Bai jira komai ba ya 'dauketa ca'dak kamar jaririya ya mannata 'kirjinsa ya fice daga falon.
Abie2 ya tintsire da dariya ya ce“Ikon Allah! Wannan 'diyar tamu akwai rigima.â€
Rahma shiru tai jinta 'kirjin Abienta tai luf harda tura fuskarta 'kasan wuyansa tana shaqu ni'imataccan 'kamshin jikinsa.
Lambu ya nufa da ita.
Tsakiyar wasu korayen ciyayi ya sauketa ya zaunar da ita shima ya sauna ya kamo hannayenta yana murzawa ya 'dago ha'barta.
Cikin taushin murya ya ce“Fa'damin laifina baby ummina sai na baki hkr ok. Amman kar na sake ganin ko kusa kin zauna kusan Abieni 2 duk rada na sake gani zan kore shi.â€
Kallonsa ta yi tai saurin runtse idanunta ta kwantar da kanta a'kirjinsa ta shiga sauke numfashi da Sauri Sauri, bugun zuciyarta na qara tsananta, ta shige jikinsa sosai ta kira shi.
“Abiena Rabin raina?â€
“Na'am Baby ummina mene um�
Kai ta girgiza masa ta shiga sauke ajiyar zuciya.
Tsakiyar kanta ya sumbata yana shafa kanta yay mata ra'da akunnenta.
“Babyn Abienta yay sauran sati 2 ki koma Espagne. â€
Kuka ta sanya masa.
“No! Karatu dolene babyna tare zamu zan tsaya har tsawon sati sai kin warware na dawo ok?â€
Kai ta jijina, tana sakin murmushi.
Haka ya samu cikin dubara har ta Saki jikinta ya Kama hannunta suka zagaya lumbun, ya tsinko mata lemu da ayba basu qarasa nuna ba, kiran magarib ne ya dawo dasu cikin gida.

Ja'afar fita yay yaje kasuwa ya siyoma Ibtisam dogayan riguna masu sauqin ku'di irin na shuwa arab guda biyar da hijabai uku takalma uku sai mai turare sabulu da soson wanka.
Tinda ya dawo ya zauna tsakar gida har lokacin da aka fara kiraye² magarib, ya mi'ke domain tashin Ibtisam.
Sosai take baccinta hankali kwance.
Tsugunawa yay dab da katifar ya du'ko kansa bakinsa dab da kunnenta cikin nutsuwa ya kirata.
“Mon cÅ“ur! Ta shi.â€
Yadda la'bbansa suke ta'ba fatar kunnenta sai taji kamar susa mata fatar kunnen ake cikin bacci.
Sake mi'kewa tai tana turo baki gaba.
“Oh! Bazaki tashi bâ?â€
Ya qarashe mgnr yana mur'da kunnenta.
Zabura tai tana fad'in .
“Wayyo Anna zafi....â€
Idanun hu'dun da sukayi da Ja'afar ya saka ta ha'diye sauran mgnar ta sadda kanta.
“Ta shi ga kaya nan na siyo miki anjima za ki koma wajan baba me taxi akwai budurwa dai dai ke ki jira nasan me zanyi, sauran kice gudowa kikayi zaice musu ke matata ce 'daki muke nema zan qaura nabar ma su Harisu nan.â€
Cikin murna ta mi'ke ta fice da gudu tana fa'din.
“Allah yasa“Na zama matarka.â€
Da kallo ya bita yana murmushinsa mai tsada ya motsa 'kasan labb'ansa ya ce.
“Ameen baby love.â€
Alwala yay ya tafi masallaci.
Itama alwala tai ta zari hijab 'daya cikin kayan da ya siyo mata ta saka, tai sallah.
Su Harisu koda suka isko Ibtisam abin bai basu mamaki sanin irin soyayya da sukewa juna, kuma ya kirasu ya musu bayani akan su rufa masa asiri har komai ya dedeta. Bayan sunyi abinci baba Tsalha yazo ya tafi da Ibtisam kewayansa. Da hannu biyu Falmata da yaranta suka kar'beta.

★★★★★★
Bayan sati 'daya.
Rainaya tana ta shirya tugunta cikin sirri wanda Ja'afar da Rahma basa tunanin ko a mafarki irin k'addara zata iya afka musu.
Haka Ma'aruf na Gabon bai dawo ba.
Duk wani motsin Ja'afar a Tchad ya sa ni, tsaf zuwan Ibtisam ne bai saniba sabida ba damuwarsa bace, yanadai bibbiyarsa idan yana masa aiki,shi mutunne idan kana masa aiki sbd sana'arsa mai ha'darin gaske toh bai yarda da kowa, ba ko waccan direban ya 'batar da shine har lahira sabida zai tona masa asiri.
Amman abu 'daya ya basa mamaki Ja'afar bai saka masa idanu ba, shi dai aikinsa yake na driving.

Ibtisam hankalinta kwance Ja'afar na kulawa da ita kullun da safe zai shiga su gaisa, haka zai kirata da sabon layin da siya mata suyi fira.
Baba tsalha ya ce su shirya kawai sai suje Cameron wajan yayar Baban Ibtisam karime sai suyi mgna ta fihimta sai 'dauro musu aure acan amman sai anyi mgna da Malam Adamu dan auren ya yi albarka.

*Gabon*
Zaune yake a falonsa daga shi sai guntin wando, iya guiwa.
Waya yake yana 'kyal'kyala dariya ya ce. “Wallahi naso rama abinda ya min toh amman shegen yaron ina mugun anfanuwa da shi, duk wani abin 'karfin tasirin asirine wlh ko zaka kashesa bai San cewar shine ya satomin 'diyar governor ba a *Hermepolite*, sai da na tatsi 20 millions kafin na bayar da ita, har yau basu isa su kamani ba. Amman kasan shi nakeso ya 'kwamuso min Rahma Abdul Majeed Abdulwahab Marocco. Sbd yaron akwai sa'a atare da shi.â€
Daga can mutumin yay dariya ya ce“Au wai har yanzu an rasa hanyar bi asaceta? Ni kuma da zakabi shawarata idan an satota kar kanemi fansarta da ku'di kawota ayi safarata wlh yarinyar nan yadda Allah ya mata halitta mai kyau zaka samu millions ba adadi amaidata karuwa kawai.â€
Ma'arufa ya ce“No! Akwai abinda zan shirya na rama wulaqanci da ya min, inason na samu wacce yakeso na 'kwamushe... Kai nafasa ramuwar
Showing 27001 words to 30000 words out of 164819 words