sanya Sarah tayi saurin haɗe bakinta ta bawa tongue ɗin Abeed wani kalar sucking, kansa yaji tamkar zai rabe mararsa ya murɗa da sauri ya saketa, yana sakinta ta dira daka kan bed ɗin tamkar zata kifa, Allah yasa taga key ɗin tayi saurin buɗe ƙofar ta fita, kifa kansa yyi akan pillow ya daɗe a wajan kafin ya miƙe ya nufi bathroom ya sakarwa kansa ruwa.... Misalin 4 na Yamma bayan yyi sallar ya shige motarsa ya nufi airport, yana zuwa jirgi na sauko kusan Anuty Zulfa itace farko farkon fitowa, tun daga nesa take kallon Abeed ya faɗa amma ya ƙara kyau yyi fresh, tana zuwa ya shafa kansa yace "Wlcm Mami" tana shiga mota tana faɗin "Thank you" har suka isa gida babu wanda ya sake magana, Sarah na ganin Mami ta tafi da gudu ta rungome Anuty Zulfa tace "Wlcm Mami" Anuty Zulfa tace "Na shige su, jama'a zata karya ni" dry tayi Auta ma ta rungome Mami tace "We miss you Mami" Mami na shigewa part ɗin ya Abeed ya juya yabar gidan baki ɗaya.... Da daddare suna kan dinning area Mami tace "Gobe za kubi jirgin safe in sha Allah, And you saika koma gidanka" shi dai Abeed bai ce komai ba domin Bama abincin yake ciba Wayarsa yake dannawa, Anuty Zulfa ta fara tashi sai kuma Auta wajan ya rage daga Abeed sai Sarah, a hankali ta miƙe zata tattara kayan wajan gently ya miƙe ya ɗan matsa yana miƙa hannunsa kamar zai ɗauki orange ɗin dake plate, daidai lokacin Sarah ta ɗaga kanta hakan ya sanya bakin Abeed sauka akan goshinta, wani forehead kiss ya sakar mata har danshin bakinsa mai sanyi sai da yaji, kiss ɗin dake nuni da I care about you, kafin slowly ya matsar da fuskarsa zuwa ƙuncinta yyi mata the Peck kiss mai nuni da I like you, idanunta rufe sbd sanyin laɓɓansa, shirun da taji yasa ta buɗe idanunta babu kowa a wajan sai ita ɗaya, sai kuma ƙamshin Hugo boss daya bar mata ta jima a wajan jikinta duk yyi sanyi ganin tun ɗazo babu abinda yace kuma babu abinda yaci ya tafi...... Washegari ko gidan bai zo ba har jirgin su ya ɗaga zuwa Nigeria/ Katsina.... Naila ta kalli Zain tana runtse idanunta tare da gyara Kallabi tace "Algungumi, maƙaryaci a ƙona shi a wuta, daman kai bana mgn dakai na jima da ƙullatar ka, wlh babu wanda zai yafewa kuma na bada bako guda cirr a san duk uban da akai aka dawo min da shalele, mutane dai wlh da ƙyar suga Annabi, yaro babu sawa babu hanawa amma sbd muguwar zuciya da mugun nufi a kore shi daga gidan kamar wani ɗan iska" Mai martaba Abdul-Jabbar dai yana zaune kansa a ƙasa idanunsa rufe baice komai ba, haka ma Amma, Zain ne kawai yace "To ke waye yace maki bayan gidan kurarsa akai?" Naila tana face hanci tare da runtse idanunta tace "Hooooo, kaji ba? Ni bansan adadin da aka ɗauka ana cutar shalale ba, Allah ya isa gsky ko kuwa zai yafe ban dani, wata abace Rariya? Akan auren yarinyar da bamu gama sanin tarbiyyarta ba za'a kure, a'a gsky nayi kuskure dana amince zuciya ta yarda dakai mai rawani,daman tuni na sallama wannan gantalalliyar uwar tasa domin tafi kowa tsanarsa, ni har tunani nake anya ita haifi shalele to ai banga alama ba, babu dangi iya balle na baba,mene kika haɗa dashi kawai darajar haifarsa da kikai ne billahil lazi" Daddy Waziri yace "Kiyi hqr Naila in sha Allah zai dawo gida cikin aminci" sai a lokacin Abba ya buɗe idanuna ya kalli Daddy Waziri kana ya mayar da idanunsa, Naila tace "A'a mene haka kai kuma zaka sako baki,waye kai Wannan kass ɗin pamili ne gsky, kana jin tsoran Allah kowa takai kaji da abinda yake gabanka kaima jarrabawa ce gadai wancan ruɓabban can rai a hannun Allah, ashe daman ƙaryar banza ce bai san komai a likitanci ba" Zain da idanunsa yyi wani kala gashi tun safe yabar Sairah ita ɗaya yace "To babu wanda kika haifa balle ki tsine masa ai" hannu tasa ta dungure kansa tace "Daman kai ka saba ƙarya, banza ɗan tamilo, maƙaryaci Algungumi, da ƙyar kaga Annabi" sai kuma ta rushe da kuka sosai tana faɗin "Muhammadur Rasulullah S.a.w yau naga maƙiyan shalale a fili, Wannan jarrabawa ce" wayarta ta bawa Du'a tace "Ungo nan, kirami hisba yanzu, idan na yarda Allah ya tsine.." fuuu Zain ya miƙe tare da yin waje, ganin haka yasa Du'a tabi bayansa, Naila tana riƙe haɓa tace "Ji ballagaza, tirrrrrrrrrrrrr wallahi zamanin mu babu wannan ƙulafucin mijin" sai kuma tayi ƙasa da murya tace "Allah ya bawa shalale wacce zata haifa masa uku lokacin guda billahil lazi taga yadda ake iya iskanci badai taƙi ɗaukan ciki ba, in sha Allah a shekarar nan sai nayiwa Shalale aure ya samu ƴar ƴar uku lokacin guda"..... Zain na ƙoƙarin fita Du'a tayi saurin cewa "Bai kamata kayi fushi ba, kasan ba'ai mata daidai, tana son Abeed fiye da komai yadda take son Abeed ko Abba bata so" tsayawa yyi yana Kallonta hannunsa ya miƙa mata ta riƙe suka rungome juna yace "Banyi fushi, zan ɗauki haƙƙin wata ne idan naci gaba da zama a nan" cikin rashin fahimta tace "Kamarya?" Hancinta yaja yace "Kina dai jin sauƙi ko?" Ta ɗaga kanta,amma kuma serious ba mgnar sauƙi har ƙuraje yanzu ke feso mata, yace "Good kice na shirya" Murmushi tayi tace "Sosai kam, ina son zuwa Katsina tunda nayi aure banje ba" yace "Bari naje za muyi mgn idan na dawo" fita yyi ya shiga motarsa tare da barin Masarautar, Ummi dake can gefe tace "Wlh ba zan taɓa bari matarka ta haihu ba, ina nan har lokacin da Riya zata haifawa Abeed, yanzu ma zan koma wajan boka".... Parking Zain yyi a entrance ɗin gidan nasa, da sauri ya shiga ya buɗe parlon bata ciki kai tsaye ya shige bedroom kwance ya ganta tana kuka a hankali yace "Bee" da sauri ta miƙe tana ganinsa ta nufesa da gudu ta ƙanƙame sa tana kuka, kanta ya shafa yace "Sorry, Bee gani" ya faɗa yana rungometa gaba ɗaya ji yayi wani abu ya taso masa game da Sairah hakan yasa ya shiga wani kalar abu da ita tun tana ganin abun mai sauƙi ne har sai da taji Zain yana ratsa cikin jikinta hakan yasa ta fasa wani gigitacciyar ƙara tana turesa amma ina Zain yyi nisa sai daya tabbatar ya gama shigewa cikin jikinta ya tabbatar da igiyar aurensa akanta,ya sauke nauyi da haƙƙin auren daya rataya akansa ya maida Sairah cikakkiyar matar aure kuma babbar mace kafin ya shiga ratsa jikinta da dukkan ƙarfinsa.....


Zain Abeed isn't free..... Paid book ne it's 500 contact to subscribe 08119237616 or via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank....

Wanda nake bi ɗari biyar biyar suji tsoran Allah🤌🏽 su bayani haƙƙi na, Ubangiji ya amshi ibadarmu ya Sanya za'ai sallah lafiya Allah ya yafe mana zunuban mu👏🏻 Na'ima Sulaiman sarauta lover's You❤️❤️❤️ (Nimcyluv)
[08-15 08:47] +234 703 831 1110: ❤️❤️46❤️❤️
Wajan ƙarfe 10 na safe Zain ya shige buɗe idanunsa da sukai masa nauyi,a hankali ya sauke ajjiyar zuciya yana wani sanyin daɗi na ratsa masa zuciya, wani farin ciki na mamaye zuciyarsa, idanunsa ya sauke akan Sairah wacce ke bacci a hankali kanta akan hannunsa sai ɓata fuska take farar night gown ɗin jikinta yabi da kallo kafin gently ya shiga zame jikinsa, a hankali ya shafa kanta yace "Thank you Bee, Thank you so much, Thank you God!" Ya faɗa a hankali yana jan hancinta kafin a hankali ya miƙe ya nufi bathroom, wanka yyi harya gama shiryawa tana bacci, yana gama shirya ya ɗaga ta cak zuwa cikin jucuzzie, jinta cikin warm water ya sanya ta ware idanunta suka haɗa idanu da sauri ta ɗauke kanta tana tura baki, tsaye yyi yana bin jikinta da kallo ganin hakan yasa ta fashe da kuka tace "Nidai ka fita please" kafaɗa ya maƙale ya ari Murya irin nata yace "A'a nidai ina nan please" ruwa ta watsa masa yyi saurin fita yana "Laa zaki ɓata ni, za kizo ki saman ne" ya fice yana murmushi yana jin nutsuwa na saukar masa, jin shiru bata fito ba ya sanya gently ya miƙe zuwa toilet ɗin tsaye ya ganta gaban mirror ɗaure da towel, bai kulata ba ya ɗauke ta zuwa bedroom ɗin, duk yadda Sairah taso hanasa amma ƙi yyi ya shiryata, cikin wata haɗaɗɗiyar Abaya mai kyau sai ƙamshi take, ɗauka ta yyi zuwa Parlo kai tsaye ya nufi dining inda yasa aka kawo masa takeaway, ita ya fara bawa abinci yana kissing hannunta sosai taci abincin sbd yunwar jiya da wahalar da tasha, kai ya ɗauke yace "Yhhh?" A hankali tace "Na ƙoshi" yana shafa cikinta yace "Ban yarda ba, ji cikinki fa Bee ƙara kaɗan" kwaɓe fuska tayi tace "Allah na ƙoshi kaci kai ma" Murmushi yyi yace "Ok" abincin yaci sosai tayi masa ƙuri da idanu, yana jin kallon da take masa amma yyi banza domin ya bata dama ta kallesa son ranta, can a hankali yace "Am urs Bee, Kalleni sosai" kunya ta kama Sairah harya gama cin abincin bata ƙara kallonsa ba, yana gamawa ya miƙe tsaye tare da miƙa mata hannunsa, kayan dinnig ta kalla yace "No, Kada ki damu za'a kwashe" hannunta ya kama suka koma saman Kujera sun jima a haka kafin ya kalleta yace "Am want to tell you something, Sairah!" Shiru yyi some seconds kafin ya juya gaba ɗaya yana riƙe fuskarta yace "Ban san yaya zaki ɗauka ba, but firstly I Luv u Sairah, ina tsananin sonki, ina ƙaunar ki" numfashi ya sauke yana Kallonta kamar yadda take kallonsa kafin Calmy yace "The best part of my day is your smile. Being with you is the easiest choice I have ever made, and I'm so lucky I get to make it every day. I love you more every day. I love your honesty, your passion, your resilience, your courage, your partnership, and your smile, Ina jin aurenki wani garkuwa ne, kin san ance samun wani faɗuwar wani, duk yadda zan faɗa maki ba zai gamsar ba, Allah kaɗai yasan adadin son da nake maki" shiru yyi yana jin nauyin abun a ransa a hankali yace "SAIRAH" sai kuma yyi shiru kana a hankali daidai kunnanta yana ƙara riƙe fuskarta yace "I want to be your favorite hello and your hardest goodbye" light kiss yyi mata a lip's ɗinta kafin yace "Your smile takes my breath away. It took my breath away on the day we met, on our wedding day, today, and every day in between" shiru yyi yana sauke breathing, can dai ya daure yace "I have a wife after you" wani kalar runtse idanunta tayi Zuciyarta na bugawa sosai gently ya zame hannunsa daga kan fuskarta yana kama hannayenta yace "Na sani, Na sani, i knw nayi hurting naki nayi maki hiding truth, but banda wani zaɓi bayan hakan, mafarki na ɗaya ne samun nasara akan Sarki Mabus, kuma inajin na kusa in sha Allah, amma kafin haka bana da buri daya shige na sanya Biyunina a idanuna, idan nayi hakan komai nawa ya gama cika, buhh samunki naji ina da wani buri na musamman, i want to spend all my time with you, amma zanna ƙaddara baka sanin abinda Allah ya tsara maka, abinda yyi a rayuwarka Shine zakai accepted, Ina da mata Sairah her name is DU'A Love my wife alot, ina son Du'a sosai, ban aureki ba sbd bana sonta.. a'a ko ɗaya na aureki ne sbd you're my dream Sairah, na aurenki sbd kema ina Sonki, na aureki ne sbd Ubangiji ya bani ikon da zan iya auren mata sama da ɗaya, na aureki ne sbd wani ɓoyayyan al'amari da Ubangiji ya ɓoye sa, I love my wives both.." ya ƙare maganar a sanyaye, tunda ya fara maganar Sairah bata buɗe ido ba, all Abinda kunnanta ke tunawa i love my wife... I love my wife" shaaa hawaye ya sakko mata ta kifa kanta a Hannunta ta shiga kuka, sai yanzu taji wani irin mugun so da ƙaunar Zain na ratsa mata zuciya, yaya zatai yanzu ita damuwarta bata san wacce mata ce dashi ba, tayaya zata kalli wacce yake faɗin matarsa ce, ba zata iya haɗa idanu da ita ba, a sanyaye Zain ya jawota jikinsa sosai yace "I am sorry Bee, please kada ranki ya ɓaci komai na Allah ne, kuma shine ya ƙaddara min zama da biyu, abinda yake a zane a lauhil Mahfouz babu wanda ya isa ya guje masa, Stop cry please" ƙanƙamesa tayi tace "Why? Eh, mene yasa zaka auren kasan kana da best choice ɗinka, kana da First love, kana da First wife naka, mene yasa baka bar Subash ya sameni ba, mene yasa eh?" Ta faɗa tana kuka tare da dukan ƙirjinsa, shiru yyi mata yana ƙara matsate a jikinsa yace "Na aureki sbd I LOVE YOU..... I love you Sairah please Stop all this my heart can take it.." ya faɗa yana rufe idanunsa kuka kawai take tana ƙara ƙanƙamesa har bacci ya ɗauke ta tana sauke ajjiyar zuciya, holding nata back yyi yana jan numfashi kafin ya ɗauki remote ya ƙara gudun A.c....... Jirgin su Sarah na sauka wata haɗaɗɗiyar mota tayi parking gabansu, wata matashiyar budurwar age mate ɗin Sarah ta fito daga cikin mota fara ce ba can ba, haka bata da tsayin Sarah fuskarta babu walwala, tana sanye da skert da riga na atamfa kallon Sarah tayi sau ɗaya ta ɗauke kai, kafin ta kalli Auta tayi wani kalar Murmushi tace "Wlcm Auta" Auta tayi Murmushi tace "Thanks Raudah.." Sarah kam ko inda Raudah take bata kalla ba, airport ɗin take kallo, kafin su yi magana wata budurwar ta fito daga cikin mota ita kuma chocolate ce buɗe idanu tayi tace "Oh! Wow, Sarah right?" Sai a lokacin Sarah ta juya kaɗan ta kalli wacce ta kira sunanta, tayi Murmushi budurwar tace "Am Bilkisu, Just Say Beeba" Sarah tayi cute smile har dimples ɗinta ya loma, ba tare da tace komai ba, Beeba tace "You're so beautiful gorgeous Dear" a hankali Sarah ta buɗe baki tace "Thanks" tsaki Raudah tayi tana cillawa Beeba key car tace "Take them zuwa gida, ina da abinyi.." tana faɗin hakan ta juya Beeba tace "Matsalarki ce, don mind her banza ce" Beeba ta shiga wajan driver Auta na gaba Sarah ta shiga baya, a hankali ta sauke numfashi sai a lokacin tunaninsa ya faɗo mata, wayar Auta dake hannunta ta buɗe babu message ɗin daya saba yi mata a kullum,tsaki tayi tana rufe idanunta.... Beeba tana driving idanunta akan titi ta kalli Auta ta madubi tace "Auta when zaku aure ne.... Irin wannan girma haka" Auta ta buɗe idanunta tace "Aure ai lokacine, sai mun fara naku ina dai soyayya abuna" Beeba tayi dry tace "Hehehe, Wlh kinji daɗin soyayya nada daɗi nikam da za'a gane da tuni Umma ta min aure" kafin Auta tayi mgn Sarah tace "Soyayya ɓata time.." tayi maganar a zuciya bata san cewa a fili maganar ya fita ba, daga Auta har Beeba suka kalli Sarah kafin Beeba tace "Heee wait Maamh, babu ɓata lokaci a soyayya, babu wanda baya son soyayya sai dai idan zuciya bata samu abinda take so ba, believe me Sarah ki gwada soyayya domin ki more rayuwa, to rayuwar gaba ɗaya nawa take daga Kano sai Abuja fa.." Auta dai tayi dry Sarah batai magana ba, sai can a Zuciyarta tace "Taya zan gane ina son mutum ba, God forbid." Beeba tayi shewa tace "Za kiji zuciyarki na bugawa idan kinji muryarsa, za kiji baki da nutsuwa da kwanciyar hankali idan ba kiji muryarsa ba, za kiji babu abinda kike son gani a duniya kamarsa, za kiji ko sunansa aka ambata sai gabanki ya faɗi, za kiji ba zaki iya haɗa idanu dashi ba, a hankali za kina jin zuciyarki na bugawa idan kukai very close da juna, za kiji cewa all happiness naki Zaki iya mallaka masa idan har shi zai farin ciki, zaki iya sadaukarwa da komai akansa, you will love him more than anything in the world,you will prefer him above everyone else and everything,You spend all your time with him, you want to make him a lion, a lot of love, try Sarah" Auta tace "Kai Beeba daga ɗan iska sai ke, har yanzu kina na da Shegen surutu Malam" Beeba tana shan kwana tace "A'a no, kawai ina son abawa soyayya haƙƙinsa, akan kare haƙƙin so sai inda ƙarfina ya ƙare, before ku tafi dole nai maku training gsky irin wata na koya wajan Anuty Na'ima" Murmushi kawai Auta tayi Sarah dai shiru tayi tana sauraran komai,kuma tana zuba komai a ma'auninsa, Auta tace "gaskiya Wannan masarautar ta haɗu sosai, Wow" Beeba tace "Masarautar Zazzau ke nan, sarki mai adalci Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, an kusa biki a gidan na yarinyar da yake riƙewa, za mu sha biki this week wlh" gidan dake jikin masarautar Zazzau Beeba ta danna horn gatekeeper ya buɗe tangamemen gidan, parking tayi suka fito Beeba tace "Adamu kwasu mana kayan nan" cike suka shige Sarah dai na baya, a Parlo suka samu Yaya Rooma zaune taci uban lace mai masifar kyau ƙafarta harɗe idanunta akan Raudah, ganin Raudah yasa Beeba cewa "ina unguwar kuma?" Raudah na Miƙewa tace "Sai na fasa kuma, akwai matsala ne" Beeba ta ɗaga shoulder tace "ko ɗaya" zama sukai Auta tace "Umma ina yini" Yaya Rooma ta kalli agogo taga 3na yamma a hankali tace "Ya hanya?" Tace "Allhamdulillah, Mami na gaidaki" Sarah kanta a ƙasa ba tare data kalli Yaya Rooma ba tace "Ina yini" Kallonta Yaya Rooma tayi can tace "Kina lafiya" Sarah tace "fine"..... da daddare Sarah na kwance idanunta na rufe Beeba da Auta da Raudah suna parlo tana jiyo yadda Beeba ta ƙure kiɗa ita ta lura sam bata da wata damuwa, Tana kwance daga ita sai nightwear Auta ta shigo hannunta riƙe da waya tace "Sarah nikam
Showing 108001 words to 111000 words out of 193447 words